: * ARNE * By *Surayyah.M.S * *Tabbas maganan hausawa dai dai ne da sukace Shimfidar fuska tafi shimfidar tabarma da haka nake so na mika godiya ta ta musamman ga * *Ruqayya Hasssan Othman* "*Allah ya kara basira,da daukaka...nagode sis Rukky.*" *@AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * *1–2* """Cikin sanyin Daren damina ga duhun hanya,tafe suke wajen karfe 2saura na dare,alhaji abdullhi da" drivern sa Musa "A daidai hanyar da yabi Jos zuwa abuja," Dan sassauta tukin motar yayi domin hasken touchlight da aka buga akan idanunsa "Innalillhi wa inna ilaihi rajiun,Alhaji bar. aayi" "Park,park park akace musu,nan Musa agigice ya kashe motar kusa da wata bus din kasuwa da aka" faffasata da harsashi "Cillo su waje sukayi ,suna binsu da naushi" "Lie down flat, don't raise ur head or I will shoot,." 'Bari kawae suke Kansu akasa. kimanun su shida ne sun rufe furkansu da mask "Daya daga cikin ya tukare Musa bayan yagama duba shi baisami komai ba," "Nan ya masa lilis,sai da ya ga baya numfashi," Alhji kuwa hatta agogan sa da takalmansa sanda suka cire..... "Abun mamaki shine..duk da hakan .su biyu ne suka tsaya kansa inbanda jibgarsa ba abunda sukeyi," "In banda Azaba da radadi ba abunda alhji abdullhi ke Sha," "Daga bisani dayan ya kwada masa gindin bindiga a kai,nan jini ya fara zubowa tare da jiri dake nemar" kwantr da shi "Oga yakamata amasa aiki lokaci na tafiya," "Daga hannu ,yayi ma wani shakiki acikinsu,da tuntuni a tsaye yake bai motsa ba" Alaman ya harbe alhaji abdullhi su kauce "Nan ya fara karasowa," "Dan Allah kumin rai,na rokeku" alhji da ya kusa fita cikin hankalinsa yake furtawa zan Baku dukkan abunda kuke so "Shut up, waya gaya maka Yau zallan sata muka fito," "Bushewa yayi da dariya yace Kowa xai mutu ,dole kaima ka mutu" domin gwmnatin ku ta kashe mana ogan mu dan uwan mu "Nan ya cahkamo alhaji,yace duba chan yana maida kallonsa kan motar haya wanda ba mai rai acikinsu" Said wani yaro da baiwuce shekara 13 ba makale da gawan iyayensa yana shesshekar kuka "Innalillahi wa enna ilaihi rajiun,hasbunaAllah wa neemal wakeel" Dariya suka bushe dashi dukkansu suna wani ihun cike da rashin imani... "Gunner finish him,nan ya danna harsashin zai buga kan alhaji" Ji yayi an chukwikuyesa anrike rigarsa "Ka kashe ni ka barshi," "Ni yakamata ka kashe,zan bi su mama" Banida amfani ka kasheni Wani wawan mari ya sake masa wanda saida ya gigice Ahakan yaron ya sake yunkurowa ya damke rigarsa sanda ya yaga gefe daya Nan faffadan kirjinsa wanda ya ji zanen tattoo na kan biri(monkey) yA bayyana A fusace ya danna bindiga kan yaron zai buga "Stop gunner don't shoot him,kill d man" "Karar siren din sojoji ne suka faraji,da sauri drivernsu ya fito da motarsu a jejin" nan suka fara yunkurin tatarawa Gunner kuwa danna bindiga yayi setin kan alhaji ya danna kat Ihun yaron ne ya farkar da alhaji da tuni yagama sallamewa idonsa a rufe yana faman Kalmar shahada "Jini ne ya mamaye kafadan yaron, kwance a jikin alhaji ji yayi yace Jesus save me,kafin nan ya rufe" "idonsa sumamme," "Karasowar sojojin ke da wuya aka dura su alhaji ambulance aka fara basu taimakon gaggawa ,ba a tsaya" "ko ena ba sai babban asibitin abuja," Nan aka wuce da yaron nan theatre . Su alhaji da Musa kuma aka kaisu emergency room. *Surayyah.M.S * : * ARNE * By *Surayyah.M.S * *@AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * *3–4* """Hajiya Mariya ne tareda da yaynta biyu zafar da faryal,.kasa zama tayi sai kai kawo take fuskarta" cike da dimuwa. "Ganin kawu kabiru da matarsa biyu yasa ta nufo hannu aka tana cewa na Shiga uku kawu," Alhaji haryanzu ba ace komai ba Nan ta zube kasa tafara rusa wani sabon kuka "Haba Mariya wai meye haka ne,kitashi da Allah" "haj Shafa'tu ,haj zainab Ku dagata mana," Nan suka shiga rarrashinta suna bata baki "Gefen su zafar da faryal kaeu kabiru ya zauna," Bayan 2hrs doctor ya fito da file a hannunsa yana dubawa atakaice. "Da Sauri auka nufo sa ,Doctor ena alhajin ya jikin dai" "Ku kwantar da hankalinku,komai is under control nan da dan mintuna zaku gansa" "Alhmdulihhi ,kawu masha Allahu," Hajiya Mariya take maimaitawa Mungode doctor kawu yace Bayan mintina talatin nurse ta basu ixinin shiga wajen alhaji Enna lillhi wa enna ilaihi rajiun alhaji? Kawu yafada yana matsowa "Ya