[2:17AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?1βƒ? Saukowan jirginsu kenan maisuna ARIK AIRLINE a national airport abuja. wanda daga Indonesia yake, aikam na gyara zama dan naga masu fitowa daga jirgin. Wasu mata da maza nagani wanda ga dukkan alamu yan makarantane suna sanye cikin uniform dinsu dogon wanda da red riga saidan hijab akansu dukansu irin kayanne a jikinsu. Kutsawa nayu cikin students din chan nahango wasu yan mata su 3 wanda ga dukkan alamu bazasu wuce 17 years ba. Biyu farare daya kuma chocolate ce. Mai suna fateema amma suna cemata TEEMA COOL tace ma mai suna CHUCHU da KHALEESAT wlh wanan compition din da school dinmu suka turamu yayi, yakuka kawatar ashe haka Indonesia keda kyau? atleast mudan bude ido, chuchu tace abii my sis. Teema tace wai maisa khaleesat yau bata magana? tun muna cikin jirgi bata cewa komi, ko abinci da akabamu bata ciba cofee kadai tasha, chuchu tace wlh nima nadamu, khaleesat tai musu murmushi batare datace komiba duk maganan nan dasukeyi tafiya suke. Suna fitowa sukaga motar makarantan su tazo daukansu mai suna TURKISH INTERNATIONAL SCHOOL. Suna shiga motan khaleesat taji gabanta yacigaba da faduwa rike kirjinta tayi saikuma tafashe da kuka sosai. Teema da chuchu suka daddafata, chuchu tace khalee kidena kuka plz kifadamana meke damunki, teema tace ko bakida lpy ne?ko ciwon cikinki yatashine? Khaleesat ta girgizakai tana matsar hawaye. Chuchu tace khalee kinfasan dad nawa yace zaisai ma dukanmu gift inhar mukai wining kuma munci soo cheer up. Khaleesat ta share hawayen muryanta mai kama da tayara kuma karama tace chuchu, teema wlh bansan mesaba jinake kaman wani abu zaifaru dani yau, i can feel it, dama tun tuni nake bad mafarki, takara fashewa da kuka tace i can feel it wlh my destiny is going to change today tacigaba da kuka. Chuchu da hawaye yacika mata ido dan su ukun suna bala’in son junansu, idan antaba daya to antaba dukansu, iyayensu abokanayen junane. Chuchu tace khaleesat kidena magana haka addu’a zakiyi, kinsan we luvs u alot, damuwarki damuwarmu ce plz kidena kuka. ahankali ta kwantar da kanta kan kafadar Teema. Daidai nan bus ta tsaya dan ankawo kofar gidansu khaleesat sallama tayima su chuchu da teema ta sauko sukuma suka wuce dankai kowani dalibi gidansu. Katafaren gidansu mai kaman dana tsohon gwamnan ph ROTIMI AMECHI ta shiga gidane mai masifan kyau kasan gidan manyane. Ahankali take tafiya tana janye da trolley dinta, abunda yabata mamaki shine babu mai gadi, kuma babu securities din gidan. Kofar falonsu tabude, batare datai sallamaba abunda taganine yasa idanunta suka fara juyawaβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?2βƒ? Tuss din dataji alamun karan bindiga yasa taji juyawan da idonta yakeyi yadena, sake dago daradaran idonta tayi taga babanta da mamanta kwance akasa cikin jini, wanda taga anharbi babanta a daidai saitin zuciyarshi, mamanta kuma akai, jakar dake hannunta tayar takarasa cikin falon dagudu zata fada kan iyayenta amma mutumin ya nuna ariketa. Tasowa yayi yana murmushi keta, khaleesat tace Abban chuchu maisa ka kashemin iyayena?? Ba abokinka bane?? Karka manta mu yayanku mune muka hada zumuntar dake tsakaninku maisa? mai iyayena sukama abban chuchu? Kara dago kanta tayi ta kalli wasu mutane masu bakakaen kaya tana binsu dai dai da kallo idontane ya sauka kan mai gadin gidansu shima rike da bindiga. Zatai magana Abban chuchu ya kwasheta dawani mahaukacin mari wanda saida jinita yadena aiki 4 dat moment, yadau bindiga ya saita kanta zai harbeta amma kuma saiya samu kanshi dakasawa,ya cije lebe, idan ya kalleta yana ganin fuskar yarshi tilo CHUCHU yasan sunason junansu barinma chuchu tana bala’in son khaleesat. Maida bindigar yayi cikin aljihu sanan yajuya mata baya cikin kakkausan murya yace khaleesat ban kashekibane saboda abu daya tak!! Shine yata chuchu , nasan yanda take sonki, amma yanzu zanyi maganin komi. Khaleesat takara fashewa da kuka gashi ba halin guduwa, gashi ba halin taje tataba babanta da mamanta datake gani cikin jini, kuka take kawai. jitayi Abban chuchu yace khaleesat! ta dago dara daran idonta ta kalleshi saiji tayi wani feeeeeeeee ya fesa mata shalton a idanunta biyu take ta sulale kasa tana ihu saboda azaba, duda haka baiji tausayintaba yacema gurds din dasuka riketa ku gwalemin idonta aiko suka gwale duda idanun sunyi bala’in jaa saboda azaban shaltos amma haka yakara fesawa saida shaltosa daya yakarae a idanun khaleesat take itama tasume warwas awurin saboda azaba. Abban chuchu ya zabo mutane biyu mai gadi, dawani basamude yace kudau yarinyanan inaso ku kaita chan nijar, nijar dinma a kauye, kauyen ma cikin kasurgumin dokan daji, dajinma dababu mahalukin mutum dayake zuwa saboda gudun kar wata rana ta tona mana asiri. Banason tadawo Nigeria. Suna rawan jiki aka fita da khaleesat sukasata amota sukaja. Abban chuchu yafashe da dariya ya tsugunna yana shafa fuskan baban khaleesat yace oo dear amininna! kai kuskuren yarda dani arayuwanka, gashi yanzu duka dukiyarka tadawo nawa, na kashe idon yarka khaleesat wanda har abada tadawo makauniya. yakara fashewa da dariya ya mike yacema sauran bodyguard din kuzuba kalanzir a gidan ku kona, kuma kuyi maza kubar anguwan yanda babu wanda zaitaba zaton kashesu akayi. saidai kowa yayi zaton gobarace takeshesu, yana fadan haka yadau wani file yafita daga gidan dayake anguwan shuru shuru ce. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?3βƒ? Yana barin gidan sauran guards din suka fara zuba kerosene din sun zufa akan kujerun, katifu sai labelayen dakin sanan suka zuba kerosene din a jikin maman khaleesat,da babanta wayanda sun riga sun mutu. Saida suka fito bakin kofa sanan suka kyasta ashana suka wurga cikin dakin aiko daki yakama da wuta sosai da sauri suka shiga motarsu sukabar anguwan batareda ko mutum daya yagansuba, sai murna suke dan Abban chuchu yace zaibiyasu dakyau. Abunda suka manta shine Allah mai kowa da komi wanda ya hallicesu ya gansu kuma surely zaibinma wayandavsuka kashe hakkinsu. Wuta citake sosai makota sunfarajin kauri suka fito mutane dayawa akaga wuta hartafasa roof, nanda nan aka fara bada taimakon gaggawa, wani makocinsu wanda yake shiri da baban khaleesat yace innalillahi wlh tare mukadawo daga sallan azahar da Alh, ya shiga gida nikuma nawuce nawa gidan Allah ubangiji yasa basa cikin gidanan wutan yakama, ciro wayanshi yayi yakira fire brigade sukace gasunan zuwa, sanan yakira lamban baban khaleesat amma bayazuwa. Jiyayi gabanshi yafadi, da sauri ya lalebo lamban yayan baban khaleesat LAMIDO wanda shima anan abuja suke da iyalinshi, yana dauka yace Alh kazo gidan kaninka baban khaleesat wuta yakama kuma ba’a san inda baban khaleesat sukeba. Arude wan baban khaleesat maisuna lamido yafadanma matanshi da yaranshi mota suka shiga suka taho. Lokacin dasukazo lamido da yaranshi maza biyu dasuka biyoshi suka karasa da sauri yanda sukaga wuta nacine yasa hankalinsu yatashi kashe wutan aka dingayi da kyar da sidin goshi wutan ta mutu kurmus. Cikin wayanda suka zo aka kashe wutan kuwa harda Abban chuchu, yay fuskan damuwa kaman da gaske, bayan an kashe wutan an tabbatar ta mutu russ sanan mutanen fire brigade da su lamido ya yaranshi biyu maza masu suna IDRIS, ISYA suka shiga gabansu na faduwa Allah sa baffansu baya cikin wutan.. Ahankali suka fara bincike har suka shiga falo wanda yake da sauran abubuwa na hayaki saida aka gama kashewa sanan lamido da sauran mutane suka karasa ciki abunda suka ganine yabasu mamaki, baban khaleesat da mamarta jikinsu ya kone kurmus yadawo toka amma fuskokinsu ko alamun wuta yataba babu hasalima saidai wani haske tareda murmushi dake kan fuskokin nasu sanan zufa a goshinsu. Lamido da yaranshi idris da isya suka fashe da kuka, lamido yadau kan kaninshi ya rungume yana kuka sosai yace haba hydar maisa zaka mutu ka barni?kasan kai kadai nakedashi a duniya kaine kadai kanina. Bazaka tsaya ka aurar da yarankaba khaleesat da khalis?? Kuka yake sosai yama fara fita daga hayyacinci ambato khaleesat din dayayi yasa idris yace dad ina KHALEESAT ???? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?4βƒ? Lamido dake kuka sosai jin an ambato khaleesat wanda yakeso yakuma keji da ita yasa yadago kai ya kalli idris, isya yace dad TEEMA tacemin tare suka dawo ita aka fara saukewa a gidama, sai alokacin Abban chuchu yay magana yace CHUCHU ma nagida itama tacemin KHALEESAT suka fara saukewa. Hankalinsu yakara tashi, daddaga abubuwan dasuka kone suke suna neman gawan khaleesat. Idris yace dad! kowa ya juyo yana kallonshi yace dad zokaga wanan ba trolley dakasiyoma khaleesat bane lokacin dakaje LOS VEGAS?? Dad ya karbi trolley wanda yasoma konewa yace shine jikinsu yay sanyi. Abban chuchu yace da murya kaman zaiyi kuka hala ita takone kurmus shikenan narasa abokina da kawar yata Chuchu wayyo Allah na, yafashe da kuka sosai sai aka dawo shi ake lallashi a falon………………………β€?. Kusan kwanansu 3 akan hanya saboda motan nabasu wahala, khaleesat kuwa haryau bata farfadoba arana na 3 ne suka isa nijar wani kauye mai suna DOSO sukaje akwai wani babban daji wanda ba kasafai mutane ke zuwa dajin ba saboda namun dajin dasuke a ciki. Cirota sukayi daga mota suka kwara mata ruwan sanyi ajiki wanda hakan yasa ta kwalla ihu wanda saida dajin yadau ihun. Daidai lokacin wani namiji cikakken buzu dogo sosai amma yanada cikakken jiki danko kadan ba siriri bane, kakkyawan gaske ne shi yanada dogon hanci da karamin pink lips, manya idanun gareshi ga gashi akanshi kaman nadan India, sanye yake da dogon wando da wani riga wanda yawancin masu zuwa farauta ke sawa, bayanshi kuma ya goya kwari da kwafa wanda yake harbe namun daji dasu, akalla shekarunshi zasuyi 27. bayanshi wasu mazane 2 amma basukaishi girmaba dansu yarane yan 20 haka soboda hunting yakeyi, kowanensu najan akalan dokinshi. Jin ihu yasa dukansu suka tsaya chak yaran zasuyi magana wanan hadadden namijin saurayin maisuna HYDAR ya daura hanunshi a lebenshi sukai shiru. Kulle dawakan yayi ajikin wani bishiya sanan ya ciro kwari da kwafan shi sabida imma wani abune su kashe abun sukuma yaran suka ciro addodinsu. Tafiya suke sadaf harsukakai inda ssukejin ihun amma saisuka labe cikin ganye, gani sukayi wata yarinya wanda idonta akulle tana kuka sosai tana baba mai gadi karku jefani cikin rijiya, karka manta alherin da babana yama dan Allah kumin rai, dayan yace umarnin oga mukebi khaleesat tacigaba da kuka tanato kuban abinci yunwa nakeji. Hydar na ganin za’a kisan kai, yasa yaji ranshi yabaci, zuciyanshi na tafarfasa umarni yaba yaranshi su tsaya a wurin bari ya dauko dokinshi, zuwa yayi ya hau dokinshi da wani irin gudu yafito filin jikake sukutum sukutun alamun takun doke ya doso inda suke, Suna ganin wani ya gansu yasa suka daga khaleesat suka jefata cikin rijiyan amma kafin ta karasa ciki……β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?5βƒ? Kafin takarasa cikin rijiyan hydar nadaga kan doki kafin yakaraso inda suke ya saki kwari da kwafa, Allah yabama haydar baiwar saitin abu kawai sai arrow din ya chaki gefen wando makarantan jikin khaleesat ya bulla bango, sai abun yadawo kaman hook, hakan yasa bata karasa cikin rijiyan gabaki dayaba kafafunta asama kanta akasa abunda haydar baisaniba shine kan khaleesat na cikin ruwan rijiyan saboda rijiyan acike yake. Gadan gadan yayo kansu mai gadi wanda tuni suka fara gudu, dan kallon muscle din hydar kadai sukayi sukasan wanan namijin zaiyi bijimin karfi, gudu suke hydar na binsu kan dokinshi ciro sandan kwafa din yayi daga bayanshi, hannushi daya kan akalan dokin dayan hannu yasa ya bige kan dayan guard din dake tareda mai gadi, aiko yafadi akasan wajen,mai gadi baiyi wata wataba yacigaba da gudu, hydar ya daki kan dokinshi a zuciye tareda cemishi tsaya HISANN, chak dokin yatsaya. Hydar ya diro daga kan dokin, ya mikar da guard din yakaimai wani wawan nushi a hanci tareda cewa maitai muku dazaku kasheta?yasa kafa ya kwasheshi kaban amsai? Zaikaimai duka na uku yaji tass mai gadi daga nesa dasu ya harbi hydar a muscle dinshi, yatako ya tsaya kusa da hydar ya saita bindiga kanshi yace sakeshi, hydar yasaki guard din mai gadi yajashi sukabar wurin. Hydar rike hanunshi yayi dake bleeding sosai, rigan dake jikinshi yacire, danaga kirjin hydar saida na tsorata yanda kukaga HIRTIK na India film haka hydar yake saidai hydar yamafi hirtik. Yaga rigan yayi ya daure hanunshi gam, tareda dan kara saboda azaba dayaji, juyawa yayi yana tafiyanshi na cikakken namiji karasawa yayi wurin rijiyan amma kallo daya yama khaleesat yay maza ya dauke kai. Gabaki dayan rigan khaleesat ta kwaye tayi sama ta rufe mata fuska, Allah yasa da bra a jikinta, yaran da hydar ketare dasu suka yi magana daga maboyarsu mufito NAMIJI?? Dan haka suke basu ketare umarnin hydar kodako menene, cemusu yayi ku tsaya lokacin fitowanku baiyiba. Karasawa yayi jikin rijiyan hanunshi daya yasa yarike kafan khaleesat gam, saikuma dayan wanda aka harbeshi yasa yana kokarin cizge arrow din daga jikin bangon rijiyan, kara yasaki sosai saboda yanda hannunshi kemishi azaba ya fizge arrow din da karfinshi aiko yaciru, dayan hanun kuma yaciro khaleesat wanda yay mamakin rashin nauyinta. Shimfideta yayi a kasa kusa da rijiyan duk abunda yakeyi yana kauda fuskane saboda bayason ganin tsiraicin mace, hanunshi na rawa yasa yaja rigan daya rufemata fuska ya sakko da rigan jikinta alokacinne ya kalli fuskanta dumm yaji a kirjinshi. Yaran dayake tareda su yakira bareed, burhan, da sauri suka fito daga maboyarsu suka karasa bareed ya taba hanun hydar yace kai suka harba?? batare dayabashi amsa ba Yace ku dauramin ita kan dokina mutafi gida. daurata sukayi kan dokinshi, shima suka taimakamai yahau dokinshi sanan suka fara tafiya…β€?. [2:18AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?6βƒ? ABUJA. Haka aka sallace dad din khaleesat da mum dinta, amma ba’a ga gawan khaleesat kaman yanda Abban chuchu yafada sai aka dauka hala itama takone kurmus ne. ************************** Asalin labari. Alh lamido da Alh hydar wa da kani ne, sukadai iyayensu suka haifa inda iyayensu suka rasu sukabar musu tarin dukiya. Alh lamido ya auri matarshi mai suna benazir inda ta haifa mishi yara 4, HYDAR ne babban danshi,sai IDRIS, ISYA sai autansu TEEMA. Alh hydar ya auri matarshi hauwa jabo inda ta haifi yara biyu KHALIS sai KHALEESAT. Alh lamido da Alh hydar suna zama na amana, gasu da son junansu ba’a taba jin kansu, gabaki daya sun hada kan iyalinsu. Hydar da khalis suna MEXICO inda suke karatun likitanci acahn, kuma har yanzu Alh lamido bai fadamusu zance mutuwan Alh hydar ba dan yasan hankalinsu zai tashi barinma khalis harsu kasa karatu. Abban chuchu abokin dad ne sosai partners ne awani company dasuka bude mai suna TAKAFUL. Yarinyarshi chuchu sa’an khaleesat ce, tanason khaleesat sama da tunanin mai karatu, wani irin shakuwa sukayi da khaleesat wanda bata iya wuni bataje gidansu khaleesat ba, yanzu haka ma tana asibiti an kwantar da ita dan lokacin da’aka fadan mata khaleesat gobara yakama gidansu kuma tamutu sumewa tayi awurin anzuba ruwa anyi fifita amma bata farfadoba, alokacinne ABBAN CHUCHU yafara tunanin dabaisa ajefar da khaleesat ba gashi yanzu yarshu tilo na neman mutuwa saboda wata banzar khaleesat achan. Abban chuchu kullum burinshi shine ya mallaki duka dukiyar Alh hydar, saboda Alh hydar yafishi da komi ga kudi ga dukiya, koina ansanshi, talakawa nasonshi saboda yawan taimakonshi, saisa ya kasheshi kuma kafin yamutu saida yasa Alh hydar yay signing cewa dukkan kudinshi sun koma na Abban chuchu wanan kenan. ************************* Alh lamido zaune akatafaren falonshi, matarshi benazir kusa dashi idonta yay ja, sai idris,isya da teema wanda ta kwanta jikin mamanta tana kuka sosai tafijin mutuwan khaleesat kan kowa saboda tarefa suka rabu a school bus. Benazir cikin murya mai taushi tace Alh yakamata ka kira yan makaranta khalis da hydar ka sanar dasu, yakamata khalis yasan iyayenshi sun rasu, Alh ya kalli matar tashi yace Hj idan na fadan musu khalis will be devastated gwara yanzu mukirasu sudawo gida, dama jiya hydar yakira yacemin sunyi hutu amma basuson sudawo Nigeria ne. Hj tace shikenan Alh hakan yayi, saikuma zance teema ka ganta jikinta yay zafi kaman wuta nabata hakurin taki, Alh yace my baby, ta dago fuska yace zo wurina, da gudu takarasa wajen Alh tafada jikinshi tana kuka tace dad kacema khaleesat tadawo, da kyar dad ya lallaceta tai shiru. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?7βƒ? NIJAR. Sina karasawa gidansu hydar, hydar ya diro daga kan dokinshi tareda sakin kara, kallonsu bareed yayi yace zaku iya tafiya gidanku, tare sukace to NAMIJI suka juya kowanensu yatafi gidansu. Dayan hanunshi mai lafiya yasa yadau khaleesat chak akafadanshi ya shiga dan karamin gidansu na kasa da ita. Wata yar tsohuwa wanda akalla zatakai sittin ta taso da yarensu na buzaye tace hydar maiya sameka a hannu??? Wacece kuma wanan ka dauko?? Cije lebenshi yayi sanan yace ummi abar maganan nan zuwa anjima yanzu ke ceci rayuwan yarinyar nan dan bata numfashi, ummi tace oya shigo da ita daki. Ummi tana gaba suka shiga dakin tabarma ta dauko ta shimfida afalon nasu da ba kujeru sai simenti kadai, shimfidar da khaleesat yayi akan tabarma ummi ta taba jikin khaleesat da alamun damuwa tace hydar samo ganyen magarya yanzunan da ruwan zam zam. Fita yayi dukda hanunshi na azaba, makotansu suna saidawa zuwa yayi ya siyo ya kawoma ummi. Zama yayi kusa da ita yaga tabude baki khaleesat ta zuba iskan bakinta a ciki sanan ta danna kirjinta ahankali khaleesat tai wani tari sanan ruwa dayawa yafito daga bakinta. Ummi ta karbi ganyen magaryan ta wanke sanan ta matse ruwansu tabude bakin khaleesat tazuba ta matse hancinta harsaida ta hadiye. Kallon fuskan khaleesat tayi taga yanda jijiyoyin idonta dasuke akulle suka fito baro baro, hanunta takai tabude idon khaleesat taga gabaki dayan idon haki yacikashi, babu bakin tsakiyan idonta gabaki dayan idon yakoma fari, saikuma haki, ummi tace hydar ban ruwan zam zam din ya mika mata jiki na rawa shima yadawo kusa da ita ya zauna. Ummi takara bude idon khaleesat din ta diga ruwan zam zam wanda hakan yasa khaleesat tai ihu, saikuma tai shiru tacigaba da bacci, hydar yace ummi maike damunta?? Juyowa tayi ta kalli dan nata hydar hanunshi ta kama ta bude ta zuba wasu magunguna sanan tasa wani karfe tana neman bullet din hydar sai cije baki yake, da kyar ummi taga bullet din taciro sanan tasa magani a hannun ta sa wani farin kyalle ta kulle. Tace hydar Yarinyar nan tana fama da ciwo sanyin kashi, kanta kuma yay zafi sosai alamun da abunda ke damunta, sanan kuma idonta ya mutu har abada bazata kara gani ba saidai wata ikon Allahan, tadawo MAKAUNIYAA. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?8βƒ? ABUJA yaune ranar da HYDAR tareda KHALIS suka diro naija, Alh lamido da matarshi Hj benazir sukaje daukosu, su hj benazir anci gayu ga tabarau a idanunnan tai kyau abunta kamar swt 16 nanko ta ajiye yara 4. Hydar na hango mamarshi benazir da sauri yazo ya rungumeta mother huuuuhh kinyi kyaufa nafa zaci teema ce wollah, hj benazir taja hancinshi tace teeman ce ai, khalis ya iso wajen ya ballama hydar harara yace aisai abani wuri nima na rungumeta ko takace kadai? Hydar yace baza a matsa ba din, hj benazir tana dariya tace kai go gefe joor,hj benazir ta rungume khalis, Alh lamido dai yana gefe yana murmushi sukaje suka gaida Alh lamido? daganan sai gida. Sun shiga gida kowa yamusu sannu da zuwa amma sun lura babu wanda ke cikin walwala, sai bayan anci ansha sanan dad yakira meeting falonshi kowa ya hallara. Bayan gaisuwa da dad yakara musu yace khalis hydar ku kadaine kuka rage bakusan komiba yace ku mazane, kuma maza aka sani da lallashin mata, kuma kusan cewa komi daya faru haka Allah ya tsaro ayau inaso na sanar muku dacewa kanina hydar, tareda matarshi jabo, da yarshi kanwarka khalis khaleesat duka sun koma ga ubangijinsu sakamakon gobara daya kama gidan. . Khalis salati yake aranshi, yanzu da gaske mum da dad dinshi da lil sis dinshi khaleesat sun rasu?? No way gaskiya hala basu bane. Haydar hawayene kawai baiyiba yanzu da gaske harda little pumpkin dinshi khaleesat?? Yarinyar dayake sonta tun tana karama kukan zuci yafara dan baida masoyiyar data wuce khaleesat bai fada mata bane dan yanason saiya gama karatu. Khalis kasa daurewa yayi yafashe da kuka, teema kaman yarinya ta rarrafo tazo ta shige jikinshi itama tana kuka sosai da kyar dad ya lallashesu sukai shiru shidai hydar ba bakin kuka amma idanunshi sunyi jaa alamun tashin hanakali duk suna zaune falon anyi jugum sukaji sallama, dad ne ya iya bude baki yace shigo. Abban chuchu ne ya shigo tareda chuchu wanda tarame sosai takara haske, teema ne tatarota tana chuchu ya jikin?? Yaushe aka sallameki?? Tace yau da safe teema taja hanunta suka tafi dakinta. Falon yarage su dad sai yaranshi maza da khalis, Abban chuchu yakara gyara zama ya kalli khalis yace khalis karkaji ko dar a kirjinka dan babanka dan aljanna ne, sunyi mutuwar shahada, muna addu’a Allah ya jikansu kowa yace amin. Dauko file din hanunshi yayi ya mikama Alh lamido, alh yakarba yace Abban chuchu name?? Abban chuchu ya gyara zama yace tun satin daya wuce muna office Alh hydar ya aika akirani, ina zuwa yamikamin file dinan wai nai signing ya barmin dukiyarshi gabaki daya, kowa na falon saida ya kalli fuskar Abban chuchu. Kafin yacigaba da magana hydar ya katseshi a zuciye dan dama hydar tun fil azal ya tsani mutumin, hakanan zuciyarshi bai yarda dashiba, cikin tsawa yace kan wani dalili baffa zaibarma duka dukiyarshi banci yanada yara har biyu?? Ban yardaba mikamin file din nagani, dad ya ballama hydar harara yakoma ya zauna. Dad yace Abban chuchu cigaba, yace Alh lamido iya abunda nasani shine yacemin yabarmin duka dukiyarshi ne saboda yanaji ajikinshi yakusa barin duniya, wai ga dukiyarshi duka yabarmin halak malak na taimaki musulmai da ita. Hydar zaiyi magana dad yadaga mishi hannu yay shiru. Dad yace Abban chuchu nafi kowa sanin halin kanina na yawan kyauta, so bawani matsala indan yabarma duka dukiyarshi saboda yasan cewa nizan iya daukan nauyin yayanshi batare da korafi ba ko kyashiba, so bawani abu ya kalli khalis yace ko kanada nacewa son?? Ahankali khalis yace dad banda abin cewa tunda yay kyautan shiyasan dalilin yinshi Allah yakai ladan kyautan kabarinshi kowa yace Ameen, Abban chuchu ya sauke ajiyan zuciya finally yasha. Har anmanta da zance ancigaba da fira sukaji muryan hydar yanacewa dad amatsayina na wanda yakaranshi PATHOLOGY inaso nayi performing AUTOPSY a jikinsu saboda nagano dalilin, kokuma abunda yakawo mutuwar suβ€?. Abban chuchu jiyayi fitsari na neman zubo mishi wanan wani irin ja’irin yarone mai shegen naci????β€? PATHOLOGIST shine likitan dayake dealing da komi nakan gawa, shi likitan gawawwaki ne abunda hydar ya karanta kenan. AUTOPSY shi text ne da akema gawa daya mutu dan agano musasbabin mutuwanshi, dalilin mutuwarshi, abunda yajawo mutuwarsu. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 0βƒ?9βƒ? Dad yace wai hydar me kakecewa haka ne?? Kazaci a turai kake dasuke kai gawa mutually, tun randa abun yafaru mukaje muka birnesu, idan kuma son sanin abunda yajawo mutuwarsu ne ai kafi kowa sanin gobara ce, kuma kadena irin maganan nan zakaja khalis ko wanin mu yafara tunanin kaman kashesu akayi, da sauri Abban chuchu yace hakane wlh. Hydar yace dad amma kunce ba’aga gawan little pumpkin ba (khaleesat) ?? Dad yace eh, amma munfi kawo ita takone ne kurmus. Hydar ya kalli khalis da yay tagumi yay shiru yana tunanin iyayenshi yace jeka shirya kayi wanka muje gidanku. Inhar little pumpkin takone kurmus ne, inaganin tokan zan gane jikin mutum ne, amma inhar banga tokan dake nuna alamun jikin mutum neba to zansan cewa bata gidan lokacin da gobaran yafaru, daga hakan ne dole nai bincike starting 4rm maiya kawo gobaran?? dakuma kan masu gadin gidan tareda guards din saboda aisu basu mutuba, maisa su kadai suka mutu?? Dad yace kai hydar kacika taurin kai, yaro sai nacin bala’i sai alokacin Hj benazir tai magana tace Alh kyau kenan, ya tsaya kan aikinshi kabarshi Alh yayi aikinshi, kuma kasan mu kanmu bamusan maiya kawo gabaran ba, nafi kowa sanin halin jabo bata sakaci da kayan dasuke kawo wuta, saisa nima abun yaban mamaki sosai, kaga gwara hydar yay aikinshi koya fito damu daga duhu, Alh lamido yay shiru saikuma yace kinada gaskiya matana, kuje kuyi wankan anjima saikuje. Abban chuchu da zufa ya rufeshi yana wanan wani irin mayene?? I have to do something, i have to make hydar disappear 4 good, dole kamutu dan kana neman ka tsokano tsuliyan dodo. Alh lamido yace lpy Abbn chuchu naga kana zufa?? yay murmushin yake tareda share zufan kanshi yace bakomi, tunawa nayi inada meeting a office dad yace to bari akirama chuchu kutafi, yace barta anjima nazo daukanta yafice daga falon wuff. Alh lamido yay shiru yana tunani hj benazir tace lpy?? Yace wlh matana i found it strange hydar bai tamayin abu mai mahimanci haka batare da ya shawarceniba, har yay kyauta da duka dukiyarshi, hj benazir tace kasan baffa akwai kyauta, kuma yanason Abban chuchu sosai dan amininshi ne hala saisa yay hakan. Dad yace kuma hakane Allah sa mudace shikuma Allah kai ladan kyautan kabarinshi, hj tace amin. Ina labarin khaleesat da hydar dinta na nijar??? Sai kuma gobe in sha Allah. Shin hydar abuja na iya gano musabbabin wuta?? Yana iya gano cewa khaleesat bata cikin gidan wuta yakama?? Khaleesat na warkewa?? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ? NIJAR kwanan khaleesat 5 kullum ummi nabata magani amma haryanzu bata farkaba, abun na damun ummi itadai tasan tayi iya yinta. ******** Ummi likita ce, amma irin likitocin kauye, a wurin mamarta takoya, yanzu haka ita kadaice likita a kauyen, ko haihu za’ayi ana kiranta ta karbi haihuwan. mijinta yarasu tun hydar na 17. ummi ita tacigaba da kula da hydar da kanwarshi ZULAIHAT wanda yanzu take 18, hydar tun farko yataso mutum ne mai zuciya, yanason ummi da zuliahat sosai, jss3 yakai a karatu ya dakatar saboda rashin kudi, gashi ummi kullum wahalan aiki yakamata shizai fara ciyar da uwarshi yanzu, dalilin dayasa yake farauta kenan, idan yasamo dabba wurin farautan yadawo cikin gari ya sayar dahaka suka hada kudin harsukasa zulaihat a makarantan gwannatin kauye inda yanzu take jss2. -*********** Kullum idan ummi ta fita hydar shizai zauna da khaleesat yayta kallonta, shi kanshi baisan dalilin yin hakanba, abu daya yasani shine yana tausayinta, maita musu dasukeson kasheta?? itako zulaihat tun randa aka kawo khaleesat din tacema hydar , ya hydar dan Allah ina sonta da kawa sai yay murmushi yace kiyi addu’a tatashi da wuri to. Yau kwanan khaleesat 7 chipchip Hydar yafita parauta, zulaihat na makaranta, ummi ce kadai adakin kusa da khaleesat tana zaune. Gani tayi khaleesat tafara girgiza kafanta tana kokarin daga hannu, ummi ta matso kusa da ita tana murna tace yarinya mike karki bari ciwon yakara komar dake rayuwar bacci, mikewa tayi zaune tare da sandara ihu, dan Allah kuya kuri karku sani a rijiya, ummi ta tsaya tana kallonta kaman mai nazarin wani abu. Khaleesat kokarin bude idonta take tana bude idon wanda yanzu yakoma fari gaba daya taga bata ganin komi, saidai wani azaba datakeji kaman anzuba mata barkono da sauri ta kulle idon tana kuka, gashi intana kukan saitaji idon namata zugi. Ummi ce takomo hanunta tana yarinya zokici abinci, khaleesat daddagewa tayi ta fusge hannunta tana kuka tace mai gadi kun kashemin iyaye shine yanzu zaka kawoni gurin matarka ko, tonima ku kasheni, ihu kawai take tana wasu maganganu da ummi batama gane abunda take fadaba, jisukayi anfashe da dariya sosai. Khaleesat takara firgita ta kankame jikinta tana addu’a Allah kareta daga shairin mutanenan, zulaihat ce ta shigo tace kawata dan Allah cigaba da magana, wlh muryanki dadi kaman ta kananan yara tacigaba da dariya. Khaleesat takara haukace musu tana nasan kasheni zakuyi kawai ku kasheni nahuta, kun riga kun kashemin ido bana gani kawai ku kasheni, ummi ta matso kusada ita tace yarinya kidena kuka idanunki zasuyi miki ciwo sosai, ayanda kike yanzu bai kamata ko digin hawaye yafito daga idonki ba, Khaleesat ta fizge hanunta tana kokarin tashi sai tattaba bango take duk sunbita da ido tsayawa tayi chak saikuma tafara kuka. Tace Abban chuchu baxan taba yafemaba, kiri kiri ka maidani makauniya wlh duk wanda kedasa hannu harda ku duka banyafe mukuba, in sha Allah kuruwan iyayena bazai barku lpy ba, tacigaba da kuka sosai ta dafa idonta saboda yanda yake mata zugi. Tundaga kofar gida Hydar yaji alamun ana ihu a gidansu daure dokinshi yayi ya dauko wasu naman ragon daya kawo da yawa yakaraso cikin gidan dasu ajiyesu yayi yakarasa dakin yaga khaleesat tsaye sai kuka take, Ummi tace yauwa hydar kadawo, kaga bakuwarku ta farka sai ihu take mana wai mukasheta tahuta, taki yarda taci abinci kuma nace tadena kuka saboda zaikarama idonta matsala. Khaleesat kara bude baki tayi tace wayyo mamana gashinan yadawo zai kasheni, Hydar wani tsawa yadaka mata yace keee yimana shiru, tunda take bata tabajin anmata irin tsawanan a duniya ba kama bakinta tayi ko tari bata karaba. Yace banason ihu, na tsani yawan kuka, so kikiyaye, muba cutarki zamuyiba, mukuma ba kasheki zamuyiba, mu muntaimakekine, yanzu zulaihat tarakaki ki wanke baki kizo kici abinci anjima da daddare mayi magana kisan maiya kawoki gidanmu, Yanda taji hydar na magana yasa tatuna da yayanta hydar na Abuja, daga muryanshi da yanda yake magana yasa duk wani fargaba dake zuciyarta yafice tanemesu tarasa, daga kafanta tayi tafara tafiya so take tazo inda hydar yake, Zulaihat ta rike hanunta tace kawata mekike nema?ina zaki? Kome kike nema kidinga fadamin saboda nabaki abu. budan bakinta tace niki kaini wurin wanda yay magana yanzunan yayana ne, murysnshi irin na yayana, haka yayana ke magana, plz kaini wurinshi nasan shikadai ne bazai bari su maigadi sukasheniba. [2:20AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?1βƒ? Hydar da ummi kafeta sukai da ido, zulaihat tace tozo na kaiki gashinan zaune kusa da ummin mu, tako rike hanun khaleesat harkusa da hydar takai khaleesat ta zaunar da ita. Hydar bai cemata komiba itama tai shiru, daga hanunta biyu tayi tafara shafa fuskanshi, jitayi yanada saje, takara kai hanunta kan lips dinshi taji karami ne kuma sunada taushi, takai hanunta kan hancinshi taji yanada tsini gashi dogo, takara matsar da hnunta kan idanunshi daya lumshesu tun lokacin data fara tafabashi, hanunta takara matsar wa sama taji ta chusa hanun cikin gashin kanshi mai yawa mai laushi da santsi irin nayan India, zata kara matsar da hanun yakamo hanun ya rike, saboda wani yarr yaji yanaji ajikinshi gakuma ummi a wurin yace mai haka kikeyi?? Tabe baki tayi tace sorry, kana kama da yayana, banbancinku kai kafishi gashin kai, tace ya sunanka?? Zulaihat tace sunanshi yaya hydar, Khaleesat tace wlh sunan yayana shima hydar tace dan Allah zaka zama yayana?? Kawai kallonta yake tunda yake daidai daso daya baitabajin mace ta burgeshiba, sai wanan bakuwar, yanda take magana dakomi nata kawai yadaiji daban. Magananta yakaraji tace zaka zama yayana?? Kaga bazaka bari Abban chuchu yamin komiba. budan bakin hydar yace A’a. Ni yayan zulaihat ce kadai, ita kadaice kanwata ke bakuwar muce, dazaran kin gama warkewa zaki fadamana garin dakike mu komar dake. Jikinta yay sanyi, taji wani abu ya tsaya mata amako goro, kaman tafashe da kuka saikuma ta daure ta rike kukan, mikewa tayi tsaye murya na rawa irin wanda ke shirin kukan nan tace zulaihat dan Allah kaini na wanke ba..baβ€? kin kuka yadan kufce mata amma tai maza ta hadiye. Zulaihat,ummi, dashi kanshi hydar din sai sukaji basuji dadin abunda hydar yayiba. Kama hanunta tayi suka fita brush dinta takawoma khaleesat tasa toothpaste tabata tazuba mata ruwa abuta tasa brush din abaki tayi, tace ma zulaihat zanyi fitsari, zulaihata takaita har bayi, ita tacirema khaleesat pant tai fitsarin ta maida mata da komi sanan tariko hanunta suka fito. Khaleesat tace nagode zulaihat, zulaihat tai murmushi tace kidinga cemin kawarki, tace nagode kawata. Zulaihat taja hanunta oya mutafi daki, khaleesat tace zan zauna anan tsakar gida in yayanki yafita kifadamin saina koma dakin, sai kuma tafara kuka ta durkushi a wurin tana wani kuka, tace kawata agabana suka kashe mamana, suka kashemin babana, bansan inane nanba, amma sainaga yayanki naji inajinshi kaman yayana, amma yanuna bayason kanwar dani bakomi, nima Allah yaban lpy in sha Allah zanga yayyina kusan su biyar nakedashi nidama nafison hydar acikin yayyina dan yafiji dani little pumpkin ma yake cemin. zulaihat hawayee yazubo daga idonta tace kawata kyale yaya hydar ni ina sonki ummi ma nasonki, zamu kula dake harki warke ta rungume khaleesat. Hydar yana tsaye abakin kofa dama yafito yabata hakuri ne saboda ummi tamishi fada yanda yay mata magana, yanda take kuka gashi ashema har iyayenta suka kashe yaji wani tausayinta karasawa wurin yayi yace BAKUWARMU!!!β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?2βƒ? NIJAR Bata amsashiba amma tadago kanta, yace kiyakuri nayarda nadawo yayanki daga yanzu, tadanyi murmushi mai kara mata kyau wanda yabayyana dimple dinta batare datacemai kalaba, hydar ya tsaya kallonta kaman yana nazarin abu. Zulaihat tace kawata muje daki, daki suka koma ummi takawo mata abinci ita kebata khaleesat abaki, kuka ya kufece ma khaleesat , ummi tace maiya faru? tace akaro nabiyu yarinya nace kidena kuka zai tsananta ciwon idonki, bakinta narawa tace ummi wai yanzu ko abincin gabana bani gani, bana ganinku bana iya yima kaina komi, ummi mai amfanina yanzu? inda sun kasheni danafi hutawa dawanan azaban da nakasun dasukasamin. Hydar da hawaye ya ciko idonshi tashi yayi yabar dakin, ya shiga dakinshi arayuwanshu ya tsani yaga mace na kuka bayaso, barinma bakuwar nan da intana kuka sai zuciyarshi tadinga mishi zafi. Ummi tace yarinya karki damu komi lokaci ne, yanzu bayan yan kwana biyu zakiga kin soma sabawa kin fara yima kanki wasu abubuwan, karki damu kinji ke yatace zan cigaba da kula dake harki warke insha Allah khaleesat tace nagode ummi. Saida taci abincin shinkaface da miya yaji nama abunku da Hunter agida lol. Bayan tagamaci ummi da kanta takaita bayi taimata wanka khaleesat sai dukar dakai take wani irin kunyan matan taji tanaji, bayan sun dawo daki ummi tashafa mata wasu magunguna ajiki, zulaihat takawo mata wani atampha ta talakawa tai musu godiya sosai ranan. sanan aka bata tabarma tai salla. Da daddare bayan anci abinci ummi ta gyara zama tace yarinya ya sunanki?? khaleesat tace sunana β€œKHALEESAT HYDARβ€? ummi tace munason muje dalilin, sanadin kokuma ince abunda yakawoki wanan garin nijar akauyen doso?? Kirjinta ne yabuga kaman zai fashe tace ummi nijar?? Nida nake Nigeria maiya kawoni nijar? na shiga uku ni khaleesat shikenan bazan kara ganin yan uwana harna fadanmusu maiya faru dani ba. Yanda sukaga tarude yasa ummi tace ya isa haka, hydar kai fadamin a ina kasamo Khaleesat?? Take a wurin hydar ya fadan musu komi amma saiya boyema khaleesat zancen an harbeshi saboda ita, khaleesat kuka take da yanzu ta mutu badan hydar ya cecetaba, atake itama tafada musu komi da komi daya faru. ummi da zulaihat kuka wiwi suke Hydar kam idanunshi sunyi jajir kaman yay mata kuka haka yakeji. Ummi ta share hawayenta tace khaleesat bazanso ki koma gida da makantan nan ba saboda mutumin zai iya kasheki batareda kinsaniba, nai alkawari zan nemo miki maganin idonki ya warke, mutara kudi dazai kaimu Nigeria mukaiki har gidan kanin babanki Alh lamido. ki kwantar da hankalinki nai alkawari zan kula dake harsai randa numfashina yadauke. Khaleesat ta rungume ummi tana kuka zulaihat itama ta rungume ummi hydar tashi yayi yabar dakin. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?3βƒ? ABUJA Khalis da hydar sunje har gidan bincike sukai sosai, abu na farko dasuka samu shine akwai labulen dabai kone dukaba, khalis ya shishina labulen yaji warin kalanzir yamikama hydar shima ya shinshina sunsan cewa Hj jabo bata taba amfani da kalanzir hasalima da gas take girki dat was d first thing dat made dem suspicious, Hydar ya tsinci bullet kwaya 3 akasa wanda hakan yasa gabansu yafadi suka fara tunani koyan fashi ne suka shigo gidan. Waya hydar yaciro yakira babanshi Alh lamido sanan yakira police. dasuka iso hydar suka nuna musu abunda suka gani, investigation police suka shigayi sosai inda haryakai ana neman mai gadi yayi bayani ko da wanda suka shigo gidan aranan gobara, amma annemi mai gadi anrasa. Har gidan mai gadi akaje amma akaga a kulle, yan anguwa suce tun randa mai gidanshi yarasu mai gadi yabar gari, takenan mai gadi ya shiga cikin suspect aka buga hotonshi as a wanted crimanal ana nemanshi. Securities ma duka anje gidajensu amma basunan suma aka buga hotonayensu ana nemansu. Pathologist da dama police sun kira an bi diddigin tokan da abubuwan dasuka kone amma ba’aga alamun konewan gawan khaleesat ba, hankalin kowa yatashi barinma khalis to ina kanwarshi wai shin ina KHALEESAT??? Ina tashiga?? Ina suka kaita?? Inhar bata mutuba ina suka kaita, khaleesat kina ina my lil sis plz kifito, da kyar Alh lamido ya lallabashi yay shiru. Har lokacin komawansu hydar da khalis makaranta yayi ba’aga su maigadiba, hakanan suka tattara suka koma dan dama semester daya yarage musu sugama karatun duka sudawo cikakkun likitoci. Duk garin Nigeria duk inda ka shiga zakaga poster na hoton khaleesat har kudi naira miliyan 5 Alh lamido yasa duk wanda yaganta amma shiru. Abban chuchu tun ranan dayaji hydar nacewa zaiyi bincike fitan dayayi zuwa yayi yabiyasu mai gadi, sanan yasasu barin garin gabaki daya. yanzu hankalinshi kwance yasan cewa yariga yataushe hanyar da za’a iya gane yanada hannu a kisan Alh hydar. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?4βƒ? NIJAR Rayuwa a nijar ba laifi dukda khaleesat bata sababa amma ganin yanda ummi da zulaihat ke sonta ke kula da ita yasa taji itama tana sonsu sosai, hydar nedai haryau bata sake dashiba dukda shi yana kokarin ganin yajata ajiki amma bata bari ko fira take da zulaihat dazaran ya shigo bazaka karajin bakintaba. Ummi ta dage wajen nemama khaleesat lpy idanunta, alhamdulillah yanzu idon khaleesat ya washe duk hakin sun bace saida bata gani kwata kwata dan idan kaganta zaka zaci tana ganin mutane ma amma ko kadan bata gani. Yau asabar zulaihat tadawo daga hadda, ta zauna suna fira da khaleesat ummi ta shigo dakin tace zulaihat tace naam ummi, ga maganin nan ki kaima humaida tasha jiya ta haihu, khaleesat tace ummi nadan bita tunda nazo ban taba fitabafa, ummi saida taidan jim tace shikenan amma zulaihat ki kula da ita da kyaufa. Kuma karku jima, banda biye biye, kuna mika sakon ku dawo sukace to khaleesat harda murna. Zulaihat ta dakko hijab tasa mata sanan tarike hannunta suka tafi. Sunkaima humaida maganin, humaida tace zaliha wanan wacece?? Zulaihat tace kanwatace kuma bakuwarmu ne, humaida tace amma wlh tanada kyau gatadai baka amma duk tafi yan matan garinan kyau ga diri, zulaihat tace ummi tace muyi sauri sai anjima. Suna fitowa suna tafiyansu ahankali sukaji ana busa sarewa alamun kodai sarkin kauyen kokuma dan sarkin kauyen mai suna FAISOL zai wuce. Khaleesat tace kawata wanan sarewan fa?? Zulaihat tace hala ko sarkin garinan ko danshi ne zasu wauce. kinga mu tsaya dan inhar suna hanya ka shiga hanya sai anmaka duka 80, khaleesat sarkin tsoron bulala takara kankame zulaihat tace wlh mu tsaya har suwuce. FAISOL nakan rakumin shi wanda anmishi ado irin nadan sarauta yazo wucewa kawai idanunshi suka sauka kan khaleesat wanda take sanye da doguwan riga ta atampha kanta kitson yan nijar ne wanda ummi tamata jiya hijab din datasa yafito da tulin kitson gaban goshinta wanda hakan yasa tai kyau sai jujuya fararan idanunta manya take tana waige waige kaman tana gani, kallonta yayi yaji tabala’in bashi sha’awa ta, bai taba ganinta a kauyenan ba. Safkowa yayi daga kan rakumin ya tunkaro inda suke fadawanshi na biye dashi. Zulaihat takara rike hanun khaleesat gam dan kowa yasan FAISOL dason mata yarone 25 years yake amma yanzu matanshi 4, auri saki, dazaran yaga kakkyawa saiya saki daya daga cikin matanshi ya auro. gakuma khaleesat daya mutu akanta, tun kafin ya iso zulaihat tafarama khaleesat magana a kunne tace wanan dan iskan dan sarki na zuwa karki kulashi. Yana karasowa yace kee kanwar hydar wacece wanan dakika rike?? Zulaihat jikinta yafara rawa tace bakuwarmuce, yay murmushi yace to kutafi gida amma kicema mamanki aurenta gobe dan haka kushirya, khaleesat jin maganan aure yasa tace nacema ina sonkane?? FAISOL yace basai kinceba, kuma bawai amincewarki nake nemana, nidan sarki ne kome nakeso akemin, a tsiwace khaleesat tace niko bazan sokaba, jitayi ya fincikota tafada kirjinshi, iya karfinta ta daddage takaima duka wanda bama tasan a inda ya saukaba ashe a fuskane take nan ranshi yabaci, Yace nuna sarkin bulala yace amata 50 masu kyau, da gudu zulaihat tazo ta tsugunna gabanshi tace dan Allah kayakuri wlh kanwata makauniyace bata gani, kayafe mata batasan waye kaiba bakuwace, hankade zulaihat yayi yace amusu tare, haka aka musu bulala 50 khaleesat harda suma. Ya kalli zulaihat yace kushirya gobe za’azo adaura auren nafada miki, kuka babu wanda ya isa yahana, garina kuka dan haka kome na garin nawane, yay tsaki yahau rakuminshi sukai gaba. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?5βƒ? Zulaihat kuka take sosai gashi garin inhar dan sarki yadaki wani baka isa kataimakeshiba duk yan garin sunki taimakonta, ga khaleesat asume itama bayanta zafi kaman ta mutu ta kifa kanta kan cikin khaleesat tana kuka sosai. ana haka Allah ya jefo hydar kan dokinshi yadawo daga daji yana goye da kwari da kwafanshi, sakkowa yayi yataho wurinsu arude yace zulaihat dago kanta tayi yace maiya faru?? Kafin tafada mishi ya koma kan dokinshi yaciro goran ruwa yazo yayyafama khaleesat ta farfado tana kuka ta rirrike hydar tana cewa zulaihat karki bari yadakeni. Hydar yace maiya faru zulaihat khaleesat najin muryan hydar takara sautin kukan tana yaya hydar wani mugune wai zai aureni gobe plz karka bari ya auren dan Allah. ya sharemata hawaye yace kutashi mutafi gida khaleesat takasa mikewa hakanna yadagata yasata akan doki nanma ihu tayi tace menene wanan yaya hydar?? Yace dokina tafara wayyo Allah wlh ni faduwa zanyi, kacire daga kan doki, nibantaba hawaba, tsaki yayi yadaura zulaihat tana bayan khaleesat, hawa yayi kan dokin suna fara tafiya khaleesat tasa hanunta tarike cikinshi gam, wanda hakan yasa suka kusa kifawa takara sandara ihu, zulaihat duk kukan daya cita saida tai dariya, hydar yace wai mehaka cire hanunki a jikina takara kankmeshi tana kuka ai faduwa zanyi to, tsaki yayi ya kyaleta suna kaiwa gida saida yakara saukar dasu. Dasuka fadanma ummi abunda yafaru hankalinta yatashi tace nifa saisa banason tafitan dama, yanzu yazamuyi wazai iya da bala’in FAISOL a garinan?? Hydar yace ummi Allah kaimu goben yazo gidanan dazancen aure yaga inban sassareshi da addanaba tace kai hydar lallabasu fa zamuyi yaza ayi haka. Idan yadage saiya aureta kasan saiya aureta mukuma bazamu iya aurar da yarinyar dabamusan iyayentaba, da kyar ranan khaleesat tai bacci har firgita take saida ummi tahada da mata tofi tukun tai bacci. Washe garin ranan hydar bai fitaba aiki ba. wuraren 10 yaji busan sarewa khaleesat ihu tafara takankame ummi tana kuka, ummi dake salati tana shikenan mun bani yanzu da gaske yake FAISOL yake. hydar dakinshi yakoma ya dauko kwari da kwafa ya goya sanan yadau wata sharbebiyar adda yafita waje ummi nakiranshi hydar ina zaka kisa zakayi ko?? Amma ko kallonsu baiyiba yawuce yafita kofar gida. Tsayawa yayi a kofar gidan ya daure fuska kaman baitaba dariyaba, hanunshi daya na rike da sharbebiyar adda, kafin sukaraso kofar gidan cikin wata irin murya katuwa wanda ban tabajin hydar da itaba yace wlh duk wanda yakaraso kofar gidanan saina sassareshiβ€?. Turus kowa ya tsaya har fadawan, shi kanshi FAISOL gabanshi faduwa yake dan kowa agarin yasan ko waye HYDAR HUNTER!!! [2:22AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?6βƒ? FAISOL ne yace kai hydar nazo auran bakuwarkune, hydar yace inka isa ka sauko kazo wurinann kaga yanda zanyi gunduwa gunduwa dakai, faisol gabanshi yacigaba da faduwa arayuwanshi yana tsoran hydar sosai, juyawa yayi yacema fadawanshi mutafi, suka tafi hydar yakoma cikin gida ya zauna yana huci. ummi tace hydar yatafine?? yace eh, khaleesat tafashe da kukan murna, batare datace komiba. Shikuma hydar ya shige cikin dakinshi yahau bacci. Wuraren 11 na safe yana cikin bacci yaji alamun ihu firgigita yatashi yaji ummi da khaleesat suna kwallamai kira yana fitowa yaga fadawa rike da ummi da khaleesat ga sarki bulala rike da bulala a hanunshi, wani bafade yace sarki yace kodai kabimu muje fada yanzu, ko muyima uwarka dukan tsiya agabanka, ummi cikin kuka tace hydar dan girman Allah kavisu nasanka da taurin kai, jin mamanshi tahadashi da Allah yasa yace musu suje aka saki su ummi shikuma yabisu sai fada. Fada na cike mai martaba sai waziri dawasu makaraban mai martaba aka shigo da hydar. Sarki yace kai harka isa ka wulakanta dana ka disgashi gaban jama’a dan yace yanason bakuwarku da aure wanan makauniyar?? To bari kaji Ko kanaso ko bakaso saiya aureta, ku daukeshi a kulleshi sai bayan kwana 7, sanan abashi bulala 80 abaya tareda horo mai kyau aka tafi da hydar kurkuku. Kowa afadan kallon kallo suke, sunsan inhar an kulle hydar sun bani, kauyenan inba hydar fanko ne, suda cin nama sai randa aka sakeshi dan basu da Hunter a garin dayawuce hydar. Waziri yace Allah ja zamanin sarki, Allah taimaki sarki takarawrka lpy uban gidana ko zan samu daman fadin wani abu?? Sarki yace anbaka. Yace mai girma inhar aka kulle hydar fada bazata kara samun namaba, duk kauyenan bamu da jarumi kaman hydar, shike zuwa mana farautan namun daji, yaza ayi inhar an kulle hydar?? Hakan zaisa ko antashi bikin bazamu samu namabacinba koba hakaba?? Sauran yan fada sukace haka. Shi kanshi sarki faisol ne ya matsa mai saisa ya kulle hydar, amma kowa yasan hydar nada amfani a kauyenan, shikadai ke zuwa farauta yasamo namun daji yasayarma fada yanzu yazasuyi?? Gaskiya dole nasa asakeshi, gyaran murya yayi yace naji zancenku zan sakeshi amma sai bayan azahar. Ummi suna gida sukaji labarin an kulle hydar kuka sukafara, ummi lallashin kanta tayi sanan tafara lallashin khaleesat dake kuka kaman tamutu yanzu yazatayi?? Ankulle yaya hydar mai kareta. Bayan azahar kaman yanda sarki yafada duk suna zaune yasa aka sako hydar aka gurfanar dashi agabanshi. ya kalli hydar a wulakance yace na kwanceka ne saboda kaje kayomana farautan namun daji wanda za’ayi sha’anin bikin dashi kafin la’asar. Yanzu katashi katafi bayan la’asar zamuzo a daura aure, faisol murna kaman yakasheshi harda yima hydar gwalo. Hydar baice musu komiba ya mike idanunshi jajur bayan riganshi duk jini saboda bulala 80 dayasha. Direct yabar fada yana zancen zuci, nasan faisol bazaitaba kula da khaleesat ba, wulakantata zaiyi, bama hakaba yarinyar da bamusan kowa nataba sai nabada ita aure ga wanda baisan darajan mace ba, yace noooo hakan bazai yuu ba dole nasan abunda zanyi na taimaki khaleesat, i have to save her. duba aljihun riganshi yayi yaga yanada dubu biyu, yadau dubu daya yasai goro da sweets, direct yawuce wani babban masallaci kauyen, imam din yasan hydar suna shiri dan hydar akwai mutunci ga yawan ibada yana ganin hydar yace dana wanan goron fa?? mai zakayi dashi??, hydar yace ya imam inaso ka dauramin Aure da khaleesat yanzunan!!! πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?7βƒ? Imam yace hydar ban ganeba na daurama aureba, wai meke faruwane?? Nan hydar ya sanar da imam komi, imam yace Allah maka albarka hydar, irinku akeso a musulunci, babu wanda baisan halin yarima faisol ba bari ina zuwa. Waje yaje yakira mutane nanfa masallaci ya cika makil na”ibi ya wakilci hydar, imam ya wakilci khaleesat inda dunbin mutanen nan suka shaida daurin auren HYDAR da KHALEESAT akan sadaki dubu daya. Hydar take yaji hankalinshi ya kwanta sai murmushi yake wanan fararan hokoran nashi na shining. Diban sweets yayi da wasu goro ya dumfara gidansu gabanshi nafaduwa badan komiba saidan khaleesat yanzu yazata karbi alamarin nan?yazataji? Tabe baki yayi yace nima ai ba sonki nakeba, nayi hakane dan na tsira dake daga hanun faisol. Yana shiga gidan da sallamanshi ummi ta taso tana shafa kanshi hydar sannu yaushe suka sakeka?? Yace dazu nan ummi, kallonshi ta tsayayi sama da kasa, saikuma ta duba bayanshi tayi ihu, muje nasama magani hydar yay murmushi yace basai kinsaba ummi. ya kalli khaleesat dake rakube agefe tai tagumi tana hawaye rana tafarko daya fara kiran sunanta yace khaleesat da sanyi muryanshi, da sauri ta daga idonta ta kalleshi kaman tana ganinshi, ya dauke idonshi daga kanta ya kalli ummi yace ummi akwai abu mai mahinmanci dazan fada muku. Ummi ta zauna shima ya zauna yace khaleesat inaso kisani cewa nai hakan ne danna ceci rayuwarki badan komiba, banason faisol ya wahalar dake, banaso ya cutar da rayuwanki, burina daya shine ki warke nakai ki wurin iyayenki, inaso kisani cewa yanzunan aka dauramana aure kafin na shigo gida akan sadaki dubu daya, ke matata ce yanzu khaleesat! Ke matata ce!!!πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?8βƒ? Ummi tace hydar maiya kaika yin wanan danyar aikin? yarinyar dakasan bakuwace haryau batasan muba, batasan kalanmuba, batasan ya kamaninmu sukeba, batasan siffarmuba, haba hydar maisa zakai irin abunan batare dakayi shawara daniba kokuma ka tambayi yarinya kota amince dakai. Khaleesat dai batace musu komiba sai kuka datakeyi sosai. Hydar yace ummi abunda kike fada bahaka bane wlh mai martaba dasu faisol bayan sallan la’asar sukace zasuzo a daura auren faisol da khaleesat. ummi nina tsinci khaleesat hakkinane nanema mata lpy, nakula da ita, nakareta daga shairin mutane, har sai randa namikata ga iyayenta. To aganina hanyar dazan iyabi na taimaki khaleesat daga hanun faisol shine nasa adaura mana aure da ita kafin su suzo alokacin tazama matana, ummi ban auri khaleesat dan komiba saidan wanan dalilin. Yajuyo ya kalli khaleesat dake kuka sosai murya irin ta lallashin yaro yace khaleesat kidena kuka, dazaran komi yalafa sati 2 ko 3 zan sake ki kinji ko?? Ta girgiza kai, yace to share hawayenki kimin addu’a Allah bani nasara idan sunzo, ta share hawayen tana murmushi tace amin yaya hydar. mikewa tayi tadau sandarta ta shiga daki dan yanzo tana iya yawo a tsakar gidansu da sanda. Ummi tace Allah maka albarka hydar tatashi ta shiga daki, shikuma hydar yadibe ruwa abotiki ya shiga bayi yin wanka, bayan yafito yasa riga da wando na English wears. Dukda sun kode amma sunmai bala’in kyau sumanshi a kwance lub lub dasu sai kamshi turarenshi yake dan duri lol. Bayan sallan la’asar sarki da mukarabanshi harda wasu sarakuna daya gayyato nawasu gari aka dungumo akayo hanyar gidansu hydar. Khaleesat na zaune daki taji busan sarewa afirgice ta daukan sandanta tayi tana doddogarawa har ta kusa faduwa tayi dakin hydar tana tattaba bango tana wayyo yaya hydar ina kake gasunan sunzo wlh kaboyeni, karsu kamani. Yana daga kwance ya kifeta, hannayenshi biyu abayan keyanshi, ya kafeta da ido batare dayace uffan ba. ko dan kwali babu akanta tanata juya manyan idanunta masu kama da madara tana waige waige alamun nemanshi take, cigaba da shigowa dakin tayi tana kwalamai kira tana kuka, yaya hydar ! yaya hydar! wlh sunzo yau na shiga uku ina kake? kafito kaboyeni dan Allah kar faisol yatafi dani, sandar hanunta ne yafadi tasaki ihu garin kokarin neman sandar tatafi luuu zata fadi hydar ya maza ya finciko hanunta tafada kanshi akan katifaβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?9βƒ? Wani irin abu sukaji kaman shock yabi jikinsu da sauri yadagata daga jikinshi yace haba khaleesat kidena ganganci fitowa ke daya saida dan jagora. kokarin rikomai riga take dukta rude tace yaya hydar ai sunzone plz kaboyeni, murmushi yayi yace karki damu babu abunda zai faru in sha Allah kimin addu’a kinji ta girgiza kai tana kuka sosai jikinta ko ina rawa yake. Jawota jikinshi yayi ya rungumeta tai lamoo saida yaji bugun kirjinta yarage sanan yasaketa yace ki zauna anan karki fita kinji bari naje nagaβ€?. Jisukayi ana bubbuga kofar gidansu kara fashewa da kuka tarike gefen riganshi gam yaya hydar sune wlh sunzo. Yace khaleesat bazasu miki komiba sakeni naje to. da kyar tasakeshi ya zaunar da ita sanan yay addu’an daura mutum kan makiyanshi sanan yafita. ummi tana daki tana nafilfili Allah yakare danta yasa kar rigiman nan yaja akoresu daga kauyenan. Yana fita waje yaga sarakuna azaune anshimfida babbar tabarma kowa yay shiga ta alfarma. faisol ya gyra zama yace zaka iya zama mufara daurin auren, hydar yay mai kallon rainin wayo wanda saida cikin faisol yajuya hydar yace wace kake magana?? Faisol yace bakuwarku khaleesat makauniya. Hydar saka hanunshi yayi cikin aljihun wando yaciro sweets da goro cike da ladabi ya ajeyi sweet daya da goro daya agaban kowani sarki a wurin harda gaban faisol din sanan yamike ya kalli mai martaba da shima kallonshi yake. Hydar ya gyara tsayuwa yace matar da faisol yazo aure MATATA CE, auren sunna, auren soyayya dan haka babu wani batun aure dan matataβ€?.ce bai karasa magana ba FAISOL ya mike yana huci yace kama rainamin wayo to wlh dole kasaketa yanzunan, babu wanda ya isa yahanani auren khaleesat, ina sonta dole kasaketa ya kalli babanshi yace waikai baba bazakace wani abuba ne? maisa kake diganine baba? Wlh baba bakayiba na rantse. Mai martaba jiyayi kaman ya nutse kasa saboda kunya wanan wani irin yaro Allah yabashi, jibi yanda ya disgashi gaban sarakuna gumi yacikamai goshi. Gefe daya danshi nason abu, gefe daya kuma bazai iyayin rashin adalci gaban sarakunaba sunanshi da kimarshi tabaci kafin yay magana sarkin chadi yace. Yarima Faisol bakaji yaro yacema matar aure bace? Katabajin anyi aure kan aure? Faisol yace dalla munafuki yimin shiru fadawan sarki mali suka mike suka dumfaro faisol dan sudakeshi amma sarkin mali yace su barshi tashi yayi yahau dokinshi mai martaba ya ballama faisol harara yatashi yanaba sarkin mali hakuri. wurin dai yakacame da hayaniya hydar kam sai murmushi yake. Sarakuna suka kira sarki gefe suka tattauna sanan aka zauna mai martaba yace hydar munji tunda matarkace yanzu faisol ya hakura kutashi mutafi magana tawuce. Faisol wani ihu yayi yazo gaban hydar ya nunashi da yatsa yace ka sauraren wanan abun bai kareba khaleesat saina aureta ka rubuta ka ajiye. yahau dokinshi hydar sai murmushi yakemai saida suka tafi sanan hydar yakoma cikin gida ya sanar dasu abunda yafaru. Bayan kusan sati 3 da faruwan hakan khaleesat taji shiru hydar haryai bai saketaba, yaudai tagaji da daddare ta shiga dakinshi ta gaidashi ta zauna, yace khaleesat menene?? Murya na rawa tace yaya hydar sakin saikuma tai shiru, hydar ya kalleta sosai sai kuma ya dauke kai yace khaleesat dare yayi yanzu kitashi kitafi gobe mayi maganna mikewa tayi ta turo baki saida takai bakin kofa sanan tace STUPID VILLAGE MAN U BETTER DIVORCE ME OR ELSE HMM arayuwanta bata taba tunanin hydar yaje school ba dan bata tabajin yanayin turenci ba kafa tasa zata fita daga dakin taji ankamo hanunta yana huciiii kaman zakiβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?0βƒ? Fitsarine kawai khaleesat batasakiba amma ta harde kafafunta saboda yanda taji alamun zai zubo, hydar ya daka mata tsawa yace nikike cema stupid village man khaleesat?? 4 d 1st tym khaleesat sai taji tai nadaman zagin datamai, tai dana sani, mema yakaita? jikinta ko ina rawa yake dan duk azatonta dukanta zaiyi, jitayi ya saki hanunta yace tafi ba laifinki bane. Jikinta yay mugun sanyi, wani irin nadama ya shigeta saita fashe da kuka a wurin taki tafiya, yana daga kan katifanshi ya daka mata tsawa kidau sandarki gashinan wurin kafanki kifita daga dakinan kafin nasaba miki. laluben sandar tafara tai maza ta dauka tana dogarawa tabar dakin tana kuka sosai. Kusan sati daya kenan kwata kwata hydar yafita harkan khaleesat, ko gaisuwanta baya amsawa. wanda hakan yasa hartafara rama, ko ummi saida ta tambayeshi maiya hadashi da ita yace bakomi. Dukta damu kullum saitai kuka aboye wanda hakan yasa idanunta yanzu sunfara komawa jaa. Yau tunsafe take zazzabi sosai ummi da zulaihat duksun damu. Da yamma hydar yadawo daga farauta yana shigowa gidan zulaihat taje da gudu tace yaya hydar Khaleesat batada lpy sunanka taketa kira wai kayakuri kuma takicin abincima. Tare suka shiga dakin hydar ya zauna kusa da ita hakan yasa ummi da zulaihat fita, idonta biyu amma batasan yana dakinba, tsayawa yayi ya kalleta wani irin tausayinta da sonta suka shigeshi a once. Riko hanunta yayi ya matse tareda cewaβ€? khaleesat β€œdukda ba karfi jikinta amma tafara kokarin tashi tana kuka yaya hydar dan Allah kayakuri abunda nama. Nasan banyi daidaiba plz kayakuri dan girman Allah, kuka take sosai gashi idonta yay jajir jikinta zafi sosai, hydar ya shafi gefen fuskanta zuwa lips dinta yace shiiiii, karki kara cewa komi maisa kike wahalar da kanki kinkicin abinci?? Tace yaya hydar ai fushi kake dani. Kamo hanunta yayi ya dagota ya daura kanta akan cinyanshi, yahada hannayensu gam murya ciki ciki yace dont u know dat i luv u khaleesat, zuciyata bazata iya juran ganinki cikin ciwoba, zuciyata zatai zafi idan naganki cikin yunwa khaleesat i luv u with all of my heart. Khaleesat mamaki yakusasa ta sume jibi yanda hydar yake turenci kaman dan India, gabanta yakara fadi lokacin data tuna da kalmarshi na karshe cewa he luvs her. Muryanshi takaraji yace khaleesat nakasa sakin ki, gangar jikina da zuciyata bazata iya rayuwa bakiba, zama dake na tsawo lokacinan yasa kin dawo wata bari a rayuwata, yace plz khaleesat accept me as ur husband, plz khaleesat . Kifa fuskanta a cinyanshi tayi danyau wani irin kunyar hydar taji tanaji, hanunshi yakai ya shafi gahin kanta dayakeda tsawo sai kyalli yake yace say something MY JIDDA. [2:24AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?1βƒ? Wani kuka ne yazomata sosai tafashe da kukan hydar yarude yace khaleesat kiyakuri idan abunda nafadane yabata miki rai, khaleesat ta share hawayen idonta tace yaya hydar ka tunamin na mom dina ne ita kadai ke cemin jidda, takara fashewa da kuka hydar ya rungumeta yana lallashinta sosai, saida tai kukan takoshi sanan tadago kanta tace yaya hydar ban hannayenka. Ya mika mata hannayenshi, ta rikesu gam tace yaya hydar al’arshin Allah yana girgiza duk lokacin da mata tacema mijinta yabata saki. kowace rana shaidan da mukarrabanshi zasu hadu kowanne yana fadan aikin dayayi duk shaidan bazai yabesuba, wanda shaidan zai yaba shine wanda yazo yacema shaidan yau na kashe aure, yau naraba ma’aurataβ€? yaya hydar nasan auranmu auren kaddarane, kuma Allah shikadai yasan dalilin dayasa hakan tafaru, kayafemin bazan kara tambayar saki daga garekaba. amma abu daya nakeso kamin yaya hydar sai hakan tafaru ne zan natsu muyi rayuwan aure, nima nasakamaka da alhaire kaman yanda ka taimaken. Hydar yace menene khaleesat kome kikeso in sha Allah zan miki, share hawayenta tayi tace yaya hydar tun ina yar karama nakeson auren soja, inaso ka zana waec kayi applying NDA kazama soja. yaya hydar alokacin dakazama soja zaka iya hukunta Abban chuchu daya kashemin iyayena, kuma zaka iya testifying a court tunda kai kadai ne witness kaga fuskokin su mai gadi dasuka kusa kasheniβ€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?2βƒ? Takara matse hanunshi tace yaya hydar maisa kake sona? Nifa makauniyace, komun fara zaman aure babu abunda zan iyama saidai nazama kaya akanka. Hydar yace khaleesat idan so yatashi shigan mutum baya duba yakake, baya shawara dakai yake shiganka, khaleesat i luv u d way u are. Jidda ba makantaba koda kuturta ce ke damunki zan iya zama dake, yace khaleesat zan kasance kaman MOH agareki wanda ya so SUMY CILLARE dukda takasance nakashashiya, wanda hakan yasa moh yadawo HASKEN IDANIYA agareta. Khaleesat koyaya kike inasonki, kuma nai alkawari zan zama soja, zan nema miki lpy in sha Allah zaki warke, zankaiki wurin yan uwanki sanan zansa hukuma tabi miki hakkinki na kashe iyayenki da akayi. Khaleesat kuka take harda shesheka bata tabajin wani abu game da hydar ba sai yanzu wanan kalaman daya fadan mata yasa yasamu babban guri a zuciyanta hannu yasa ya share hawayenta ya kwallama zulaihat kira ta shigo dakin yace kawomin abincin khaleesat. Tuwone da miyar kubewa wanda yaji goat meat. hydar yace zokici abinci ya zaunar da ita akasa, ya wanke hanun ya gutsuro tuwon yasa a miya yacemata haaaaa, murmushi tayi dan yabata dariya kaman wata shakur, tabude bakin yasa mata tuwon abaki ihu tayi ta dawo da tuwon waje tana zafi. hydar yadau towan yaci yana dariya, ta yamutse fuska tace nifa ban iyacin abinci dazafiba ranan hydar ne yabata abinci takoshi yakawota falo wurin su ummi shikuma yatafi dakinshi. Kwanaki sunja hydar yadage da karatu ya shiga wani lesson awata kauye ta gaba dasu, yakuma hada kudin waec da jamb yabiyama kanshi babu abunda ke hadashi da khaleesat amma suna shiri sosai hankalinsu kwance. khaleesat wani dadi takeji yanda taga hydar yadage da karatu ummi kam tafi kowa murna danta yakoma makaranta. Yau da sassafe hydar yafita dan baimaje parautaba saboda yanada wani pratical class na physics, zulaihat ta tafi school yarage daga ummi sai Khaleesat. Suna saune ummi nama khaleesat tsifa wata mata ta shigo a rude tace ummi maman khadee na nakuda dan Allah kizo ki karbi haihuwan dan jini zuba yake, arude ummi tasa hijab tadau akwati tabita hartakai waje takara dawowa tace khaleesat sa hijab muje tare bazan barki ke kadai a gidaba. Khaleesat tace ummi wlh bacci nakeji babu inda zani ummi tace to zanjawo kofar gidan suka tafi. Khaleesat na zaune a wurin hartama fara bacci taji alamun ana bude kofa an shigo daki, bata kawo komi arantaba tace yaya hydar harka dawo daga pratical dinne?? Taji shiru. Saita tsorata tace waye ya shigo dan Allah ayi magana waye?? Dan Allah koma waye karya cutar dani wlh ni makauniyace bana gani ta mike tsaye tana dogara sanda. Alamun tafiya taji saikuma taji Muryan FAISOL yace wlh dole yau na dandana wanan kayan alatunβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?3βƒ? Khaleesat tace wai wayene?? Dan bata gane muryan faisol ba, cewa yayi uwar kine dan ubanki. hankadata yayi tafadi akasan simintin falon. Shikuma yafara cire kayan sarautan dake jikinshi, yayinda khaleesat ke neman sandarta dan ta mike tafice daga dakin, kuka take tana yauna shiga uku, waye ya shigo? Waye keson kasheni? cikin ikon Allah taji takama sandar tamike tsaye da sauri, jitayi ankara hankadata ta buge da bango. wanda hakan yasa tabude baki zata sandara ihu amma taji ankaimata wani shegen duka abaki take bakin yafashe. Faisol saida yacire kayan jikinshi tass, sanan yakara komawa kan khaleesat gabaki daya hankalinshi baya jikinshi, kamo khaleesat yayi yana shafata ko ina, khaleesat tawage baki zatai ihu yadau wani katon dutse ya tura mata abakin, hakan yasa takasa ihu kuma numfashinta yafara daukewa gawani tari daya tasomata amma takasayi, idanunta suka fara juyawa. Faisol wani wawan dariya yayi ya cigaba ya shafata kaman wani mmahaukaci, yace abun namiki dadi ne naga kina wani jujjuya ido?? Juyata yayi ya Hadata da bango ya zage zip din riganta, wani karfi taji yazo mata ta daga kafanta ta tokareshi ashe kan abun ta tokareshi, faisol yay wani ihu yasaketa da sauri, yarike abun. Tuni khaleesat ta lalubi sandar ta tana dogarawa da sauri tafita daga dakin tana yaya hydar kadawo, tana zuwa tsakar gida ta rude, kwata kwata ta manta ina takebi ta ganta a waje, ta manta hanyar kofar gidan ta tsaya tana waige waige tana kiran sunayen Allah yayinda fitsari ke gangara daga jikinta danyau ta tabbatar ta mutu. jitayi an bugi kanta ta fadi a kasa warwas. Faisol ya rike kafanta yajata keeee akasa har cikin falo tuni khaleesat ta sume saboda azaba, dagota yayi yana lashe lebenshi ya cire rigan jikinta yarage daga ita sai ves, hanunshi yasa ya kwance zanin jikinta nanma yarage saura sket din ciki. Kallonta yayi daga sama zuwa kasa yace yarinya Allah ya hore miki diri jibi kirji kaman su yaga ves dinan ai wlh yau saina latsaku. hannunshi yakai zai taba kirjinta amma kafin hanun yakai kan kirjin jikake ketttt wuka ya guntule yatsan shi, wani ihu yasake yaga ashe Khaleesat ta farfado harta samu wuka, sandarta takara laluba ta bugamai dukda batasan inda ta bugamai ba tadaiji bata karajin koda motasin shiba, Fita tayi daga dakin tafiya take ahankali saboda yanda ta galabaita cikin ikon Allah takai kofar gida ta bude tafita ahaka tadinga sauri kowa sai kallonta yakeyi, yanda take sauri daga ita sai farin shima da sket din ciki shima fari gashinta abarbaje kaman mahaukaciya ga sandarta ahanun, tafiya tayi mai nisa gabaki daya ta galabaita sunan Allah kawai take kira tana kuka. Horn din motoci tadingaji, amma bata kulaba tacigaba da tafiyanta. Wani kara takaraji alamun kaman hatsari a firgice ta tsaya chak tana hawaye. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?4βƒ? Wani saukan mari har guda uku taji akan fuskanta, cikin muryan fushi yace ke wace irin wawuyace mara lissafi?? Bakijin horn, kobaki ganin titi, so kike kijamin yin azumi sittin? fashewa da kuka tayi tama kasa magana. taji wasu mutane suna cewa sojaa kara mata, wawiya kawai zatasa mutane suyi hatsari, daga ganinta karuwace bakuga kayan dake jikintaba. Khaleesat da zafin mari yasa sandarta tafadi kasa, tsugunnawa tayi hawaye na zuba daga idonta sosai, tana lalubar sandarta, cewa take yaa Allah kasa na mutu nahuta,i hate dis lyf,, nafison na koma lahira inda abbana da ummana suke. yanda take lalubar sandar yasa ilahirin mutanen kan titin da shikanshi sojan daya mareta suka tsaya jikake tsit kowa yay shiru, jikinsu yay sanyi. Dan basu taba sanin cewa makauniya bace. Cikin ikon Allah taji takamo sandarta akan abu kaman kafan mutum. ahankali tadau sandar, tasa hannu ta goge kafan, sanan tamike tsaye ta sahre hawayen idonta tace kuyakuri ban saniba, tace kayakuri in sha Allah bazan zamo sanadiyar saka yin azumi sittin ba. Tana fadin haka tajuya Tacigaba da tafiya batare da tasan inda take wurga kafa ba. kowa yakoma cikin motarshi akabar titi. Amma wanan sojan saiya sami kanshi dakasa tafiya, paka motanshi yayi, yana kallon khaleesat dake tafiya tana dingishi, sai chan yaga ta zauna tana maida numfashi lebenta a bushe da alamu kishi takeji. Fita yayi daga motan ya tsaya awani shago yasai ruwa mai sanyi na gora, saida yakai gabanta sanan yace baiwar Allah ga ruwa, shiru tayi tana kokarin tuna muryan, akaro nabiyu yakara cewa ga ruwa kisha plz, dago kanta tayi tace kaine wanda ka mareni?? Ahankali yace kiyakuri rashin sanine, share hawayen idonta tayi tamike tsaye tadau sandarta tace nagode amma baniso tacigaba da tafiya. gani dayayi ta nufi saitin wani katon kwata babba yasa yace keeβ€? kee, tsaya gabanki da kwata. Khaleesat tace koma menene Allah sa yaxama sanadiyar mutuwana dan nagaji da rayuβ€? Bata karasa maganba taji kanta ya bugu da wani abu tafada cikin wani abu kaman kwata tafara ihu tana son magana amma takasa. Wasu mutane yakira suka hadu suka cirota daga kwatan khaleesat da tuni ta sume, sata a motanshi sukayi ya shiga motan sai babban asibitin dake kasar nijar. HYDAR yadawo daga pratical din ya kulle dokinshi a jikin garkenshi, kafin ya shiga daki saiga ummi da zulaihat sun shigo tare gidan, ummi tace hydar yanzu kadawo? yace eh ummi, fita kikayi ne?? Tace wlh haihuwan maman khadee naje karba, zulaihat tace yaya hydar sannu da zuwa yace yauwa. Dakinshi ya shige sukuma su ummi suka shige dakinsu. wani ihu suka saki suka fito da gudu daga dakin. jin ihunsu yasa hydar yafito daga dakinshi yana menene ummi? Lpy kuke ihu haka?? Dukanu sun kasa magana, ummi ce tai karfin halin nunama hydar dakin da yatsa, murya na rawa tace hydar shiga kagani, shiga yayi dakin da sauri dan atunaninshi wani abu yasami matarshi khaleesat ne, amma daya shiga dakin abunda yagani yafi komi tayarmai da hankali a duniya.