jikin naka Yaya,.lallai anji jiki kam" "Allah ya baka lpya ya kuma Tona asirin wanda suka aikata,in masu shiriya ne Allah yA shiryesu" "Ameen kabiru,Alhj yafada da kayr" "Nan kowa ya shiga bada baki wa alhaji ," Gefe guda kuma Hajiya mariya inbanda tsinuwa ba abunda take yi "Haba Mariya,Ashe bazaki yi tawakkali ba?wannan al amari takaddari ne," Addua yakamata muyi Allah yasa da Abunda ya tsare "Chab,a irin wannan bugun kisan alhaji? ena ga baka ganka bane yadda ka dawo," Nidai bazan dena tsine musu ba Allah ya isa ko kabarinsu maci da wuata bazan yafe ba "Ya isa haka haka Mariya Hajiya zainab tace," Kada kai kawae alhaji yayi yace Allah shi kywta Tura kofa akayi enda doctor salman da wasu sojoji guda uku da wata mata tasha suit su ka shigo "Sannunku,ya mai jiki ?" Lpya lau doc "Alhaji abdullhi ya jiki,babba daga cikin sojojinn yafada" Alhmdullhi jiki sai godiya "Akwae dan vayani da Zamu dauka, doc bring him please" Nan doc da kawu suka daura alhaji abdulhhi akan wheelchair zuwa ward din da aka ajiye yaron nan "Tausayi ne fal a idon Zafar da faryal yadda sukaga yaron kwnce yana hawaye," "Alhaji da kyar ya mike yace masa sannu, ya jikin." "A hankali ya amsa da sauki sir," Ya sunanka? Suna na Raphael "Chab.Ashe ma ARNE ne yaron,ai da mutuwa kayi aka rage mana iri,Hajiya Mariya ke rayawa aranta" "Nan babban sojan yadan musu tambayoyi,daga bisani yace nagode da bada hadin kan ku" "Doctor please keep me updated,in akwae wani Abu" OK sir "Bismillah madame u can carry on,." Allah ya Baku lpya.sojojin suka Fada suka fice "Doctor salman,sunana madame Gloria correspondent inchage of orphanage home tafada tana nuna" masa ID "Akan case din yaron nan ne,ga takarda zakayi signing idan ya warke zamu zo mutafi da shi" Mika hanu doc yayi zai karba takardan Dakata doc? Madame can we talk for a min? Sure why not alhaji Inaso nayi adopting yaron nan pls "What,excuse me?" Yes ko akwae matsala ne?is der any law akan adoption_ "No sir, ba komai,amma akwae hanyoyin da ake bi kafin nan a declaring din case din" "Ah wannan ba matsala,zan tura lawyer na gobe zuwa offishin ku" Zanji komai daga bakinsa "Ok sir ,good day tafada tana mikewa zuwa waje." "Wani bakin ciki da haushi ne ya turnike haj mariya,tana Allah Allah, afita a" koma ta ma alhaji magana "Yaya yanzu daukan yaron nan zakayi,bakasan daga ena yafito ba ,bamusan asalinsa ba" "Charab haj Mariya tasa baki,GAshi dan ARNE," "Ke mariya,ki rufa min baki," "Nan alhaji yabasu labarin gurmuzun da sukayi agaban barayi, harda tare masa bullet din da yayi" "Hmm toh Allah shi kywta dai Yaya,amma ai da ka barshi kawae aka kai gidan marayu" "Kai kabiru,na Riga na yanke hukunci dani zai zauna" Haj Mariya da ta kasa nutsuwa a ranta tace zamu gani kuwa...ena ni ena renon dan Arne Allah ya kiyaye *Surayyah.M.S* : ARNE by Surayyahm.s @AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 5-6 "Bayan wata daya had yanzu gidansu alhaji abdullhi acike take tam da jama'ah ana faman debar gaisuwa," "Mun gode,mun gode allah ya saka da alkhairi,mahaifiyar alhaji inna dake zaune a babban central palorn" gidan take fada ayayin da jama'ah ke zirga zirga wasu na fita wasu na shigowa. "Hm Mariya ena shikuma yaron nan ," "Ohh kina nufin arnen nan,emm yana chan daki na CE mar karya kuskura ya fito" Ban isa da abun kunyar nan ba "Gaskiyarki,ko ni nan shafaatu abun nan ya mugun Sosa min rai" Kiga yadda alhaji ke tarairaya yaron nan tun a asibiti "De na tunamin shafa'atu,.ga yaron munafuki naga sai wani shige ma yara na yakeyi" "Chab,to kitashi tsaye Mariya,karki sake ya arnatar miki da yara,kinsan fa baida tsarki,kiyi takatsan tsan" da shi sosai "Hajiya Mariya,, Hajiya zainab ta katse hirar tasu," Alhaji nasan magana dake "Toh ena.zuwa,juyawar ta ke da wuya" "Haj shafa tace ,hmm kinga makira ko,yanzu haka labe take mana.munafukar banza" "Kyaleta,shafa barinje naji abunda zaice" "Toh jeki ena nan,sai kindawo" "Sallama ta yi tare da shigowa cikin spare faloun sa," Alhaji gani. Haba mariya banga Raphael ba ena yake ne? "anata gaisuwan nan is a perfect opportunity da zai ga dangi ,dangi su gansa' anata tambaya kinsan labari" ya riga ya fita. "Wani dogon tsaki taja,haba alhaji yanzu akan wannan maganan ka daga ni akan mutane," "Mariya? Tsaki fa kika ja min,lallai naga abun naki yafara zarcewa..." "Marairaicewa tadanyi,Alhaji kayi hakuri dan Allah, nifa gaskiya nakasa sabawa ne da yaron nan" "Haba mariya,Sa'ar danki ne fa zafar,meye wahala aciki,? Bake kika rike su ba meyasa bazaki iya rike dan" wani ba Dan Arne? Haba alhaji mu fa ba daya muke da arna ba...ya zakayi ma kace na karbi Arne a matsayin da "na,wallhy bazai yiwu ba" "Mariya? Kina cikin hankalinki kuwa...meyasa kike magana kamar bakida tausayi,you should be grateful" shi yaron da kike kira arne shi ne sanadiyar rayuwata a yanzu. "Ke ba abun kunya bane ace kina wannan haukar akan dan karamin yaro Sa'ar dan cikin ki,toh daga Yau" bana so naji ko na sake ganin kin kirasa da wannan sunan. "Tashi ki fice ,mikewa tayi ta fice rai a bace." Cikin faryal zafar ya taba ke chop chop kawae "Kyal kyalewa da dariya tayi Yaya zafar stop it ,kaima haka ne,sunata wasan su gwanin sha'awa" "Kallon su kawae yake yana murmushi," "Hey raphael, ya ka tsaya da cin naka chokolate din." xafar yafada yana kokarin sa masa a hannu..EAT Murmushi Raphael yayi wanda ya fito tareda hawaye Oh my GOD ya zafar why is he crying? Nan suka tsura masa ido su biyun "Bakomai,natuna wani Abu ne," "Really what's dat,?" "Babu komai zafar,I think I miss my parents yafada yana share makalallen hawayensa...." "Gaba daya jikinsu yayi sanyi,faryal duk da ita karama CE amma tanada tausayi sosai har hawaye ya cika" mata ido "Zafar ne ya riko hannunsa yace, c'mon Raphael you are now part of us,kasake jikinka da mu pls kaji?" "yes ..faryal ma tace, yay raphael don't worry we will share our mummy and daddy with u." "Idonsa cike da hawaye ya sake musu murmushi,nagode muku" I really like u guys am feeling like I know you for long...and I.......... "Ok ok enough of this drama raphael,no more crying promise?" Faryal ne tazo da gudu ta cahkule shi. Nan suka fashe da dariya dukansu "Zafar,cikin tsawa mai gigitarwa Hajiya mariya ta kira shi," "me kukeyi haka? Mexan gani? Faryal da ta gama tsorata sai bari take a gefe," "Ki wuce kufice anan,kar na ci muku mutunci," "get out ""to your room,tafada" tana Nuna musu hanyar kofa Dagudu suka fice Surayyahm.s : ARNE by Surayyahm.s @AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION Page7-8 Mikewa tsaye yayi yana bari tsabaragen tsoro "Zauna,shege munafukin yaro bana hanaka magana da su zafar ba" "Ki ....yi ha...kuri mummy," Pas ta make bakinsa kace me? "Mu...what? Ni ba uwarka ba CE," "Chabdi lallai yaron nan ka ci dani Yau,da kazamar arniyan uwarkan zaka hada ni,Allah ya kiyaye na haifi" "Arne," . Dan kara yayi sakamakon zafin da kunnensa yake masa yadda ta kama da karfi ta murde "Kanaji na,? Daga Yau sai yau kar na sake ji ko na sake ganin ka da yarana ..." "Idan ba haka ba,sai na maka abunda yafi haka kanaji na?" "Eh.,.yafada yana shesshekar kuka," Eh what? Bakada tarbiya ai dole zaka na amsa min kamar ni Sa'ar ka CE "Daga Yau sunana Hajiya abakinka," "karkasake naji ka kira ni wani suna da zai dangata ni da kai ,ARNE kawae" Nan hajiya mariya ta hankade sa yafada kasa ta kuma taka shi ta wuce abunta "Kuka Raphael yakeyi ,cikin tsananin shauki da tunanin iyayensa har bacci ya daukesa a hakan" Bayan sallar isha 'i an watse mutane an koma gida kowa ya hallara wajen cin abinci "Faryal da zafar da suka yi shiru bakamar yadda aka saba jinsu awajen ,domin kuwa Hajiya mariya ta" "kashe musu warning akan zuwa dakin Raphael," "My princess ina yaya Raphael? Abba ya tambayi faryal," Zare ido kawae take tana mutsu mutsu.... "Yana daki abba zafar ya Fada ,meyasa Baku taho tare da shi ba zafar" "Haba alhaji kabar yaran nan suci abinci mana,ai yanada kafa yafito mana ko so yake ana Goya sa...? Cikin" ranta tana cewa kamar dan sarkin Arna ko hmm "Baice komai ba ya tashi ya wuce sama ,bayan mintuna kadan sai gashi ya sauko da raphael biye a" bayansa "Zauna anan, laraba serve him,yafada ma mai girkin gidan dake tsaye" "Ke ,da Allah ki tashi mana akai,ki kyale shi zaisa," Wani mugun kallon da alhaji ya mata yasata tayi shiru ta nitsu "Nan laraba ta sa masa abincin idonsa akasa,kirjinsa na dikan uku uku" Ci mana raphael "Nan ya dago kansa sannan ya fara ci ahankali," Tsaki Hajiya mariya taja ta tashi ta barwajen SURAYYAM.S : ArNE by Surayyah m.ss *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 11-12 Janshi tayi