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?5βƒ? Faisol yagani babu komi a jikinshi, ga jini duk falon, sanan ga guntulen yatsa akasa gakuma wuka, abu na farko daya fara zuwa zuciyan hydar shine ina khaleesat?? Shiga yayi dakin yaduba uwar daka bata, yafito kaman mahaukaci ya duba bayin tsakar gidan nanma bata, komawa dakin yayi ya hango kayan khaleesat riga da zanin datasa yau da safe, a rude ya dago faisol ya kifamai wani irin mahaukacin mari, take faisol ya farka daga suman dayayi yana kukan azaba. Hydar da fuskanshi tai ja gabaki daya. ya shake wuyan faisol yace ina khaleesat?? Faisol yama kasa magana, hydar yakara dakamai tsawa ina khaleesat?? Ina kakaimin matana?? Mekama matana?? Yanda idanun hydar suka juya gabaki daya kaman wanda yasha giya yasa faisol yakara tsorata, yace hydar tsaya nama bayani dalla dalla. wani irin naushi hydar yabama faisol aciki, ya hanbareshi akan aciki, ya gwara kanshi da bango, hydar dukanshi yake ta ko ina, ummi taji dukan yay yawa tace zulaihat ki tsaya anan karki shiga dakinan. Ummi tai shahada tafada dakin. Rike hydar tayi gam tace hydar karka bari fushi yaci gabala akanka, karkuma kayi aikin dana sani, karkuma ka manta dan sarki kake duka haka, ka natsu muyi komi ahankali harya fito da khaleesat. Hydar fizge jikinshi yayi daga hanun ummi, yakara komawa kan faisol wanda yadawo kaman mara numfashi yacigaba da dukanshi ummi ta fizgo hydar ta rike fuksanshi da tafukan hanunta biyu tace β€œhydarβ€? β€œHydar β€œHydar kallen, yaki kallon ummi sai huci yake yana kokarin kwace fuskashi. Ummi takara matse kumatunshi tace β€œhydar dago kwayar idonka ka kallenβ€? da kyar ya iya daga jajayen idonshi ya kalli ummi yana huci kaman zaki. ummi tace oya furta INNALILLAHI WA INNAILAHI RAJI’UN hydar da kyar ya iya furtawa. Ummi tadauko ruwa tabashi yama kasa karban kofin saboda yanda jikinshi ke rawa tsabagen zuciya. Ummi ce takai ruwan bakinshi kadan yasha yacire kai, ummi tace shanye takara kaiwa bakinshi yakafa kai ya shanye still tana rike dashi gam, saboda tafi kowa sanin halin dan nata, ahankali kwalla yafara taruwa a idonshi, idonshi yacika taff da kwalla amma basu saukoba. ummi ta shafa kanshi tace hydar bar hawayen su zubo, dan hakan zaisa zafin zuciyarka ta ragu, hawayen ya gangaro zuwa kuncinshi, hydar ya kifa kanshi akan cikin ummi yana shesheka, muryan kuka yace ummi ina yakaimin matana?? Ina yakaimin khaleesat??mai yay mata?? Mai yay ma matana?? Ummi wlh inhar wani abu yasami khaleesat, inhar wani abu yasami matana saina kashe faisol saina halakashi, saina…β€? Bakinshi ummi ta taushe tace shiiiiiβ€? [2:27AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?6βƒ? Ummi ahankali take dukan bayanshi harya sakko. idanunshi suka washe kadan, mikewa yayi ummi tace mezakayi zoka zauna, yakoma ya zauna. ummi ta tashi tadau kayan faisol tabashi da kyar ya iya mikewa yasa kayan bayan yasa kayan, ummi cikin muryan natsuwa tace faisol ina yata khaleesat?? Maiya faru?? maikuma yahadaku?ina ka kaita? Jikin faisol yafara rawa saboda yanda yaga hydar na kallonshi, hydar ya dakamai tsawa yace bazaka fadanmana gaskiyaba. Faisol cikin daburcewa yace wlh yau nikadai nafito tun safe dan shakatawa, ina zuwa zan wuce ta kofar gidanan naga ummi tafito hartanajan kofar gida hakan ya tabbatar min da bakunan kuma nasan baku barin makauniyar fita ko ina saisa na shigo gidanβ€? Hydar yace saikai mata me?? Yace dama dama naso namata fyade amma ta gutsiremin yatsa naga tafita daga dakin dagudu duk a tsorace take, amma wlh banmata komiba, ban kuma dauketaba. hydar zai mike ummi ta rikeshi yace ummi yanzu ina khaleesat??? Suka mike suka fito, Zulaihat tafara taransu tace ina kawata ummi?? Hydar ya share hawayen daya fito daga idonshi yace zulaihat tsoro yasa tafita daga gidan da gudu, yanzu kauyenan zamu bincika tass in sha Allah zamu ganta, in Allah ya yarda batai nisaba. Ummi tafita tana shigan makota tana tambaya, yayinda hydar yahau dokinshi yana zuwa duk wani matattara majalisa a kauyen tambaya yake kosunga wata makauniya. Hydar har babban titi yaje ya tambayi wasu, wani mai gyaran machine yace dazu wata yarinya kakkyawa yar baka haka daga ganinta kasan bayar nijar bace tana dogara sanda, hydar da sauri ya sauka daga dokinshi yace eh ita a ina ka ganta?? Mutumin yace wlh hatsari takusa jawowa fadawa tayi titi shinefa har wani soja ya mareta, hydar idonshi yay jaaa, hydar yace yanzu tana ina, ko kasan inda tayi?? Mutumin yace wlh bansaniba, dankoni saida na zageta amma daga baya muka mage makauniyace, wlh taban tausayi, sai kuka take, daga gani kaman tana cikin tashin hankali, nidai naga lokacin data tsallake titi amma bansan inda tayiba, hydar yace nagode dan Allah zandan daura dokina a wurinan mutumin yace to. Hydar ya daure dokin, jiyake kaman ya hadiyi zuciya wani banza ne ya mari matarshi?? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?7βƒ? SOJA ya kaita wani babban asibiti na nijar mai suna PARAGON CLINIC. Yana shiga likitoci suka karbeta aka dukufa akanta, soja na zaune abakin kofar dakin. Wuraren awa biyu sanan likita yafito, da sauri sojan ya mike. DR yace kabiyoni office dina. Soja yabishi suka zauna, soja yace Dr ya jikin nata?? Dr ya cire class din idonshi tareda gyra sarkan cross din dake wuyanshi, Dr yace well she is better now, but am afraid to tell u dat ur sister is disconnected 4rm life. Atsorace sojaa ya mike tareda dafe kirjinshi yace mekake nufi Dr?? Is she dead?? Doc yace calm down, bata mutu ba, u know dat Jesus Christ said in chapter 2, verse 39 under old testament dat …β€?. Soja yace am sorry sir, but am not a Christian. Dr yay murmushi yace is ok, so as i was saying kanwarka tana under coma, soja ya kwalalo ido, Dr yace agaskiya babu wani ciwo dake damun sister naka takamaimai but plz can i say something? Soja yace go ahead, dr yace u know am a Christian, kumani in d Christianity am 4rm Jehovah witness, so abunda na gane da kanwarka shine her soul has gone far, d gurl is tired of lyf, d only thing dat will bring her back to leaving shine taji sunayen loved ones dinta, kokuma abubuwan datakeso, kokuma some story books, kokuma muryan wayanda takeso haka, are u getting me? Soja yay shiru yana cewa a zuciyanshi wanan rikakken arne ne wlh, Dr yace abunda ke damun kanwarka ordinarily shine soul (ruhi ko masu karatu??) yay nisa da jikinta, abu daya zai dawo da ita shine kotaji muryan wayanda takeso, ko taji sunayensu, kokuma wani abu daya taba burgeta, so zanyi advising naka da kana yawan karanta mata novels haka.. Zaka iya zuwa ka dubata sojaa yace to. Yana shiga dakin, yaga khaleesat kwance ansa mata kayan asibiti a jikinta, ga oxygen abakinta, idanunta abude amma ko kyaftasu batayi tana kallon sama, ga numfashi tana saukewa kadan kadan. Soja yace yarinya, dan Allah karki mutu, fight 4 ur lyf, nasan abunda likita yafada wanan karyane dan katon arnene, i know dat ur soul is with u, but u have to fight proven him wrong, ki nunamai ur soul is with u, abunda yake fada imagination dinshine kawaiβ€?. ***** Kaman yanda akeda kungiyoyi a musulunci, irinsu izala, darika, shi’a, ahlu sunna, dadai sauransu hakama arna keda nasu. Kamansu Jehovah witness, redeem, Baptist, Catholic, dadai sairansu, dafatan kun gane masu karatun novel dinan?? Shi wanan Dr din acikin Christianity shidan kungiyar JEHOVAH WITNESS ne. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?8βƒ? HYDAR na sallakawa titin, yayi saitin inda mai gyaran machine ya nunamai, gabaki daya hydar yadawo kaman mara hankali, bini bini yana goge hawayen idonshi, wani warwaro daya gani kusa dawani katon kwata yasa yakarasa kusa da kwatan da sauri. Tsugunnawa yayi yadau warwaron yana karema warwaron kallo, bazai manta wata ranan yana gida dukansu suna tsakar gida yaga Zulaihat ta cire warwaron daga hanunta tasama khaleesat tace kawata gashi nabaki wanan, da sauri ya share hawayen idonshi da dan murmushi a fuskanshi dan wanan alamune na cewa khaleesat na within dis area, waige waige yake ko zaiga wanda zai tambaya, wasu samari ya hango su uku suna fira yakarasa wurinsu da sauri. Sallama yay musu yace dan Allah kunga wata makauniya a wurinan?? Daya daga cikinsu yace mallam tabbas ni naganta dan saida na taimakama wani soja muka cirota daga kwatanchan ya nunama hydar kwatan. Saboda fadawa tayi ciki, wani hawaye yakara zubowa daga idon hydar yace ko kasan inda sojan ya kaita?? Saurayin yace mota yasata yace mana bari yakaita PARAGON CLINIC, hydar ya kara share hawayen idonshi yace nagode. Samarin sukace ka kwantar da hankalinka insha Allah lafiyanta kalau, in sha Allah zaka ganta. yace tom nagode, ya tare texi dama yanada dari 500 yahau yace mishi paragon clinic zaka kaini. SOJA na nan zaune gaban khaleesat yana kare mata kallon, tunani yake yanzu ina zaiga iyayen yarinyar nan? Ya zaiyi da ita?? wayanshi ne yay kara. ya ciro wayan daga aljihu, mikewa tsaye yayi yasara alamun dababban mutum yake magana, yace oga dama wlh wata yarinyaβ€?.. To Allah huci zuciyar oga, ganinan to, bari nabiyo flight nazo abujan direct. ya katse wayan da sauri yafita daga dakin yatafi office din dr. Yana shiga yasami dr yana rubuce rubuce, sojaa yace Dr inada matsala wurin aikina suna kirana, head quarter dinmu na sojoji yana abuja, ana nemana acahn yanzu. so inason transfer natafi da yarinyar abuja, Dr yace shikenan zan baka bari nasa ayi arranging ambulance dazai kaiku airport, sojaa yace to. Yakoma dakin khaleesat, matsar da kujeranshi yayi kusa da ita yace yarinya kiyakuri, gwara natafi dake abuja inkaiki asibiti mai kyau achan, wlh bazan iya barinki wurin arnen Dr dinan ba, gwara natafi dake abuja hankalina zaifi kwanciya dan bansan ranan dawowana nijar ba, inyaso inkin warke nadawo dake nijar nakaiki wurin iyayenki,.. Dr ya shigo yace oga everything is ready yanzu kaje kabiya kudin komi da komi sai ku iya tafiya,sojaa yace to. Anfito da khaleesat ana gungurata kan gado har aka kaita waje daidai lokacin da za’a lankwasa gadon asata a cikin motan ambulance HYDAR ya bude get ya shigo asibitin, abinda idonshi yafara tozali dashi khaleesat yagani kaman gawa za’a sata a motan ambulance ga kuma sojan da’ake fada mishi a gefe tsaye kusa dawani likita, maiya sami khaleesat?? wani jiri jiri yafara ji, kwata kwata yakasa daga kafanshi yakarasa inda suke, hanunshi ya daga yana pointing dinsu bakinshi na kokarin furta kha..kha..lβ€? leeβ€?.s..at.. amma bai ida karasa sunanba yafara ganin duhu duhu…β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 2βƒ?9βƒ? Idanunshi sukafara juyawa, yafarayin baya baya alamun zai fadi, kaman ancema sojaa ya juyo, da sauri ya taba Dr yace Dr gawani patient zai fadi, ganin yay baya zai fadi yasa da gudu soja yakarasa bakin get inda Hydar yake, soja yay maza ya tareshi yafadi a jikin soja sumamme, ahankali bakinshi na fadin β€œmy jidda”my jiddaβ€? saikuma yakarasa sumewa, sojaa ya girgiza kumatun hydar yana Dr do something. Dr ya juya yakira mutanen dasuka gama sa khaleesat a motan ambulance. Gadon da aka dau khaleesat akai shi aka sake gungurowa aka kawo wurin soja da Dr suka daga hydar sukasa akan gadon wani ajiyan zuciya hydar ya sauke, wanda hakan yabama soja da Dr mamaki. Dr yace take him to my office, sanan ya juyo ya mikama sojaa hannu yace safe journey, sojaa yace tnx. Dr yawuce office da sauri shikuma sojaa ya shige motanshi yayinda motar ambulance da khaleesat ke ciki ke binshi abaya. Suna kaiwa airport sojaa yayma khaleesat komi baisha wahalaba, saboda transfer latter dayakedashi. yakira wani yaronshi yabashi motanshi ya komar dashi, haka aka gungura khaleesat har cikin jirgi suka daga sai abujaaaaaaaaaaaaaaa. Taimakon gaggawa ake bama hydar, Dr yasamu ya farfado amma sai yacigaba da bacci. Su ummi da zulaihat sun zagaye gidajen kauyen kaf amma babu khaleesat, zulaihat kuka wiwi take, itakanta ummi karfin hali takeyi haka taja hanunta suka dawo gida, amma shiru shiru hydar har shabiyun dare bai dawoba, ummi kuka take amma a zuci sai addu’a take Allah ya dawo mata da danta lpy. Ranan ummi bata iya runtsawaba hankalinta yatashi to ina hydar ya shiga ne?? Tashi tayi ta dinga salloli tana addu’a Allah sa duk inda yake lpy shi lau. har gari yawaye. HYDAR har yanzu bai tashiba, Dr na zaune gefenshi yana kallon kakkyawan hallita irin hydar, yasan cewa ya dade yana aiki a nijar amma baitaba ganin matashi mai kyau da kwarjini kaman hydar ba, ya shagala da kallon hydar yaga kafafunshi na motsiβ€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?0βƒ? Dr ya matsa kusa dashi ya rikemai hannu yana cewa in d name of d father, d son and d holy spirit wake dis man up, jiyayi an fizge hannu ya bude idonshi yaga ashe hydar ya farka. Hydar ya ballamai harara tareda cewa wt did u tnk u are doing?? Dr yay murmushi. Hydar yay maza ya sauka kan gadon yayi hanyar fita yana waige waige, Dr yabishi abaya. Har waje hydar yaje ya tsaya daidai inda yaga ana sa khaleesat a mota jiya yay shiru, Dr yace menene young man?? Hydar ya juyo yace jiya na ganka anan tsaye, tareda wani sojaa, saikuma wasu mutane suna kokarin sa wata yarinya cikin motan ambulance. Dr yace yes is me, any problem?? Hydar yakara matsowa kusada Dr yace ina kuka kaita yarinyar ita nake nema she is my wife. Dr yay mishi wani irin kallo yace to maisa tabaro hanunka?? Hydar yace is a long story all i need to know now is where is she?? Ina kuka kaimin matana?? Yana maganan kwalla ta cikamai fararen idonshi. Kallo daya Dr yamai yasan ba karya a zancenshi, tabe baki yayi yace well wanda yakawota told me dat she is his sister, yanzu kuma ana nemanshi a wurin aikinsu a abuja so yanemi transfer abuja suka tafi. Hydar yace wot?? Yay shiru yana tunani to wanan shine yayan khaleesat hydar data taba fadamishi?? Saikuma yace nooooo, aitacemin yayanta Dr ne, dago kanshi yayi zaima Dr magana amma yaga Dr haryabar wurin. bin Dr yayi har office ya cakume Dr. Yace kufitomin da matana, dat man is lying,he is not her brother. Dr yaji shaka yafara kokarin kwace kanshi yace let go off me, ni police ne dazansan ba wanta bane?? Shiya kawota asibitin. hydar yadaga hannu ya kifamai mari yace u must be very stupid. Dr daga murya yayi yace security da sauri suka shigo office din. yace take him out of my office, he is mad hala saisama matar ta gudo daga gidanka. da kyar suka bambare hanun hydar daga wuyan Dr aka fita dashi wajen gate. Saida ya dade a wurin sanan ya shiga mota yatafi gida, yana shiga gida ummi ta tareshi tana hydar a ina ka kwana? amma bai iya cemata kalaba dakinshi ya shiga yafada kan katifa yay shiru hawaye nabin kuncinshi. Ummi ta shigo ta daura kanshi akan cinyanta tana shafa kanshi ahankali, saida hawayen idonshi suka tsaya sanan tace hydar ina khaleesat?? Kallon ummi yayi yay shiru yakasa amsa mata ummi ta goge kwallar idonta tace hydar yimin magana, ina khaleesat?? Hydar yay shiru. Ummi kuka taci sosai ranan dan hydar yaki magana. Tashi tayi taje taja ruwa daga rijiya takaimai bayi ta dawo dakin tace hydar tashi kai wanka kasan yau kanada class ko, nanma kurama ummi ido yayi batareda yace kalaba sai hawayen dakebin gefen idonshi. Ummi tai kuka karshe tashi tayi tabar dakin, dan tasan ba karamin abune zai maida hydar hakaba, Allah dai yasa ba mummunan abu hydar yajiba. SOJAA suna sauka a airport din abuja wayanda sukazo daukansu ne yasa na tsorata na gudo…β€? [2:31AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?1βƒ? Sojoji kusan su biyar naga sunzo daukanshi, shiga cikin mota yayi already wata motan ambulance tazo akadau khaleesat aka saciki, wani babban asibiti ya kaita a abuja mai suna AMAZING GRACE HOSPITAL private asibiti ne, likitocin wurin turawa ne nan aka kwantar da khaleesat saida yagama komi sanan ya ajiye wani soja ya dinga gadinta shikuma ya koma ya shiga mota yatafi headquarter dinsu inda ake nemanshi. HYDAR yadawo ba uhm ba uhuhm, baya fita ko ina, lesson dinma yadena zuwa, hunting ma yadena zuwa, bayama kowa magana, abin duniya yay ma ummi yawa ga hydar ga zulaihat duka sun dawo marasa lpy. Ita kanta karfin hali take dan yanzu tagane khaleesat tazama jininsu, bata a gidan yanzu gidan yadena dadi, gidan yadawo fanko. FAISOL tunda yakoma gida yake rashin lpy, mai martaba hankalinshi yatashi yaga yatsan danshi a gutsure, yay tambayan duniya amma faisol ba bakin amsawa saboda yanda bakinshi ya kumbura ciwo ya cakashi. Yau kimanin sati daya kenan da tafiyar khaleesat, yaune kuma za’a fara waec. Ummi ta debo ruwa takaima hydar bayi ta dawo dakinshi ta xauna kusa dashi tace β€œhydarβ€? yadago kai ya kalleta tace yaune zakufara waec katashi kayi wanka katafi, girgiza kai yayima ummi batare dayace komiba. Ummi itama idonta ya cika da kwalla, tace hydar kayakuri kaje kayi jarabawan khaleesat zata dawo wata rana insha Allah kaji. kulle idonshi yayi batare dayace komiba. ummi tagama magana da wa’azin tafita hydar na zaune, alwala tayi tafara sallan nafila tana rokon Allah yadawo da hankalin danta jikinshi. Hydar na zaune dakinshi yay shiru idonshi a lumshe babu abunda yake gani sai fuskar khaleesat, tuna ranan data taba cemai inaso kazama soja abun yatuna yamike ahankali yace khaleesat inhar burinki ne nazama sojaa koda baki tare dani, koda shine abu na karshe dazanyi aduniyanan saina zama sojaa kallon agogo yayi yaga saura 30min afara paper da sauri ya shiga wanka. Yana fitowa yasa kaya yay kyau kaman bashiba, ya shigo dakin ummi yana murmushi yace ummi natafi, mamaki kaman zai kasheta tace to hydar Allah yabada sa’a bazakaci abinciba?? Yace zanyi lattine saina dawo zanci,har zaure tarakashi sanan ya tafi πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?2βƒ? ABUJA Har yau babu wani improvement a khaleesat, likitoci kullum suna kanta amma ba’a samun cigaba ko kadan, kullum sojanan yana zuwa dubata dan har matarshi mai suna Farida da dansu marwan yakawo sun ganta, farida ta tausayama khaleesat sosai dan har kuka saida tayi. NIJAR Alhamdulillah hydar ya kammala waec da jamb dinshi a tsawon wata biyu, result yafito yaci da kyau yay applying NDA shima sunanshi yafito dan yaune ma zaitafi Nigeria, zaije chan kaduna makarantan Nigeria defense academy ( NDA ). Da sassafe ya shirya ya shigo dakin ummi sai murmushi yake dan gani yake dazaran yaje Nigeria zaiga khaleesat, haka yakeji a ranshi zaiga khaleesat, ummi tace hydar ka shirya? yace eh ummi, tace hydar maisa kazabi Nigeria?? Akwai makarantan sojoji na nijar maisa bazakaje wurinba kaga kana kusadamu, yace ummi zan nemo matana a Nigeria ne. tace to abu daya zan fadama shine kariki gaskiya, amana, da takwa, karka zamo mai ha’inci, kakuma dunga taimakom duk musulmin dayake bukatan taimakonka, inhar karike wanan dabi’an hydar tsawon 2 years dinan dazakayi wlh saika zama babban sojaan da akwai sojoji dasukai shekaru goma basu sami mukamin ba. Dana nahoreka dajin tsoron Allah, ka kiyaye sallolinka biyar, ka nisanci sabon Allah ka kula da kanka kuma. ya rungume ummi, ummi ta fashe da kuka hydar ya share mata hawaye yace ummi nai miki alkawari zanyi amfani da duka abunda kikace sanan ya saketa. Kallon zulaihat yayi wanda ta rakube a gefe tana matsar kwalla murmushi yayi yabude mata hannayenshi, da gudu tazo ta rungumeshi itama tafashe da kuka da kyar ya lallasheta, kallonshi tayi tace yaya hydar plz inzaka dawo ka dawo min da kawata kaji? yay murmushi yace i promise, daganan tadau ghana masgo dinshi suka rakoshi har zaure. Fadawan sarki ne suka ga sun shigo gidan suna huci kusan su 50, hydar ya daure fuska yace lpy?? Sukace sarki yace ataho daku yanzunan. Ummi ta dafe kirji tace maimu kayi kuma?? Wani bafade yace zakuyi bayanin uwar maiyasa kuka guntulema yarima faisol yatβ€?. Bai karasa magananba hydar ya wankamai mari, yace uwata kake zagi? sauran fadawan suka kama ummi, sukace koka wuce mutafi komu nakasa mahaifiyarka yanzu, hydar zai kara magana ummi tace mutafi hydar. haka aka kamasu har fadaβ€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?3βƒ? ********BAYAN 5 YEARS.*** Ayaune HYDAR ya kammala karatunshi na sojaa, inda yasami babban mukami as CAPTAIN HYDAR MUHAMMAD. Har hawaye saida yayi lokacin daya shiga office dinshi xama yayi kan kujera yace khaleesat all dis are 4 u, but plz khaleesat where are you?? Ina kika shiga abin kaunata?? Zuciyata kadan tarage ta fashe.. waynshi ne yay kara, yadauko wayan ganin zulaihat ne yasa ya dauka. Murya arude tace yaya hydar ummi batada lpy, hawan jinin ta yatashi, plz kaxo mukaita asibiti arude yamike yana too, to ganinan. zaran keys din motanshi yayi yafita. β€?.Kasancewar lokacin damai martaba ya aika akirasu hydar faisal yafadamai khaleesat ce ta guntulemai yatsa shine mai martaba yacema hydar su tttara subar garinshi yakoresu, haka suka hada kudi suka shiga mota sukazo kaduna. Da kyar hydar yasamu yakama musu daki daya anan kaduna sanan shikuma ya shirya yatafi makatantanshi anan jaji kadunaβ€?. Yana kaiwa katafaren gidansu direct dakin ummi yawuce, yaga Zulaihat sai kuka take ta daura ummi akan cinyanta, hydar da sauri yakarasa wurin ya rike ummi yana ummi naβ€? ummi naβ€? ahankali ta iya bude ido amma babu amsa, kallon zulaihat yayi wanda ga dukkan alamu wanka tafito tana daure a towel sai kuka take, Hydar yace ya isa zulaihat jekisa kaya kizo mukaita asibiti, tashi tayi tashiga dakinta tazira doguwan riga tadau hijab dinta tafito, tazo gaban hydar tace yaya hydar zip, saida yajamata zip din rigan sanan yadau ummi yasa amota suka tafi FMP clinic kaduna. Suna zuwa suka tarar da baban likitan dake duba ummi baya gari, wani likita ne yadubata saida yafito hydar ya bishi office, likitan yace hawan jini yama mum dinka yawa, dan yanzu gab take da kamuwa da mutuwar barin jiki, hydar ya rude. Dr yace calm down akwai wani asibiti dazan turaka, sunada good doctors kuma turawane, hydar arude yace ina?? Dr yace sunan asibitin AMAZING GRACE but a abuja yake zan muku transfer wajen saboda aba mum dinka taimakon gaggawa. hydar yace to bari naje nadau permission a office. Yana zuwa office aka bashi 7 days da kyar shima, dan ko kadan basuson hydar yay nisa,haryau cikin sojoji ba’a samu jarimi kaman hydar ba. Gida yabiya ya kwasoma zulaihat kaya da ummi yasa a box ya kulle gidan sanan yakoma asibiti. Suka wuce abuja da ummi. KHALEESAT haryau na nan yanda take ko motsi batayi, yayinda yan uwanta sun cire rai datana rayema, Abban chuchu duniyarshi yakeci da tsinke dan gani yake har abada babu mai sanin wanan sirrin. Sojaa da matarshi farida na dakin zaune jefe,jefi suna fira, farida tace honey wlh nakosa baiwar Allah dinan ta tashi, dan nasa ko ina iyayenta suke suna chna haryau hankalinsu atashe yake. Sojaa ya sauke ajiyan zuciya yace likitocin suce takusa tashi dan yanzu tana internal movement, farida tace wow dat is great! Allah yasa ta tashi gabaki daya. Wayan sojaa ne yay kara ganin abunda ke screen din yasa ya dauka yana murmushi. Yace likita bokan turai, kai alikitocin ma daban ne, likitan gawa kenan, achan bangaren hydar yace zaka farako, kazama gawa kaga inban fede kaba, hydar yace by d way kasan gobene dad zaibude ma nida khalis asibiti ko? dafatan zakazo?? Soja yace Allah sanya alheri in sha Allah i will be drr, be expecting me HYDAR!!! KHALEESAT wani irin motsi kafaffunta suka fara, ahankali take kyafta idonta, farida ne ta mike tsaye tace honey zokaga wani abu,katse wayan kazo, wlh zata tashi,.. Sojaa yace hydar later patient din tafarfado, β€? hydar yace in sha Allah inhar komi yalafa zanzo nadubata ma”β€?.jin Hydar again khaleesat tafara kokarin moving hanuwantaβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?4βƒ? Hanunta farida tarike tace yarinya kitashi dan Allah,karki kara komawa, khaleesat saikuma tadena motsi, farida tajuyo ta kalli sojaa idonta cike da hawaye tace honey takoma jeka kira Dr, da sauri soja yafita tareda Dr suka dawo dakin, Dr ya dudduba sanan ya juyo ya kallesu yace are u people sure yarinyar nan tai motsi?? Sojaa yace eh, yanzunan bamusan maiyasa ta komawaba, likita yace ok. yacigaba da dubata Murya sukaji daga waje ana cewa β€œzulaihat kiyi shiru, ki koma daki ki zauna da ummi kinji, ni yanzu pharmacy zani na karbo maganin da Dr yay prescribingβ€? Wani irin zabura khaleesat tayi saura kiris tama fadi daga gadon amma Dr ya riketa, bakinta tabude da kyar tana β€œyaya hydarβ€? yaya hydarβ€? faisal zai kasheni, sojaa yazo gabanta yace yarinya babu wanda zai kasheki, ihu tasaki tafara kuka kaine ko, ka kaini dan Allah wurin yaya hydar yanzunan naji muryanshi. Dr yace wat is she saying?? Kowa yay shiru. khaleesat kokarin mikewa zaune take Dr ya kwantar da ita, yace after 5 years laying on dis bed, did u think u can walk easy my patient?? Just get some rest nw, anjima zan turo wanda zata dinga miki massage therapy. yashafa kanta yafita daga dakin. Farida ta matso kusa da ita tace mezakici?? Khaleesat da sauri ta rike hanunta tace zulaihat kene?? Farida ta girgiza kai, tace ni sunana farida mijinane ya tsinceki, khaleesat tace ruwa zansha. da sauri sojaa yaba farida ruwa taba khaleesat tasha sosai, sanan tace nagode, saikuma tafashe da kuka tace dan Allah ku mayar dani gidanmu a nijar. Sai alokacin sojaa yace dazaran an sallameki daga asibitin nan zan mayar dake, ki kwantar da hankalinki kinji ko?? Tace to nagode, farida ta taimaka mata tai brush sanan tabata tea mai zafi tasha sosai. HYDAR saida yaga ummi tasamu bacci misalin karfe 8 nadare, dama zulaihat kanta nakan cinyanshi itama ta kishingida tana gyangyadi, ahankali yacire kanta daga kan cinyarshi ya gyra mata kwanciya sanan yadau key din motanshi dan yaje yanemo hotel din dazai kwanaβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?5βƒ? Tuki yake batare dayama san inda yake shigaba, sai zagaye abuja yake yana yaba kyan garin wani hanya ya shigo, titi ne mai kyau, amma babu yawan motoci, daya daya mota ke wucewa hanyar shiruuuu, hydar yana cikin tukinshi yaji kaman alamun ihu bai gasgata abunda yakejiba parka motanshi yayi agefen hanya tareda kashe wutan motan kasa kunenshi yayi sai saiyaji murya kaman tadan magidanci haka yana ataimaken, zasu kasheni, jin wanan kalmar yasa hydar ya dau bindigarshi ahankali yabude motarshi yafito ya labe abayan motanshi. Alamun gudun mutane yaji ta dayan bangaren titin wanda gefenshi dajine. hydar da sauri ya tsallaka ya shiga cikin dajin yana tafiya sadaf sadaf, hango wani dan tsoho yaci fararen malun malum dayayi yarike wani briefcase gam gam ajikinshi yana gudu yana ataimakeni, saikuma wasu mutane su 3 suna binshi fuskkokimsu na cikin safan fuska hannayensu dauke da manyan itace. Hydar yakara labewa bayan bishiyan gani yayi tsohon yafadi timmm akasa, amma still yakara kankame wanan briefcase din, mutane ukun suka karaso suka tsaya cak suna dariya sukace ALH LAMIDO kai kazaci kanada wayau ne, ai kai kuskuren fitowa batare da body guard dinkaba kuma wlh yau saika mutu mukuma kaima oga wanan akwatin. Hannu yasa zai fizge akwatin daga kirjin Alh lamido amma jikake tass hydar ya harbe hanunshi, fitowa yayi daga maboyarshi, dayake akwai hasken farin wata suna ganin kayan sojoji ajikinshi suka ruga da gudun bala’i. Hydar yay maza yadago Alh lamido yana sannu sir, rigan sojan dake jikinshi ya cire da sauri yana sharema Alh lamido jinin dake zuba daga goshinshi, alh lamido yabude idonshi kadan abunda yaganine yasa yace ma hydar ur back, amma kafin hydar ya juyo mutumin ya kifama hydar icce akai, nan kan hydar yafara jini hydar ya zube a wurinn shima. Mutumin ya koma zai kwace akawtin daga hanun Alh, hydar wani karfi yaji yazomai yatashi ya kifama mutumin mari, ya hanbareshi tareda lankwasamai hannunshi tabaya, hular fuskar mutumin yacire, hydar yasa dayan hanunshi ya ciro wayanshi daga aljihu ya kunna yana haska fuskar mutumin wazai gani…β€? [2:33AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?6βƒ? Wanan mutumin wanda suka kusa jefa khaleesat cikin rijiya, Alh lamido gwale ido yayi yace β€œmai gadi”kaine, yace kira police wlh he is a wanted criminal, hydar yana kokarin dialing number police while hanunshi daya yana rike da mai gadi. Mai gadi iya karfinshi ya daga kafanshi ya tokari hydar agabanshi wanda hakan yasa hydar yay kara yafadi kasa, wayarma tafadi, mai gadi yadau iccen ya bugama Alh aciki, Alh yay ihu yadawo kaman sumamme, yana kokarin daukan akwatin hydar ya wawuso kafanshi daga kwance, mai gadi take yatsan hydar yayi sannan yamike batare dayakarayin takan akwatinba shima yagudu, dan ya lura hydar mayene ga shegen karfi da naci. Hydar saida yay kusan 10min kafin wurin yadena mai zafi,yadawo dai dai, mikewa yayi tsaye yakoma kan Alh wanda yake nufashi da kyar, daga Alh yayi yaciremai malun malun din, goya Alh yayi abayanshi dan yaga bazai iya tafiyaba, yakara tsugunnawa yadau wayanshi da riganshi taareda bindigarshi. Yadau briefcase din yarike ahanunshi daya, yafita daga dajin, motarshi yabude yasaka Alh ciki sanan ya shigo shima. Alh da kyar ya iya magana yace ciro wayana daga aljihu kaduba contact dina ko hydar ko khalis duk wanda kafara gani kace suzo ina Iwofe road. Hydar yaciro wayan sunan khalis yafara gani shiya kira. Khalis yace dad haryanzu baku gama meeting din bane? hakanan hydar yaji kirjinshi ya buga jin muryan bawan Allah. Da kyar hydar yasamo natsuwa yace Alh yasamu matsala kazo iwofe road yanzu ka daukeshi arude khalis yace maiya sami dad?? Hydar yace kadaizo. Alh yace ruwa, da sauri hydar ya dauko ruwa yafara bashi yasha sosaiβ€?. Hydar dake tare da khalis yace maiya sami dad khalis?? Khalis yace wani yace muzo iwofe road dad na wurin ba lpy, arude suka shiga mota hydar kejan motan har iwofe road din. Khalis suna kaiwa suka parka, yaciro waya yakira hydar ya dauka, khalis yace motarka ce wata black jeep haka by ur left hand side?? Hydar yace nine zaku iya zuwa. Khalis da hydar suka bude mota suka fito, ganin fuskan khalis yasa kirjin hydar yafara dukan 50 50, wanene wanan mai kama da khaleesat? Wanene wanan mai kama da matana? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?7βƒ? Hydar basar da tunanin yayi, tareda cewa Allah kenan, maiyin hallita yanda yaso kwankwasa glass din car din sukayi hydar yabude motan tareda fito da Alh wanda goshinshi ke fitar da jini har yanzu, hydar da khalis suka rude tare da cewa subhanallahi maiyasameshi?? Hydar yace wasu mutane suka biyishi, suna kokarin kwace briefcase dinan, ya mikama khalis briefcase din yakara goya Alh duk suka bude baki suna mamakin karfin hydar, hydar yadanyi murmushi yace muje saina samukushi a mota, haka suka jera saida hydar yasashi a mota sanan ya juyo sukai musa baha da khalis da kuma hydar sanan ya juya dan yakoma motarshi. hydar Abj yace dan tsaya, chak ya tsaya, hydar Abj yace tnx 4 saving my dad, hydar yace my pleasure. yacigaba da tafiya, hydar Abj ya biyoshi yace can we be friends?? Hydar yace sure why not, Hydar Abj yaciro card dinshi yabama hydar, shikuma hydar ya ciro nashi card din yabama hydar Abj. Hydar Abj ya kalli card din yace wow! So u are a captain?? Kasan wani abu kuwa bakai kama da dan nigeria ba?? But hw come kuma kazama sojaa a Nigeria?? Hydar yay murmushi yace is a long story friend kabari saimun zauna, all i can tell u is my biological dad is a nigerian. suka kara sallama hydar yace bari naje na sami khalis a car. Daga kafan da hydar zaiyi yatafi wurin motanshi yaji jiri na dibanshi, wurin da mai gadi ya tokareshi yay mishi wani irin zafi tareda rikewa, hydar Abj shi dama yariga ya juya baisan halin da hydar ke ciki ba, Alh lamido dayariga yadan farfado saboda taimakon gaggawan da khalis yabashi shine yataba khalis yace khalis yaron daya taimakaen zai fadi. Khalis yafito daga mota yacema hydar dake kokarin bude mota ya shiga yace hydar mutuminchan zai fada kaman yana ganin jiri, sa sauri sukai kan hydar amma kafin su kai hydar ya fadi a wurin sumamme hanuwannshi na rike da abun. Alh lamido dabaida ishesn karfi shima yafito daga mota yazo yasamesu, ganin inda hydar yarike yasa Alh buga salati INNALILLAHI Wa innailahi raji’un!! Hydar da khalis suka juyo suka kalli Alh, Alh yace kutashi musashi a mota mutafi dashi gidanmu khalis ka dubashi, Allah yasa basuyima wanan yaron illaba. Hydar yace dad wani illa kuma?? Alh yace garin taimakona daya daga cikin mugayen mutanen ya tokareshi a agabanshi sosai wlh, arude hydar da khalis suka kaishi motansu, khalis yaja motan da sauri, shikuma hydar Abj yafito yaja motan hydar suka tafiiiiiiiiβ€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?8βƒ? suna kaiwa gida Alh yace ashiga da hydar dakinshi, hj benazir tafito arude tana maiya faru?? Alh yace zakiji komi nan da gobe hydar da khalis suka kwantar dashi kan gadon Alh sanan kowa yafita daga dakin akabar daga khalis sai hydar nijar. Khalis ANDROLOGIST ne (likitan maza ). Ya dade akan hydar yana dubashi, daga baya yamashi allurai yasamai drip yafito daga dakin. kana ganinshi kaga alamun tashin hankali akan idonshi. Alh lamido yafara mikewa yace meke damun yaron khalis?? Khalis ya share gumin dake keto mishi tareda yin shiru, Alh yace kamin bayani mana meke damun shi?? khalis yay gyran murya yace dad adan binciken danayi ya nunamin yaron yasami matsala da TESTICLES dinshi, sanadiyar bugun wajen da akayiβ€? Saikuma yay shiru, Alh lamido yace sooo?? Khalis yace am afraid to tell u dis dad, da kyar in yaron nan ya iya samun HAIHUWA!! Alh yace INNALILLAHI shikenan najama yaron mutane, hydar shima hankalinshi yatashi. Khalis yace dad banda garanteen bazai iya haihuwaba danni ba Allah bane but all wot i can said is TESTICLES dinshi yasamu matsala bazai iya secreting enough sperm dazai bada baby ba. Idon Alh lamido yacika tafff da hawaye, wani irin kaunar hydar yaji Allah yasamai, in sha Allah kuma zai nemanma hydar lpy. Khalis yace nan da gobe zai tashi in sha Allah. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 3βƒ?9βƒ? Washegari da safe duka family antaru da dakin Alh lamido cikinsu harda teema, Alh yay gyaran murya ya dubi matarshi hj benazir yace wifey kina ganin mufadamai abunda ke damunshi idan yatashi?? Hj benazir ta gyara zama, tareda gyara zama glass din idonta tace husby yes yaron have d right to know what is wrong with him, Alh yace tom, ya kalli hydar da khalis yace kufa mekukace? Sukace mum is absolutely right dad, gwara yasaniβ€?. Wayan hydar sukaji yay kara babu wanda ya dauka, anata kira, ana uku ne Alh ya mikama hydar wayan yace gashi sa’a loudspeaker ka amsaa. Wata zazzakar murya, mai shegen dadi sukaji tace yaya hydar, kazo asibitin Dr ya nemanka, kuma ummi taji sauki sosai itama tanata tambayarka, i think za’ayi discharging namune, hello yaya hydar kanajina?? Alh ya dagama hydar kai alamun ya amsata. Hydar yace ba yayanki ke maganaba, yayanki yadan samu matsala, zulaihat tace wayyo Allah maiya sami yaya hydar?? Hydar yace bawani matsala bane yanzudai fadamin wani asibiti kuke zanzo, ni sai muyi maganan, cikin sheshekan kuka tace AMAZING GRACE ne, hydar yace to kidena kuka ganinan zuwa, tace toni mezan cema ummi na?? Hydar yay murmushi hakanan yaji yarinyar na burgeshi yace kicemata hydar na zuwa tunda bata da lpy karki fada mata komi tace to sanan ta katse wayan. Hydar yace dad zanje hospital din dama anan sojaa abokina aka kwantar da yarinyar daya tsinta a nijar kuma naimai alkawari zanzo na dubasu…β€? Bai karasa maganan bane saboda yaga hydar na motsi, hydar kallonsu yake daya bayan daya Alh lamido ne yafara matsowa kusa dashi yace dana katashi?? Ka ganeni kuwa?? Hydar yadanyi murmushi yace yes sir, i recognize u sir, but maiya kawoni nan?? Alh yace ga bayi kaje kai wanka tukun idan kafito mayi maganan hydar baiyi musu ba ya shiga bayi hakanan yaji yanajin kunyar mutumin. Alh ya kora teema, idris da isya waje, ya rage dakin daga hj benazir,sai hydar da khalis dakuma dad. Hydar yafito ya zauna ya gaishe dakowa a falon, hj benazir tace nakawoma abinci?? Murmushi yayi yace no ma’am, bana breakfast . πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?0βƒ? Alh yace hydar inaso ka gafartamin, dan nasan kome yafaru dakai nine sanadi, hydar yay shiru kanshi akasa, Alh ya cigaba yace jiya bayan ka suma muka kawonan gidanmu, nacema khalis dana yadubaka, sakamakon daya bamu shiyafi komi tadamin da hankali, hydar har ilayau kanshi akasa. Alh yace sakamakon da muka samu shine bazaka iya haihuwaba!! dummm dumm hydar yaji gabanshi yafadi amma bai dago kanshi ba, Alh yace Hydar kayakuri dan Allah nasan nina jama. Hydar yay shiru batare daya dago kanshi ba, Alh ya matso kusa da hydar ya dago kanshi yace hydar say something, shirunka na azabtar dani, am feeling guilty, hydar idonshi ya cika da kwalla sosai murya narawa yace sir am scared, sir wlh tsoro nakeji, Alh cike da rashin fahimta yace tsoron me hydar?? Hawayen daya cika idon hydar ya zubo yace tsoro nakeji idan matana tasan inada matsalan nan tace bazata zauna daniba, sir if dat happen i will just die, cos i can’t leave without her, she is my everything, hawaye ya gangaro idonshi. Alh ya dafa kafadanshi yace be a man, be strong we all promise u kafin matarka tasan da matsalanan ka warke, Hydar Abj ya dawo kusa da hydar shima ya dafashi, khalis shima ya dawo kusa dashi ya rikemai hannu har hawayen idonshi suka dena zuba. Hydar Abj yace dama kanada mata ne?? Hydar nijar yace eh inada mata, khalis yace to ina take?? Hydar nijar yace tabata, bangantaba, hydar Abj yace hw com?? Ya akayi kanada mata kuma tabata baka gantaba?? Hydar yace is a long story all i can tell u now is matana na kama da wanan ya nuna khalis, kowa yajuyo yana kallon khalis. Hydar yace duk lokacin dana kalleshi saina tuna da matanaβ€? [2:39AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?1βƒ? Khalis yay murmushi yace inda ace lil sis bata rasuba da sainace itace hala matar taka, amma nasandai hallitan Allah ne, dama hausawa sunce kowa aduniyanan bibbiyu ne, akwai irinka mai kama dakai awata kasa. Hydar nijar yace hakane, yamike tsaye yace bari naje asibiti ummi na ankwantar da ita, hj benazir tace hydar kabari duk mubika mu gaida mamanka, hydar Abj yace nima abokina na asibiti ya tsinci wata yarinya batada lpy duk saimu tafi tare mudubasu, haka ilahirin family suka dunguma harda su teema aka tafi asibitin. A haraban asibiti suka hadu da sojaa, soja ya gaisa da kowa, ya rungume hydar Abj yace mutumina kai fresh fa. yace kuzo muje farida na tare da yarinyar abinci take bata, ni nafito siyo mata maganine. hydar Abj yace bari mufara duba maman abokina sai muje soja yace ok muje tare mana. sukaje dakin Maman hydar. Zulaihat na ganin hydar ta taso da gudu ta rungumeshi tana kuka, ya bubbugi bayan ta yace am ok yanzu ai, ummi sai hira take da hj benazir kaman sun dade da sanin juna, yayinda teema anga kawa kakkyawa buzuwa aka makale ma zulaihat, hydar Abj sai satan kallon zulaihat yake. Duk ana zaune ana fira Dr ya shigo yabasu sallama, Alh shiya biya bill hydar zaiyi magana Alh yace shiii daga yanzu kai danane, ummi ma sai godiya take, hj benazir da teema suka taya zulaihat hada duka abubuwan dasuka zo dashi asibitin har mota suka rakosu ummi da zulaihat suka shiga mota suka zauna. hydar yace ummi bari nadan bisu mugaida wat mara lpy, ummi tace to. Sojaa na gaba ilahirin family din tareda hydar nijar na binshi a baya har room 29. ganin number dakin yasa gaban hydar fadi dan yasan rana 29 ga watan agusta yataba haduwa da KHALEESAT. Gaban hydar ya tsananta bugawa lokacin da Sojaa ya bude kofan dakin suka shiga tareda sallama mezasu gani…β€?.. .. β€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?2βƒ? Gani sukayi gadon wayam, ba kowa adakin, soja yace ku shigo ciki mana ku zauna, sun shiga wankane halan, duk suka shigo, hydar nijar wani irin sanyi yaji yana shiga jikinshi dabaisan dalilinsaba,ba’a kunna Ac ba, ko fanka ba’a kunnaba amma amma ya rasa maisa wanan sanyi ke ratsa jikinshi. Soja yatashi yaje gaban bayi yace farida da baki a dakinfa inkun gama wankan ki fito kidau kayanta kafin kifito da ita, tace to honey. Hydar nijar ganin shiru shiru gashi yabar su ummi a mota yasa ya mike yace sir i have to go, kaduna is a long journey kuma nabar ummi a mota, Alh yaja kunnenshi yace am not sir, am ur dad, Hydar yay murmushi yace to dad, yaje wajen hj benazir yace mum natafi tace to dana Allah kiyaye hanya. yay musabaha dasu hydar sanan yayma teema bye bye, itama da murmushinta tamayarmai haryakai bakin kofa zai fita yaji anbude kofa…β€? Wani irin sanyi wanda yafi nada ya kara shiga jikinshi wanda yasa saida ya busar da iska, da sauri ya daga kanshi ya kalli kofan da’aka bude saiyaga wata kakkyawan matace tafito gaisheta yayi ta amsa tace baza ka tsaya ku gaisa damai jikinba?? Yace wlh sauri nake nabar ummi a mota tace gaskiya yi sauri babu kyau shanya uwa yasakai yafice, tareda mamakin maisa yakejin sanyi acikin dakin. Farida ta gaida su Alh da kyau sanan tadau dogowan rigan khaleesat na atampa pink takoma bayin, saida tasama khaleesat kayan, khaleesat tace anty farida nagode, farida ta shafi gefen fuskarta tace nace kidenamin godiya, ta gungurata akan keken guragun datake kai dan haryanzu ta~ta~ta take tafiya daya biyu saita fadi dan kasusuwanta basu riga sun fara aiki dukaba. Duk suna zaune kowadai yakosa yaga mara lafiyan, dad da mum sunata hira sama sama, yayinda hydar da soja suma suna hiransu, khalis ne ke danne danne waya danshi haka Allah ya yishi baida magana shiru shiru ne, jin karan anbude kofa yasa kowanensu ya dago kanshi dan yaga mara lafiyan daza’a fito da ita daga bayi, Khaleesat sukaga farida na gungurowa a keken guragu, kowanensu yakara goge idonshi dan gani sukeyi kaman a mafarki, farida tace Alh ga maijikin nan tafito, saidai fa ba ganinku takeba dan makauniyace. Alh bakinshi yana rawa yace k..haaβ€? lllee…sat.. Khaleesat kece ko kuma?????? yama kasa karasa maganan saboda kuka dayazomai. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?3βƒ? KHALEESAT jin muryan dad yasa tace dad is dat you?? Ina kake? dad wai plz mafarki nakene? ba muryan dad baffana najiba?? Kokarin tashi tayi daga kan keken da kyar ta mike tsaye, lalube take da hannu tana dad ina kake?? Hawaye na zuba daga idonta, taku daya biyu a na ukun dazatayi tayi kasa zata fadi da sauri dad ya tarota tafada jikinshi, ya shafi gefen fuskanta yace jidda ganinan, nine, baffan kine, wani ihu tayi mai hade da kuka, dakuma murna ta kankame dad tace dad ya akayi kasan ina nijar?? (Dan ita haryanzu batasan tana abujaba ), kafin dad ya amsa tambayan tace dad ina mum?? Hj benazir da hawaye yagama wanke mata fuska maiya dawo da khaleesat makauniya?? tace jidda ganinan tare da rike hanun khaleesat da sauri khaleesat ta rungumeta tana mum i missed u alot, hj benazir kuka takeyi bana wasaba, khaleesat ta dago kanta itama cikin hawaye tace mum ina yaya ishak?? Da sauri ishak yazo inda take ya rike kafadanta yace khaleesat ganinan, shima kuka yake khaleesat ta rungumeshi tana kukan murna, ta dako kanta tace ina yaya idris?? Idris yazo yarike hanunta yace khaleesat gani rungumeshi tayi tana kuka sanan ta dago kanta tace ina yaya hydar?? Hydar da hawaye ya wanke fuskanshi ya rungumeta tsam tsam a jikinshi yace ganinan little pumpkin, itama kuka take takara kankameshi jin yafara shafamata baya yasa ta tuna tanada aure ta kwace jikinta da sauri tana hawaye tace yaya hydar ina teema na?? Teema cikin wani irin bala’in kuka tazo da gudu ta rungume khaleesat tabaya tana kuka sosai sama dana kowa a dakin, khaleesat ta juyo ta kankameta. sojaa da farida sudai sun shiga duhu suna gefe. Khaleesat ta dago kanta tace teema where’s my chuchu?? Teema cikin sheshekan kuka tace tana gida, Khaleesat tace ina YAYA KHALIS?? Teema tace gayican, khaleesat tace kaini wurin yayana, teema ta rike hanunta, khaleesat tafiya take kaman mai koyon tatata, kafanta rawa yakema sosai, dan karfin datake dashi yakusa karewa, Teema ta kaita gaban khalis wanda kukanshi yafi na kowa adakin majina taff a hancinshi, idonan yay jajur, teema tace gashinan agabanki. Khaleesat daga hannayenta biyu tayi tana shafan fuskanshi, muryan na rawa tace yaya khalis dena kuka, ta sharemai hawaye am back, wani irin runguma khalis yay mata ya fashe da kuka banawasa ba kaman mace, itama kukan khaleesat tafashe dashi, babu wanda yay yunkurin lallashinsu saboda ansan mesukema kukan. Da kyar khalis ya iya controlling hawayen idonshi yashare na idon khaleesat, kokarin faduwa take saboda tagaji da tsayuwa ya rike da sauri ajikinshi, teema da sauri ta gunguro kekenta khalis ya daurata akai. Tsugunnawa yayi agabanta ya Rike gefen fuskanta yace lil sis maiya sameki??? Ciwon me kikayi haka?? Where have u been all dis while?? Ya akayi kika dawo MAKAUNIYA??? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?4βƒ? Khaleesat kuka yaci karfinta tama kasaba khalis amsa, kowa ya nemi waje ya zauna danson jin maizatace. Khalis ya dago kanta ya share mata hawaye yace lil sis kukan ya isa haka tell me maiya sameki??maiya dawo dake makauniya?? Khaleesat tasa hannu ta share hawayen idonta tace bayan school bus ya saukeni, naja box dina na shigo cikin gida, abu nafarko daya faraban mamaki shine babu mai gadi, securities ma duk bangansuba nacigaba da tafiya na bude kofan falo na shiga. Kuka yaci karfinta tadaura hanunta biyu akan na yaya khalis dake kan fuskanta, tace yaya dey murdered our parents, kashesu yayi agabana, kowa na falon saida yadago kanshi ya kalli khaleesat a firgice. tace yaya dad took his last bullet in front of me, dad yay numfashi shi na karshe agabana batare da mutumin ya barni naje nataba dad ba. Murya chan kasa tace dey shoot dad and mum agabana, i was helpless, powerless, ban iya tabuka komiba na ganin na taimaki iyayenaba har suka mutu agabana. khalis kokarin rike kukanshi yake amma yakasa, kara fashewa yayi da kuka hydar yataso ya rikemai kafada yana girgizamai kai,shima idonshi cike da hawaye. Khaleesat tace mutumin yazo gabana yasa aka rikeni gam, yadauko shaltos, saikuma tayi shiru tareda sauke ajiyan zuciya. Tace yaya bantaba going through azaban danai going rananba tunda mum ta haifan, dauko shaltos yayi, ta rike hanun khalis gam, tace yaya yasa aka budemai idanuna da kyau ya fesamin a idona yaya, i screamed, i hala, i shout, but no one was dr to help me. Teema fashewa tayi da kuka tafada jikin mum dinta benazir wanda itama kuka take, farida ko kuka take ba’a magana sojaa idonshi yay jajir. Khalis kukanshine worse, khaleesat tacigaba daga lokacin ban kara sanin inda kaina yakeba, sai alokacin dasuka kaini nijar zasu jefani cikin rijaya, tasaki wani kayatachen murmushi tareda cewa, Allah send me a guardian angel, my saviour,d only man dat help me without asking 4 anything in return, my one and only yaya HYDAR HUNTER!!! Ta sauke ajiyan zuciya, wani siririn hawaye ya sauko daga idonta tace, shiya taimaken, ya kwaceni daga hanunsu, yakaini gidansu shida iyayenshi suka cigaba da kula dani, mamanshi tacigaba da kula da idona harya washe cos da yafi haka worse…β€?.kuka yaci karfinta. Khalis ya dago kanta cikin kuka yace khaleesat waye ya kashe iyayenmu??? Waye ya kashe miki idanu?? Yanda jikin khaleesat yafara rawa yasa kowa yakoma kallonta tace no yaya, i can’t tell u, tsoro nakeji, banason ya kashe ku kuma, bazan iya rayuwa bakuba. Khalis ya rike hanunta gam yace khaleesat nai alkawari bazamu bari yay miki ko mu komiba, kifadinmin wayeshi cos he have to pay, dole mubima iyayenmu hakkinsu Khaleesat tafara kuka sosai tace no yaya tsoro nakeji, kona fada bamu da proof, inma akwai proof kokuma wanda zai iya testifying a court mutum dayane cos shine yaga fuskokin wayanda suka kusa kasheni, khalis yace waye?? Tace yaya HYDAR HUNTER.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?5βƒ? Khalis yace inhar hakane dole na nemo hydar hunter duk inda yake, i will go to nijar dakaina na nemoshi, but khaleesat u have to tell me waya kashemana iyayenmu?? Khaleesat jikinta yahau rawa tafara no, tana kokarin jaa baya, yaya inna fada zai iya kashemin kai, no bazan fadaba, khalis idonshi yay jaa yace khaleesat u have to, dole kifadanmin, dad ya taso yace khalis karkai forcing yarinyar nan, bata riga tagama warkewaba, dont pressure her too much, dad ya tsugunna yace khaleesat fadamin waya kashemin kanina da matarshi?? Khaleesat cikin kuka tarike hannun dad, tace dad all i want now is to be happy, banason nakara rasa wani daga cikinku, tace dad u trust me right?? Yace eh khaleesat, tace den trust me when i tell u keeping my mouth shot is d best, hakan zaisa na tsira kuma ku tsira, dad abunda nasani shine inhar nafadi wani abu gabaki dayanmu xai iya halakamu, but akwai Allah kisan kai yayi tun kafin yabar duniya Allah zai binma iyayena hakkinsuβ€? Dr ne yashigo dakin yace visiting hours are over. Hakanan kowa ya mike yafita. Dad dasu khalis da hydar tareda sojaa sukabi Dr office dinshi, dad yace Dr inaso ayimana transfers zuwa d best asibitin ido akasar waje dan nema mata lafiyan ido. DR ya sauke glass din idonshi yace Alh akwai brother na a England yana aiki a wani asibitin gyara ido zan turaku wajen jibi saiku kushirya zuwa England dad ya dinga godiya. [2:44AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?6βƒ? Hydar sun koma kaduna ya ajiye su ummi agida shikuma ya koma barrack, gabaki daya hankalinshi yaki kwanciya duk lokacin daya tuna matsalanshi, yakuma tuna khaleesat sai hankalinshi yatashi. Wani abokinshi Mansur, sojaa ne amma shi likitane yatafi wurin shi hydar yafadamai komi, Dr mansur ya duba hydar sosai, yace there’s a possibility zaka iya warkewa, zakuma ka iya haihuwa but it depends on yanda testicles din zai iya secreting sperm inkai meeting da wife naka hydar. amma dole saikana shan magani., yay prescribing wasu drogs hydar ya dage da shansu yakuma cigaba da aikinshi yayinda khaleesat ke ranshi daram. ABBAN CHUCHU ya shigo dakin chuchu da sauri saboda wani ihu dayaji tayi, tana ganinshi ta katse wayan ta taso da sauri ta rungumeshi tana dad am very very happy today. tasakeshi tana tsalle, dad yace can i know d reason?? Cikeda murna tace dad anga khaleesat yanzunan temimeyi ke fadamin, kirjinshi ya buga dammm ya kwalalo ido, chuchu ta yamutse fuska tace saida fa makauniya tadawo, dad kasan maiyafi ban mamaki kuwa?? Tsoro yahanata fadan wanda ya kashe mum da dad dinta. Take abban chuchu ya sauke ajiyan zuciya, chuchu tace wlh dad abun yaban haushi khaleesat dama tun muna yara duk tafimu tsoro, khalis da dad sunyi sunyi tafada taki wai tsoro takeji zai iya kasheta koya kashesu, but u know something dad?? Wlh innaje zansata saita fadamin. Abban chuchu yace ke chuchu tunda taki fada ki kyaleta mana, ba’a takuramata ai kidaije gidan kuyi hira kyazo kiban labarin komi, chuchu tace dad plz xanbisu england din kaji?? Yace to to shikenan nima zandanyi tafiya yau inkinje ki kwana a gidan ma. Chuchu tace dad wai yaushe zaka kara aure?? Tunda mum tarasu kaki aure?? Yay murmushi yace very soon daughter yanzu sauri nake dole nafita bai jira maizatace ba yafita daga dakin. Chuchu tace dad reaction look soo strange, ta tabe baki tace who knows y, ta shiga wanka agurguje dan ta tafi asibitin ranan ita da khaleesat sunci kuka. Khaleesat ta kalleta azuciyanta tace friend bazan iya sa babanki a prison ba kodan yanda kike sona, i can’t hurt u lyk dat, bazanso zumuncin mu yabaci ba, duk randa nafada nasan kowa na family na will hate u, bancin nasan cewa a child is not to blame 4 his parents wrong doings……β€? HYDAR NIJAR na zaune akatafaran office dinshi wayanshi yay kara bai dagaba saboda baisan number dinba, a kira na 4 ne hydar ya daga. Hydar Abj yay dariya yace bafa asan sojaa ya tsoron dauka new number ba, hydar yay murmushi tare da cewa ya kk friend?? Hydar Abj yace sorry wlh ban kirakaba since I’ve been busy kanwarmu KHALEESAT tadawo, yanzu haka gobe zamu kaita england dan awanke mata idoo. ..πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?7βƒ? Gaban hydar yafadi dummmm, hydar Abj ya cigaba da magana friend wlh inason khaleesat sosai,bazan iya rayuwa babu itaba, yanzu nasan dazaran idanun sun warke dad zai hada bikinmu dana teema,bikin teema saura 1 month. wlh friend inasonta sosai, tun tana yar karama nake sonta. Hydar yay shiru, gabanshi na faduwa, wacece wanan wanda sunanta daya da matarshi??kuma itama makauniya?? addu’a yahauyi a zuciyarshi Allah sa ba khaleesat dinshi bace.. hydar Abj yace friend are u dr?? Hydar ya sauke ajiyan zuciya yace ina jinka. Hydar Abj yace idan antashi bikin kaini babban friend dinafa, hydar yace tom shikenan yanzu gobe zaku tafi?? Yace eh, hydar yace tom shikenan inkun dawo zanzo nadubata, Allah yakuma kara sauki. hydar Abj yace shikenan bye. Gabaki daya hankalin hydar yatashi anya kuwa wanan khaleesat dinshi ce?? Yace no, ba ita bace, Dan yasan khaleesat dinshi zata fada tanada aure, yace no way dankawai wanan makauniyace bai nuna cewa khaleesat dina bace, amma yanzu koma menene insuka dawo zanje na ganta. Ayaune jirginsu yadaga zuwa england dad,mum,hydar,khalis teema,chuchu, da farida duk saida suka bita har England din, wani babban asibiti suka kaita suna zuwa likitoci suka fara duba idon inda suka bama su dad tabbacin idon zai bude but dole a wanke idon wanda jibi zasuyi mata dad suka biya kudin komi sukabar matan a asibiti sukuma suka fita dan neman hotel dazasu sauna, dan asibiti sunce mutum daya zasu bari ya zauna da mara lafiyan. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?8βƒ? Abban chuchu zaune akatafaren office dinshi waya yake ranshi abace, yace nabaka nanda 2 weeks duk inda kake kazo gidana ina nemanka kanajina ko?? Mai gadi yace yes oga zanzo. ya katse wayan yana huci. Maisa mai gadi zaimai karya yace khaleesat ta mutu?? Yanzu gashi tadawo she’s now a threat to him, duk randa tabude bakinta yabani, yadafa kanshi yace ohhhhhhhhh I’ve to do something, dole nai wani abun kafin ta tonamin asiri dole nai wani abun…β€? Yau satinsu khaleesat daya a England jiya akai mata operation din, inda aka ciro idanun aka wankesu tass, duk wani chemical din shaltos din dake jikin kwayan idon saida aka wanke sanan aka maida cikin idonta aka kulle idon yanzu ance jibi za’a bude idon, kowa addu’a yake Allah sa idon ya gyaru.. β€? Alh, hj benazir, farida dauke da marwan tana bashi indomie, sai khalis gefe yana danna waya cikin babban falon dakin dasuka dauka a hotel, hydar Abj ne ya shigo da sallamanshi ya gaida kowaa yazo ya zauna gaban mum da dad yace dad inada magana. Dad ya gyara zama yace inajinka, yace dad dama inason kabani auran khaleesat ne, kuma zanso ahada bikin dana teema tunda nata saura sati uku yanzu plz dad, kowa kallonshi yake hatta khalis kallonshi yakeβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 4βƒ?9βƒ? Dad da murmushi a fuskanshi ya shafa kan hydar yace hydar am very happy da zaka kulla wanan zumuncin, zanfi kowa murna idan khaleesat ta dawo matarka, hankalina zai kwanta saboda nasan zaka kula da ita amma bazan ma khaleesat doleba inbata sonka. Kaje ka nemi soyayyarta inhar ta aminta dakai saina baka ita ahada auren dana teema kajiko?? Da murmushi a fuskanshi yace to, ya juyo ya kalli khalis wanda murmushi yake ya dagamai gira, tashi yayi yafita wani babban shago yaje yasiyo zoben diamond acikin yar karaman akwatin, yakoma gida. Tunda sassafe kowa ya shirya aka tafi asibiti danyau takasance babban rana ga khaleesat dakuma kowa na family din. Duk suna dakin yayinda chuchu da teema nakan gado kusa da khaleesat. Chuchu na satan kallon khalis kadan kadan, arayuwanta Allah ya jarabeta da mugun son khalis amma koda wasa bata taba bari ya ganeba, gaisuwa kawai ke hadata dashi danshi dama baida magana. Duk suna zaune saiga Dr ya shigo dakin, Dr ya kalli khaleesat yace my patient are u ready 4 today??? Cikin murna tace yes, teema da chuchu suka sauka daga kan gadon, likita yazo ahankali yake warware farin kyallen da aka rufe idon khaleesat dashi, kowa gabanshi faduwa yake, saida Dr ya warware tass sanan yacema khaleesat open ur eye, ahankali khaleesat tafara bbbbbuuuuuddddddeeeee, iiiidddaaaaannnuuuunnnn, nnnnaaaattttaaaaaa. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?0βƒ? Kallon yan uwanta takeyi batare datai motsi ba, saikuma tunanin hydar yafado mata taso ace duk randa idanun nan nata zai budu ya kasance shine mutum na farko dazatai tozali dashi. Khalis yazo gabanta ya tsaya da alamun damuwa a fuskarshi yace lil sis kina ganina kuwa?? Shiru tayi kaman batajishiba batare da yay tsammaniba yaji tayi wani ihu ta rungumeshi tana yaya i can now see all of uuuu, kowa murna yake yana hamdala khalis ya kankameta yana murna sosai. Sakinshi tayi taje ta rungume dad tana murna ta rungume mum tana murna, ta rungume teema da chuchu suna murna harda tsalle, tasakesu taje ta rungume hydar yawani matseta sosai yana mata wani irin kallon soyayya da sauri ta fizge kanta. sanan takoma wurin wata mata yar kakkyawa fara wanda ita kadaine bata saniba a dakin, Ta tsaya agabanta ahankali khaleesat tace anty farida ko?? Farida hawaye ya gangaro daga idonta tace eh nice khaleesat, khaleesat ta rungumeta sosai tace anty farida nagode sosai Allah biyaki abunda kikamin ta saketa ta tsugunna tadau marwan tana mishi wasa, Dr yace my patient wot about my hug?? Khaleesat tai murmushi tareda noke kai ta saramishi tace dis is 4 u Dr kowa yay dariya adakin, DR yace zamu riketa nayau but gobe inhar babu wani matsala saimu sallameku. Saida komi ya lafa ana zaune a na fira yayinda marwan ke jikin khaleesat tana mai wasa dan Allah ya zuba mata son yara. Hydar ne yaxo ya tsugunna gaban khaleesat ya ciro akwatin zoben daga aljihu riganshi, dakin akai tsit. Cikin murya mai taushi da dadi yace will u marry me my little pumpkin????????? β€?..gaban khaleesat yace dummmmm, dole yau susan koni waceceβ€?. [2:51AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?1βƒ? Hydar yace little pumpkin tun kina yar yarinya nake sonki, bansanar dake bane saboda baki gama karatu ba,plz khaleesat marry me,i promise to keep u happy all ur lyf, khaleesat hawaye ya gangaro daga idonta, Hydar yace say something little pumpkin. Khaleesat saida taci kuka sosai, kowa kallonta yake adakin sanan ta dago kanta ta kalli hydar dake kneeling a gabanta, tace yaya hydar am sorry but bazan iya aurankaba, saboda ni matar aure ce, ni matar wani ne. Khalis yace wott??? Dad yace wot are u saying khaleesat?? Teema da chuchu kallonta suke dan neman karin bayani, share idonta tayi tace dad ni matar aure ce, matar hydar hunter,yana chan nijar yanzu……β€?.. Nan tabasu labarin rayuwanta a nijar kaf batare da boye komiba. Hydar ya daka wani uban tsaki mtsswwwww wanan aure naki ai auran kaddarane khaleesat, sadaki dubu daya ai ba sadaki bane,kuma ma ya halasta kiyi wani aure tunda yanzu rabonki dashi shekara 5 dayan watanni batare da yazo ya neme kiba, dan haka nothing change, INA KAN BAKATA (book din sis Aj &mss ameera ).,ahada aurenmu dana teema, aurenki ba aure bane auren kaddarane.. Khaleesat tace wlh yaya hydar matar aurece ni. Hydar ya daka mata tsawa yace shut up, maganan bnxa kenan, ina xaki ga mijin bare ki ganesa shekara da shekaru? Auren dakikayi lokacin kina makauniya, ai ya halasta ki yi wani auren, 5 years fa khaleesat, aurenki auran kaddarane, ur marriage is nothing but a filthy marriageβ€?. Zaiyi wata maganan .. Dad ya dakamai tsawa yace hydar ka kiyayeni,nasan u are right ya hallasta tayi aure tunda bazata gane mijinba, kuma shekara5 basa tare,amma wayace ma sadaki na karanta?? Dakace auran kaddarane kasan me Allah yahada aciki??? inaso kasani ni uba nagari ne, inaba yarana hakkinsu, yajuyo yace khaleesat β€œcikin kuka tace naam dad. Yasunan kauyen a nijar??tace dad sunan kauyen DOSO,kuma kowa na garin yasan hydar hunter, dad yace yazo gidan sauki nasan kauyen sosai limamin garin aboki nane shima asalinshi dan naija ne, yace khalis yace naam dad, ka shirya gobe bayan an sallamemu zamubi jirgi zuwa nijar neman mijin khaleesat kana jina ko yace to dad. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?2βƒ? Washe gari da sassafe aka basu sallama, khaleesat dai ranan very weak take addu’a take Allah yasa yaya hydar ya yarda yabiyo su dad. Hotel suka koma dansu sai gobe zasu koma Nigeria yayinda su dad da khalis harda hydar yabisu suka tafi nijar din. Koda suka isa nijar dad wurin imam din garin ya sauka, imam ya dinga murna bayan anci ansha dad yace yaa imam munzo garinan neman wani bawan Allah dake auren yata ne, imam yace wane?? Ya sunanshi?? Dad yace eh to abunda dai yarinya ta tace ana kiranshi dashi a garinan shine hydar hunter. Imam yay kabbara Allahu akbar, dad yace lpy?? Imam yace iya sanina makauniyace kadai matar hydar ko makauniyar ce yarka?? Dad da sauri yace eh. Imam yace wlh tayi sa’an miji, hydar yarone mai zuciya, ga taimako, yawan kyauta ga son addini saikuma girmama nagaba dashi. ya auri makauniyar nan danya ceceta daga hanun dan sarki faisol nida kaina na daura mai auren. Khalis yace imam ina zamuga hydar hunter din?? Imam nan fuskarshi takoma ta bikin ciki da tarin damuwa, yace sarki ya koresu sunbar garinan da dadewa take wani murmushi ya bayyana fuskan hydar harda cewa Alhamdulillah. Imam yace lokacin da faisal ya warke, yafada ma sarki yarinya ce ta guntulemai yatsa shine yasa aka kamosu amma babu yarinyar ita ta gudu,saida akama hydar bulala 50 sanan aka korasu daga garinan yazo yamin sallama amma bai fadamin inda zasuba. Dad ya share gumi yace imam yanzu yaza’ayi da aurenshi dake kan yata?? Imam yace ai yarka ya hallasta tayi aure, tunda ba’aga mijin ba tsawon shekara 5,amma kudan kara koda wata biyu ne aga ko zai bayyana kafin tayi wani auren. Kwanansu daya suka bar nijar inda sukama imam shatara na arziki. sai naija. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?3βƒ? su dad sun dawo gida da daddare bayan sallan isha aka kira kowa falon, dad yace khaleesat hydar yabar nijar, da sauri ta dago kanta ta kalli dad saikuma takomar da kanta kan kafadar chuchu tana hawaye. Dad yace amma zamu tsaya muga nan da 2 months inbai bayyanaba zamu raba auren kiyi wani aure, munbarma imam din nijar sallau indan yadawo nijar din afadamin. inhar nanda 2month mijinki bai bayyanaba khaleesat zan hada aurenki dana hydar. Yace teema kekuma ki turomin surikin nawa dan za’a daga bikinki zuwa wata biyu masu zuwa. Dad da murmushi a fuskanshi yace chuchu ke yaushe xakiyi auren?? Da sauri chuchu ta saci kallon khalis karaf a idon khaleesat, ta maida kanta kasa da sauri batare da tace wani abu ba. Teema tace wlh dad bansan mesa chuchu bata kula samari ko kadan, ranan wani abokin yaya khalis yace yana sonta amma taki, kuma yanada kirki, dad yace chuchu, cike da kunya tace naam dad, yace kidena korasu, cikinsu ki zabo daya na kirki kinji inyaso dukanku ma aurar daku rana daya. Hj benazir tace ayiriri nadawo Maman amare uku, yarana uku zan aurar rana daya da sauri suka mike sukabar falon suna dariya. Hydar Abj ke waya yace haba hydar nijar dad fa na nemanka tuntuni bakazoba, hydar nijar yace oo friend aiki sunmin yawa ne but i promise dis weekend zanzo, idan nazoma inaso nasai gida a abujan, hydar Abj yace saboda me?? Hydar yace saboda in bikinka yazo bakace saura 1 month ba, kaga saina dinga kwana achan. Hydar Abj yace ga gidanmu??wai mesa kacika tsoron mata ne?? Yay murmushi yace ni bana tsoron mata kawai ina taya matana kishin kainane, kuma kasan lokacin bikine mata sun cika gidan. Chuchu yaudai ta shirya dan taje ta gaida dad dinta tunda shi bai nemetaba, da sallama ta shiga falonsu amma taji shiru handbag dinta ta ajiye a falo tayi hanyar bedroom din dad. Tun daga nesa taji kaman ana fada, kanta tasa jikin kofan taji karan mari tasss, Abban chuchu ya gaurama mai gadi mari, yace hw could u betray me lyk dat?? Kashemin ka kashe khaleesat ashe baka kashetaba, yanzu inta tonamin asiri fa tace nina kashemata iyaye?, Nakuma makantar da ita?? Chuchu kulle bakinta tayi da duka hannayenta biyu wot!! dad shine ya kashe iyayen khaleesat?but y?mesuka mishi? Maganan dataji dad nayi ne yadawo da ita daga duniyar tunani, Abunda nakeso dakai shine nabaka 1 week inaso inji cewa khaleesat ta mutu, inaso ka kawomin kanta kafin ta tonamin asiri gwara na aikata lahiraβ€? Chuchu ahankali takeja baya tana hawaye tana no dad, no dad, it can’t be u dad, u are not a murder, kafanta ne ya zubar da glass cup din dake center table jikake ragagassss, wanda hakan ya janyo hankalin su Abban chuchu. da sauri Abban chuchu yadau pistol (karamar bindiga )yafito daga daki yana zare ido mai gadi na biye dashi da tashi bindigar jikake tasssss Abban chuchu ya harbi…β€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?4βƒ? Ya harbi yar aikin gidan,wanda ke bayan chuchu a tsaye tafito daga kitchen ne saboda karan glass din dataji. afirgice chuchu tai kanta tana mama, mama karki mutu plz, Abban chuchu yace dole ta mutu dan taji sirrina, zuwa wurin yayi yakara mata second bullet take taja numfashinta na karshe. chuchu tasaki wani irin razanannan ihu tasume warwas a wurin. Kallon mai gyadi yayi yace kadau gawanan kajefar a bola, sanan daga yau ya zamto a anguwar su khaleesat kaida sauran yarana kuke wuni, duk randa tafito ita kadai ku tabbatar kun kasheta kun kawomin kanta, ya mikamai kudade da yawa. mai gadi ya saba gawan yar aiki a kafadanshi yafita da ita compound ya wurgar da ita akasa, bude booth yayi yachusata sanan yakoma yaja motan yabar gidan. Chuchu bata farkaba sai wuraren 5 na yamma, tana tashi ta kalli ko ina taga adakinta take tafashe da kuka sosai, muryan dad taji yace welcome back. Dago kanta tayi ta kalleshi take taji wani irin tsanar shi a ranta, tace i hate u dad, u are a murderer, ka kashe mutum agabana, dad ka kashe iyayen my best friend, dad ka kashema kawata idanunta, i hate u and i will report u to d police,Ta koma ta kwanta tana kuka sosai. Zama yayi kusa da ita yay gyaran murya yace chuchu abunda kikaji yau da wanda kika gani inaso kiyi pretending kaman bai taba faruwaba, ki addana sirrin babanki, karki bari kowa yaji sirrinan, inba hakaba duk wanda kika fadi mawa zan kasheshi, kinga kinjama mutane mutuwa kenan. koda ina kashe mutane, ina yine saboda nabaki good lyf, a luxurious lyf, kema ki shiga jerin yayan manya, yayan ministers,kihau mota mai kyau, kisa kaya mai tsada,ke kina ganin inda ace ke talakace su khaleesat da teema zasuyi kawa dake?? Chuchu kome kikaga nadawo yau, saboda kene, ke kadai Allah yaban, ke kadaice yata, ke kadai nake kalla naji haske araina, dole nasan yanda zanyi nasamu kudi dan nabaki farin ciki chuchu, yafashe da kukan gulma yace chuchu yanzu zaki tonamin asiri ?? Zaki iya cewa nina kashe dad din khaleesat? despite everything i did 4 u Chuchu? Chuchu da hannuna na kashe rai saboda kawai nasami kudi na kaiki Turkish international school. Yanzu zaki iyakai babanki wanda ya haifeki prison chuchu???? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?5βƒ? Jikin chuchu yay sanyi sosai jin maganganun babanta, tai shiru, yakara narkewa tareda kecewa dawani kuka sosai yace chuchu answer me?? Yanzu zaki iya kaini prison chuchu??nina haifeki, nasai miki kaya nasaki a school, inkina ciwo na kaiki hospital, chuchu har kashe mutane nayi saboda ke amma sakamakon dazan samu wurin ki shine zaki kaini prison koo??? Ya mike tsaye ya share hawayen idonshi yace shikenan chuchu, go ahead am ready ki tonamin asiri, ki kaini prison, addu’a na shine Allah ya dauki raina wurin, na mutu, tunda har yar dana haifa bata sona zata iya kaini prison. yamike zai wuce yaji chuchu takama hanunshi. Wani murmushi yayi yace yes.. chuchu ta taso tana zuwa gabanshi yahau hawaye yana cemata let me goo chuchu, u said u hate me, so let me go, yace chuchu i agree am a murderer but everything i do is to give u happiness, β€?.. Zai cigaba da magana chuchu ta taushe bakinshi tana kuka sosai tace dad i luv u soo very much. Taja hanunshi suka zauna akan gado tace dad naji nakuma yarda bazan tonama asiriba, bakuma zankai karanka police station ba amma under one condition, dad ya kwalalo ido yace uhhumm, azuciyarshi yace wai wace irin mayyar yarinya Allah yabanne. Tace dad zan rufama asiri only if u promise me bazaka kara kashe kowaba, zaka tuba, kuma bazaka kara yima khaleesat komiba. kakuma koma islamiyya, kayi aure. Inhar kayi hakan nai alkawari bazan tonama asiri ba. dad yay murmushi yace i promise u chuchu, zan chanza, zan kuma baki mamaki, yay mata kiss a goshi sanan yabar dakin. Yana kaiwa dakinshi ya share hawayen idonshi yace yaro man kaza, anrufe wanan chapter din kuma. ya kece dawani arnen dariya taredayin tsalle yafada makeken gadonshi. [2:53AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?6βƒ? Khaleesat taji chuchu shiru, kuma tace mata zata dawo kafin magrib gashi yanzu har bayan isha bata gantaba. Daukan wayanta tayi takira amma chuchu bata daukaba saida khaleesat takira sau biyar ne chuchu ta daga murya kasa kasa tace hello, khaleesat arude tace chuchu meke damunki?? Chuchu tace kaina ke ciwo gobe zan shigo gobe inya sauka. khaleesat duk ta damu tace Allah sawake friend. Chuchu da sauri ta katse wayan ta fashe dakuka, i betray u khaleesat, plz forgive me, am not worth a friend to you, i betray our friendship tacigaba da kuka, sai wata zuciyan tace mata chuchu karki manta everybody deserve a second chance, abunda nayi shine daidai, fatana Allah ya yafema dad tunda yay alkawari baxai karaba. Haka tasha kukanta har bacci yay gaba da ita. Yau takama Saturday khaleesat na zaune dakinta tai shiru bakomi take tunani ba sai hydar hunter, kullum saitai addu’a Allah ya bayyanashi kafin lokacin da dad yadiba yayi. tana zaune tana tunani taji teema ta dafata, tace khaleesat kidena yawan tunanin nan nasan matsalanki. Khaleesat tace teema inason mijina wlh, banason arabamu, ko shekara dari ne zan iya jiranshi inhar zai dawo, teema bazan miki karyaba banason yaya hydar abu, wlh banason aurenshi, tafashe da kuka sosai ta rugume teema tace teema yaya hydar ya taimaken, ya kaunaceni dukda ina makauniya, an harbeshi saboda ni, ya shiga matsaloli da dama saboda ni, teema hydar dabanne a raina, koda bazai dawo gareniba aganina hanyar dazan nunamai am grateful akan abubuwan dayamin shine na zauna da aurenshi a kaina har karshe rayuwata, teema koda bai dawoba banason dad yaraba auren, inason hydar dina, deep down inaji ajikina zai dawo gareni very soonβ€?.. Karan bude kofa sukaji da sauri ta share hawayenta hydar Abj ne ya shigo ya kalleta yay murmushi yace my luv, keda teema kutashi ku shiga kitchen ayima bakona abinci daga kaduna zaizo, yama kusa isowa plz ayi food din yay shegen dadi. sukace to yawuce yafita yanama khaleesat kallon soyayya…β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?7βƒ? Khaleesat ta sauke ajiyan zuciya tareda share guntun hawayen dayazubo mata, teema tace is ok Khalee, khaleesat bubbuga kafanta tafarayi akasa tana kuka sosai kaman yarinya tace teema ni mijina nakeso banason yaya hydar wlh banason aurenan. Teema tace khaleesat kiyi hakuri, kiyita addu’a ai dad yace sai ancika 2 month din daidai aranan za’a dauramana auren, aranan kuma za’a raba aurenki, to kinga ki dage da addu’a Allah ya bayyana shi kafin wa’adin da dad ya dauka su cika. Khaleesat tace to, teema tace oya tashi muje muyi abincin da wuri, kinsan yaune nikabas day bikin kawata MARIAM DANDAWAKI, ustaz zata aura wai shine za’ayi nikabas day, kowa zaisa dogon hijab,da nikab yau, khaleesat tace nidai ban iya sa nikab ba. Teema tace Allah ya kamaki dole kisa,zamu biyama chuchu ma, khaleesat jikinta yafara rawa, tace a’a ita zatazo nan, teema tace lpy jikinki ke rawa haka?? Khaleesat tai maza ta mike tace tashi muje muyi aikin yaya hydar. Kitchen suka shiga, suna hada abinci kala kala, suna cikin girkin chuchu ma ta iso sai murna suke sun cika gidan da ihu, saida suka gama abincin duka, inda khaleesat ta dafa tuwan shinkafa da vegetable soup. Teema tayi fired rice dayaji naman kaji, chuchu kuma tayi pepper soup na cow head, khaleesat ta hada watermelon jus. Suka jera kayan abincin a dining sanan suka wuce dakin danyin wanka. Ko wanensu yay wanka cikin English wears amma suka daura dogon hijab dinsu light blue har kasa sanan suka daddaura nikab din, tare suka fito sukaje dakin hj benazir dan mata sallama, hj benazir tace wai ina zaku haka da nikab a fuska?? Sukace bikin mariam dandawaki, sai yaba kyansu take, ta dauko kudi tabasu tace ayima amarya siyayya, sukai godiya. sanan suka fito waje har sun shiga mota, chuchu zatai driving, khaleesat tace laaa na manta dawayana vari na dauko. ta fita da sauri daga motan tayi part dinsu. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?8βƒ? Daukan wayanta tayi, juyowan dazatayi taji wani irin sanyi ya shiga jikinta, da sauri ta kankame jikinta, bazata manta ba ranan dazata hadu dasu dad haka ta dingajin sanyinan, to yau kuma maizai faru dayasa takejin wanan sanyi again?? Ajiyan zuciya ta sauke tareda rike kirjinta dataji yana bugawa sosai, tafiya ahankali take harta fito tsakar gida, wani irin bugu kirjinta yayi dummmmmm lokacin da idanunta suka sauka kan wani kakkyawan saurayi na karshe, ma’aboci tsawo da fadin kirji, dan yamafi hydar Abj cika, da kyau gakuma kwarjini, sajenshi bakin kirin ya kwanta lub agefen fuskanshi, gashinshi kaman nadan India, sai kyalli suke. lips dinshi pink sosai kuma kanana dasu yana sanye cikin kayan sojoji, take taji wani tsoranshi aranta dan kwarjininshi yay mata yawa, tare suke da hydar Abj sun tsaya wajen gate da alamu su chuchu na gaidasu ne. Cike da faduwar gaba ta sauke nikab din fuskarta, tareda daga kafarta tana tafiya, amma kwata kwata bata kallon gabanta hankalinta nakan wanan matashi dakema su teema murmushi kadan kadan mai karamai kyau, ga dukkan alamu teema barkwanci take musu. Khaleesat gabanta faduwa yake, shima saurayin taga yana magana amma ya kankame jikinshi kaman yanajin sanyi, tafiya take kaman wanda lakka ya fashemai aciki. Jin abu kaman yakushi akan kafanta yasa ta kalli kafanta karamin kadangare ne, kumbanshi ya kama safan kafanta gam dan kokarin sauka yakeyi amma yakasa. Wani uban ihu ta doka, wanda hakan yasa su hydar suka juyo. wayyo Allah na yaya hydar lizard on my leg, hydar Nijar ne yafara dumfaro ta, itama tafiya tafara da sauri, tana jijjiga kafanta ko kadan garen zai sauka, kuka take sosai dan khaleesat dama tun tana karama batason kadangare da bera, tsoro suke bata. bata ankaraba kawai tajita tafada kirjin hydar nijar!!! shikuma wani irin shock dayaji da rest of mind yasa yasaka hannayenshi biyu yakara janyota jikinshi, khaleesat itama kankameshi tayi tace wayyo lizard,β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 5βƒ?9βƒ? Kankameshi tayi sosai ta kulle idonta,wani ajiyan zuciya tasaki, hakanan saitakeji is she now safe, duk wani damuwan datake ciki ya yaye. Hydar nijar yakama kafannata, ahankali ya cisge lizard din daga jikin safan kafanta wanda haka yasa tasaki yar kara tareda kankameshi. hakan yasa hydar yaji wani yarrr ajikinshi, mikewa tayi, shima ya mike ya kafeta da ido, yanaji kaman ya cire nikab din yaga fuskan wanan yarinyar dayaji kaman sonta ya shigeshi at once, khaleesat kuma takafeshi da ido jitake kaman ta sanshi, kaman ta taba rayuwa dashi. Idontane yakai kan hydar Abj dake bayan hydar nijar ya balla mata harara, kallon hydar nijar tayi murya ciki ciki tace tnx sanan ta wuce ta shiga mota chuchu sunata mata dariya mai tsoron lizard takama ta kankame bakon yaya hydar, sai dariya suke mata. Hydar Abj yace sorry friend itace khaleesat din wanda zan aura yanzu bikin ma saura 3 weeks, wlh tacika tsoro,tun tana yarinya haka take tsoron lizard da rat, Hydar jiyayi yanason ganin wanan khaleesat din, maisa yake jinta kaman khaleesat dinshi?? Anya kuwa??khaleesat dinshi tace mishi hydar wanta ne, amma ai bazata iya auran wantaba, no way wanan wata khaleesat ce. Hydar Abj yace mu shiga ciki nasan dad na tsumayanka. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?0βƒ? Fitan su khaleesat keda wuya, mai gadi yaga fitar motarsu, ya hangosu su uku, amma duk sunsa nikab, wayanshi ya dauka ya kira Abban chuchu ringing daya ya dauka tareda cewa kun kashetan? Mai gadi yace oga wlh ba khaleesat kadai bane, su uku ne, kuma duk sunsa nikabi, ba musan takamaimen wacece khaleesat cikinsuba. Abban chuchu arude yace barsu,barsu, wlh yata natare dasu, walima zusuje, ai dama cemuku nayi duk randa tafito ita kadai, kuyita gadinta duk randa tafito ita kadai ranan ne zaku kasheta. Hydar Abj yakai hydar dining dancin abinci, bude abincin yayi hakanan saiya samu kanshi dacintuwon shinkafan da miyan vegetable din. Bayan sun gama hydar yakaishi palon dad lokacin suna tare da hj Benazir khalis ma yana dakin. Dad yana ganin hydar ya rungumeshi, yana murna my son barka da zuwa. hydar murmushi yake yana dukar dakai dan kunyan dad yake sosai , yace dad ina wuni, ya ce mum ina wuni duk suka gaidashi suna murmushi. Abba ya kalleshi yace hydar ya jikinka? A natse yace dad da sauki, inashan magani, dad yace hydar kayafemin sanadina aka jama wanan lallurar. Hydar yace noo dad wlh bakaibane, Allah ya kaddara abunda zai samen kenan, kuma nai imani dashi, in Allah yaso na warke zan warke, idan Allah yace baxan warkeba bazan warkeba, kowani hali nasamu kaina zan godema Allah. Dad burina daya ne duk randa zanga matata Allah yasa ta yarda ta zauna dani da matsalar nan, khalis ya kama hanunshi yace in sha Allah zaka warke abokinmu, all of us here munma alkawari zamu tayaka neman lafiyanka, jiya kan case dinka na dinga bincike, nagano wani magani tsawo 5month zaka shashi da yardan Allah zaka warke, hydar yace nagode Dr khalis. Dad yace ehhee talking about wife hydar har yanzu bakaga matarkaba?? Mekakeyi na nemanta?? [2:56AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?1βƒ? Hydar ya saukar da ajiyan zuciya, yace dad kullum ina neman matana, kullum sainai sallan dare kan Allah ya bayyanamin ita, nakosa naga matana, ummi na kullum maganan khaleesat take, yawan tunanin tane yaja tasamu hawan jini. Kanwata zulaihat kullum cemin take yaya hydar yaushe zaka dawomin da kawata, idonshi ya ciko da hawaye, yace bansan inda zan gantaba, bansan inda ta shigaba, Allah yasa ko ina take tana cikin jin dadi da annashuwa. Dad yace hydar why not ka kara aureto?? Dan baikamata matashi kaman kai bakada mataba, karka fada cikin hadari. hj benazir tace hakane. Hydar ya girgiza kanshi yace dad tun ina yaro banda ra’ayin mata biyu, dan bazan iya adalciba, ban iya boye son danakema abuba, kuma ban iya boye tsanan danake ma abuba, khaleesat daban ce araina, ina mata wani irin son dabazan iya boyewaba,zanta jiran khaleesat harsai randa ta mutu, nakuma tabbatar da haka sanan xanyi aure. Dad yace hydar ka burgeni, haka akeson namiji mai alkawari, kuma in sha Allah zakaga matarka mai sunan yata khaleesat, naima wanan alkawarin, dad yace wot about ur father?? Hydar yace tun ina yaro dad dina yarasu, kowa afalon yace Allah jikanshi. Hydar Abj yace yauwa dad kaga hydar wai sai ana gobe daurin aurena zaizo, kumafa akawai abubuwan dazamuyi tare, dad yace hydarβ€? Kafin yakarasa maganan hydar yace shikenan dad ana saura sati daya zanzo to, khalis yay dariya yace mundai jiku. Dad yace khalis kai yaushe zakayi auren?? Sosa keya yayi yace dad banda wacce nakeso, hydar Abj yay karaf yace amma ai kasan chuchu na sonka, dukda bata fadamaba, khalis ya hararai yace toni nacema ina sontane. Hj benazir tace khalis chuchu is a nyc girl,ina maka sha’awan aurenta, kayi kokari ku fahimci juna saboda muhada bikin ku uku kaji, yace tom shikenan mum. Haka suka dinga hira sai bayan sallan la’asar hydar yatafi inda yabama hydar Abj tabbacin ana saura sati daya biki zaizo. Khaleesat basu dawo gidaba sai bayan magrib. Bayan sallan isha tadau hijab dinta tasa hanyar dakin yayanta khalis tayi dan akwai wata mahimmiyar maganan datakeso suyiβ€?. Ahankali take knocking, yace waye?? Tace yaya is me, tabude kofa ta shiga, yana zaune yana danna laptop. ajiye laptop din yayi agefe yana mata murmushi bude mata hannushi yayi yace come here lil sis, da gudu taje tafada jikinshi, tana dariya. Saida suka gama wasan wa da kanwa sanan yace mekikeso dakikazo dakina yau?? A natse tace yaya khalis inaso muyi wata magana ne, kuma sirrine yaya plzzz. yace ok even though am not good at keeping secret,but i will try my best to keep my lik sis own. yafadi hakan yana magana kaman yanda khaleesat keyi tareda jan kunenshi, khaleesat ta langabar dakai ta tabe baki yaya to mekake kwaikwayen maganana?? Yace ok keeee khaleesat it will be our little secret yay maganan ne da babban murya, khaleesat ta fashe da dariya sosai. Khalis ya tsaya yana kallonta jawota yayi jikinshi yace am glad u are laughing today sis, i promise to be ur dad, nd mum. i luv u lil sis,nd i missed our parents, hawaye ya sauka daga idonshi khaleesat ta rungumeshi tace i luv u too yaya, ka kadai karagemin. Share hawayen idonshi yayi ya share nata yace is ok, yace back to business maganan me zamuyi??? ……β€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?2βƒ? Gyra zama tayi ajikinshi murya ahankali tace yaya i want u to marry chuchu. Da sauri yace wott? Khaleesat takara shagwabe fuska tace yaya do it 4 me,plzzzz. Yace khaleesat i dont β€˜ve any feelings 4 her, khaleesat tace but she do. Sai yay shiru yana kallonta. Tace yaya lokacin da ka auri chuchu alokacin hankalina zai kwanta, nasan zata kula dakai saboda tana sonka. Yaya chuchu yarinyace mai tsananin kunya dan komu bata fadamana tana sonkaba, nagane ne ta yanayinta. khaleesat ta kankame hannu khalis tace yaya kana aurenta inkazauna da ita 4 some days zakaji kafara sonta, cos chuchu halayrnta, da dabi’unta abin sone da kowa, kaji yaya plz,yay shiru khaleesat ta fashe da kuka tana buga kafa ta mike zata tafi. Jitayi ya janyo hanunta yana murmushi, yace ok nayarda, but just 4 u, saboda nasaki murna na yarda, nd i promise i will teach myself hw to luv her, khaleesat ta rungumeshi tana murna sai kuma ta mike taja hanunshi yaya tashi muje mufadama su dad ka yarda. Har dakin su dad sukaje, dad yafi kowa murna da khalis yafadamai. dauko wayanshi yayi yakira Abban chuchu. Abban chuchu yace Alh chuchu ai yarkace, basainazoba, ni yanzu gobe zan tafi Malaysia. So nabarma komi kuyi bikin akaita dakinta Alh ya dainga godiya.. Khaleesat komawa dakin su tayi da gudu, tafada kan chuchu tace yar Air yanzunan akasa ranan aurenki da khalis nan da 3 weeks, chuchu wani murna taji kaman a mafarki saikuma tadau filo tarufe fuskanta saboda yanda taga khaleesat da teema ke kallonta. Dukamsu suka fashe da dariya. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?3βƒ? shirye shirye ake ba kama hanun yaro, hj benazir ta dauko shahararun masu gyaran jikin amare AYSHA DANSABO, da AISHA GAMBO. Duk abuja ansansu sun iya gyaran jiki, saidai Allah ya zuba musu iya chaji kodan sunga magungunan na aiki ne oho. Haka suka tasa yan matan nan uku agaba yau sha wanan gobe jika wanchan, duk sunyi bulbul yayinda sun kara cikowa barinma khaleesat dan duk tafisu diri. Khaleesat tana cikin damuwa sosai, dan kullum saitai kuka aboye, barinma yanzu dataga kiri kiri raba aurenta da hydar hunter za’ayi dan saura sati daya, gashi gabanta na yawan faduwa fiye da da. ************************** Kana shigowa falo saidai kaji hayaniyarsu su uku, khaleesat,teema ,da chuchu. Hayaniya suke kan Pringles. Chuchu dayake mayyar Pringles ce ita ta siyo ta kawo musu sunaci, sai khaleesat tace chuchu da potato akeyin abunan ko?? Teema da tama kasacin Pringles din, dan ita tun fil azal bataci. teema tai karaf tace karyane da fulawa ne, daga gani da fulawa akayi. argument din yadawo babba har chuchu tai shiru dan sunfi karfinta, suna cikin argument din khaleesat taji wani sanyi ya ratsata da sauri ta kankame jikinta. Saikuma sukaji muryan hydar Abj a down stairs, khaleesat ta mike tsaye tace ehheee ga yaya chan yadawo yau shizai kashe mana gardaman nan. Batare da taduba irin shiga dake jikintaba tana sanye cikin black jeans yakamata sosai tasa pink top, da pink danmakale, gashinta har gadon baya takama da pink ribon, tai matukar kyau sosai. Su uku ke zaune a falon, HYDAR NIJAR. hydar Abj, da yaya khalis. Hydar nijar yace yau zakaga amaryana, namasan suke mana hayaniya, bari nakirama ita harya mike sai ya hango khaleesatna zuwa.. Da sauri khaleesat ke saukowa daga matattakalar benen, hanunta na rike da Pringles din, kafin takaraso tsakiyar falon cikin muryanta mai dadin sauraro tace yaya hydar kashemana gardamananβ€?..Jin muryan abin kaunarshi, muradin ranshi, abin begenshi, muryan dayaketason ji koda amafarkine. kaman a mafarki yaji khaleesat dinshi, dan ya tabbatar da ko dagaskene yasa ya dago kanshi da sauri, wazai gani? gabanshi ne yafadi lokacin da idanunshi suka sauka kan kakkaywan fuskar matarshi Khaleesat ……β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?4βƒ? Khaleesat karasa saukowa tayi daga benen taje ta zauna kusa da yaya hydar, shikuma yaya hydar ya daure fuska tamau saboda wani irin kishi dayaji, yanda yaga hydar nijar na kallonta. Khaleesat tace yaya hydar wai dan Allah wanan Pringles din da flour akayi?ai da potato neko? Tsassssssssss karan fashewan glass cup sukaji, dukansu uku suka juyo suna kallon hydar nijar da kamaninshi sun soma chanzawa, tsabagen rudewa,ga wani zafin kishi dayakeji baimasan lokacin da glass cup din yafadi ahanunshiba, lemon ya baremai ajiki da sauri ya mike tsaye. Khaleesat dayake taganeshi tace ayya sorry abokin yaya, bari na daukoma towel ka goge jikinka, tsayawa yayi yana kallonta, tajuya da sauri tayi hanyar kitchen hydar yabita da kallo, Ta fito da clean towel mai kyau ta mikamai, amma bai karbaba tsayawa yayi yana kallonta cikin ido, yakai kallonshi kan dogayen yatsun ta, tabbas wanan matata ce. itama shitake kallon sai tanaji kaman ta sanshi. Juyawa yayi yay hanyar fita, khaleesat zata bishi amma hydar Abj ya daka mata tsawa, my luv wuce kije kisa hijab . Hydar nijar jin sunan my luv da hydar yakirata dashi yasa yasan wananne khaleesat din dazai aura hawaye ne yacikomai ido yay sauri yasakai yafice, khalis da hydar suka bishi da sauri, har ya shiga mota hydar yakaraso yace friend ina zaka?? Hydar kokarin danne hawayen dake shirin zobu mishi yake yace zanje gidana na abuja ne zazzabi nakeji. Khalis yace bari nadubaka plz, hydar nijar yace bacci kawai nake bukata bai jira sun kara maganaba yaja motan yabar gidanβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?5βƒ? Direct gidan dayasiya a abujan yawuce, gidane mai kyau dan karami, daki biyu falo da uwar daka, sai bayi da kitchen sai store. Horn yayi mai gadi yazo ya budemai baima kulle marfin motarba ya shiga cikin gidan da sauri. Zama yayi dirshan akasa ya dafa kanshi dakemai zafi sosai, ciro wayanshi yayi daga aljihu yayi dialing number zulaihat ta dauka tana yaya hydar harka isa abujan. Murya chan kasa yace zulaihat naganta amma narasata, narasata zulaihat narasata, hawaye ya gangaro daga idonshi. Zulaihat arude tace wakagani yaya hydar meke faruwa ne?wakuma karasa? Yace zulaihat naga khaleesat, yau naga matata, abin sona, amma narasata dan aurenta dis Saturday, zulaihat arude tace a ina yaya?? Yace abokina zata aura. Zulaihat tace yaya kamata magana, kafadama abokin naka matar aurece. kafada ma khaleesat din kaine hydar dinta. hydar ya fashe da kuka sosai yace zulaihat bazan iyama hydar hakaba, yanason khaleesat sosai wlh nahakura da ita nabarmai, tunda bata ganeniba ranan biki innaje zan nemeta saina saketa yakara fashewa da kuka. Zulaihat tace yaya plz karka saki khaleesat, kamata magana, yaya inasonka da khaleesat kafi dacewa da ita, idan kai kahakura, kasan zuciyarka bazata taba hakuraba. hydar katse wayan yayi dayaga zulaihat na neman karyamai zuciya. Kuka yaci ranan kaman mace, danjiyayi zuciyarshi tafaramai zafi kaman wuta babu wanda yake gani sai fuskar Khaleesat …β€? [3:00AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?6βƒ? Khaleesat kwata kwata takasa bacci ranan, samun kanta tayi da tunanin wanan bakon yaya hydar, maisa ya kalleta haka?? Maisa duk inna kaleshi saina tuna yaya hydar hunter, saikuma tafashe da kuka tana yaya hydar come back, yau saura 6 days. da kyar bacci yay awon gaba da ita. ************ Yau takama alhamis, khaleesat tai zuru zuru, danyau za’ayi kamu da yamma. hydar tun daga ranan bai kara zuwa gidanba. Da misalin karfe 2 ya shirya danyaje gidan, saboda hydar Abj yadameshi da kira kan yazo afara shirye shirye. Kananun kaya yasa sunmai kyau, blue jeans da brown short sleeve sai kamshi yake, amma kana ganinshi kasan yarame, ya sanya sun glass saboda rana da akeyi ranan. Yana parking akofar gidan ya shiga amma yaga mata sun cika gidan da sauri yafito yakira hydar Abj yace hydar mata sun cika gidan kafito ka dauken, hydar Abj yace kabiyo ta garden babu mutane ni nama cire kaya wanka zan shiga yace to. Hanyar garden yabi wayanshi yay kara ya dauka zulaihat ceβ€? Khaleesat zaune a garden tai shiru PHERTY tagama mata lalle an wanke, yay bala’in kyau. tana zaune taki komawa cikin gida tunanin hydar hunter, sai kuka take ita kadai sanyi takaraji ya shegeta, saikuma taji wani murya sak irin na hydar dinta, mikewa tsaye tayi tana waige waige taga ta ina mai muryan zai bullo. Daidai lokacin hydar kecewa zulaihat inason khaleesat sona har abada, amma nahakura nabarma hydar abokinane, cike da damuwa yace to ya zanyi zulaihat zan lallashi zuciyana haka Allah ya kaddara, dana raba abokina hydar da farin ciki gwara nai dakon so. karfa kifadama ummi kinsan ciwonta zai iya tashi, sukai sallama yacigaba da tafiya batareda ya lura da mutum ba. Khaleesat kuka ne, murna ne, bakin ciki ne, mamaki, al’ajabi, mafarki ne ko gaskene? tamarasa wanda zatayi. cikin baban murya tace yaya hydar!!! chak ya tsaya batare daya juyoba gabanshi na faduwa, wani irin gudu khaleesat tayi ta fada jikinshi, ta rungumeshi tsam ta baya, kuka sosai takeyi, tace yaya hydar maisa xaka boyemin kanka?? Why yaya hydar?? Takara fashewa da kuka tareda kankameshi, hydar kulle idanunshi yayi hawaye na gangara jiyake kaman ya juyo ya rungumeta ya lallasheta……β€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?7βƒ? Hydar yajuyo yana hawaye yace ina kika sanni khaleesat? Cikin kuka tace a Nijar, kaine yaya hydar daya taimaken. ya girgixa mata kai har lkcn yana hawaye yace to bani baneba, ta fashe da kuka takara rungumeshi ta kankamesa tace wllh wllh kai ne ya Hydar dina, plz yaya hydar kar kayi min hka. Hydar ya turata cikin tsawa muryarsa na rawa yace ki rabu dani, niban sankiba, i don know u khaleesat. ya juya da sauri ya bar wajen, khaleesat ta durkushe wajen tana kuka sosai tana kiranshi yaya hydar dan Allah kadawo, kar kamin haka. Hydar ko juyowa bae yi ba, da sauri ta mike ta bisa har gate Amma har ya shige motarsa. Kara fashewa tayi da kuka ta garden tabi ta shiga falonsu babu kowa, key din motan yaya khalis ta hango kan dining table ta dauka saita hango abayan teema daura abayan tayi dan shimi da 3quater ne ajikinta saboda lallen datayi. Fita tayi ta garden taje ta shiga motan yaya khalis taja motar tabar gidan. Yaran Abban chuchu suna ganin mota yafito suka hango khaleesat kejan motan wani ihu sukayi yau dubunta ya cika, suka kunna mota sukabi bayanta. Khaleesat kuka take kaman ranta zai fita wani irin wawan gudu take daga nesa chan ta hango motar yaya hydar binshi ta dingayi dukda yamata nisa sosai. hanyar wani daji taga yayi, yay parking motan abakin hanya ya shiga dajin itakuma taciga da tuki da sauri, dan ta cimmishi. Bata ankaraba taji ansha gabanta da mota wanda hakan yasa saida motanta ya daki motan dayasha gabanta, ta tsorata ainun tai maza ta kashe motan tana kokarin fitowa taga wata mota ta parka abayan motan ta. Mai gadi tagani dawasu su kusan goma ko wanne dauke da bindiga sun fito kowanne yasaita bindigar saitinta maigadi yace kokifito ko mu harbeki, khaleesat sumane kawai batayiba bindiga goma asaitinta ta dagakai taga haryanzu tanada tazara da inda yaya hydar ya shiga gadai motarshi abakin hanya. kuka tafashe da shi tabude motan tafito jikinta na rawaβ€? . πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?8βƒ? Mai gadi ta fincikota, yace kafin na kasheki zan rama marin da akamin sabodake, ya daga hannu ya wankama khalis mari wanda hakan yasa takusa sumewa, ta fashe dakuka tana kuyakuri. Mai gadi yace kai ammafa yarinyar nan akawaiki da kyau gaskiya bari na shana dake sai mukasheki innagama, ya kalli sauran yace kuma zaku dandana ta?? Da sauri suke eh oga. Hanunshi daya yarike doguwar rigan jikin khaleesat, dayan hanun kuma yana kokarin cire wandon jikinshi da khaleesat taga da gaske raping nata zasuyi sai dabara tafado mata. Ahankali ta dinga daga hanunta takai har kirjinta, buturin rigan ta ballesu guda 4 batareda wani ya luraba, mai gadi bai anakraba yaga tacire doguwan rigan ta falfala da gudun tsiya, sauran suka daga bindiga zasu harbeta mai gadi ya daka musu tsawa zaku tonamana asirine?? Bakuga nan hanya bane binta zamuyi saimu kasheta. Khaleesat gudu take iya karfinta daga shimi sai 3quarter ajikinta harsaida takai inda hydar ya paka motan ta shiga cikin dajin tana kawallamai kira yaya hydar zasu kasheni,kana ina yaya hydar?? yayinda mazaje 10 ke binta abaya, harda mai gadi. Hydar na bakin wata yar rafi yana kuka sosai,, jefi jefi yana jefa dutse cikin rafin, jiyayi kaman muryan khaleesat mikewa yayi zunbur aiko saiga khaleesat ta bullo tana kuka, duk taji ciwo akafanta, bakinta afashe tana hangoshi ta taho amma saitai tuntube tafadi akasa murya chan ciki tace yaya hydar zasu kasheni, da sauri hydar yakarasa wajenta ya riketa ajikinshi zaiyi magana yaji alamun gudu. Daukan khaleesat yayi chak yafara gudu, akwai wani babban dutse agefen rafin yanada kogo, amma ruwa na fita daga dutsen sosai hydar ya shigar da ita,shima ya shiga. Hydar yarasa yanda zaiyi gashi bai fito da bindigaba, khaleesat ta fashe da kuka sosai tana haki, hydar ya jawota jikinshi tai lamoo, jikinta ko ina rawa yake. Muryan mai gadi sukaji yace khaleesat ko kifito daga inda kika boye kokuma yau ko kwana zakiyi adajin nan zamu tsaya harsai mun nemoki ki, ki fito, khaleesat jikinta yahau rawa zatai magana hydar yasa yatsanshi akan lips dinta, ya girgiza kai tai shiru, ya kwantar da kanta akirjinshi. Mai gadi yace bazaki fitoba, ya kalli sauran yace oya ku nemota, kowa yabi hanyarshi daban, duk wanda yaganta ya harbeta yakawomin kantaβ€? Khaleesat tanajin haka bare baki zatai magana hydar yahada bakinshi da nata……β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 6βƒ?9βƒ? Khaleesat ta kwalalo ido tana kallonshi da mamaki, tana kokarin kwace kanta, girgiza mata kai yayi, yakai hanunshi yarufe idonta, saida yay kissing dinta har yaga ta natsu jikinta yadena rawan dayake sanan yasaketa tareda cire hanunshi akan idonta din. Khaleesat saukar da idonta tayi kasa, dan tasamu kanta dajin kunyarshi sosai takasa kallonshi. Hydar ya kalleta yay murmushi wani natsuwa yaji ya shigeshi. Wayanshi yaciro daga aljihu dan yakira hydar Abj amma yaga wayan ta jike sharkaf yay tsaki ya maida wayan. Alamun tafiya dasukaji kusa da kogon yasa khaleesat ta dago kanta atsorace tana shirin kwala ihu hydar ya janyota jikinshi ya daura hanunshi kan lips dinta, cikin muryan rada yace kidena tsoro babu abunda zasu miki bazasu gankiba kinjiko?? Ta girgiza mai kai tana hawaye ta kankameshi gam, murya na rawa tace yaya hydar sanyi nakeji, banason ruwan sanyi natabani ta fashe da kuka. hankalinshi yatashi ya share mata hawaye yace munkusa fita daga wurin nan kinji ki yakuri dole ruwan ya dinga jikaki yanzu amma muna fita saina samu kaya nabaki, ta girgiza kai. Muryan mai gadi sukaji yace okkk, so bazaki fito bako, kinsan akwai beraye idan dare yayi ko, gashi yanzu karfe biyar khaleesat kifito ta arziki inba hakaba zan kasheki a wulakance wlh. khaleesat ta dago kanta daga kirjin hydar tana kuka sosai, tace yaya hydar tsoro nakeji, kasheni zasuyi, mutuwa zanyi yau, jikinta ko ina rawa yake, ya rike kanta yace close ur eye babu abunda zai sameki, da sauri ta kulle idanun nata gam Hydar ya kura mata ido komi kyau yake mata. Karan bindiga sukaji wanda hakan yasa khaleesat ta kwalla ihu ta kankame hydar gamβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?0βƒ? Mai gadi da mukarrabanshi suka doshi inda sukaji ihun, hydar hankalinshi yatashi yanzu yazaiyi, waigawa yayi gabas da yamma babu wani makami ga khaleesat ta kankameshi tana ihu. baya yajuya mata yace oya hau kuma kimin shiru, da sauri tahau bayan nashi ta kankameshi tana kuka kaman ranta zai fita. yace close ur eyes kome zakiji karki sake ki budesu, tace to. hydar ya mike tsaye da ita, yadau wani babban dutse daya gani yarike a hannu ya labe a gefen kogon. maigadi shine agaba, ga bindigoginsu ahannu sunyi pulling trigger, mai gadi yafara shigowa kogon hydar iya karfinshi ya bugamai dutsen ahanci, bindigarshi yafadi akasa, hydar yay maza ya dauka tareda rike mai gadi yasa bindigar akanshi, Hydar yace koku barmu muwuce, kona kashe oganku, duk suka tsaya kikam, mai gadi yace karku bari yatafi. hydar yakaimai duka aciki yasaki ihu, yadinga bugunshi yace bazaku bani wuriba, da sauri suka bama hydar hanya ya rike mai gadi gam suna tafiya, suna binshi abaya har saida hydar yakai wurin mota. Khaleesat da idonta akulle hydar yace mata sauko da sauri ta sauko, yace sa hannu a aljihuna kibude mota ki shiga tadauko tabude motan tashiga, hydar cikin dabara ya jefa musu mai gadi duk suka fadi shikuma da gudu ya shiga mota yatada mota da gudun bala’i yaja motan. Da sauri su mai gadi suka tafi wurin motarsu suka shiga suka bisu, khaleesat tajuya baya taga suna binsu ihu tafara ta kankame hanun hydar, jin ana harbin motanshu yasa khaleesat ta sulale ta sume a wurin. hydar yace better . yakarama motan wani gudun hauka, harsaida yaymusu nisa sosai. Direct gidanshi ya wuce da ita tun kafin yakaraso yake horn mai gadi yabudemai ya shiga. Hydar yafito yasama gidan kwado ya leka ta get yaga masu gadi sun iso anguwar amma basu gane gidan daya shigaba, ajiyan zuciya ya sauke yakoma mota, khaleesat ya dauketa kaman yarinya, kan gadonshi ya kwantar da ita yana yana kallonta, bayi yafara zuwa yahada mata ruwan zafi sosai dan tai wanka……β€?.. [3:03AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?1βƒ? Yagama hada ruwan yafito yahayo gadon, dago kanta yayi yadaura kan cinyanshi, yahada hannayensu yakura mata ido,yanda jikinta ya jiku sharkaf, komi ana gani, Kallonta ya tsaya yanayi batare daya tashetaba. wani irin mugun sonta yake shiganshi kaman ya hadiyeta, wai yanzu matarshine khaleesat akan cinyarshi Allah nagodema daka bayyanamin ita. Hannunshi yakai ya shafi gefen fuskarta murya chan kasa yace my jidda wake upβ€? Kaman an minsileta ta tashi afirgice tana Wayyo Allah zasu kasheni tana kokarin sauka daga kan gadon. Hydar ya riko hanunta da sauri yace my jidda nine, u are now safe kidena jin tsoro, dago kanta tayi ta kalleshi da sauri ta koma jikinshi ta kankameshi tana kuka sosai. Ahankali yake shafa bayanta yace ya isa dena kukan. Takara kankameshi tace yaya hydar am scared, kasheni zasuyi, tsoro nakeji,wlh zasu dawo. Ya dago kanta daga jikinshi yace kalleni my jidda, ta dago idonta wanda sun rine saboda kuka, yace babu abunda zasu iya miki kinjiko, kuma bazasu dawoba, i promise u dat, Ta girgiza kai cikeda shagwaba, saikuma suka kurama junansu ido, ahankali Hydar yace i luv yhu my jidda, ina sonki sosai, da sauri khaleesat ta kulle idonta cikeda kunya takara kankameshi tanamai kuka, Ahankali taji lebenshi kannata, ya bata light kiss, saikuma ya rungumeta tsam ajikinshi sosai. Rawan sanyi tafara, Hydar yadago kanta yace menene?? Hawaye na zuba daga idonta tace sanyi nakeji. Dagata yayi yace muje kiyi wanka, ki cire kayanan sun jike, ya dagata daga jikinshi yakaita bayi yafito. saikuma yaji tabude kofa tafito tace cikin shgwaba yaya hydar towel?? Kallonta yayi yay murmushi ya sosa kanshi tareda daga mata gira harsaida taji kunya, yace my jidda sabon gidane babu komi ciki bansai towel ba, yakara kallonta yace oopss sorry. Dariya abun yaso yabata tadawo dakin zanin gadon dake kan gado tacire takoma bayin…β€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?2βƒ? Ta dade tana wanka, ta gasa jikinta da ruwan zafi sosai, inda ta guje ta wanke gashin kanta ta dade cikin ruwan zafin sanan ta fito zanin gadon ta daura. Kasa fitowa tayi daga bayin saboda kunyan datakeji hydar ya ganta ahaka, daga karshe saitai shahada tafito. Tana fitowa taga babu hydar adakin, ihu tasaki tafara kuka gabaki daya tarude kaman ba itaba, hanyar kofa tafara nema dan tafita cewa take shikenan yaya ya gudu yabarni kasheni zasuyi. Taje zata bude kofan, daidai lokacin hydar ya shigo da sauri, gware kansu sukayi khaleesat tai baya zata fadi da sauri yakamota yana sorry, ta fashe da kuka tace ina kaje?? Hancinta yaja yace kincika tsoro, kitchen naje nahada miki tea, zauna bari naje nahado nakawomiki, da sauri tarike hanunshi ta girgiza kai tana goge hawaye nizan bika to. yariko hanunta suka tafi kitchen din, tana tsaye gefenshi yahada musu tea din, yasoya musu egg yakawo musu falo, yace zauna kifaraci bari naje nai wanka, tace yaya kayan dazansafa?. Yace zaki iyasa kayana?? Ta girgiza kai, yawuce dakin, fito mata yayi da boxer iya cinya da kuma farin singlet dinshi ya mika mata. Ta kwalalo ido, saikuma tafara hawaye yaya aini bazan iyasa irin kayananba, ya matso kusa da ita yace mesa kincika shagwaba??to ahaka zaki kwana??ni banda kaya anan, nazo wajen hydar dazu saboda inkarbi dinkin daya amso manane. ya shafa gashinta dake zubar da ruwa yace kisasu haka kinji my jidda? Ta dagamai kai yawuce cike, haka tasa boxer din iya cinya da singlet din wanda kusan ana hango komi nata naciki wani irin kunyan taji yaganta ahaka. Ta tufke gashinta a tsakiyan kanta, sai wasu gashi sukafito ta gefen fuskanta, wanda tsawonshi yakai har kirjinta, saitai wani irin kyau kaman baturiya. Zanin gadon ta warware ta rufe jikinta tai sallolin dake kanta tacire zanin ta linke. Tajawo tea zatasha kenan taji anbude kofa, kallon kofan tayi taga yaya Hydar shima da boxer da singlet mikewa tsaye tayi jikinta yafara rawa ta kulle idonta gammmm tana kuka.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?3βƒ? Da sauri hydar yakaraso falon yariketa menene?? Tai shiru, saikuma tace nidai kasa kaya, dariya yadanyi kadan dan hydar bai cika dariyaba, yace to my jidda ba ruwa ya jikamu ba banida wasu kayan, bude idonki musha tea to. Zaunar da ita yayi kusa dashi tasa hannu zata dau tea yarike hannunta ya girgiza mata kai. Diban tea din yayi yakai bakinta idonshi akanta, ahankali tabude dan karamin bakinta yasamata tea din, shiya bata abincin harsaida ta cinye. Bayan sun gamacin abincin da sauri khaleesat ta kwashe kayan takai kitchen hydar yabita da kallo. Bayan tadawo ta zauna akasa, hydar kuma ya kwanta akan doguwar kujera. Cikin wata irin murya, idonshi a lumshe yace β€œmy jidda β€œdago kanta tayi ta kalleshi, bude mata hannayeshi biyu yayi yace com to me my jidda, comeβ€? mikewa tayi tafada kan kirjinshi ya kankameta sosai hawaye ya gangaro daga idonshi, shafa gashin kanta yakeyi zuwa bayanta, bakinshi yakai saitin kunenta yace my jidda duk lokacin damuke tare karki kara zama wani wuri sai ajikina, i will always be ur chair,i will always be ur bed, u pillow nd ur support jidda. Hada goshinsu yayi hawayen khaleesat ya diga akan kumatunshi, yace i missed u khaleesat, i missed u my jidda mesa kika gudu kika barni?? Kinkosan ya rayuwata tazama dabaki taredani?? Khaleesat ta girgiza kanta cikin hawaye tace am sorry yaya hydar, am soo sorry, i promise to never leave ur side again, i equally missed u my guardian angel. Hydar cikin kuka yace yace i luv yhu, i luv yhuuuuu my jidda,idan baki arayuwata kaman babu ruhi ne ajikin dan adam. khaleesat cikin kuka sosai tace nd i luv u more my guardian angel, i luv yhuu yaya hydar, kasoni lokacin da i was nothing, lokacin da i was helpless bazan iyama kaina komiba, u took good care of me, u showered me with luv, tafashe da kuka tarike fuskanshi da hannayenta tace i luv yhuu yaya hydar, i vow to keep u happy in good nd bad tyms harsai randa bana numfashi. kankameta yayi kaman nace zan kwaceta, Ahankali ya kwantar da ita kan kujeran ya matseta ajikinshi, murya kuka yace can i kiss u Khaleesat ? Cikin hawaye ta girgiza mai kai………………β€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?4βƒ? Cikin wani irin salo,ahankali yasaka bakinshi anata ya kankameta sosai akirjinshi, sun dade suna abu daya, sanan ya saketa yadaga kanshi yana kallon fuskarta yana murmushi. Ita kuma da sauri ta lumshe idanunta dan kunyan shi takeji, gashinta yashiga shafawa ahankali, yace i luv ur hair khaleesat. Daga hanunta yayi ya kalli lallin da’aka zana mata yace wot is dis?? Cikin karamar murya tace lalle, hanun yakai bakinshi ya sumbaci hanun yace it looks nyc, i luv it. Murmushi tayi dimple dinta suka lotsa yasa yatsanshi aciki yace i luv dis too, da sauri khaleesat ta kifa fuskanta tana dariya kasa kasa. Dariya yayi shima jitayi ya dauketa chak abun ya tsoratata, ta zabura zata sauko yace sarkin tsoro bacci zamuje muyi ai. Akan gado ya kwantar da ita, ya kashe wutan dakin shima yahau gadon. Ya kwanta nesa da ita, mirginowa khaleesat tayi ta daura kanta akan kirjinshi take Hydar ya saukar da ajiyan zuciya, dagata gabaki daya yayi ya daurata kan kirjinshi yana shafa mata baya, ya matseta gam,yace i luv u, tace i luv u more,. Dago kanta yayi ya sumbaci goshinta yace sleep tight my jidda, murya ahankali irintamai jin bacci tace u too my guardian angel. shafa gashin kanta yadingayi ahaka har bacci yay awon gaba da ita, yadade yana kallonta daga baya yaja bargo yarufesu shima yay bacci yana dauke dayar matarshi akirji. *************** Gidan biki hankalin yatashi annemi khaleesat anrasa, hankalin khalis yafi na kowa tashi, annemi amarya anrasa, an sanar da police har dajin saida akaje anga takalmin khaleesat, anga motan amma babu khaleesat, gakuma bullet dasuka gani akasa. Chuchu takira dad dinta aboye tace dad i hope bakada wani alaka da bacewar khaleesat?? Abban chuchu arude yace niiii?? Wlh baruwana, chuchu tace dad wlh inhar da hanunka a bacewarta i will report u to d police, saina tonama asiri i swear, ta katse wayan. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?5βƒ? Misalin karfe 4 na asuba khaleesat ta farka dawani irin ihuu afigice, tana kiran karku kasheshi plz, hydar dake kan dadduma yataso yariketa menene? fashewa da kuka tayi tace mafarki nayi mutanen sun kasheka, bata karasa magananba sukaji ana bubbuga musa kofa. Khaleesat ihu takarayi ta kankame hydar yaya sune karka fita plz, ta rirrike hydar. Hydar yace bari naduba taki sakinshi tashi yayi itama ta tashi lekawa yayi ta jikin kofa yaga mai gateman ne. yace jeki kulle jikinki mai gateman ne, ta girgiza mai kai hakanan yakoma uwar dakan ya yafa mata zanin gadon sanan suka bude kofa mai gadi ya gaidasu. Hydar yace baba menene?? Yace oga wasu mutane sunsa bakin kaya suka kwankwasa kofa nabude tambayana sukayi kowani namiji da mace sun shigo gidanan??da sauri hydar yace meka cemusu?? Yace oga ina kallonsu nasan yan fashine, saisa nace musu babu kowa agidanan, bama atareba, gadi kawai nake. Hydar yace nagode baba yajuya. hydar yamaida kofan ya rufe ya kalli khaleesat da har lokacin jikinta na bari yace kincika tsoro muje muyi salla. Bayan sunyi salla tare suka karanta Al Qur’an, khaleesat anan kasa ta bingire da bacci hydar ya mike tsaye ya dauketa ya kwantar kan gado shima ya kwanta. Cikin bacci taji kaman ana shafa mata ciki, bude ido tayi taga hydar ne shima idonshi a lumshe bacci yake, saibata damuba takoma baccin,ahankali taji hanunshi na tafiya zuwa sama sama, hanunshi taji yafara rawa kaman maison taba abu yana tsoro, bata ankaraba taji hanunshi ya sauka kan kirjinta, bacci yake amma saida ya sauke ajiyan zuciya mai karfi. jin hanun kawai ya daura kansu bataredaya musu komiba sai bata hanashiba, ta dauka duk cikin baccine. take takoma baccinta. Cikin bacci taji ana shafasu sosai,da sauri tabude idonta tatashi ta zauna jikinta narawa,hawaye nazuba. hydar mirginowa yayi ya daura kanshi acinyanta idanunshi a lumshe yace plzzz khaleesat let me, kingama nakulle idona, i promise not to look dem, komar da ita yayi ya kwantar, ya shiga wasa da ita sosai,yana aika mata da sakkonni, tuni khaleesat tafara manta duniyan datake, chan kuma dataga wasan yasoma mata yawa, tana neman shidewa saita fashe da kuka sosai, ahawale yadago kanshi yace indena?bakiso? Ta girgiza mai, hada bakinshi yayi da nata saida yaji yasamu natsuwa ahakan sanan ya kankameta, yarada mata akunne tnx ko wanan kadai makes me happy, muyi bacci baxan kara miki komiba kinji?? Ta girgiza mai kai. Kwantar da ita yayi a kirjinshi har bacci yakara daukanta. Karfe 10:30 nasafe ta tashi bathroom ta shiga tai wanka, singlet da boxer din tamaida tafito, kallonshi tayi taga yana bacci da dan murmushi a fuskanshi, murmushi itama tayi tawuce tatafi kitchen dan tama mijinta hadadden breakfast. Kitchen din tashiga ta gyarashi tass, taga indomie, kawai saitai musu indomie pizza, tadafa ruwan zafin tea dinsu. Tana gamawa tajuyo wazata gani? β€?. [3:07AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?6βƒ? Hydar tagani tsaye ya daura hannenshi kan kirjinshi yana mata murmushi, juyawa tayi da sauri saboda tuna abunda yamata dazu kunyan kallonshi shi take. Murya chan kasa yace my jidda give me a hug plzzz, bude mata hannu yayi, ahankali tajuyo takuramai ido, saiyakara langabar dakai yabude hannayenshi da gudu taje tafada kirjinshi kankameta yayi saiya dago kanta ya manna mata kiss a goshi yace i luv yhu, tace i luv yhu more. Karasawa yayi cikin kitchen din yadau abincin yafito. tare sukayi break abaki yadinga bata harsuka koshi sanan yakai komi kitchen. Yadawo falon ya zauna akasa ya daura kanta akan kafadarshi yana shafa gashinta, hanunshi daya yarike hanunta ya sumbata yace my jidda yaushe zan komar dake gida?? Yamutse fuska tayi, tadawo jikinshi da sauri, tai lamoo akirjinshi muryan chan kasa tace banason na koma, murmushi yayi ya shafa kanta yace but kinsan dole mukoma ko? Girgiza kanta tayi tace uhm,uhm i want to stay wd u, yahada goshinshi da nata yace my jidda we have to go back, we just have to, hawaye ya gangaro daga idonta tace inmun koma za’a raba aurenmu, amma inbasu ganniba bazasu rababa, if u insist mubari sai ran Sunday saimu koma. Yace butt suβ€? Khaleesat ta daura yatsan ta akan lips dinshi ta girgiza kai tace no but yaya hydar, hawaye ya sauko daga idonta tace 5 good years bamu tare yaya hydar,i want us to enjoy dis moment, 4 once in our lives karmuyi tunanin kowa, karmuyi tunanin halin dasuke ciki,karmuyi tunanin abunda ke jiranmu nangaba, less stay together, am happy lyk dis, banason arabamu,banason narabu dakai, yaya hydar i luv yhuuu, zata kara magana yahada bakinshi da nata kowanensu na hawaye ahankali yafara zame singlet din jikintaβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?7βƒ? Zame singlet din yayi ya ajiye a gefe, ya kura mata ido,yana karemata kallo. idanun khaleesat alumshe, danyau tai alkawarin bashi kanta, tahakanne zaka godemai abunda yamata arayuwa. Hannushi biyu yasa ya tallabota jikinshi, ahankali ya kwantar da ita akasan tiles din falon, yafara aika mata da sakkoni kala kala. khaleesat duk karfin halin datayi tace zata bashi kanta kasawa tayi jikinta yafara rawa, tafara kuka tana yaya hydar kadena, kwata2 hydar baya jinta dan yay nisa sosai. Kokarin saka abun yake amma kome yatuna yay maza yasaki khaleesat, ya tashi yazauna yana maida numfashi da kyar, idonshi sunyi jaa sosai,yadafe kanshi da hannu biyu. khaleesat ta tashi zaune itama ta daura kanta abayanshi tana hawaye tace yaya kayakuri, wlh tsoro nakejiβ€?. Ahankali yadago kanshi ya maido da ita kijinshi yana shafa kanta, murya cahn ciki yace khaleesat bazan iya miki komiba, idan ma namiki wani abu na cuceki ne, da sauri khaleesat ta dago kanta ta kalleshi tace mesa kace haka?? Hawaye ya taru a idonshi yace saboda banaβ€?. Saikuma yakasa fada mata, Khaleesat tace saboda baka me?? Yace khaleesat kiyakuri bazan iya fadamiki,kuma karki kara min wani tambayan, yakara rungumeta tsam a jikinshi yana shafa bayanta yana sauke ajiyan zuciya,yace iya abunda nasani shine i luv u my jidda, tace my luv u too my guardian angel, yadinga shafa bayanta har bacci yay awon gaba da ita. Kwantar da ita yayi kan kujera, yakoma daki ya duko zanin gado ya lullubeta dashi, gashinta yake shafawa, yakura mata ido, hanunta yakai bakinshi yamata kiss yace am sorry khaleesat, am soo sorry, kiyakuri naboyemiki babban sirrina, bazan iya fada miki bana haihuwaba, dan banaso ki gujeni, banason kice bazaki zauna daniba, am soo sorryβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?8βƒ? Kwanan khaleesat 2 tare da hydar hunter dinta, tundaga ranan bai kara koda cire mata rigaba, zadai suci soyayyarsu amma baya wuce gona da ira, saboda bayason yakasa controlling kanshi. Yau takama sunday tun safe khaleesat ke kunci saboda zasu tafi, hydar ya aika mai gadi yasiyo hijab da dogon riga ya dawo cikin gida yaganta tana hawaye. Da sauri ya karasa yadauketa ajikinshi yace wayatabamin jidda ta?? Ta shagwabe harda yarfe hannu toba kaineba zaka maidani gidaba, yakama hanunta ya matse yace khaleesat dole mukoma gida, tace idan sun raba aurenmu fa?? Da sauri hydar ya kalleta yace babu abunda zai raba auren mu in sha Allah. Khaleesat tace but i can feel it, something is going to happen, hydar yace koma menene in sha Allah alheri ne agaremu, tai shiru ta daure fuska. Hydar ya rungumeta tsam haryaji ta sakko sanan ya dagota ido cikin ido yace khaleesat waya kashe parents dinki?? wakuma yakeson kasheki yanzu?? Tuni jikinta yafara rawa, tamike tsaye tana girgizamai kai, jikinta bari yakeyi sosai, tashi yayi yakamota ya maido da ita jikinshi yace calm down, dont be afraid, yadago kanta yace kallen khaleesat, ta daga kai,ta kalleshi yace kinaso arabamu??ta girgiza kai, yace kinaso namutu?? Ta girgiza kai dasauri, kin yarda dani? tace eh, yace to fadamin waya kashesu?? Ta rikemai riga gam tace yaya hydar innafadama wlh zai kasheni ne. Shima hydar yariketa gam yace inhar kika fadamin bazan bari yamiki komiba, kin manta ni sojaa ne, nazama sojaa ne danna dinga kareki, inso kifadamin waye yakashesu saboda hukuma ta kasheshi,hukuma tabima iyayenki hakkinsu. yay mata kiss a goshi yace tell me, who murdered ur parents?? Murya na rawa tace Abban chuchu ne.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 7βƒ?9βƒ? Ta fashe da kuka sosai, hydar ya share mata hawaye, yace khaleesat dole kifadama dad gaskiya saboda police sukmashi, inba hakaba saiya kasheki,kuma ya kashe dad. dan ranan wanan mutumin daya biyomu ranan, naganshi yanabin dad, kinga dole kitonamai asiri. Khaleesat tace yaya hydar chuchu fa?? kawata ce, kuma inasonta sosai. Hydar yace khaleesat idan mutum yayi kisan kai dole ayimishi hukunci,kodako babankane, wanan shine gaskiya, chuchu tanada hankali zata fahimceki. Buga kofa akayi ya fita ya karbo dogowan rigan da hijab,shi ya samata kayan. Yace yanzu muna zuwa gida kifadi gaskiya saboda akamashi d earlier d better. Yarike hanunta oya mutafi. Mota suka shiga amma babu maiwa wani magana, khaleesat na kallon waje dan batason komawa, hydar tunani yake ya dad dasu khalis da hydar abokinshi zasu dauki wanan bakon al’amarin?? Horn yayi maigadi yabudemai ya shiga gidan ya paka mota, yajuya ya kalli khaleesat yace fito mutafi, langwabar dakai tayi hawaye nazuba, hannunta yarike yace in sha Allah baza’a raba aurenmuba. Kome zai faru ayau khaleesat kisani cewa i luv yhuu sosai, yajawota yahada bakinshi da nata. Daidai lokacin hydar Abj da police suka karaso wajen,da alamu kan case din khaleesat suke magana,yayinda dad da hj benazir suke bayansu. Hydar ya kwalalo ido muryanshi narawa cikin tsawa yace hydar, da sauri hydar nijar ya saki bakin khaleesat yajuyo bude mota yayi yafito khaleesat itama tafito, da fushi da kuma zuciya hydar Abj yakarasa inda suke baiyi wata wataba ya kodama hydar nijar mari tass , khaleesat ta fasa ihu, daidai lokacin dad yakaraso wajen da sauri, dad yace lpy ka hydar?? hydar nijar yarike kuncinshi idonshi jajir yana kallon hydar Abj, Hydar Abj yace butulu,dan iska, maciyi amana, dama kai kasacemin matana??kaja ba’a daura mana aure jiyaba, hannu ya dunkule zai nushi hydar nijar khaleesat ta shiga tsakiya nushi ya sauka a cikinta……β€?. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?0βƒ? Khaleesat ta sulale zata fadi kasa hydar nijar yatarota da sauri yana my jidda,ahankali take numfashi hawaye na zuba daga idonta. hydar Abj arude yace my luv am sorry bansan kebane, yakai hannu zai karbeta daga hanun hydar nijar, hydar yakara kankameta ajiki, su dad sunma kasa magana abun mamaki suke gani, hydar Abj ya dakamai tsawa wai meke damunka ka sakinmun mata, hydar nijar yakara kankameta yana stay with me khaleesat. Hydar Abj yajuyo ya kalli police yace kuzo kutafi dashi shiya saceta, sukazo dad ya daga musu hannu yace karku tafi dashi nasan hydar bazai sacetaba, akwai dai bayanin dazai mana dan yasamu aduhu zaku iya tafiya, harsun shiga motansu hydar yace dad kar police sutafi akwai abunda khaleesat zata fada muku, zata fada muku wanda yakashe mata iyaye, da sauri khalis wanda tunda aka fara draman baice kalaba yace wott?? Hydar yace eh, shine yakusa kasheta na taimaketa, dad yace police kudawo khalis ya karbi khaleesat dukansu suka dunguma aka koma falo. Su chuchu da teema jin hayaniya sukafito falo dad yace kuma ku zauna. Hydar nijar yazauna kusa da khaleesat khalis yabata taimakon gaggawa cikin 10min tadawo normal, hydar yace my jidda kifadi musu komi dont be afraid. Hydar Abj zaiyi magana dad yace yimana shiru. Khaleesat cikin sanyin murya tace dad mum yaya, kafin nafara cemuku komi inso kusan hydar shine mijinane wanda kukaje nema a nijar, amma zankuji labarin komi anjima. hydar Abj idonshi yay jajair kirjinshi kaman yafashe, harwani huci yake. Khaleesat takalli chuchu tace chuchu wot am about to say will hurt u nasani, amma kiyakuri i just have to, dole nafada. ta share hawayen idonta, chuchu gabanta yafadi dummmm. Khaleesat tace dad wanda yakashe dad da mum dina ABBAN CHUCHU ne, yafesamin shaltos a ido, yacema mai gadinmu sukaini nijar, ranan Thursday rananne nagane hydar ne mijina, amma yacemin yahakura yabarma yaya hydar shine yawuce yafita nikuma nabishi. su mai gadi suka kamani amma nagudu yaya hydar ya cecen, nasan Abban chuchu shiya turosu su kasheni. Kowa zufa yake adakin chuchu tafashe da kuka sosai, khalis zuciyarshi tai baki. dad idanunshi yay jaa gaskiya biri yay kama da mutum, dama ranan kenan shiya turo mai gadi yakasheshi ya karbi kudin da gwamnati tabashi na bude gidan marayu. Cikin zafin rai yace chuchu ki gafarcemu, yajuyo ya kalli police yace officer kunji bayanin yarinya, kuma yau kunsan wanda yakashe kanina da matarshi lokacin yayi dazakubi musu hakkinsu, officer yace yanzu kuwa yafadama sauran yaran atafi a kamo Abban chuchu. Chuchu tafashe da kuka sosai tace dan Allah karku kama dad dina kuyafemai, yamin alkawari bazai karaba…kowa yajuyo yana kallontaβ€?. [3:10AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?1βƒ? Officer ya juyo yama chuchu wani irin kallo yace are u an accomplice to d crime?? Da sauri chuchu ta girgiza kai, officer ya juya yabar dakin. Chuchu takara fashewa da kuka sosai tazo gaban khaleesat tarike kafanta tace khaleesat dan Allah kiyakuri kiyafema Abba na, yamin alkawari bazai karaba. khaleesat itama ta durkusa tarike chuchu tace chuchu kiyakuri Abban ki shiya turo su maigadi su kashe, inda yaya hydar bai taimaken ba dana mutu, chuchu ta share hawayen idonta zuciyanta yay baki dama dad karya yake mata,. amma saita kara fashewa da kuka tace khaleesat kisa asakeshi plz, i promise u bazai karaba, zanta mishi wa’azi harya chanza β€?. Bata karasa magananba taji an hankadata tadago kanta taga khalis ne. Khalis ya kalli su dad yakalli khaleesat yace yanzu wananne kuka cewa na aura? d daughter of my parents murderer, daughter of a monster, daughter of a murderer. Allah nagodema da ba’a daura auren jiyaba, na tsaneki chuchu na tsaneki, khaleesat ta mike zataje wajenshi ya daga mata hannu yace dont lil sis, bari nai magana. Yasake kallon chuchu dake kuka sosai, yace imagine kina sane, kinkuma sani babanki yakashe iyayena, but saikikai shiru, kika rufawa babanki asiri,naso ace police suntafi dake cos u are his accomplice, chuchu tace ya khalis ya daga mata hannu yace abu daya nakeson naji, kinsan babanki ya kashe iyayena ko baki saniba?? Cikin kuka tace nasani. Hawaye ya gangaro daga idonshi ya share yace dama ance a monster always give birth to a monster, good people always give birth to good, yace chuchu baddd person always give birth to bad. Just lyk u, i hate u, i hate u father. Kun kashemin iyaye kuma kinaso na aureki, never!! yafashe da kuka hydar Abj yarikeshi. Chuchu ta share idonta, tace yaya khalis kai kuskure,u are totally wrong, mutum battace kan iya haihuwan nagari, danfashi zai iya haifan mahaddacin al’quran, boka na iya haifan malami mai da’awa. Yaya khalis i will prove to u, a bad person can give birth to good person, zan nunama cewa mugun mutum na iya haifan nakirki, tajuya tabar gidan da gudu, khaleesat tabita hydar ya rikota tafada jikinshi tana kuka itama. Hydar Abj kishi ya cikashi, sakin khalis yayi yaje azuciye ya fincike khaleesat daga jikin hydar nijar, ya shake hydar nijar sosai yace yau zan kashekaβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?2βƒ? Khaleesat tafashe da kuka tarike rigan hydar Abj, Hydar nijar baiko kokarin cire hanun hydar Abj daga wuyanshiba, dan bazai taba yima hydar Abj rashin mutunciba kodan su dad dakuma darajan khaleesat. Khalis yazo yacire hanun Hydar Abj daga wuyan hydar nijar amma abun ya faskara. Dad yataso a xuciye ya kifama hydar Abj mari tass tass har guda biyu bashiri hydar Abj yasakeshi, hj benazir takaramai wasu marikan guda biyu ya dafe kuncinshi yana kallon iyayen nashi dad ya dakamai tsawa zauna ya zauna da sauri. Hydar nijar yana mayar da numfashi, idonshi yay ja, khaleesat na gefenshi tana kuka, khalis yace hydar sannu are u ok? Hydar nijar yace am good. ya juya wuyanshi tuni yadawo daidai, abunku da soja. Saida aka natsu, dad yafara magana, hydar Abj kaban kunya, kishi haukane, kisan kai kakeson yi agidana ko me?? Dama haka kake??haba hydar control ur temper. Dad yace hydar dama kaine hydar hunter?? Yace eh dad, dad yace to Alhamdulillah komi yazo da sauki, ka sanar da mamanka kaga khaleesat kuwa?? Yace a’a dad, amma dama yau tunsafe nasa wani sojaa yakawomin su nan abuja, saboda bansan ko innafada muku nine mijin khaleesat ku yardaba,saisa nace akawo ummi da zulaihat nasan suna ganin khaleesat zasu ganeta, yanzuma sun shigo abuja nasani nan bada dadewa ba zasu shigo gidanan danna turama sojaan address. Dad yace to Alhamdulillah. Hydar Abj kanshi na cikin cinyanshi duniyar tamai zafi kaman yayi ihu, yanzu shikenan wani bare ya aure kanwarshi, wanda yakeso tun tana karama?. Suna zaune kowa yay shiru a falon khaleesat na kusa da teema. sukaji sallaman gateman, dad yace shigo, yace Alh nida bakine, dad da kowa na falon suka mike dad yace ku shigo mana. Bude kofa akayi aka shigo ganin wata kakkyawan budurwa mai kama da hydar nijar tana sanye cikin bakin doguwan riga tayi rolling kanta da jan gyale, yasa hydar Abj gabanshi yafadi dummmmm. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?3βƒ? Ummi ta tsaya turus batare datama gaisa da kowaba, hannu zulaihat takamo tace zulaihat kalli chan tana nuna khaleesat da hannu. Zulaihat takalli wajen wazata gani khaleesat kwalalo fararen idonta tayi waje tace kawata!!, khaleesat ta share hawayen idontace tace kawata Zulaihat ko, zulaihat da sauri ta kankame khaleesat tana kukan farin ciki,Khaleesat tasaki zulaihat taje gaban ummi ta tsugunna tace ummina ina wuni, ummi dagota tayi ta rungume tana murmushi tace khaleesat ina kika shiga?? Mun nemeki, yaushe idanunki suka warke??khaleesat takara rungume ummi tana kuka batareda amsawaba. Hj benazir tazo ta janye khaleesat tace kukan ya isa haka jidda jeki zauna,tace ummi mu ba’a ganmuba yartaki kadai kika gani, ummi tai dariya suka gaisa sosai kowa na falon suka gaisa daganan aka shiga maida zance zulaihat na kusa da khaleesat, teema an likema zulaihat anga yar fara lol. Hydar Abj yakasa dauke idonshi daga kan zulaihat, khalis na lura dashi batun yauba, tun ranan dasuka fara waya da zulaihat. murmushi yayi aranshi yace hydar bakasan abunda kake soba, har yanzu bakasan different btw luv d lyk ba. Hydar nijar dai idanunshi nakan khaleesat ko motsi kadan tayi ya kalleta. anata fira hydar Abj yamike haryakai bakin kofa zai fita saikuma yadawo ya tsaya agaban khaleesat. Yace abu daya zan fada miki, dagake sai khalis iyayenku suka haifa, baki burin ki auri lafiyayyen namiji, wanda zaki iya haihuwa ki haifi yara suci sunan marigayan iyayenki?? Khaleesat dai takafeshi da ido, yace to inaso kisani cewa wancan dakika kira mijinki HYDAR baya haihuwa, namiji neshi amma fanko, bazai amfaneki da komiba, anayi aurene dan ahayayyafa, tunda yafara maganan gaban khaleesat ke faduwa,idonta kyam akan na hydar nijar dake girgiza mata kai, yace khaleesat bakiso ki auri miji lafiyayye kaman ni wanda zan baki yara? Dad yadakamai tsawa hydar!!! Zaki iya auren namijin dayaba haihuwa? think khaleesat, bakison ki auri wanda zaki hayayyafa dashi yaranki suci sunan iyayenki?bakison kiyi auren da annabi zaiyi alfahari damu ran tashin alkiyama? Khaleesat answer mee zaki iya auran namijin dabaya haihuwa?? Khaleesat girgiza kai tafarayi tana hawaye sosai murya asarke tace nooo bazan iyabaβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?4βƒ? HYDAR nijar afirgice yakama kirjinshi hawaye yacika idonshi, yayinda ummi da zulaihat suke cikin duhu, Hydar Abj yace khaleesat gwara ki auren gani dan uwanki,kuma ki haifi yara……bai karasa magananba yaji wani tagwayen marirrika afuskanshi, dad yarufe hydar da duka kaman karamin yaro khalis yarike hannun dad da sauri yana calm down dad,kayakuri hydar baya hayyacinshi now saisa yake wayanan maganganun. Dad yace kai dan ubanka butulu, bagarin taimakon ubanka ni bane yasamu wanan matsalan??hydar kana abu kaman kai badana bane,Alhamdulillah nai farin ciki da Allah yasa ban daurama aure da khaleesat ba ashe danai nadama dan yanzu nagane kaiba mutum nagari bane. Hydar kai butulu ne, baka da kirki, bakada kara hydar, karka manta garin ceto babanka yaronan yasamu matsala, barikaji hydar wlh koda khaleesat Bata yarda da aurenshiba sainadau yata teema nabashi dan hydar nijar mutum ne bana yarwaba,yaro mai mutunci da sanin yakamata. kuma katashi katafi kama kanka, kasani cewa inhar aurenan yabaci na hydar nijar da khaleesat wlh wlh baxan taba yafemaba wawa kawai, ragon namiji. Hydar Abj jin furucin babanshi yasa jikinshi yay sanyi saikuma yay nadaman abunda yafada. Ummi macen arziki mace mai dattako, tace Alh kayakuri, ba’ama da irin wayanan bakin, yanzu na shigo gidanan amma nagane abu daya kedamunshi kishi ne which is normal yay acting haka. kuma dama idan karasa abunda kakaeso dole bazakaji dadiba amma kuyafemai ku janye furucin. Zulaihat tace kuma in sha Allah yayana zai warke saidai kamutu da bakin ciki, hydar nijar ya daka mata tsawa bakida kunya ko zulaihat? tace yakuri yaya. Khaleesat kuka take sosai. Hydar nijar yamike tsaye ya share hawayen fuskanshi yace ummi kutashi mutafi, ya kalli khaleesat yace khaleesat naji dadi yanda kika fadi ra’ayinki,bazanso ace ni mai sonki na tauyemiki hakki ba, dan haka zan sawwake miki, kije ki auri mai haihuwa, wlh ko kadan banji haushinkiba kuma ban tsanekiba, har gobe zan kasance mai sonki. Yace khaleesat ta dago jajayen idonta ta kalleshi shi, yace naaaa saaaβ€?..da sauri khaleesat ta rufemai baki da hanunta tana girgiza mai kaiβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?5βƒ? Murya narawa tace no, karka saken plz yaya hydar ina sonka, kasan maiya batamin rai dazu dahar nace a’a? ya girgiza kai. Tace saboda babban secret ne kaboyemin why?mesa zakai hakan? dont u trust me? Cikin kuka tace yace banason narasaki, banason kiji matsalan kice bazaki zauna daniba, khaleesat am afraid banason narasaki. Khaleesat ta kaimai duka akirji bamai zafiba tace karka kara tunanin haka, bazanta rabuwa dakai arayuwanaba no matter wot, bazan tababa yaya hydar, hydar baisan lokacin daya rungumeta ba, kunya kaman khaleesat ta nutse akasa agabansu dad ga ummi. da sauri ta kwace jikinta hydar yadan sosa kai yakoma ya zauna. Hydar Abj yafita daga dakin dasauri cikin dabara Zulaihat itama tafita daga dakin, khalis a zuciyanshi yace inama nida chuchu nane muka rungume haka, da sauri ya kawar da tunanin chuchu aranshi daya tuna abunda tayi. Da sauri tabishi yana shirin shiga part dinsu tace hy u,ta rike kwankwaso, Hydar gabanshi yace dumm yajuyo ya daure fuska lpy? Zulaihat ta kadamai idanunta wanda hakan yasa numfashin hydar yakusa daukewa, tace nazo na gargadeka ne, karka sake yima yayana rashin kunya, inba hakaba wlh saina zaneka. Hydar Abj duk fushin dayake ciki bai hanashi yin dariyaba sosai harda rike ciki, ya kalleta sama da kasa yakara fashewa da dariya, zulaihat ta kulu jitake kaman ta rufeshi da duka, ya dago kanshi yace look who’s talking, 4 god sake wanan skinny lady dince zata daken, keda ko khaleesat tama fiki kiba yafashe da dariya yace zoki daken din nagani. Zulaihat ita adole yabata mata rai ta dunkule hannu zata dakeshi fizgota yayi tafada kirjinshi ya kankameta ajikinshi yana karema fuskarta kallo, kakkyawa ce sosai kamanta daya da hydar, saidai ita batada kiba, ko khaleesat tafita cika, kuma zata girmi khaleesat da shekara daya ko biyu. Zulaihat tayi tayi ta kwace kanta takasa, saida hydar yaji tsigan jikinshi yafara tashi yasa ya saketa da sauri ya daga mata gira yace plzzz gobema ki kara zuwa dukana am sure zansha kuka, d famous zulaihat nijar, ta zane Dr Hydar, ya kashe mata ido. Da gudu tabar wurin tace mugu kawai,kuma Allah ya isa daka rungumeniβ€? [3:14AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?6βƒ? Bayan sallan magrib, dad hj benazir da khalis adakin mum. Dad yace khalis dukda nine babanku amma zanso naji ra’ayinka akan khaleesat, tabi mijinta gida yauko ya kakeso? Khalis yace dad kaine babanmu, duk abunda kace shizamubi,basai ka shawarceniba, dad yace Allah maka albarka,dad yace hj benazir ke mekikace?? Tace Alh ni nawa inaso tabi mijinta yau, shekara 5 bawasaba, karmu kara rikemai mata, karmu shiga hakkinsu, na lura hydar nijar na mugun son matarshi, idan yaso gobe akaimata kayan dakinta chan kadunan. Alh yace dama abunda nakeso nima kenan. Khalis yace dad hydar Abj fa??hj benazir tace bansan kokun luraba, wlh tundaga ranan da hydar Abj yay waya da zulaihat yafara sonta, ban gasgata hakan ba saida naga yanda yake kallonta yau, matsalan shi daya baisan meyakeso ba?? Kodan bai taba soyayya bane halan, amma tym nasan zai gane wa yakeso cikin khaleesat ko zulaihat. Alh yace muje musanar dasu. Duk suna falo zulaihat tasaki jiki sunatashan fira. Suka zauna dad yace Hydar yaushe zaku wuce??shafa kanshi yayi yadan kalli khaleesat wanda hankalinta nakan firan dasuke, yace uhmm dama yanzu zamu shiga hanya, dad yace to Alhamdulillah dama zan fadama ne zaka tafi da matarka, gobe za’a turo kayanta kadunan, hydar ko kunya, yadinga zubama dad godiya, khaleesat taboye kanta acinya zulaihat da teema sai muntsilinta suke. Daki hj benazir takira khaleesat, tasata tai wanka tabata wasu magunguna da turare tashafa,takuma sha, sanan tasa mata wani ubansun less pink tai masifan kyau sanan aka rufe mata fuska aka fito da ita. Wani kuka taji yazo mata ta kankame mum tana kuka, da kyar khalis yafito da ita daga dakin shima ya rungumeta yace lil sis kima mijinki biyayya, duk randa za’a shiga court zakuzo dan kibada shaida, hydar ma haka kinji? ta girgiza kai tana kuka, tace yaya banason natafi, yace u have to, auren kenan zanzo badubaki kinji, tace yaya tokaba hydar Abj hakuri yace i will, zulaihat teema da ummi suka shiga motan sojaan daya kawosu, ita kuma khaleesat khalis yasata amotan mijinta. Hydar nijar yafito suka rungume juna da khalis, Khalis yace ga amanan kanwata nan,kuma kacigaba dashan magungunan dana baka za’a dace in sha Allah. hydar nijar yace nagode sosai Allah bar zumunci. yace ina hydar Abj?? Hydar yatafi dakin yay mai sallama duda bai amsaba, amma saida yakara bashi hakuri, sanan yafito ya shiga mota suna dagamai hannu motansu yafita daga get sukadau hanyar kadunaaaβ€? Khaleesat sai kuka akee, niko nace na gulma ba, kin kusa amarcewa. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?7βƒ? Khaleesat ta dinga rafka uban kuka a mota ahankali hydar yay parking a gefen titi, hannushi yakai ya bude rufin da’aka mata, yakura mata ido,tunda yake khaleesat bata tabamai kyau irin nayauba, tacigaba da kukan ta kaman batasan ita yake kalloba. Jawota jikinshi yayi yace my jidda y ??ba wananne abunda mukeso ba?? Tace uhm uhm, ni ai nafison gidanmu, takara fashewa da kuka harda yarfe hannu ya tsaya kawai yana kallonta intana irin shagwaban nan burgeshi take saisa bayason tadena amma dai bayason kukanta. Yakai hannu ya share mata hawayen, yace karki kararmin da hawayena da akwai randa zasu zubo zubowa mai dalili,takara fashewa dawani kukan tana turo bakinta, hanunshi yakai ya daura kan bakin yadan daure fuska yace ke, adan tsorace ta kallai, yace yimin shiru, tai rau rau da ido, da gyara zama ya daura hanunshi akan kirji yace it seems yau kuka kikejinyi ko?, ya ciro wayanshi yace oya yitayi ina daukanki, hannun ta yarfe tana wayyo ummi kinga yaya hydar ko. 4 d 1st tym taji Hydar ya kyalkyace da dariya, saita tsaya tana kallonshi, dariyan taimai kyau. ta yarfe hannu tace wlh ni ka lallasheni, ya murguda mata baki yace nakiya, fadowa tayi jikinshi tana wani kukan ahankali, hanunshi yasa yadago kanta, yace my jidda ina sonki sosai,i luv everything about u,u are special, i luv yhu cikin kuka tace luv u more, yace yanzu kinga karfe 10 kuma KD zamu kibari inmukaje gida na lallasheki ko, tace promise? yace yes my madam. Ya tada motan duk second yana kallonta lumshe idonta tayi har bacci yay awon gaba da ita. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?8βƒ? Karfe 1 daidai suka sauka agidansu dake Alhaji estate kaduna,tuni khaleesat ta dade da bacci saida yay horn mai gadi yazo yabudemai suka gaisa yace yallabai ummi tacemin kayi amarya ina takene?? Hydar yay murmushi yace tana bacci amma gobe zaka ganta saiku gaisa,yaciro kudi yabashi yakarasa cikin gidan yay parking. Shafa mata fuska yadingayi, ahankali take bude idanunta saikuma takoma baccin, dariya yayi ya gyara hanun riganshi ya dauketa chak kaman yarinya, shidai yana mamakin rashin nauyin khaleesat falon ummi ya shiga ummi teema da zulaihat suna zaune su tuntuni suka iso. Zulaihat ta mintsili teema, teema ma haka suka wani fashe da dariya, hydar ya balla musu harara. Ummi tace hydar tai bacci ne? Yadan sosa kai yace eh ummi. Ummi tace to kaita dakinsu zulaihat mana, yadan sosa kai yace uhmm, ummi dama naga dakin gadon yayma su uku kadan. Ummi tai murmushi irin nasu na manya tace to kaita part dinka dama a gyare yake da sauri yajuya yakara bakoma su teema harara sukai dariya yafita daga dakin. Kan gadonshi ya shimfideta, yaje yay wanka yafito yahau gadon don yarage mata kayan jikinta, takalmin kafanta yafara cirewa,Ahankali ya zage zip din riganta yacire mata rigan yakurama halitanta ido, ya zame sket din sanan yakashe musu wutan ya daurata kan kirjinshi yana kara godema Allah daya bashi mata Khaleesat. Karfe 4 na asuba khaleesat ta tashi bude idonta tayi ta hango hydar yana kan dadduma mikewa tazoyi taga bakomi jikinta da sauri takoma cikin bargo, mamaki take waya cire mata kaya, zanin gadon tajawo ta mike, bayi ta shiga tai wanka sanan tadawo tazira doguwan riga tasa hijab ta zauna,Hydar ya mike yana mata murmushi babu gaisuwa my jidda? Tai shiru yace bari naje masallaci ko taki kallonshi yasan metakema fushi inya biye mata bazai samu sallaba yasa yatafi. Saida tai salla tai karatun al qur’an takara wani wankan tasa atampha mai kyau tafito daga shashin tanata tafiya wani shashi tagani tabude tashiga muryan teema da zulaihat taji a kitchen da sauri takarasa sukahau ihu, matar yaya hydar harkin tashi kunya yakamata suka rakata ta gaida ummi sanan suka cigaba da hada breakfast din. Suna cikin yin breakfast hydar ya shigo yana sanye cikin kayan sojojin yay kyau sosai, ya zauna kan dining idonshi akan khaleesat dakecin abinci kanta akasa, ummi tace hydar harka shirya yace eh ummi, jibi zan dawo saina dauketa mukoma barrack din, ummi tace tom Allah kaimu, Bayan sun gama breakfast khaleesat tabisu zulaihat dakinsu dan kunyan hydar take, hakanan yatafi batare da sunyi sallamaba. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 8βƒ?9βƒ? Hydar yaje barrack gidanshi yasa aka gyara, yazuba hadaddun furnitures,yahada ma khaleesat akwati nagani nafada kwara 12 yasayo mata English wears dayawa ga nights wears kala kala, komi nagidan saida ya chanza. Ranan laraba da yamma yadawo, lokacin khaleesat na kwance kan gadon zulaihat tana karatun wani littafi mai suna JANAN, littafin namata dadi. Tana cikin karatu taji an fizge book din,dago kanta tayi taga hydar ne yana sanye da kayan sojoji. Ya zauna kusa da ita ta dukar da kanta, ya rungumeta yace i missed u sosai my jidda, ya ciro wani doguwar riga mai kyau yace gashi kisa wanan zamu tafi, tace ina? Ya kashe mata ido gidana a barrack, ta lankwasa kai ni banason zuwa yace plzzzzzzz da kyar ta yarda, sukaima kowa sallama suka tafi. Da magrib suka isa,sai kallon gidan take yamata kyau hydar ya jawota jikinshi suka shiga har dakinshi ahaka, yakaita bayi yace jekiyi wanka kizo muyi salla. Bayan sun idar yakawo mata abinci kadan taci, ya zauna kusa da ita, ahankali ta kwanto da kanta kafadarshi tana kallon fuskarshi, yajuyo da idonshi ya kalleta, da sauri ta kulle idonta tana murmushi. Hydar yasa yatsanshi a dimple dinta yace i luv ur smile khaleesat,Khaleesat ta rungumeshi da sauri,yana shafa bayanta har lokacin issha yayi sukayi tare. Tashi yayi yabude wani wardrobe ya dauko mata wani farin nyt wear ya ajiye akan gado yace my jidda kisa wanan plz ina jiranki a parlo yawuce yafita. Daukan rigan tayi taga dashi da rashinshi duk daya,iya cinya ne. saka rigan tayi yay mata kyau kusan rabin kirjinta awaje, takama kanta da white ribom, ta shafa turarukan da mum tabata, tai light makeup. sanan tadau white flat bedroom slippers tasa ahankali take tafiya cike da kunyar kayan datasa hartakai parlo. Hydar na zaune shima yay wanka ya chanza kaya zuwa,white boxer da white singlet, mikewa yayi yana kallonta cike daso, bude mata hannu yayi alamun tazo, taje da gudu tafada kirjinshi tana boye fuska, bakinshi yakai kunenta yace kinyi kyau my jidda, is tym 4 my surprise. Wani farin kyalle ya dauko ya kulle idonta, daukanta yayi chak kaman baby yakaita wani hadadden daki ya ajiyeta a tsakiyar dakin. sanan ya bude mata idon, dakin tabi da kallo, babu komi aciki sai gado an shimfida farin zanin gado ajiki, yazuba flowers jajaye akan gadon, wani katon frame tagani da hotonta tana bacci akan kirjinshi an rubuta i luv u my jidda ajiki. Fuskan hydar taji ya sauke akan kafadanta, yace did u luv it? hanunta ta daga ta shafa kanshi tareda lumshe idonta ahankali tace i luv it, and i luv u my guardian angel,juyo da ita yayi ya kalleta yace u are d only thing dat make me happy, i luv yhu,i luv yhu khaleesat Hydar. ya manna mata kiss abaki ahankali ya dauketa chak bakinshi nakan nata ya sauketa akan gadon, yana mata wani irin kalloβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?0βƒ? Khaleesat taci bakar wuya ahanun hydar,kwata2 basu runtsaba. adaren hydar ya maida khaleesat dinshi cikakkiyar mace, inda suka raya sunan annabi Muhammad ( SAW )ya wahala shima,itama ta wahala ba kadanba sai kuka takeyimai dan harda yar sumanta. Wayaga su khalee da captain hydar hunter lol. Yamata wanka ya gasata sosai,kwata kwata takasa tafiya, tuni jikinta yay zafi zazzabi yarufeta,hydar ya dakko wasu kayan yasamata ya kwantar da ita akan cinyanshi yana bubbuga mata baya da kyar bacci ya dauketa. Daukanta yayi yakaita dakinta ya kwantar,shima ya shiga yay wanka saida yay sallan asuba sannan ya kwanta gefen khaleesat yana kallon kakkyawan fuskanta. Shafa gashinta yake ahankali, ya sumbaci goshinta yace am sorry khaleesat, yau na wahalar dake, am so sorry yajawota jikinshi amma yaji jikinta kaman wuta. Lokacin data tashi da sabon kuka ta tashi yakaita bayi yamata wani wankan shiya mata brush yafito da ita yasa mata jumpsuit red sunmata kyau sosai. yasa mata hijab da kyar ta iya salla. Bayan ta idar yakawo mata tea amma kasa sha tayi dan bakinta ba dadi tafashemai dawani kukan kuma haryanzu taki bari su hada ido. Hydar ya rungumeta yana shafa bayanta yace am sorry bazan karaba,nai miki dazafi ko?ta girgiza kai, yace to kiyakuri bazan karaba kinji ya dago kanta ya kalli kwayar idonta da sauri ta sauke nata ahankali yace i luv yhu my jidda,Allah miki albarka, nagode. turo baki tayi tafada kirjinshi tace i luv u more.. Yace to dan daure kisha tea dinko da kyar yasamu tasha rabin kofi ya lallabata tai wani barcin. Wayanshi ya dauka yay dialing number DR YA~BINT.. [3:18AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?1βƒ? Dr ya~bint tace captain ya amarya?? yace Dr ya~bint plz matana bata da lpy can u come over? Dr ya~bint tace sure, ganinan zuwa. Ko lokacin datazo khaleesat na barci hydar ya kaita har dakin ya tsaya a wurin. Dr ya~bint tace captain adan bamu wuri ko, yadan sosa kai yace Dr dama bata uhm,dama batason allura ne plz karki mata yajuya yafita da sauri, Dr ya~binta tai murmushi ta shiga duba khaleesat dama tasan matsalan saisa tataho da magunguna data gama, tafito tasameshi tsaye abakin kofan sai zagaye yake kaman khaleesat na Labour room,lol. Hydar yace Dr ya jikin??baki mata alluran bako? Dr tace bakaso namata allura,amma kamata abunda yafi allura zafi ko, haba captain, gaskiya akula dan kai danyen aiki a wurin Hydar ya dukar dakai, tace anyway ga magungunan dazata dinga sha,kuma ta dinga amfani da warm water inzatai tsarki Hydar yace tnx Dr tawuce tatafi. Hydar yakoma daki yaga tatashi breakfast yakawomata taci dadan yawa, yanda taga dukya damu yasa yabata tausayi, yana mata tausa ahankali tace β€œyaya hydarβ€?, yadago kanshi ya kalleta tabudema hannu tace come hear da sauri yaje ta rungumeshi sosai murya chan kasa tace i luv