har cikin wani daki empty bakomai aciki said Chinese carpet da aka shimfida akan tiles "TSungunawa Raphael yayi yana Hajiya dan Allah kiyi hakuri ,bazan kara ba" Dariya ta fashe da shi kace me? Ba Allah zaka kira ba Jesus dinka zaka kira kamar yadda kasaba "Nan ta jawo wayar wuta ta dinga zabga masa,kota ena bata damu ba" Tun yana kukan anaji har yafara na zuci.ga yunwa ga gajiyar wanki Itako Hajiya mariya bata bar dukansa ba har sanda taga ya Fada kasa sumamme "Kuka faryal takeyi sosai ,ya zafar ka kira abba mana" Mummy dukan ya raphael takeyi tun tuni fa tafada cikin kuka "Shima da hankalinsa ya gama tashi,daukar wayarsa yayi ya danna number abban su" "Sau biyu yayi ringing na a dauka ba," Ya sake dialing yana sawa a kunne yaji ankwace wayar "Me nake gani? Wa kake kira zafar? Nan ta duba ,hmmm ohhh ubanku Ku kukee nema ko, me zaku CE" masa Shiru sukayi dukansu inbanda bari ba abunda suke "Faryal me zaku CE abban ku,kifada. Min ko na miki shegen duka irin na arnen can" Mmun...ga kina du...kan yya raphael ne..shi ne "Yi min shiru,awajen" Haj mariya ta daka mata tsawa wato azzaluma tana zalunci bari Ku kira sarkin yaki ko? "Toh bari kuji edan naji ko naga wani daga cikinku ya fadi wani Abu,ena kunga abunda na ma yaron nan?" "A tare suka gyada kai," "Good ,to naku sai yafi nashi" Kunaji na?ringing wayar zafar tafarayi Dagawa tayi taga ABBAH. Gashi Tamika masa inajinka ka amsa anan sa a speaker saura ka ketara abunda nagaya maka yanzu "He...loo abba,zafar ya dai lpya kuwa?" "Zare masA ido tayi ,nan yafara uhmm" Um mmm umm lpya lau abba "Dama muna wasa ne da faryal shine muka dialing bamu sani ba," "Ohh ok na fahimta ena Raphael kuma," "Nan gaban jafar ya fadi ,shiru yayi baice komai ba" "Sa hannu tayi ta kwace wayar ta kashe abunta," "Ku wuce ku bani waje..da gudu faryal ta wuce tana kara sautin kukanta,shima zafar ya bi ta zuwa sama" "Kiran wayrta alhaji ya yi, alhaji komai lpya sunce wasa sukeyi kasan faryal da zafar ba arabasu fa" To ena raphael? "Yana chan dakinsa mana nifa alhaji kaga zan shiga ciki,sai da safe kat ta kashe wayarta" "Alhaj abdullh da hankalinsa bai kwanta ba ,sake sake kawae yakeyi aransa" Da kyr ya kawar da tunanin bisa dalilin maganarsa da zafar dazun Surayyahm.s : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page9-10 "Kwanan alhaji biyu da tafiya Lagos,ko abinci raphael baisamu yaci ba haka ya kwnta" Ruwa mai sanyi yaji an watsa masa . Tashi.... Da sauri ya mike da jikaken kayan jikinsa Tace ya biyota backyard Nan ta ajiye masa wasu kayan da it a kanta batasan amfaninsu ba kawae a store ta debo Wanke mun su yanzun nan Tafada ta juya abunta "Jiri ne ke dibarsa tsabr yunwa da kasala da yakeji,ga sanyi" Amma haka ya kafa kansa akan wankin nan sai famar yi yake A hankali yaji ana sa key ma kofar backyard da ya shigar dasu cikin main house din Zafar da faryal ne suka taho cikin hadadden pyjamas na barci tasa pink Riga da wando iya ankle wrist shikuma zafar yasa sky blue Riga da wando "Shhhhhhh zafar ya masa ,Inda suka karaso da niyyar tayasa wanki" Meya fito da ku? Yafada a hankali Munje dakin ka ne bamu ganka ba Hhnm karya zafar fadi gaskiya Toh munjiyo ka da mummy ne shyasa muka zo shikenan? "Dan zaro ido Raphael yayai ,zafar pls Ku koma ciki kar ta zo" Yaya raphael ai na kulle kofa kafin tazo zamu gudu mu buya karkadamu A cikin rada suke maganar kamar wasu marasa gaskiya su uku akan wankin Faryal karkisa ya isa haka kar sanyi ya kamaki zo ki zauna anan Nan ta fara commentator tana musu game akan wayafi iya dirza kaya. Ya zafar ure too lazy 8/4 fa... yakamata point dinka ya dan karu "Dariya suka fashe dashi,ai dake ne anan da 0/10 ne zaki samu" "Tura baki ta zaro ido waje tace, stop it, ya zafar kamance I'm princess Elsa the snow warrior fighter" (animation cartoon da suke kallo) Kajita hmm sai shegen son kallo Ehh yay Raphael ya akayi ka iya wanki haka? Pls tell us we want to learn too Ke kina nufin ni ban iya bane ko me. Hey calm down bro..yafada yana dafa zafar ",faryal zan koya miki kar kiji komai" Amma waya koya maka mu bamu taba yi ba sai yau. "My mum,yafada cikin sanyin murya kansa akan aikin daya keyi" Where is she now? Faryal tafada cikin son taji komai "She's dead, yafada da dan murmushi and" My dad too Shiru tayi tana kallon reaction din fuakarsa idonta yana nemar kawo hawaye "Bugun kofar aka fara da karfi,kai raphael ko wa kake da suna waya baka izinin kulle min kofa" Nan suka dabirce suka fara Neman hanyar buya acikin shukar dake wajen "A hankali ya bude kofar,bai hankara ba saukar mari yaji tas a fuskarsa, dan ubanka wani munafurcin kake" kullawa anan "Nan tafara dube da dube tanayi tana zaginsa ," Tsoro ne cike a zuciyansu zafar da suka dukunkune a kasan katoton shuka da ta tsaya a tsakiya awajen "Hajiya kiyi hakuri,wankin nakeyi," Yimun shiru kazami arnen banza dan wuta .... Allah ya tsine haihuwar ka wallhy shegen yaro ka zo ka fancama cikin rayuwar mutane Hannu ta mika zata sake wanka masa mari a kunburarren fuskarsa ..ya dan ja da baya bata same shi ba "Wani uban tsawa tadaka masa ,nice zaka kaucewa ehh lallai kam" Kafara fuka fuki tun ba aje ko ena ba? Toh biyoni ciki Yau zan banbance maka tsakanin mutum da dabba. Nan ya fara binta zuwa ciki zuciyarsa cike da tsoro da fargaba Surayyahms : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 13-14 "Kasa xama tayi ,hankalinta ya kasa kwanciya domin kuwa bata san halin da raphael yake ciki ba" Tana so ta je... Amma kuma tsoron mummyn ta takeji. Chan anjima shirun yayi yawa ba maiko motsi agidan "Faryal CE ta mike straight zuwa dakin da Raphael yake ,ihu ta sake ganinsa har yanzu akwance duk" jikinsa shatin bulala "Da gudu tayi hanyar waje Inda suka ci karo da baba mai gadi,chief security na gidan." Janyo ta yayi yace faryal lpya? Ke da waye haka Ba...Ba dan Allah ka taimaka ma Yaya raphael zai mutu tafada tana fashewa da kuka sosai Subahanllah yana ena? "Yana daki _nan zafar ya iske su hanyar tahowa da baba chief security ," Sallamewa kawae yakeyi ganin yadda raphael ya kwanta akasa baya ko motsi Ena Hajiya ku kirawo Hajiya a rude baba yake Fada musu Ganin yadda sukayi tsuru tsuru da idonsu ne yasa ya CE "Zafar ena maka magana ka tsaya," Umm uhmm baba mummy ne ta buge sa. Dan Allah ka taimaka mukaisaa asibiti kafin tafito Nan hawaye suka fara tsilala a idanun zafar din Taimaka masa sukayi har yakai raphael asibiti batare da Sanin Hajiya mariya ba Bayan sati biyu Wasu bakaken range rovers ne sunsha tint baka Su shida aka parking a gidan alhaji abdullhi. Da gudu faryal ta fito ta rungume sa abba na tafada da murmushinta Shima mayar mata yayi da murmushin yace my princesss yakamo hannunta suka shige ciki Komai a tsare yake a gidan kamar kullum zafar ne ya sauko shima ya tarbi mahaifin nasa. "A kitchen kuwa kunnensa taja da karfi," toh saura ka ketare dokokin da nafada maka ...wuka ta zare ta nuna shi da shi kaga wannnan? zan chaka maka Shi na kashe arnen banza. "Hawayensa ya goge,yace toh Hajiya" Harara ta watsa masa tace Da Allah bace min kuma ka wuce ka canza kaya kafin ku hadu da alhaj yaganka ahakan. Wawa kawae. Nan tafice tabarsa ta nufi site din alhaji Da sauri ya kammala mopping din dayakeyi ya kama hanyar dakin sa "Yana shiryawa yana godewa Allah zai samu ya dan huta ,yasan dai dole tabar masu aiki gidan su kama" aikinsu yanzu "Don' dama Hutu taba mai aikin shara mopping da goge goge, ga shi gidan ba kadan ba ita kuwa" Ko zai kwana ya wuni yanayi ne ba damuwarta bane kuma bai isa yace ya gaji ba. Surayyahm.s : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page16-15 Sum sum yafito har yadan canza da ga asalin kamar sa kamar marar lpya... "," "Tsugunawa yayi cike da biyyaya ya CE alhaji sannu da dawowa ,ya hanya?" "Ahh raphael zo nan ka zauna ,ya nuna kusa da shi" Zuciyarsa cike da tsoro ya mike ya nufi Inda alhaji yake ya zauna Ya kake? Ina fatan kana having good time da yan uwanka su zafar? Kai ya daga baice uffan ba "Wani paper ya Ciro a brief case yace gashi Raphael, wannan list din makarantu ne kazaba inda zaka" karasa secondry schl dinka yakamata kafara zuwa ko? "Idonsa cike da kwalla ya kalli alhaji yace ,alhaji makaranta?" "Yes ,son ure free to choose, make your choice" Ko abaka lokaci ne kayi tunani? "Ahhh no sir,Barin duba" "Yafada ne kawae amma harga Allah baisan ko makaranta daya a cikinsu ba,domin kuwa makarantun" yaran manya ne zallah Lura da shi zafar yayi sannan ya gano abunda yake ciki "abba y not ASA shi a makarantan mu sai muna zuwa tare ," "Dan kallonsa raphael yayi yace eh alhaji hakan ma yayi," "Raphael ,abba ya kirasa