uu, hawaye yaciko idonshi yace my sorry my jidda naja miki ciwo, ta girgiza kai ai naji sauki,yanzu ma wanka zanyi bayi ya kaita ya wanko kayanshi ya fito da ita. wata yar shimi wanda da ita da rashibta duk daya yasa mata, tai murmushi karfin hali tace muje parlor muyi kallo, daukanta yayi suka zauna kan doguwan kujera tanakan kirjinshi a kwance suna kallo yana bata popcorn abaki. Suna cikin kallon sukaji an danna door bell, da kyar hydar ya iya tashi ya kwantar da khaleesat yana mata murmushi yace my jidda bansan waye keson damunmuba muna amarci abunmu,rufe idonta tayi yay dariya yace shy girl, yadau jallabiya yasa yaje wurin kofa. Yana budewa wazai gani? HYDAR ABJ ne yaci bakaken suit, da glass dinshi no respect, ya bangaje hydar nijar yace nazo duba little pumpkin dinane bakaiba, hydar nijar addu’a yake Allah sa khaleesat tabar falon dan babu kayan kirki ajikintaβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?2βƒ? Hydar Abj na gaba hydar na binshi abaya amma koda suka karasa falon babu khaleesat,wata boyayyen ajiyar zuciya Hydar nijar ya sauke. Hydar Abj ya nemi kujera ya zauna yana cire glass din idonshi. Khaleesat sukaji muryanta cikin kuka tace my guardian angel wurin zafi yakemin, kuma da kyar na iya fitsari. daidai lokacin ta bude kofan bedroom dinsu tafito, hydar nijar yamike da sauri, ita bama ta lura da hydar Abj ba da kyar take iya daga kafa sai dingishi take, tana wani yarfe hannu tana kukkule ido hawaye na zuba tana guardian angel is peppering me,hydar Abj binta yay da kallo zuciyanshi yay baki, daga gani yanda take tafiya yasan mai afkuwa tariga ta afku. Hydar nijar yay sauri yakarasa inda take jallabiyan jikinshi ya kwabe yasa mata ajiki, ya share mata hawaye yace sorry my jidda nanda gobe zai dena miki zafi kinji,nine ko?? Ta girgiza kai tace eh, yace anjima zanyi tsallen kwado to, tai murmushi cikin kuka, daukanta yayi ya zagayo ya zauna da ita kan kujera ya zauna agefenta. sai alokacin ta lura da hydar Abj dake binta dawani mugun harara. Murya na rawa tace yaya Hydar ina kwana, wani harara ya wurga mata ta dauke kanta da sauri tana kuka kasa kasa,hydar nijar yajawota jikinshi tana kokarin kwace kanta amma ya matseta,yace is ok,dena kukan. hakanan ta kwanta ta kulle idonta Hydar na shafa mata baya ahaka bacci ya dauketa. Hydar yakaita daki ya kwantar da ita akan gado sanan yafito falo. Yaje fridge ya daukoma hydar Abj chivita active mai sanyi da glass cup ya ajiye mishi kan stool yace make ur self at home yayanmu, nizan shiga ciki kasan bata da lafiya ya juya zai tafi yaji muryan hydar Abj yace ka sakammin kanwata na aura hydar, ka saketa nace…β€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?3βƒ? Hydar nijar yajuyo ya zubama hydar Abj kyawawan idonshi. hydar Abj yace hydar nace kasaketa, ka saketa na aura. Hydar nijar ya saukar da ajiyan zuciya yace dukda abunda kalura zuwanka dinan still kanason nasaketa ka aura? Hydar Abj yace ba jikinta nakesoba ka saketa shine abunda nakeso, kanwatace zan iya zama da ita koya take. Hydar Nijar yace am sorry amma aurena da khaleesat babu saki har abada kamabar maganan saki,azuciye hydar Abj yace Hydar am warning u kasaketa inba hakaba wlh zan kasheka take it as a threat. Hydar nijar yay murmushi yace kataba ganin inda chicken threaten to kill an elephant??yay wata yar karaman dariya yace it will never happen, u dont have dat courage hydar,u cant. Hydar Abj ya dunkule hannu yakaima hydar nushi a hanci chak hydar nijar yarike hanun,Hydar Abj yay iya karfinshi ya kwace hanun amma yakasa. Hydar Nijar yace kataba ganin inda doctor beat up a soldier?? Cikin kwanciyan hankali hydar nijar yasaki hanunshi yace a doctor can never be a threat to a soldier, soo do ur worse yajuya yayi hanyar bedroom harzai bude kofan saikuma ya juyo yace hydar tym is too short,better change, change 4 good, yabude daki ya shiga ya kwanta kusada khaleesat dinshi yana mamaki ya akayi hydar yasan gidanshi na barrack?? Hydar Abj yamike yace dis is a war between doctor and soldier, if a doctor cannot beat a soldier, a doctor can sedate a soldier, yay wani murmushi yace i will sedate u 4 ever hydar, i will silence u 4 ever. Yajuya yabar dakin. Yana fita daidai lokacin driver ya sauke zulaihat,ummi ta aikota takawo musu abinci,tai mugun mamakin ganin hydar Abj, gashi taganshi sai huci yake fuskanan tai ja,hydar Abj yana ganinta kirjinshi ya buga yadafe kanshi gush!! wai mesa duk innaga yarinyarnan sainaji wani irin, hanyar motarshi yayi batare dayasake kallonta ba, zulaihat ta ajiye kulan abincin tabishi da gudu tace yaya hydar plz wait, chak ya tsaya batare daya juyobaβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?4βƒ? Ta sha gabanshi hawaye na zuba daga idonta tace yaya hydar maikaima yayana??why cant u leave dem alone? yaya hydar 4 god sake dont u have faith? Are u not a muslim?Baka yarda da kaddaraba?in Khaleesat ba matarka bace ka dauka haka Allah ya tsara al’amarin, maiya kawoka gidansu dis early morning? Ta fashe da kuka sosai saikuma ta dago kanta ta kalleshi wanda ita yake kallo da alamu magamganunta sun shigai, kuma jiyayi kukanta na ratsa shi kaman ya lallasheta. Ta hada hannayenta biyu tace am begging u yaya hydar, karabu da yayana da matarshi, plz kabar yayana yahuta, tunda nake da yaya hydar ban taba ganinshi cikin farin ciki hakaba, sai yanzu plz dont ruin dis special moment 4 him. yaya hydar plz leave my brother alone shikadai Allah yaban, ta tsugunna takama kafan hydar tana kuka sosai tace kabar yayana yahuta. Ahankali Hydar Abj ya dagota,duk ta kashemai jiki. Yace zulaihat kinaso narabu da yayanki?? Kinason na hakura da khaleesat? Ta girgiza kanta tace eh, yay murmushi yace only on one condition, tace wot? Yace inhar kin yarda zaki auren, inhar kin yarda zaki maye gurbin khaleesat azuciyana, inhar kin yarda zaki zauna dani, yace zulaihat inhar kinaso na kyale yayanki u have to marry me,u just have to. zulaihat cike da mamaki ta tsaya kallonshi babu amsa. Hydar Abj yaciro katinshi daga aljihu yace ga card dina, idan ki shirya bani amsa ki kirani, just do it fast inba hakaba yay kwafa tareda daga mata gira yawuce, harya bude kofan mota zai shiga, cikin sanyin muryanta tace β€œyaya hydarβ€?, yajuyo yazubama kakkyawan fuskanta ido. Ta share hawayenta tace inason yayana sosai,yayana sacrifices a lot 4 me, yayana a jss3 yahakura da karatu only danyaje yay aiki yasami kudi yasani a makaranta, yayana shikadai nakedashi,shine gatana,duk abunda kesani farinciki yanamin, yayana baitaba farin ciki da murna ba saida yahadu da khaleesat. Yaya hydar inhar wanan abun zaisa kabar yayana yaxauna Lpy da matarshi, ta share hawayen idonta i accept, na yarda zan aureka, duk randa ka shirya katuro adauramana aure, am ready to become ur wife. tajuya da gudu tadau kulan tashiga gida tana kuka, Hydar Abj wani dadi yaji ya kasheshi kaman yasha fitsarin mermue..lol. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?5βƒ? Kwanaki sunja tuni iyaye aka shiga maganan hyd Abj da zulaihat ansa musu rana wata biyu. yau tarewan khaleesat da hydar sati bakwai kenan, kullum soyayyarsu karuwa take amma haryau khaleesat bata kara bari yayiba dan mugun tsoron abun take,takasa manta yanda hydar ya wahalar da ita. ko romce dinta bata bari yayi dan ita tsoro takeji,hydar mutum ne mai hakuri da juriya,dukda yana bukatan ta,amma duk idan yanemeta tace tanajin tsoro kyaleta yake yahakura,ya shanye bukatar danshi khaleesat yakeso ba jikin khaleesat ba. Ayaune takama litinin hydar baije aikiba saboda ciwon cikin dayasashi agaba sosai, ayaune kuma suka amshi bakuntan KHALIS. Khaleesat sai murna take khalis yace ina mijinki?? Tace yana daki baida lpy takai khalis dakin hydar, khalis ya kalleta yace lil sis bamu wuri nadubashi jekimin delicious girkinki da murnanta tafita tace sure. Khalis ya kalli hydar yace meke damunka? Hydar ya mike dakyar zaune yana cije lebe ahankali yace nothing much,kawai normal ciwon ciki. Khalis yacire farin glass din idonshi yace Hydar dont lie to me,trust me u can share ur problems with me, take me as ur friend,or as ur doctor.meke damunka hydar? Yace cikina na ciwo dagaske, saikuma wurin gabaki daya ciwo yakemin bansan mesaba, khalis ya dubashi da murmushi ya dago yace kafara samun lpy ne, yakoma falo ya shigo dawasu magani yabama Hydar yace wayanan maganin ka dinga shansu kullum sau daya in sha Allah kwanannan matsalanka zata tafi, issue of ciwon ciki wife dinka kake bukata, fada kukene?? Hydar yace a’a, yace to mesa kake cikin wanan yanayin?? Hydar kunya takamashi yay shiru, khalis yace answer me, khaleesat hanaka kanta takeko??yau zataci gidansu bari naje nasameta ya mike da sauri hydar yakamo hanunshi. Yace khalis bahaka bane wlh,khalis cikin fada yace to yane? Mutum da matarshi amma zakaje kasamu wata matsalar ana kokarin shawo kan tada. Hydar yace khalis tsoro take,since, after we had our 1st nyt ne take tsoron, and i can force her, zan barta harsai randa tsoron yafita aranta. khalis yace ashe zaka mutu ahaka kam, waye baisan lil sis da tsoroba? Hydar ba’a biyema mace, ka karbi hakkinka koda ta karfine dakaje kamutu, hydar yace no i can do dat, khaleesat nakeso ba jikintaba, inhar tana taredani koda babu abunda kehadamu am happy wlh. Khalis yarike hanun hydar yace hydar am happy yanda kakeson kanwata,but u have to understand kai namiji ne,kaine mai gidan,bakomi bane khaleesat zatace tanaso kana mataba,bakomi bane zata dingayi ka kyaleta ba, u have to train her,kowace mata ra’ayin mijinta takebi, kuyi magana let her understanding wot u are going through, lil sis nasonka sosai dazaran taji abunda ke damunka wlh nasan zata baka kanta plzzz ka gyara hydar. Hydar yace to khalis tnx. Kaima ya maganan chuchu??khalis yace i can lie to you, ina mugun son chuchu kullum tunanin ta nake amma nakasa yafe mata boyemin gaskiyan datayi. Nd also Ran Monday mai zuwa za’a shiga kotu kuzo mum hj benazir itace lawyer dake representing dinmu, get ready u nd khaleesat zakuyi testifying a court β€? haka suka cigaba da fira sai yamma yatafi, [3:23AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?6βƒ? Ranan da daddare bacin sun kwanta khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe ido ahankali yafara shafa bayanta tanaji ya gangaro wurin kirjinta ta zabura ta mike da sauri ta kunna wuta, ahankali tace yaya hydar me haka??murya adishe yace khaleesat i need u. Jikinta yafara rawa ko ina,yaya hydar wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da xafi wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa yayi kusa da ita ya manna mata kiss abaki ya dago da kanshi yace i promise bazan miki da zafi ba yacigaba da shafata ihu takarayi ta fizge jikinta zata gudu tana kuka sosai yakamo hanunta yace ina zaki??takara fashewa da kuka tace yaya hydar dan Allah kayakuri karkamin komi tsoro nakeji. yanda yaga ta tsorata yasa yace naji my jidda zoto mu kwanta babu abinda zan miki, tana dar dar takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe ido,har bacci yaya gaba da ita, ranan hydar da kyar bacci ya kwasheshi da ciwo yadingayi cikin dare. Tundaga ranan ya kyaleta yazuba mata ido ranan sunday yace ta shirya suje gidan ummi daga wurin ran Monday zasu dau hanyar Abj ta dinga murna suka tafi da yamma. Ummi sai nan nan da khaleesat takeyi, zulaihat ma nata murna. Bayan isha hydar ya shigo ummi nafalon,yayma khaleesat alamu data taho sutafi bangarensu amma kiri kiri taki tashi dan kunyan ummi take sosai hakanan yamusu sallama yatafi. Khaleesat da zulaihat suka tafi daki,harsun kwanta ummi ta shigo tamikama khaleesat wani abu tace shanyeshi, khaleesat ta shanye tass, tamika mata wani tace jekiyi tsarki dawanan,gobe dasafema haka zakiyi tsarki dashi tace to ummi, zulaihat sai dariya take kasa kasa yanda taga khaleesat nayi dabaki da alamu maganin da daci, saida khaleesat tagama tafito ta daki zulaihat suka kwanta. Da sassafe ummi ta tashesu kowa yay salla sanan sukai wanka khaleesat takarayin tsarki da maganin, amma tarasa maisa yau gabanta keta faduwa, tana fitowa tazira hijab ummi tace ina zaki? Tace kayana zan je nasa suna part dinmu tawuce tatafi. Tana shiga tacire hijab daga ita saidan karamin towel, tana shiga dakin ta hango hydar akan gado yana rike da kirjinshi da sauri tahau gadon ta dagoshi ta kwantar dashi kan kirjinta yaya hydar menene??yace my jidda gabana sai faduwa yake i dont no y, khaleesat tace nima haka yaya. Bude idonshi yayi dasukai jaa ya kalleta ya rike hanunta, yakara gyarama kanshi zama a kirjinta, yace khaleesat koma maizai faruyau dabamu saniba,pLz kibari naji dumunki kafin abun yafaru, kibari na samu natsuwa,i need u badly khaleesat, karkija namutu da bukatanki araina…khaleesat tarufe bakinshi da sauri tace yaya plz kadena maganan mutuwa, babu abunda zai faru, plz mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma mai zai faru damu have something todo with abuja, hydar ya girgiza kai ahankali yace i need u my jidda. Yanda taga ya langabe,ya kudundune jikinshi, yana abu kaman mara lpy yasa ta tsorata sosai da sauri ta kwance towel din tayar, takankameshi tare da kulle idonta gam, tace gani yaya hydar amma plz karkamin dazafi kaji, murya da kyar yace to, kaman mahaukaci haka yafara shafataβ€? πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?7βƒ? Khaleesat taci wahala,ta dinga ma hydar kuka amma bai kyaleta harsaida yajishi ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe tara gashi khalis yace mishi 11 za’a shiga kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat wanda take kaman gawa yakaita bayi yagasata shi kanshi yasan ta wahala. kaman baitaba yi da itaba haka yajita yau bayan yamata wanka ya dawo da ita kan gado shiya koma bayi yayi nashi yafito. Zama yayi gefenta akan gado yana kallonta yanda gashinta ya barbazu duk ya manne a fuskanta gashi suna digar da ruwa yaga takara kyau sosai. hayowa gadon yayi ya rungumeta yace Nagode khaleesat plz zan kara. Baijira maizatace ba yafara. Khaleesat tawahala iya wahala,kaman zata mutu saboda zafi harbata iya hawaye rungumeta hydar yayi tsam ajikinshi yace tnx my jidda hakika nasamu natsuwa yau, ya kalleta yace kinya femin? Ta girgiza mai, tana hawaye. ya sumbaci bakinta yarungumeta sosai yace nagode yar aljanna. Kallon agogo yayi 9:30 dasauri yakaita bayi yamusu wankan tare kwata2 takasa komi,ya dauko kaya yasa mata shima yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya dagata da kyar take tafiya ya tabe fuska yace am sorry my jidda, daukanta yayi yakaita mota yasata sanan yatafi shashin su ummi duk sun shirya suna falo ya sosa kai yace ummi mutafi ummi batace mishi komiba dan tafahimci komi. Zulaihat ce tace yaya hydar meka tsaya yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30 yaushe zamu kai dawuri?ya balla mata harara. Tace ina kawata? Dauke kai yayi yace tana mota da sauri yafita kafin ta wurgomai wata tambayan agaban ummi. Shiya fara shigowa motan yaga khaleesat ko motsin kirki bata iyayi ya sumbaci goshinta yace my jidda sorry ko,ahankali ta girgiza mai kai,ya matso da fuskanshi saitin bakinta yace i luv u my lazy wife, raguwa kawai, ya sumbaci bakinta, cikeda shagwaba ta yarfe hannu tace niba raguwa bace,zaiyi wani magana yaga Zulaihat da ummi sun iso. Khaleesat takasa dago kanta saboda kunyan ummi datake, daga zuwa sako kaya. Hydar yaja motan dawani irin gudu, duk sec saiya juyo ya kalli khaleesat yaga baccin gajiya ya kwasheta. Wani tausayinta yaji yakamashi. Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda barista umar zaki ke kare Abban chuchu da tawaganshi, barista benazir umar ke kare d hydar’s family. Kotu tacika makil,yan uwa da abokan arziki na Alh hydar duksun hallara,yayinda yan uwan Abban chuchu suma sun hallara,su hydar ne kawai basu isoba. Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a gabatar da shari’aβ€?.. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?8βƒ? Hj benazir tadamu saboda khaleesat ce shaida tafarko dazata fara gabatarma da kotu. Duk suna zaune aka gabatar da Abban chuchu gaban court da yaranshi su maigadi su 10, Abban chuchu bin mutanen kotun yayi daya bayan daya baiga yarshi chuchu ba, take ya sauke ajiyan zuciya azuciyanshi yace chuchu inhar kinzo kotu kin bada shaida akaina wlh saina kashe khaleesat din agabanki damadai nasan daurin rai da rai za’amin. Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake kujeran bayanta tace ka kirasu hydar kaji inda suke yanzunan za’a fara. Koda aka kira su hydar suna zuba,ahakanma dan yana mugun gudu. Anfara shari’a inda hj benazir ta nemi daman yima Abban chuchu tambayoyi, Aka fito dashi, tace Abban chuchu kanada hannu akisan kan Alh hydar da matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe fuska yace a’a. Tace kanada hannu a makantar daya kama yarsu khaleesat?? Yace a’a. Tace kozaka iya bayyanama kotu yanda akayi Alh hydar yay singing document din daya nuna dukiyarshi tadawo taka? Lawyer umar zaki yace objection ur honour wanan tambayan bai dace takawotaba. Alkali ya gyara tabaran idonshi yace objection overrule!! Hj benazir tai karamin murmushi tareda gyara tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa nake jira. Yayi wani murmushi yace har office dina yazo yasamen yabani takardun nai signing. Hj benazir tace ba’a taba signing important document haka without shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin wani abu batare da ya shawarci wanci ba, wanan yanuna mana dawani abu kasa,zai zamto kaine kayi forcing dinshi yay singing harka kasheshi saboda karyatoβ€? Lawyer umar zaki yace objection ur honour, lawyer directly tana fada defendant dinne yay kisan, alhlin yace bashi yayiba. Alkali yace objection sustain, ya kalli hj benazir yace reframe ur question. Tace nagode ya mai girma mai shari’a amma banda wata tambayan 4 now. Saidai zanso kotu taban dama na gabatar da shaidu na. Alkali yace anbaki dama, khalis da yanzunan suka gama waya da hydar yace yanzu suka shigo Abj yafadan ma hj benazir. Hj benazir tace ur honour shaiduna basu riga sun isoba, ina rokon kotu data kara mana lokaci. Alkali yace za’aje break na minti ashirin inhar basu isoba zan yanke hukunci. Hydar nijar gudu yake kaman zai tashi sama, khalis da hydar Abj tsabagen kosawa fitowa wajen court din sukaji dan jiran su hydar. Mint 20 yacika Alkali ya shigo amma shaidu shiru. Hydar motansu na kunno kai yay parking ummi da zulaihat suka fito, khaleesat ta kankame hydar tana kuka yaya tsoro nakeji kuma gabana na faduwa. Yay mata kiss yace karkiji tsoro kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake kinji yace oya fito. Ahankali take tafiya saboda zafin datakeji,khalis yace yi sauri mana lil sis. amma takasa, hydar nijar gyara hannun riganshi yayi ya dauketa chak sai cikin kotu daidai lokacin alkali na shirin yanke hukunci, Abban chuchu sai murmushi yake. Hydar ya ajiye khaleesat agaban kotu ya sosa kai yanda yaga ana kallonshi da kayan sojoji a jikinshi yace ur honour kafanta ke ciwo yajuya dasauri yasami wuri ya zauna. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?9βƒ? Khaleesat kanta aduke saboda yanda hydar yabata kunya. Hj benazir tataso da murmushi a fuskanta tace khaleesat munaso kifadamana duka abunda kika sani, rau rau tayi da ido zatai kuka tana kallon Hydar, ya girgiza mata kai alamun kartayi shanye hawayen tayi tafara bayani tafadi komi. Umar zaki yazo duk yanda yaso yay confusing khaleesat yakasa haka akace taje ta zauna, ahankali take tafiya taje ta zauna kusa da hydar. Shima aka kirashi yaje yafadi abunda yasani yakoma kusada khaleesat dake kuka sosai yau takara tunawa da mum dinta jabo yadaura kanta akirjinshi yana lallashi. Hj benazir tace inaso na gabatarma da court shaidata ta karshe, mai suna AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take tafiya tasa doguwan riga pink tai kyau sosai, Abban chuchu gabanshi faduwa yake sai kallonta yake amma taki bari su hada ido. Hj benazir ta dauko wasu files biyu, da bindigogi 10, saikuma waya tamika aka bama Alkali. Tace wanan files document din dasukai singing dinne, iri dayane dukansu, saidai daya akwai jini a takardun daya kuma babu,pistols dinan kuma adakinshi cikin loka chuchu yarshi tagani, saikuma phone dinan recording din da chuchu tayine lokacin da babanta yay confessing shiya kashesu, yakumayi threatening dinta cewa inta fada zai kashe khaleesat din saisa takasa fada. Tace chuchu fadi abunda kika sani. Hawaye ya sauko daga idon chuchu tace kafin nafadi komi inaso kowa yasani dis is d hardest decision of my lyf, to testify against my father. i can’t stand and be watching him killing innocent people,i have to put a stop to him. dad nasan abunda nayi duniya zata zagen,za’ace wace irin ya ceni, but 1 thing zasu gane shine justice comes b4 anything. Kowanene mutum a wurinka inya sabama shari’a ahukuntashi,inhar ana haka za’a rage criminals a duniyanmu tayau. tafashe da kuka sosai tace dad am sorry, am sorry, am sorry forgive me. Hj benazir ta dafata tace is ok, tai shiru ta dago kanta ta kalli babanta ido cikin ido tace yess is my father,my dad is guilty, my dad murdered khaleesat parents, shiya kashe su, yakuma makantar da khaleesat. Not only dem mai aikin gidanmu ma haka. And su mai gadi are his accomplice tare suke everything. Jikake tsit. Lawyer umar zaki was speechless akace kowa yakasa magana, mamaki ake wace irin brave lady ce wanan. (Niko m shakur na daka tsalle nace swt pie dina kenan, chuchu d oneeeeeeeeeee.) taje ta zauna. Alkali yay playing recording kowa yaji sanan yaduba files yaga banbanci. Yabada pistols din aka tafi dashi lab dan testing.cikin 20 mins aka dawo aka duba finger print din yay matching nasu. Alkali yagama rubuce rubuce sanan yadago, yace ayau kotu ta yanke hukunci, shaidu dakomi sun nunamana baro baro cewa Abban chuchu shiyayi kisan. da yaranshi. Kotu ta yanke musu hukuncin daurin rai da rai. zama gidan yari na shekara 32 tareda horo mai tsanani. Alkali ya buga kowa yamike yafita, aka fiffto waje chuchu kuka Khaleesat kuka. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?0βƒ? Suna fitowa waje khaleesat ta rungume khalis tana kuka, ya share mata hawaye yace komi yazo karshe lil sis,shima yadan fashe da kuka dad da Hj benazir sunta lallashinsu. Khalis yace mum wai yaushe chuchu tazo court dinan?? Hj benazir tace tare mukazo nabarta a mota nane,yarinya har office tazo takawomin shaidunan nima nai mamaki yarinyar tai namiji kokarin and finally she prove u wrong khalis, a bad person can give birth to good person. Jikin khalis yay sanyi, yace mum nai nadaman abunda namata, hydar Abj tace saika bata hakuri, Khalis yace hakan za’ayi duk suka cigaba da hira. Chuchu tafito daga kotun tana tafiya ahankali,khaleesat tafara zuwa inda take ta rungumeta sosai suka fashe da kuka, chuchu ta dagota ta share mata hawaye, chuchu zatai magana taga anfito da babanta ankwa a hanunshi suka juya suna kallonshi. Hydar nijar kasancewa yasan khaleesat na tsoron mutumin yataho wurin da sauri tare da cewa β€œmy jiddaβ€? tajuyo da kanta ta kalleshi yana tafiyane bai riga yakaraso inda takeba. Chuchu tana kallon babanta taga yasa hannunshi biyu dake kulle da ankwa acikin riganshi yaciro bindiga yasaita khaleesat chuchu tace khaleesat tareda tura khaleesat tusss kakeji bullet ta sauka ahannun chuchu, take tafadi akasa hanunta nazuba da jini. Khaleesat dake kasa tamike tsaye da sauri daidai lokacin Abban chuchu yakara sakin wani harbi nabiyu, wani tsalle hydar nijar yayi ya tura khaleesat tafada kan chuchu bullet din sai cikin hydar, hydar yafadi warwar akasa tareda daura hannayenshi kan gefen cikinshi inda ya harbeshi yana numfashi sama sama. Abban chuchu daya dawo kaman mahaukaci yakara pulling trigger yace ai wlh yau khaleesat saikin mutu, police din daya rikeshi yace Alh ban bindigata munyi dakai mutum daya kacal zaka kashe, Abban chuchu yajuyo ya harbeshi take yafadi ya mutu, yace duk wanda ya matso kusa dani saina kasheshi. Mutum daya kacal nakeson tamutu, ita tajamin komi. Abban chuchu zaiyi harbi na hudu yaji tusss police din daya rike maigadi ya harbi kafanshi faduwa bindigar tayi aka dauka. Tuni sojoji da polisawa sun cika haraban kotu. Khalis yay gudu kan chuchu yarike hanunta dake zuba da jini yace stay with me. Khaleesat takoma kusa da hydar ta daura kanshi kan cinyanta tana tabashi yaya hydar karka mutu, am begging u stay with me plz, tafashe da kuka sosai tana girgiza shi, ahankali ya bude ido, hannayenshi dake kan cikinshi inda aka harbeshi dake zubar da jini yadaga ya kama fukanta dashi murya chan kasa yace my jidda stop crying, yay tarii. Khaleesat tarike hanunshi gam,tace dont talk, u are bleeding. yanzunan ambulance zasuzo, girgiza mata kai yayi hawaye ya sauko ta gefen idonshi, yace my jidda, iβ€?.. Lu…v……y…h…u idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta kwala wani uban ihuuu take ta sume, ummi sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta rikota akasata cikin mota, zulaihat tayi baya zata fadi hydar Abj ya riketa gam a kirjinshi yana bubbuga bayanta…………ni m shakur na fashe da kuka [3:27AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?6βƒ? Ranan da daddare bacin sun kwanta khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe ido ahankali yafara shafa bayanta tanaji ya gangaro wurin kirjinta ta zabura ta mike da sauri ta kunna wuta, ahankali tace yaya hydar me haka??murya adishe yace khaleesat i need u. Jikinta yafara rawa ko ina,yaya hydar wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da xafi wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa yayi kusa da ita ya manna mata kiss abaki ya dago da kanshi yace i promise bazan miki da zafi ba yacigaba da shafata ihu takarayi ta fizge jikinta zata gudu tana kuka sosai yakamo hanunta yace ina zaki??takara fashewa da kuka tace yaya hydar dan Allah kayakuri karkamin komi tsoro nakeji. yanda yaga ta tsorata yasa yace naji my jidda zoto mu kwanta babu abinda zan miki, tana dar dar takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe ido,har bacci yaya gaba da ita, ranan hydar da kyar bacci ya kwasheshi da ciwo yadingayi cikin dare. Tundaga ranan ya kyaleta yazuba mata ido ranan sunday yace ta shirya suje gidan ummi daga wurin ran Monday zasu dau hanyar Abj ta dinga murna suka tafi da yamma. Ummi sai nan nan da khaleesat takeyi, zulaihat ma nata murna. Bayan isha hydar ya shigo ummi nafalon,yayma khaleesat alamu data taho sutafi bangarensu amma kiri kiri taki tashi dan kunyan ummi take sosai hakanan yamusu sallama yatafi. Khaleesat da zulaihat suka tafi daki,harsun kwanta ummi ta shigo tamikama khaleesat wani abu tace shanyeshi, khaleesat ta shanye tass, tamika mata wani tace jekiyi tsarki dawanan,gobe dasafema haka zakiyi tsarki dashi tace to ummi, zulaihat sai dariya take kasa kasa yanda taga khaleesat nayi dabaki da alamu maganin da daci, saida khaleesat tagama tafito ta daki zulaihat suka kwanta. Da sassafe ummi ta tashesu kowa yay salla sanan sukai wanka khaleesat takarayin tsarki da maganin, amma tarasa maisa yau gabanta keta faduwa, tana fitowa tazira hijab ummi tace ina zaki? Tace kayana zan je nasa suna part dinmu tawuce tatafi. Tana shiga tacire hijab daga ita saidan karamin towel, tana shiga dakin ta hango hydar akan gado yana rike da kirjinshi da sauri tahau gadon ta dagoshi ta kwantar dashi kan kirjinta yaya hydar menene??yace my jidda gabana sai faduwa yake i dont no y, khaleesat tace nima haka yaya. Bude idonshi yayi dasukai jaa ya kalleta ya rike hanunta, yakara gyarama kanshi zama a kirjinta, yace khaleesat koma maizai faruyau dabamu saniba,pLz kibari naji dumunki kafin abun yafaru, kibari na samu natsuwa,i need u badly khaleesat, karkija namutu da bukatanki araina…khaleesat tarufe bakinshi da sauri tace yaya plz kadena maganan mutuwa, babu abunda zai faru, plz mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma mai zai faru damu have something todo with abuja, hydar ya girgiza kai ahankali yace i need u my jidda. Yanda taga ya langabe,ya kudundune jikinshi, yana abu kaman mara lpy yasa ta tsorata sosai da sauri ta kwance towel din tayar, takankameshi tare da kulle idonta gam, tace gani yaya hydar amma plz karkamin dazafi kaji, murya da kyar yace to, kaman mahaukaci haka yafara shafataβ€? ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:31AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?7βƒ? Khaleesat taci wahala,ta dinga ma hydar kuka amma bai kyaleta harsaida yajishi ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe tara gashi khalis yace mishi 11 za’a shiga kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat wanda take kaman gawa yakaita bayi yagasata shi kanshi yasan ta wahala. kaman baitaba yi da itaba haka yajita yau bayan yamata wanka ya dawo da ita kan gado shiya koma bayi yayi nashi yafito. Zama yayi gefenta akan gado yana kallonta yanda gashinta ya barbazu duk ya manne a fuskanta gashi suna digar da ruwa yaga takara kyau sosai. hayowa gadon yayi ya rungumeta yace Nagode khaleesat plz zan kara. Baijira maizatace ba yafara. Khaleesat tawahala iya wahala,kaman zata mutu saboda zafi harbata iya hawaye rungumeta hydar yayi tsam ajikinshi yace tnx my jidda hakika nasamu natsuwa yau, ya kalleta yace kinya femin? Ta girgiza mai, tana hawaye. ya sumbaci bakinta yarungumeta sosai yace nagode yar aljanna. Kallon agogo yayi 9:30 dasauri yakaita bayi yamusu wankan tare kwata2 takasa komi,ya dauko kaya yasa mata shima yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya dagata da kyar take tafiya ya tabe fuska yace am sorry my jidda, daukanta yayi yakaita mota yasata sanan yatafi shashin su ummi duk sun shirya suna falo ya sosa kai yace ummi mutafi ummi batace mishi komiba dan tafahimci komi. Zulaihat ce tace yaya hydar meka tsaya yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30 yaushe zamu kai dawuri?ya balla mata harara. Tace ina kawata? Dauke kai yayi yace tana mota da sauri yafita kafin ta wurgomai wata tambayan agaban ummi. Shiya fara shigowa motan yaga khaleesat ko motsin kirki bata iyayi ya sumbaci goshinta yace my jidda sorry ko,ahankali ta girgiza mai kai,ya matso da fuskanshi saitin bakinta yace i luv u my lazy wife, raguwa kawai, ya sumbaci bakinta, cikeda shagwaba ta yarfe hannu tace niba raguwa bace,zaiyi wani magana yaga Zulaihat da ummi sun iso. Khaleesat takasa dago kanta saboda kunyan ummi datake, daga zuwa sako kaya. Hydar yaja motan dawani irin gudu, duk sec saiya juyo ya kalli khaleesat yaga baccin gajiya ya kwasheta. Wani tausayinta yaji yakamashi. Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda barista umar zaki ke kare Abban chuchu da tawaganshi, barista benazir umar ke kare d hydar’s family. Kotu tacika makil,yan uwa da abokan arziki na Alh hydar duksun hallara,yayinda yan uwan Abban chuchu suma sun hallara,su hydar ne kawai basu isoba. Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a gabatar da shari’aβ€?.. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:36AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?8βƒ? Hj benazir tadamu saboda khaleesat ce shaida tafarko dazata fara gabatarma da kotu. Duk suna zaune aka gabatar da Abban chuchu gaban court da yaranshi su maigadi su 10, Abban chuchu bin mutanen kotun yayi daya bayan daya baiga yarshi chuchu ba, take ya sauke ajiyan zuciya azuciyanshi yace chuchu inhar kinzo kotu kin bada shaida akaina wlh saina kashe khaleesat din agabanki damadai nasan daurin rai da rai za’amin. Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake kujeran bayanta tace ka kirasu hydar kaji inda suke yanzunan za’a fara. Koda aka kira su hydar suna zuba,ahakanma dan yana mugun gudu. Anfara shari’a inda hj benazir ta nemi daman yima Abban chuchu tambayoyi, Aka fito dashi, tace Abban chuchu kanada hannu akisan kan Alh hydar da matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe fuska yace a’a. Tace kanada hannu a makantar daya kama yarsu khaleesat?? Yace a’a. Tace kozaka iya bayyanama kotu yanda akayi Alh hydar yay singing document din daya nuna dukiyarshi tadawo taka? Lawyer umar zaki yace objection ur honour wanan tambayan bai dace takawotaba. Alkali ya gyara tabaran idonshi yace objection overrule!! Hj benazir tai karamin murmushi tareda gyara tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa nake jira. Yayi wani murmushi yace har office dina yazo yasamen yabani takardun nai signing. Hj benazir tace ba’a taba signing important document haka without shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin wani abu batare da ya shawarci wanci ba, wanan yanuna mana dawani abu kasa,zai zamto kaine kayi forcing dinshi yay singing harka kasheshi saboda karyatoβ€? Lawyer umar zaki yace objection ur honour, lawyer directly tana fada defendant dinne yay kisan, alhlin yace bashi yayiba. Alkali yace objection sustain, ya kalli hj benazir yace reframe ur question. Tace nagode ya mai girma mai shari’a amma banda wata tambayan 4 now. Saidai zanso kotu taban dama na gabatar da shaidu na. Alkali yace anbaki dama, khalis da yanzunan suka gama waya da hydar yace yanzu suka shigo Abj yafadan ma hj benazir. Hj benazir tace ur honour shaiduna basu riga sun isoba, ina rokon kotu data kara mana lokaci. Alkali yace za’aje break na minti ashirin inhar basu isoba zan yanke hukunci. Hydar nijar gudu yake kaman zai tashi sama, khalis da hydar Abj tsabagen kosawa fitowa wajen court din sukaji dan jiran su hydar. Mint 20 yacika Alkali ya shigo amma shaidu shiru. Hydar motansu na kunno kai yay parking ummi da zulaihat suka fito, khaleesat ta kankame hydar tana kuka yaya tsoro nakeji kuma gabana na faduwa. Yay mata kiss yace karkiji tsoro kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake kinji yace oya fito. Ahankali take tafiya saboda zafin datakeji,khalis yace yi sauri mana lil sis. amma takasa, hydar nijar gyara hannun riganshi yayi ya dauketa chak sai cikin kotu daidai lokacin alkali na shirin yanke hukunci, Abban chuchu sai murmushi yake. Hydar ya ajiye khaleesat agaban kotu ya sosa kai yanda yaga ana kallonshi da kayan sojoji a jikinshi yace ur honour kafanta ke ciwo yajuya dasauri yasami wuri ya zauna. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:40AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 9βƒ?9βƒ? Khaleesat kanta aduke saboda yanda hydar yabata kunya. Hj benazir tataso da murmushi a fuskanta tace khaleesat munaso kifadamana duka abunda kika sani, rau rau tayi da ido zatai kuka tana kallon Hydar, ya girgiza mata kai alamun kartayi shanye hawayen tayi tafara bayani tafadi komi. Umar zaki yazo duk yanda yaso yay confusing khaleesat yakasa haka akace taje ta zauna, ahankali take tafiya taje ta zauna kusa da hydar. Shima aka kirashi yaje yafadi abunda yasani yakoma kusada khaleesat dake kuka sosai yau takara tunawa da mum dinta jabo yadaura kanta akirjinshi yana lallashi. Hj benazir tace inaso na gabatarma da court shaidata ta karshe, mai suna AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take tafiya tasa doguwan riga pink tai kyau sosai, Abban chuchu gabanshi faduwa yake sai kallonta yake amma taki bari su hada ido. Hj benazir ta dauko wasu files biyu, da bindigogi 10, saikuma waya tamika aka bama Alkali. Tace wanan files document din dasukai singing dinne, iri dayane dukansu, saidai daya akwai jini a takardun daya kuma babu,pistols dinan kuma adakinshi cikin loka chuchu yarshi tagani, saikuma phone dinan recording din da chuchu tayine lokacin da babanta yay confessing shiya kashesu, yakumayi threatening dinta cewa inta fada zai kashe khaleesat din saisa takasa fada. Tace chuchu fadi abunda kika sani. Hawaye ya sauko daga idon chuchu tace kafin nafadi komi inaso kowa yasani dis is d hardest decision of my lyf, to testify against my father. i can’t stand and be watching him killing innocent people,i have to put a stop to him. dad nasan abunda nayi duniya zata zagen,za’ace wace irin ya ceni, but 1 thing zasu gane shine justice comes b4 anything. Kowanene mutum a wurinka inya sabama shari’a ahukuntashi,inhar ana haka za’a rage criminals a duniyanmu tayau. tafashe da kuka sosai tace dad am sorry, am sorry, am sorry forgive me. Hj benazir ta dafata tace is ok, tai shiru ta dago kanta ta kalli babanta ido cikin ido tace yess is my father,my dad is guilty, my dad murdered khaleesat parents, shiya kashe su, yakuma makantar da khaleesat. Not only dem mai aikin gidanmu ma haka. And su mai gadi are his accomplice tare suke everything. Jikake tsit. Lawyer umar zaki was speechless akace kowa yakasa magana, mamaki ake wace irin brave lady ce wanan. (Niko m shakur na daka tsalle nace swt pie dina kenan, chuchu d oneeeeeeeeeee.) taje ta zauna. Alkali yay playing recording kowa yaji sanan yaduba files yaga banbanci. Yabada pistols din aka tafi dashi lab dan testing.cikin 20 mins aka dawo aka duba finger print din yay matching nasu. Alkali yagama rubuce rubuce sanan yadago, yace ayau kotu ta yanke hukunci, shaidu dakomi sun nunamana baro baro cewa Abban chuchu shiyayi kisan. da yaranshi. Kotu ta yanke musu hukuncin daurin rai da rai. zama gidan yari na shekara 32 tareda horo mai tsanani. Alkali ya buga kowa yamike yafita, aka fiffto waje chuchu kuka Khaleesat kuka. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:44AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?0βƒ? Suna fitowa waje khaleesat ta rungume khalis tana kuka, ya share mata hawaye yace komi yazo karshe lil sis,shima yadan fashe da kuka dad da Hj benazir sunta lallashinsu. Khalis yace mum wai yaushe chuchu tazo court dinan?? Hj benazir tace tare mukazo nabarta a mota nane,yarinya har office tazo takawomin shaidunan nima nai mamaki yarinyar tai namiji kokarin and finally she prove u wrong khalis, a bad person can give birth to good person. Jikin khalis yay sanyi, yace mum nai nadaman abunda namata, hydar Abj tace saika bata hakuri, Khalis yace hakan za’ayi duk suka cigaba da hira. Chuchu tafito daga kotun tana tafiya ahankali,khaleesat tafara zuwa inda take ta rungumeta sosai suka fashe da kuka, chuchu ta dagota ta share mata hawaye, chuchu zatai magana taga anfito da babanta ankwa a hanunshi suka juya suna kallonshi. Hydar nijar kasancewa yasan khaleesat na tsoron mutumin yataho wurin da sauri tare da cewa β€œmy jiddaβ€? tajuyo da kanta ta kalleshi yana tafiyane bai riga yakaraso inda takeba. Chuchu tana kallon babanta taga yasa hannunshi biyu dake kulle da ankwa acikin riganshi yaciro bindiga yasaita khaleesat chuchu tace khaleesat tareda tura khaleesat tusss kakeji bullet ta sauka ahannun chuchu, take tafadi akasa hanunta nazuba da jini. Khaleesat dake kasa tamike tsaye da sauri daidai lokacin Abban chuchu yakara sakin wani harbi nabiyu, wani tsalle hydar nijar yayi ya tura khaleesat tafada kan chuchu bullet din sai cikin hydar, hydar yafadi warwar akasa tareda daura hannayenshi kan gefen cikinshi inda ya harbeshi yana numfashi sama sama. Abban chuchu daya dawo kaman mahaukaci yakara pulling trigger yace ai wlh yau khaleesat saikin mutu, police din daya rikeshi yace Alh ban bindigata munyi dakai mutum daya kacal zaka kashe, Abban chuchu yajuyo ya harbeshi take yafadi ya mutu, yace duk wanda ya matso kusa dani saina kasheshi. Mutum daya kacal nakeson tamutu, ita tajamin komi. Abban chuchu zaiyi harbi na hudu yaji tusss police din daya rike maigadi ya harbi kafanshi faduwa bindigar tayi aka dauka. Tuni sojoji da polisawa sun cika haraban kotu. Khalis yay gudu kan chuchu yarike hanunta dake zuba da jini yace stay with me. Khaleesat takoma kusa da hydar ta daura kanshi kan cinyanta tana tabashi yaya hydar karka mutu, am begging u stay with me plz, tafashe da kuka sosai tana girgiza shi, ahankali ya bude ido, hannayenshi dake kan cikinshi inda aka harbeshi dake zubar da jini yadaga ya kama fukanta dashi murya chan kasa yace my jidda stop crying, yay tarii. Khaleesat tarike hanunshi gam,tace dont talk, u are bleeding. yanzunan ambulance zasuzo, girgiza mata kai yayi hawaye ya sauko ta gefen idonshi, yace my jidda, iβ€?.. Lu…v……y…h…u idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta kwala wani uban ihuuu take ta sume, ummi sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta rikota akasata cikin mota, zulaihat tayi baya zata fadi hydar Abj ya riketa gam a kirjinshi yana bubbuga bayanta…………ni m shakur na fashe da kuka ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:49AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?1βƒ? Cikin one minute police da sojoji suka zagaye wajen akadau Abban chuchu aka maidashi cikin court. Police suka kori mutane harda su dad baya, inda hydar khaleesat da chuchu suke aka zagaye wajen da sojoji aka tsaya ana duba agogo ko minti daya ba’a karaba saiga ambulance biyu sunzo. Wata kyakkyawa doctor tafito, tana sanye ciki doguwan rigan atampha amma ta daura farin coat da dan karamin hijab dinta iya kirji shima fari, tana kokarin saka hand gloves, sojoji suka bata hanya ta shigo bayanta wasu mazane guda biyu suna dauke da akwatuna, ta tsugunna tana duba inda aka harbi hydar. Khalis ya matso wajen sojoji zasu korashi ya nuna musu ID dinshi suka barshi ya shige, zuwa yayi kusa da doctor din dake kan hydar ya nuna mata ID dinshi yace am Dr khalis, I’m an ANDROLOGIST, doctor ta gyara glass tace am DR HAFSAT BUNZA I’m an INTERNIST, nyc to meet u Dr khalis. Yace can i help with anything? ta girgiza kai tace no, yanzu hospital zamu dole ayimai surgery cos yasamu hole a stomach dinshi wanda hakan zaisa stomach acid dinshi zaiyi contaminating da peritoneum dinshi, In hakan tafaru guy din zaiyi iya samun PERITONITIS. So Dr khalis kaga dole ayimai surgery inba hakaba zai mutu in d next 12 hours. Khalis yace tnx 4 d information Dr hafsat, tadanyi murmushi tace alwys welcom. Take tasa aka saka hydar da khaleesat a ambulance daya chuchu kuma adayar ambulance din aka sata. Khalis yadawo wurin su yace hydar ka koma kotu za’a kara yankema Abban chuchu hukunci komi yake kasa just let me know, yace mum kutafi gida dasu ummi yashiga motarshi da sauri yabi ambulance, hydar Abj kuma yakoma cikin kotu. INTERNIST~doctor ne dat deals with internal medicine,kuma internist doctor ne dayake dealing da cututtukan da basu shafi surgery baβ€? PERITONITIS~ ciwo ne, or infection wanda zaisa intestines (hanjuna ) su kumbura, dawasu organs deke dat area hakan zaisa mutum yamutu bada dadewaba. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:53AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?2βƒ? Direct TASKAR MARUBUTA SPECIALIST HOSPITAL aka wuce dasu, asibiti ne wanda shahararrun marubutanmu kuma likitoci suka bude. Theater aka wuce dasu, itakuma khaleesat aka kaita normal dakin marasa lpy, DR FIDDAUSI da DR UMMI AYSHA suke kanta suna dubata dansu gynecologist ne, ruwa suka samata ruwa da allurai. Likitoci uku suka dukufa kan hydar DR LUBIEEE, DR MEENA MUSA, da DR KAUSAR LUV dukasu surgeons ne, suna kokarin ciro bullet din acikin Hydar. Inda DR MIEMIE BEE, DR UMMU SAMHA, da DR BABEELO suma surgeons ne suke kan chuchu ana kokarin ciro bullet din hanunta. Khalis na zaune agaban theater din addu’a kawai yake Allah ya tadar da kafadan hydar da chuchu wayarshi yaji yay kara yaduba hydar Abj ne yadauka yace hydar ya?? Yace yanzunan aka rataye Abban chuchu, khalis yace wot a painful death, hydar yace ban tausayamai ba cos he ask 4 it, kana ina?? hydar nijar ya farfado?? Khalis yace ba’a riga an gama operation dinba, hydar Abj yace ganinan zuwa. Khalis na ajiye wayan kiran dad ya shigo ya dauka, dad cikin raunin murya yace inane asibitin da aka kaimin dana? Khalis yafadamai, Ko minti 20 ba’ayiba sai gasu duk sun iso asibitin. Dad yace ummi keda hj benazir kuje ku zauna dakin da aka kwantar da khaleesat, hj benazir ta daga ummi suka tafi dakin dai2 lokacin khaleesat na farfadowa da ihu ta tashi da sauri hj benazir ta kamota ta rungume. Khaleesat tace mum yaya hydar ya mutu ko?magana take kaman zata shide saboda tsabagen kuka, ummi kasa daurewa tayi tafita daga dakin, hj benazir ta girgiza mata kai, tace hydar bai mutuba amma ana mishi operation yanzu kiyi addu’a Allah sa ayi a sa’a. Ahankali khaleesat ta sauko daga kan gadon mum tace ina zaki?tace bayi zan shiga nai fitsari, mum tace ok, Khaleesat ahankali ta iya daga kafarta, duk mum na lura da ita, zata daga nabiyu tasaki dan kara kadan. Mum ta taso da sauri khaleesat meke damun kafanki?? Khaleesat ta shiru kanta akasa hawaye na zuba, mum tace answer me Khaleesat maiya sameki baki iya tafiya da kyau, kafanki ciwo take ne?? Khaleesat tafara kama yatsunta kanta akasa cikin kuka tace uhm ai, ai.. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [3:58AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?4βƒ? Khalis yayi kanta dan ya kamata amma takara kankame hydar tana kuka sosai, khalis ya riketa ta turashi tana niku sakeni binshi zanyi, khalis ya riketa da karfi ya kama fuskanta yace khaleesat, khaleesat kallan, da kyar ta iya daga jan idonta ta kallai yace hydar bai mutuba yanzu ki natsu muji me Dr zatace kinji ko? ta girgiza kai yariketa. Dr tace mun cire bullet din, tun Wuraren 5 amma mun rasa dalalin dayasa yaki farkawa, Khalis yace ya shiga coma kenan??Dr tace i cant say, mudai jira nan da 24 hours inhar bai farfadoba sai musan ya shiga coma, Dr tawuce tafita. Kowa dakin hawaye yake amma yanda sukaga khaleesat ta durkushe akasa tana kuka yasa kowa ya shanye nashi kukan suka taru suna bata baki, wuraren 11 dad yace oya kutashi mutafi gida,Khaleesat tafashe da kuka ita batason zuwa, Khalis yace khaleesat kitafi nida hydar zamu kwana anan kinji, amma ta make kafada saida khalis yay kaman zai daketa sanan tabisu Tana kuka Zulaihat ta rungumeta suka shiga motan hydar. Suna kaiwa gida Khaleesat da zulaihat dakinsu suka tafi ta kwanta yayinda ummi aka bata part dinta daban. Hj benazir da kanta takawo musu abinci zulaihat taci kadan amma khaleesat takasaci. Hj benazir da kanta ta zauna tana bata abaki da kyar ta iyacin kadan tace ya isheta da kyar ranan bacci ya dauketa. Duk inda tajuya hydar take gani, sai lokacin take kara godema Allah databashi kanta kafin abunan yafaru dasu. Wasa wasa yau sati 4 kenan hydar ko motsawa baiyiba, inda akamai dinki harya warke amma hydar bai tashiba. Chuchu har an sallamota tadawo gida soyayya ta kullu tsakaninta da khalis mai karfi. ********** Kwanaki sunja wata biyu kenan amma hydar shiru, khaleesat ta rame,ta dawo shiru2,bata iyacin abinci ko kadan,sai kuka, safe,rana, dare koda yaushe kaga khaleesat zakaga hawaye a idonta. kowa yana iya bakin kokarinshi ganin tasake amma khaleesat takasa,ga wani yawan kasala dake damunta. Abu daya kebata mamaki duda raman datayi amma kirjinta sai cikowa suke kaman ana hurasu. Yau takama litinin tana zaune tasa wani atampha riga da sket fari,tasa hijab baki tana zaune a falo tana jiran khalis yafito yakaita asibiti wurin hydar idonta alumshe. Dad mum da ummi suma suna falon fira suke sama2 dan har sun saba yanzu khaleesat bata magana daga uhmm sai uhm. Khalis yafito yace lil sis muje, mikewa tayi tafiya daya, biyu uku taji wani mugun jiri tai baya zata fadi mum tariketa tafada jikinta dasauri khalis yajuyo. Hj benazir tace khalis gaskiya kadubata khaleesat batada lpy sosai, cos dis days na lura jiri na yawan damunta,ummi tace nima nalura da hakan ko abincima bataci shima. Kwantar da ita sukai akan kujera khalis yakoma dakinshi ya dauko kayan aiki bayan yagama dubata, yabude hanunta ya kalla, yabude kwayan idonta yaduba. Duk dahaka bai gasgata abunda yaganiba sirinj ya dauko yadebi jininta ya kalli su dad yace bari naje lab nai testing jininta nadawo yanzunan. Ko 30min ba’a yiba khalis yadawo har lokacin khaleesat na bacci, murmushi a fuskanshi dad yace khalis meke damunta??kowa shiyake kallon. Yace dad khaleesat nada…β€?.. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:02AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?3βƒ? Sai kuma tayi shiru. Mum alokacin nema tagane, shiga bayin tayi tahada mata ruwan zafi sosai abuta tafito tariketa takaita bayin tace kiyi tsarki dashi. Tana fitowa kam taji yarage mata zafin,zama tayi shiru gabanta sai faduwa yake kallon agogo taga 5 takasa daurewa saita fashe da kuka tace mum wai har yanzu ba’a gamaba? Mum ta share mata hawaye tace dad yace kar afito dakene, amma dan ajima mafita muga. Khaleesat takoma ta kwanta tana kuka sosai idonta yay jajir. Karfe 8 aka gama komi, Dr lubiee tafito tacema su dad kubiyoni, ummi da sauri taleka tafada ma mum fito da khaleesat akayi wanda ke zabga uban kuka ta taushe bakinta, khalis yazo yariketa ya share mata hawaye yace be strong lil sis, babu abunda zai sami hydar, namiji ne, soja ne, in sha Allah mijinki zai fito da ranshi kinji, ta girgiza mai kai. dakin da chuchu take aka fara kaisu chuchu idonta biyu ma amma da alamu taci wuya, bancin sun dubata dad yace Dr dayan patient dinfa?? Dr tace kubiyoni. Khaleesat kara kankame khalis tayi suka shiga wani daki mai kyau, gani sukayi hydar kwance, yay wani irin haske da kyau. Kowa yay shiru, Dad adan rude yace Dr maisa shi bai farfado ba?? Kowa yay zuru zuru yanason yaji me Dr lubiee zatace, Dr lubiee ta fuzar da iska take gaban khaleesat yakara fadi ta dafe kirji, Dr lubiee tace am afraid to tell u sir, dis patient isβ€? Khaleesat bata karasajin maganan ba tasulale zata fadi kasa khalis yatarota Rirrikeshi tayi tace yaya hydar ya mutu ko??wlh inya mutu yau saina bishi, tura khalis tayi da iya karfinta ta doshi gadon da hydar kekai, fadawa tayi jikinshi tana jijjigashi sosai tana kuka, yaya hydar wake up, Dr lubiee tace ku kamata karta famamai inda mukai mai dinkiβ€?. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:06AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?5βƒ? Dad kowanensu yamike tareda dafa kirji saboda abunda suke tsammanin zasuji abakin khalis sukace khaleesat nada me? Khalis yace mum wlh MALARIA takedashi,nama karbo mata magani,kowanensu yakoma ya zauna gwuiwa a sanyaye, khalis yajuya haryakai bakin kofa yajuyo yace dad mum ummi khaleesat nada CIKI, yaciro wata takarda daga aljihunshi here is d result, dad shiya fara tashi da sauri ya karbi result din, ummi kam taushe bakinta tayi hawaye yacika idonta tana murmushi tareda tasbihi ga Allah.. Dad dayaga result din baisan lokacin daya rungume khalis ba yana Alhamdulillah Hydar yasamu lpy,hydar ya warke, ubangiji Allah yatashi kafadarshi,itakuma Allah ya raya abunda ke cikinta, dad yace khalis wata nawane??khalis yace dad wlh karamin cikine just 2 month. Take ummi da hj benazir suka gane ranan. Ana cikin murna hydar Abj ya shigo yace me akema murna haka? Khalis yace lil sis nada ciki 2 months 1hydar yasamu lpy, hydar Abj jikinshi yay mugun sanyi idanunshi suka cika da kwalla zuwa gaban ummi yayi ya tsugunna yace ummi dan Allah kuyafemin abunda nayi abaya shairin shaidan ne, ummi tashafa kanshi tace bakomi hydar komi yariga yawuce aka cigaba da mishi nasiha, daga bisani dad ya janye khalis da hydar suka tafi asibitin. Khaleesat lokacin data tashi karfe shabiyu na rana,afirgice tatashi tana kallon agogo,saikuma tafashe da kuka tana yaya khalis ka gudu baka kaini wurin yaya hydar ba, mikewan dazatayi jiri yakara dibanta tazube a kasa wurin,da sauri mum da ummi suka fito daga dakinsu suka dagata tana sauke ajiyan zuciya,murya chan kasa tace ummi jiri naketaji ni bansan mesaba. Mum tace zakisha tea? Ta girgiza kai, mekikeso to? Tai shiru tana kallonta, ummi tace zakije wurin hydar? Da sauri ta girgiza kai, ummi tace bari dan anjima zasu dawo sai akaiki yanzu mezakici? Ta girgiza kai. Mum tace khaleesat talk now, ahankali tace agwaluma nakeso. Ummi tace dakuma me? Ta girgiza kai, ummi tai murmushi ta kalli mum tace da alamu laulayinta na rashin magana ne,dakuma yawan jin jiri, akwai magunguna dazan hada mata, amma gaskiya dole tarage fita, saboda kartaje ta jiri yadebeta a idan da baidaceba,koma zata fitan zai kasance wani natare da ita. Khaleesat ta kura musu ido alamun tambaya.. Mum tace khaleesat kinada shigan ciki na wata biyuuuβ€? ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:11AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?6βƒ? Khaleesat ta kallesu amma takasa cewa komi saita dukar da kanta hawaye na zuba,mum tace oya muje na kaiki wurinshi da sauri tamike amma jirin tafara gani takoma ta zauna, mum tace ikon Allah kaga wani sabon salon laulayi,babu amai babu zazzabi sai jiri da rashin magana. Mum da ummi suka riketa suka sa a mota, ummi ma tabisu suka tafi asibitin. Har dakin da hydar yake suka kaita ta zauna akan kujera sukuma suka fita. Kifa kanta tayi a cikinshi tana kuka sosai, takamo hanunshi tarike gam tana sauke numfashi tai shiru,sai chan ta dago kanta tana kallonshi tace my guardian angel,katashi plz, u have to wake up,4 d sake of our baby. Hanunshi tarike takai kan cikinta tace yaya hydar feel ur baby heartbeat, can u hear dat?katashi both of us need u, tafashe da kuka sosai ta kankameshi hawayenta sai gangara suke a cikinshi, batare da hydar yay motsi ba amma zuciyarshi ce tafara aiki da sauri, nan da nan computers din dake dakin suka fara di di di. Adan firgice khaleesat ta mike tsaye tana kallonshi tace zaka tashi ne?? Bari nakira Dr. Juyawan dazatayi jiri ya debeta zata fadi,daidai lokacin hydar Abj ya shigo dakin yay maza yatarota su dad na bayanshi. Dad yace maiya sameta hydar? Yace faduwa zatayi. Dad ya kalli mum yace dagayau kar akara kawo khaleesat asibiti,batada lpy,kartaje tafadi, yace khaleesat kiyakuri idan kin warke saiki cigaba da zuwa ko? Bata iyama dad gardama tace to, muryan kuka tace dad yaya hydar tashi zaiyi yanzunan yay motsi. Kowa ya kallai amma ba’aga alamun motsi ba. Tajuya zata koma wurin hydar amma jiri yakara dibanta khalis yariketa. Dad yace khalis maida ita gida, Khaleesat tafashe da kuka tana ihu wlh tashi zaiyi tashi zaiyi, har khalis ya fita da ita daga dakin ihu kiran sunanshi take. Su dad duk suna tsaye adakin gani sukayi Hydar yafara motsi da kafaaaaa, yana kokarin bude bakinshiβ€?. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:14AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?7βƒ? Ko ina na jikinshi na rawa, dad yace hydar jeka kira Dr, ummi takarasa gadon tarike hanunshi tace hydar katashi gamunan duk munaso katashi,kadan2 yake bude idonshi haryazo yabude duka, dafarko dishi dishi yafara gani,saikuma idanun suka washe tass,saukar da idanun nashi yayi akan ummi tana hawaye. Yace ummi my jidda,da kyar yay magana, cikin hawaye tace ita kakeson gani??ya girgiza, kai tace kabari a sallamemu saikaje ka ganta, Dr lubiee ta shigo ta duddubashi tace wow wat a brave patient, daga tashinshi harya fara magana,inhar kana haka nan da 1 week zamu sallameka. Tace zaku iya bashi light abu yasha kaman tea,nan da gobe ne zaifaracin abinci mai nauyi, hydar Abj da dad suka dagashi suka kaishi bayi brush yayi ya wanke fuska,dago kanshi yayi yace dad daz suka kaishi bayi brush yayi ya wanke fuska,dago kanshi yayi yace dad dazu naji muryan my jidda ko mafarki ne?? Dad yace itane amma batada lpy nace khalis yakaita gida, arude hydar nijar yace dad plz ku kaini wurinta. Dad yace kadage kaji sauki a sallameka sai mukaika. Suka fito dashi aka bashi tea kadan yasha. Bayan khalis yabar khaleesat da zulaihat yadawo asibiti ya tarar hydar yatashi bakaramin murna yayiba. Haka suka cigaba da kula da hydar babu wanda yafadanma khaleesat yatashi saboda yanda batada lpy. Shikuma hydar magananshi daya my jidda my jidda. Satin hydar biyu da tashi ya warware rass kaman ba shiba, yaune kuma zasu dawo gida. Khaleesat kam yau ciwon ta saiyafi na kullum,kuka kawai takema mum da zulaihat akaita wurin hydar amma mum tace taje tayi bacci inta tashi a kaita, zulaihat ce takaita dakinsu data gyara ta kwantar da ita kan gado, tana sanye dama cikin wani dogon farin shimi iya cinya. Juyi kawai take akan gadon,tanajin zuciyanta namata wani irin kaman zatai amai, hawaye na gangara ta gefen idonta. Kamshin turaren dataji yasa ta dago kanta ta kalli kofan, jitayi anbude kofan da sauri ta sauko kan gado bakinta na kokarin furta wata kalma mai kama da ya..ya hydar, tsayawa yayi jikin kofa yanamata murmushi yabude mata hannu, daga kafanta tayi zatai gudu amma jiri yasa tai baya zata zube…β€?. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:18AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?8βƒ? Zubewa akasa da sauri hydar yakarasa yakamota tafada kirjinshi tana maida numfashi da sauri sauri, hydar ya rungumeta tsam tsam,hawaye yacika mai ido yace my jidda mesa kika rame haka?? Ba bakin magana sai kuka, kuka sosai take harda majina,ya ajiyeta akan gado, ya tashi yaje gaban dressing mirror ya dauko tissue yazo ya zauna kusa da ita, ya share mata majinan, yasa hanunshi ya share mata hawayen yana girgiza mata kai. Yarike fuskanta yace my jidda kidena kuka,baganiba am back, naji sauki kinji? ta girgiza kai hawaye na cigaba da zuba, hawayen daya cika idonshi shima suka zubo yace my jidda plz stop crying, ya kwanto da ita jikinshi ya daura hanunshi kan cikinta yace it can affect our baby so plz stop,cikin kuka tace yaya hydar 2 months baka taredani,u left me all alone,y,y? Tafada kan kirjinshi tana kuka. shafa kanta yayi yace nai alkawari bazan karaba kinji, ya share mata hawayen, itama tasa hannu ta sharemai nashi.Ahankali yake laluban lebenta kamasu yayi ya sumbaceta sosai sunyi kusa 10min ahaka sanan ya dagota yace my jidda maisa bakicin abinci? Ta langabemai kai batareda yin maganaba,ya munsule kumatunta ahankali yace yanzu zakice, banason kina barin kanki da baby na yunwa ta rufe idonta da sauri. Wayanshi yaciro yace zulaihat kawomin abinci khaleesat. Ba adadeba zulaihat ta kwankwasa hydar yace shigo khaleesat na kokarin kwace kanta daga jikinshi amma ya matseta, da sauri zulaihat tafita tana dariya kasa kasa. Hada mata tea mai kauri yayi, saikuma faten unripe plantain da mum tamata dan yanada kyau gamai ciki hydar ya zuba a plate ya ajiyesu akan stool ya dagota tana wani tabe fuska tana shirin yin kuka, yace u have to eat something, ta chusa kanta akirjinshi yaya wlh banaso, cikeda damuwa yace to mekikeso?? Ahankali tace agwaluma. Saida yadanyi dariya yace tom inkinason agwaluma kici abinci ko kadanne kinji? Ta girgiza kai. Debowa yayi yasa mata abaki, ta hadiye, kaman abun arziki hartaci kusa rabin plate din, tura abinci tafarayi tana kokarin mikewa tsaye da sauri hydar yakamota yace my jidda ina zaki?kinsan kina ganin jiri, kokarin turashi take amma ya kankameta wani amai ne yataho mataβ€?. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:26AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?0βƒ?9βƒ? Amai ta dinga kwaroma hydar da jikinta amma ko damuwa baiyiba, ganin yanda idanunta ke juyawa yasa ya zauna da ita akasa,jikinta har rawa yake,idanunshi yacika da hawaye yakara matseta a jikinshi saida tagama aman tass ya jinginar da ita da gado, yashiga bayi yahada ruwan mai dan zafi yafito. Daukanta yayi kaman jaririya yakaita bayin kayan jikinta yacire yay mata wankan sai kallonta yake,itakuma ta kulle idonta saboda kunya. Ahankali taji yace my jidda u have change, ahankali ya daura hanunshi kan kirjinta yace and dis thing too, it has grown bigger. Kukan shagwaba tafashe dashi tana yarfe hannu ahankali tace stop, u talks naughty, tatura hanunshi daka kan kirjin nata. Yadanyi murmushi yace i luv yhuu tace ahankali luv u more. Saida yagama mata wankan sanan yafito da ita. Mai ya shafamata jikinta yay zafi sosai ko idonta bata budewa duka,ya dauko wani shimi yasa mata ya kwantar da ita kan gadon ya lullubeta da bargo Tsugunnawa yayi yana shafa mata kai, bude idonta tayi kadan, ahankali tace i luv yhuu yaya hydar takamo yatsarshi tasa abakinta, hawaye ya cika idonshi yakai bakinshi ya sumbaci goshinta yace luv u too. ahaka bacci yay gaba da ita. Cikin dubara yaciro yatsarshi abakin ta sanan yabar dakin yakira zulaihat tazo ta gyara inda tai amai. Khaleesat ranan bacci tasha sai magrib ta tashi har lokacin zazzabi bai saketaba hydar ya shigo taimakamata yayi tai brush tazo tai salla. Suna zaune yana kokarin, bata abinci takici aka kwankwasa kofa yace a shigo. Duka family ne, da sauri khaleesat ta jaye jikinta daga nashi, mum da dad sukai murmushi, mum tace son nazo koranka daga gida nane, ka tattara kadau matarka katafi gidan ka, nama tura an gyara gidan yau dasafe kaga saikayi jinyarta da kyau, kowa yafashe dadariya, hydar nijar murna amma saiyadan gintse,khaleesat kanta akasa. Dad yace jidda ya jikin? Tace dasauki dad, mum tace ai naga alama tunda husby yadawo. zulaihat tafashe da dariya. Dad yace oya kumujaya muna jiranku a falo, dad ummi da mum suka fita, khalis yace atattara abar mana gida koba hakaba my chuchu? Tace eh mungaji da ganin luv, inama ace teema nanan, bata tafi honeymoon da faruk dintaba datasha kallo. suka fita daga dakin suna dariya. Hydar yashiryata yasa mata hijabi ko kaya daya bai daumataba suka fito falon kanta na kirjinshi saboda jirin datake gani. Har mota suka rakasu, hydar yasata amota yarufe sanan ya zaga ya shiga,ummi ta leko tace kabiya da ita asibiti kasan cikin wata biyune subata maganin jirin nan, dukar da kanshi yayi yanzu ummi tasan ranan, yaja motan suka tafi. Abakin wani super market ya tsaya ya kalli khaleesat wanda idonta a lumshe yace zaki iya bina my jidda? Ta girgiza kai, ya matso da bakinshi yamata kiss a goshi jikinta zafi, yace bari nasiyo miki agwalumanki dakuma me?? Tace madaran kuka, dariya yayi sosai yace a super market ba’a samun madaran kuka. Yafita ya kulle motan. Kaya yadawo dasu niki2 ya ajiye a bayan mota ya kalleta yaga hartai bacci shafa cikinta yayi yace Allah karayamin baby na,kaba mamanshi lpy,ya matso da kanshi ya sumbaci goshinta sanan yaja motan sai gidansu dake Abjβ€?. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:28AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?1βƒ?0βƒ? Yana horn mai gadi yazo yabudemai motan ya shiga, saida suka gaisa da maigadi sosai ya dauko ledan gasashen kaza daya yabashi aiko yadinga godiya. Kayan daya siyo yafara shiga dasu ciki mai gadi yatayashi sanan yadawo yadau khaleesat kaman yarinya akan gado ya kwantar da ita, bayi yashiga yay wanka yay alwala sanan yazo yazira jallabiya ya faesa turare. Ahankali yake tashinta my jidda, bude idonta tayi kadan ta daga hannayenta takara jawoshi jikinta ta rungumeshi cikin murya bacci tace never leave my side,hydar hawaye yacika idonshi ahankali yake shafa fuskanta harta farka ras. Hydar yace my jidda zomuje muyi salla, dagata yayi yakaita bayi saida yakara mata wanka tai brush sanan suka fito dogon hijabi tasa sukai salla. Hydar yace ina zuwa, yafita, cikin kayan daya siyomata wata red rigan bacci ta dauka na silk mai shegen kyau kusan rabin kirjita awaje tasa, takama gashinta tai kalaba kwara daya sai abun yay mugun kyau tafesa turare tagaji da jiranshi tabiyoshi abakin kofa suka kicibis,wani kallo yabita dashi suka karasa aciki abaki yake bata abincin yana kallonta taci sosai Kaman ba mara lpy ba. Saida takai kwanukan kitchen tatadwo ta zauna a jikinshi ya tallabota cikin muryan shgwaba tace nagode yaya hydar naga kayan daka siyaminβ€? hannu ya daura akan lips dinta ya girgiza mata kai yace i luv uuuu.ta lumshe idonta tareda cewa mee too my guardian angel, takara gyara kwanciya akan cinyanshi,yafara wasa da kitson kanta yatabe baki yace baki iya kitso ba, bari namiki kigani,khaleesat najinshi ya warware kalaban datayi, tarike gashinta da sauri tana ka iya kitso ne? Yay murmushi yace yess kitson yan nijar zanmiki,tai rau2 da ido tace zaka maidani yar bararojiya ne? Hydar ya kalli yanda ta shagwabe saita kara kyau, yace daa bashi zulaihat ke miki lokacin kina nijar ba, see u. tace aini dama uhmm, yace uhmm wot? yakama gashinta yay mata kwara daya irin wanda ya ciko dinan a goshi, ya dagata yace muje kigani ya zaunar da ita kan mirro din yahada kanshi da nata,yanda taga yana kallonta ta mirror yasa ta sauke idonta da sauri, hanunshi yakai yadaga habanta yace look ur self baiyi kyau ba? Tayi murmushi tarufe idonta. Zagayowa yayi ya tsugunna agabanta, hanunshi ya daga yakai kan boturan rigan ya ballesu duka, wani ajiyan zuciya yasauke,khaleesat idonta arfure har yanzu hannu takai tana kare kirjinta, ahankali shima Hydar yakai hannushi yacireta nata yace no my jidda, ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:31AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?1βƒ?2βƒ? FAISAL ne, khaleesat takoma kusa da yaya Hydar ta rirrikeshi tace yaya niban sanshiba, Hydar yakuramai ido, ranshi abace yace lpy? Faisal daya dawo kaman almajiri yace sojaa kayakuri karka kamani, wlh yarinyar nan nasanta nijar dama hakuri nakeson bata akan abunda namata abaya, yafashe da kuka sosai, Hydar yace maiya kawoka naija? Ya share hawaye yace wlh ban saniba, wasu yan fashi suka zo gidanmu suka kwashe komi sukaimin duka, sunce wata matata mai suna luwai dana saka ita taturosu suka kara min wani dukan farkawan danayi shine na ganni a nigeria yafashe da kuka. Khaleesat ta chusa kanta a kirjin Hydar tana kuka tace yaya mutafi banason yakara rabani dakai, magana take tana kuka, Hydar yanada tausayi haka Allah yayishi bandir na dubu daya daya har dubu dari ya mikamai yace gashi kakoma gida, faisal ya karba yana godiya sosai. Hydar yasa khaleesat amota harya shiga ya zauna faisal yakara lekowa yace dan Allah HYDAR HUNTER ne? Hydar batareda ya kalleshiba yace eh. Da sauri faisal ya tsugunna yana kayafemin hydar dan girman Allah, Hydar yace komi yawuce sukaja motansu har gifan ummi amma khaleesat bata dawo daidaiba. Hydar ya rungumeta yace my jidda ki rage tsoron nan babu abunda zai miki bazai kara dawowaba, ta ce are u sure? Ya girgiza mata kai ya manna mata kiss harta natsu sanan suka karasa ciki. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:34AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?1βƒ?1βƒ? Ya shagala yana wasa da kirjinta da suke mugun burgeshi, yaji tanamai kuka, yadan tsagaita ta mike tsaye da sauri tahau gado. Ajiyan zuciya ya sauke da kyar ya mike tsaye yana cije lebe, ya kashe musu wutan yahau gado. Khaleesat miginowa tayi tahau kan kirjinshi, shafata yakeyi ahankali nan yaji jikinta yafara rawa, murya na rawa tace yaya Hydar zafi wlh sosai, shafakanta yayi yace my jidda nasan bakida lpy ahankali zanyi kinjiko,kin yarda nayi my jidda? Ta girgizamai kai tana hawaye. Ahankali Hydar ke tafiyar da ita harya cimma gidanshi,ko kadan yau bataji zafiba, sai gajiya Hydar yaki barinta tuntuni ake abu daya,kuka tafaramai sosai da kyar take iya magana saboda yanda ta galabaita ga bacci a idonta sosai, dukan bayanshi take yaya Hydar nagaji nagaji, amma kojinta bayayi..tun tana iya magana hartai shiru sai sauke ajiyan zuciya Hydar da kyar yay controlling kanshi ya kyaleta bawai dan ta isheshiba saidan yana mugun tausayinta da baby shi datake de dashi. Kankameta yayi yana sauke ajiyan zuciya kallon fuskanta yayi yaga baccin wahala ya kwasheta. ******** Tundaga ranan suke shan soyayyansu,khaleesat tasaba da soyayyan hydar, tuni sun koma barrack, ansha bikin chuchu da khalis, saikuma zulaihat da hydar Abj. Khaleesat yanzu watan cikinta takwas, daidai da so daya basu taba samun sabani da hydar ba, yana tattalinta tana tattalinshi. Zaune yake a office yaji wayanshi na kara,ganin my jidda a screen yasa ya dauka da sauri yana murmushi,yace my jidda kina missing dinane? Tai murmushi tace guardian angel inason zuwa wurin ummi ne, yace kibari nadawo nakaiki, baikamata kina driving ke kadai ayanda kikeba yace ammafa ki shirya nasanki tai dariya tace tom. Ko 30 min ba’ayiba yadawo saida suka soye sanan suka dau hanya sunma kusa karasawa gidan ummi taga mai saida gobura ta shagwabe tace yaya goruba, ya kalleta yace naki siya, tafara hawaye babyn kafa keso ya parka motan da sauri, yace adenama baby na karya baima iyacin gorubaba, zan siyane cos ina sonki ehe tafashe da dariya, yakama hanunta suka karasa wurin mai saida goruban harzata shiga mota taji ance khaleesat da sauri suka juya wazasu ganiβ€?.. ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_ [4:46AM, 3/5/2017] β€?+234 803 052 4904β€?: πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž πŸ’žπŸ’žπŸ’ž 🌹 *_KHALEESAT_*🌹 πŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌπŸ™ŽπŸΌ ```Maman Abd shakur``` _PAGE_ 1βƒ?1βƒ?5βƒ? πŸ”šπŸ”šπŸ”š πŸ”šπŸ”š πŸ”š Rayuwa taima khaleesat da Hydar nijar dadi. Rayuwa taima su mai gadi zafi a gidan yari, sunyi nadaman abunda suka aikata ba kadanba. Khalis tuni ya maye gurbin yan uwan chuchu, yazama dad mum da komi nata. Hydar da zulaihat sun dinke babu mai jin kansu. Yau tunsafe khaleesat tatashi da ciwon baya sosai arude hydar yakaita asibitin dake cikin barrack. Ranan ya~bint bata duty DR MRS SAIF ce a duty. Mrs saif ita ta karbi haihuwan khaleesat inda khaleesat ta santalo kakkyawan yaronta namiji, kamanshi daya da babanshi, yaron kaman dan india. Hydar tsabagen murna saida yabama mrs saif kyautan kujeran maka lol. Ranan suna yan uwa da abokan arziki suka shaida sunan yaro mai sunaa HIDAYATULLAH. Yaron san kowa kin wanda yarasa, duk lokacin da Hydar zai kalli hiyayatullah saiyaji son khaleesat yakaru aranshi duniya kenan komi yay farko zaiyi karshe bai taba tunanin zai warke harya samu haihuwaba. Bayan 40 khaleesat tadawo gidan mijinta. Yau weekend Hydar na gida yana wasa da hidayatullah khaleesat ta shigo tasa wasu hadaddun english wears sai kamshi take zubawa Hydar yabita da kallo hartazo ta zauna kusa dashi. Ya kalleta yace STUPID VILLAGE MAN U BETTER……da sauri Khaleesat ta taushemai baki tace my yaya Hydar hunter, my guardian angel, my swt carrot, my open teeth mai karamin kyau, lokacin yarinta yasa nafadi haka, Hydar ya janyota jikinshi yace i know cos natuna lokacin kirgan dangi kikeyi khaleesat ta yarfe hannu tace lieeeeee, cheater kawai, wlh na girma lokacin. ya manna mata kiss yace i luv u, i luv everthing about u my jidda. Ta rungumeshi tace luv u more kamin hallacci abin kaunata, farin cikina, zaujateena, habibina, nisful hayat dina, oooo my swt Hydar u are d besttttttttttt. *_ALHAMDULILLAH_* *```MASHA ALLAH```* _godiya ta tabbata ga *ALLAH THE CREATOR OF THE CREATIONS!!!*_ ```Daga group na:- ``` πŸ“š *HAUSA NOVELS*πŸ“š πŸ“ž _08034691340_