I'm your father kadaina CE min alhaji kaji,call me ur abba" Murmushin jin dadin dukansu uku sukayi Inbanda Hajiya mariya da ta cika FAM saura kiris take jira Sauka kasa yayi ya sake rusunawa gaban alhaji... "Nagode abba ,Allah ya saka maka da alkhairi..." "Dagosa yayi yace no thanks my son, ka dauka nan kamar gidanku ne kaji? Yace toh abba na gode" "Toh ku tashi ku je daki ,nan dukansu suka mike cikin farinciki suka nufi dakunansu" "Murmushi alhaji ya yi yana cewa alhamdullhi," "Dogon tsaki yaji taja,tace hmmmmm" Allah sitiri bukwui inji kishiyar mai kusumbi Kana bani mamaki wallhy Dan dai daiita kallonsa yayi yace name fa? "Yadda kake buga kai akan Arne mana,wallhy wannan ba dabian musulmi bane" "Dariya alhj yayi yace Mariya kenan,a naki sanin ba?" amma musulmi na kwarai ai baya walakanta dan wani "Arne ?haba alhaji yaron nan fa daga kazanta ya fito,mutanen da basu tsarki masu fitsari a tsaye?" wai meyasa ka rife idonka ne haka "ARNANCi Kazanta CE tabbas ,amma ai shi mutum ne ko? Kin manta da kissar fasikar karuwa da kare?" Sanadiyar bashi ruwan Sha da tayi Aljanna ta shiga fa "Haba mariya,ko qurani ma cewa yayi ka zamo mai kywtata wa dukkanin mutane,..baice lallai sai musulmi" ba.....meye laifin rikewa da taiimakon yaro karami kuma maraya ba uwa ba uba?kika sani ya samu kykkwan rabo ta sanadiyar mu ko ma mu mu rabauta sanadiyarsa? Kifada min mariya. me asalin dalilinki na tsanan yaron nan Shiru tayi batace komai ba "Hmmm ki nutsu fa, ni bana son yadda kike aibanta yaron nan" Tashi tayi shiru abunta ta wuce dakinta tana kukkuni... Surayyahm.s : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 19-20 Fitowar su alhji a masallaci bayan sallar asubahi da yaronsa zafar abayansa dan ja da baya yayi yana kara dubawa Raphael yagani zaune a kofar haraban duk hankalinsa na cikin wajen Raphael? Alhaji ya kira "Em ummm ena kwana Abb..ah yafada da dan e,e nah" Me kakeyi anan ga sanyin asubahi "Ba komai ABBAH ," "Abba kullum yakan fito shima ai,kawae Baku taba haduwa bane zfaar yace" Dan murmurshi alhaji yayi yace raphael ai ba sallah kakeyi ba y not kayi baccin ka kar sanyi ya kama ka No abba bana iya baccin ne kuma. sai ya shiru ya rasa abunda zai CE "Toh shikenan ,muje ciki nan suka dunguma zuwa ciki su uku" Haka raphael ya cigaba da binsu yana zama a bakin haraba yanajin duk abunda akeyi Hakama idan mallam mamman yazo weekend tun yana buya abayan window har ya fara zama tare dasu..anayi yanajin su a gefe..... "Musamman ma ranar waazi da tarihi ,domin kuwa raphael na matukar jin dadin kissoshi da tarbiyan da" mallm mamman ke koyar da su zafar Aransa kuwa wani bangaren na mamakin yadda agidan hajiya mariya CE kawae ba ruwanta da abunda ya shafi karatun Addinin yaranta. ko zuwa Inda suke bata yi Hakan ne ma yabashi damar hllatar wajen ba tare da wani matsala ba "Ranar asabar bayan Malm mamman ya gama yan tambayoyin sa," Alhaji ne ya taho ya iske su anata dariyar raphael da ya nace shi ma sai an masa tambaya shima. Da murmushin sa ya mika wa Malm mamman hannu Barka dai alhaji an fito lpya? "Lpya lau mamman ,enada ai ba wata matsala" Ahh bakomai masha Allahu Yawwa kutashi ku shiga an gama na Yau..yafada yan dubansu Ganin yadda raphael yayi fuskan tausayi yasa Malm mamman yace abokina kar ka damu zan tambayeka next week sai ka shirya "Da dariyarsu suka kalleshi, yana cewa toh oga mallam" Shima dariyar ya mayar musu "Toh alhaji ni zan wuce,Malm yace" Hannu yasa a aljihu ya Ciro kudi yabasa "Ka Sha ruwa a hanya an gode fa," Godiya shima yayi ya fice_ "Zafar,alhaji ya kirashi gefe yace ku shirya dukkan ku" zamu Fita kai da faryal da raphael Murna yake ya Shiga dakin raphael yace masa kayi Saurii ka shirya abba zai fita damu yau "Minti 15 sai gasu sun fito, faryal tareda haj mariya kowa yayi kyw tubarkallah..." "Nan shima Raphael ya fito cikin shigar Riga red da bakin wando jean ,ba karya shima ya fito" amma tsoro ne da fargaba cikin ransa yadda yaga hajiya na doka masa harara da gefen ido Sunkuyar da kai kawae yayi ya wuce shima ya Shiga motar Haka fir ta hanasa sakewa a motar duk da alhaji na nan shima aciki "Wata babban super market aka sauke su, kana ganin haduwar wajen kasan daga wane sai wane agarin" abujan ma.... Duk su faryal sun sake abunsu amma Raphael jiyake kamar ya Shiga wata duniyar ta daban ba a Nigeria yake ba Sai kalle kalle yakeyi Dariya sukaji haj mariya takeyi kamar anbata kywtar wani abun Subhanallh da Sauri alhaji ya karaso ganin Raphael ya makale akan stairs na zamani mai tafiya da Kansan nan "Bakauye an shigo birni,haj tafada tana dariya" zo nan mu wuce faryal. Hannu zafar ya mika masa ya sauko kafin alhaji ya sa ya gwada masa yadda a ke yi "Kaga raphael ba takawa zaka nayi ba,tsayawa zakayi akan Wanda ka fara takawa shi zai kai ka har sama" sai ka sauka Zafar yafada yana gwada masa Nan alhaj yace Toh ku je tare da Raphael zafar sai ka na gwada masa abunda bai gane ba "Toh abba,suka nufi sama su ma" "Nan zafar ya fara deba musu kayan sakawa kala kala dayake designers ne ,tareda da expert artist suke" wanda ke binsu yana basu opinion da zabi akan yanayin kowani kayan sawa da suka zaba Duk da fargaban dake zuciyar raphael zafar bai barshi ba sanda ya jida masa kaya fiye da nashi ma. "Haka ma takalma turare, wristwatches da mayukan jiki, wanka, Dana wanke kai..." Cikin awowi 4 da rabi aka kammala komai suka kama hanya Wani mugun kallo take masa Wanda yasa jikinsa karkarwa duk hankalinsa baya jikinsa "Ji yayi ance raphael da karfi,a firgice yace naam Zafar" Abba na maka magana Yace muje dakinsa mu same sa yanzu Toh muje mana tare suka jera suka nufi dakin da sallamarsu Surayyahm.s : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page17-18 "Bayan wata biyu a gidan alhaji ,raphael ya warware" normal kamar bashi ba Zaune yake a kofar masallacin gidan yana sauraron zafar dake karatun Qur'ani bayan sallar asubahi. Nitsuwa yayi tamkar wanda yasan abunda ake cewa. har cikin ransa abun na Sanya shi jin nitsuwa Shyasa ma ya nace kullum sai ya biyosa ko a sace ne ya labe yana ji "Karfe 7.saura suka nufi gida tare ,asace raphael ya shiga dakinsa domin kuwa Hajiya ta hanasa hada" hanya da su zafar Shikuwa kullum yana like duk enda zasuje dashi "musamman ma zafar da ke sa'arsa ne,,,sai ya buya a gefe guda har ya gama harkokinsa kafin su dawo" Hajiya kuwa bata damu ba ma saboda a dakinsa tace yadinga zama kar ya fito mata cikin gida. Alhaji abdullhi dan kimanin shekaru 45yrs bafulatani ne dan asali kauyar Adamawa a Nigeria mahifinsa alhaji Muhammad ja'EH da ",mahaifiyarsa Hajiya salima ita kuma asalin yar Ethiopia cr..." "a tsaye yake duk da shekaru tafara ja, kynwun halittarsa bata boyewa," mutum ne mai ilimi sosai da sanin yanayin zaman takewa kafaffen mai kudi ne wanda ya samo asali ne tun daga mahaifinsa. ya mallaki kamfanoni a Nigeria da kasashe daba daban a waje. Alhaji abdullhi da Hajiya mariya auren zumunta akai musu ...ita kuma yar Ethiopia ce ta wajen mahaifinta ",mariya dai yar dangin mahaifiyar su alhji abdullahi ne Hajiya salima" "Farace Sol ,tanada kyw Nagani nafada,..sai dai arziki da rurin mallakar duniya tasa ta zarmewa cikin" tsananin son abun duniya Hajiya mariya bata haihu da wuri a gidan alhaji ba kasancewarsa mai wahalar zama waje daya da kuma Kaddaran Allah... shekarunsu na hudu da aure ne Allah ya fara bata haihuwa nan aka samo zafar.kafin faryal da ta fito bayan shekara 4 da haihuwar zafar.... "Farare ne sol ga bakin gashi yaleyale mai tsayi kwnce akansu sai manya manyar idanunsu,,in kagansu" ma zaka dauka yaran larabawa ne... ",taso ta sangarta su da son nuna abun duniya da sakalci irin na yaran manya" amma ena 'enna salima mahaifiyar alhaji da shi kanshi alhaji sun Sha karfinta wajen tarbiyartar da yaransa "Don' kuwa ilmin addini ya fara nema musu a gida tun suna kanana sosai ana musu kamr lesson, da" malaminsu malam mamman wanda yake zuwa Wekend tun 10na safe Faryal duk da ma ita karama CE shekarunta 9 a duniya kawae amma Allah ya azurtata da tausayi da "kaifin basira, tanada taurin kai amma zuciyarta Nada saukin tarairaya..." Ga shi Allah ya bata ilimi domin har takara suke da yayan ta wajen daukar karatu..... "Sun girma cike da kauna da tausayin junansu," nasihohi da wa:azi. Da malam mamman ke yawan musu na mussamman shine yayi tasiri akan Dada gyra tarbiyansu da nagartan su Domin kuwa Alhji abdullhi ya umurce shi da ya ware lokaci na mussamman na koya musu dabia bisa ka idodin musulunci da basu tarihin akan halayen manzon Allah SAW. Komai tare ake musu gurin bacci ne kawae kowa da nashi dakin. Surayyahm.s : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page21-22 Waya takeyi ko zama batayi ba "Shafa atu,kedai bari ni wallhy na Shiga uku bakin ciki zai kashe ni a gida na" Meyafaru haka mariya? Kinsan ba abunda a isa ya Sha miki gaba ena duniyan nan kam Fada min me yafaru Hmmm shafa_ kinga yadda alhaji ya zuba kudi ma yaron nan Yau a mall kuwa? Ke kyace shi ya haifesa Kikace mene?lahhhh ha ila ha illalahu ..... "Chab mariya a idonki ake wannan jihadin wutan ,lallai kam" ai dama na Fada miki ba kin tsaya Sanya ba ai kwanan nan ma za amance da yaranki a Daura sa akan komai "Kut ,dan Allah dena fadar wannan maganar shafa ..Chab di jam da kuwa tabbas akuya za taci block" "In ban kashe shi ba,shidin wa? arnen banza dan wuta?" tafada tana faman huci "Hmmm toh nidai na Fada miki,ki kara dammara in ba haka ba kuwa zakice na Fada miki" Toh haj shafa ya zanyi yanzu mafita nake so kawae Kinga yanzu alhaji na annual leave dinsa Kullum yana gida Gashi al amarin alhaji ne yanzu sai ahankali shi fa duk lokacin da na kawo maganar yaron nan baya saurara ta Wai ban isa na taba yaron nan yana nan ba fa "Ke mariya ,ki kwantar da hankalinki cikin satin nan zan zo zamusan abunda zaayi" Yawwa shafa ko naji magana.ki taho ma akwae abubuwan Dana dauko miki kema Shewa shafa ta buga daga cikin wayrta tace tooooo kawata an gode sosai sai na zo din Cikin dakin alhaji zaune suke a kan white fairy chairs dake zagaye a wajen an masu kwalliya da jajayen throw pillows "," Hannu ya miika ya dauko wani carton dauke da kwali madaidata guda biyu Kowa ya mika masa i yace musu suyi amfani da shi.... "Wayace kirar iPhone bakake guda biyu,sannan ya ciro bandir din kudi yan 500 ya basu" Kowa ya ajiye a drawer sa "ware ido waje raphael yayi, da Sauri" Yayi Kasa ya tsunguna ya fara godiya har hawaye sanda yayi "Banace banason kukan nan ba raphael ," Zafar tashi kuje ku kitmsa gobe fa zai fara binku makaranta.. Da safe karfe 7.30 driver ya ajiye su a new Nigerian international sec schl ",suka nufi kan assmbly sit kowa sai kallon raphael yake musamman ma da yake basu taba ganin zafar da" wasu ba kullum su biyu ne da faryal dinsa Zama kowa yayi akan sit dinsa a assembly hall aka gama musu vayani kamar kullum "Khalid wani dan ajinsu zafar ya taba shi,hey dude wannan bro dinka ne haka?" Hhhhhh khalid me ka gani? He look like u guys but not exactly yafada yana kashe ma faryal ido "Tsaki taja ta dauke kanta,shegen gulma kawae" "Yes he's my bro ,meet him" Nan Khalid ya mika wa Raphael hannu yana masa wani kallon raini am Khalid garba and u? "Murmushi raphael yayi yace Hey Khalid. , ya juya kansa" "Tabe baki Khalid yayai yace wow ,a snub! welcome to d new world irinku muike so" "Nan aka fara Shiga aji kowa ya wuce yaje ajinsu ,raphael na ssic zafar na A" Eta kuma faryarl na jss1A Surayyahm.s : .ARNE by SurayyaM.S *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 23-24 "Haka rayuwa ta cigaba ma rphael a gidan alhaji abdullhi,idan yana gari saukinsa idan baya nan kuma" hatta makarantar Hajiya mariya bata barinshi ya leka "Idan ma yasamu yaje toh itada kanta zata CE zata dauko su,haka zata barsa awajen yanaji yana gani sai" dai ya biyo motar haya ya dawo "A makaranta kuwa shakuwar faryal da Raphael ya fi nunawa,saboda ko break ne wajensa take fara zuwa" kafin zafar ya fito "Duk da sa idon da sauran yan aji Duke masa,hakan baisa raphael jin wani abi aransa ba duk da ma yasan" ba yaron da bayaji da Kansa a makaranta Musammamn ma khalid da ya sa ma kahon zuka "ga raini da Nuna arziki,sai dan kadan daga cikinsu ne masu nagarta da sanin mutunci mutane" "Ranar vocational activities kowa ya Santa kayansa na sports," Faryal CE a gefe tana kokuwa da gashin kanta da yaki zama cikin p cap dinta Yaya zafar gyra min mana tafada Lamar zatayi kuka "Ke kincika fitina bakinki kiyi kawaye ba,ai ba Daura miki da zanyi ,ni ba dan aikin ki bane" Turo bako tayi tace ohh haka ne ko? Kaima zaka zo watarana Nan ta wuce wurin raphael da tun tuni yagama shirinsa kallonsa kawae ta tsaya yi batace komai ba "Faryal ya dai kinda min ido fa?banyi kyw ba ko, murmushi tayi" Daura min kaji? Tafada tana lankwaso muryanta "Toh juya na Daura miki,nan ya kamo suman ta ya daure mata kamar pony tail,(a tattare gashin kamar" chuku sai a bar dan kadan ya sauko ta gaba) "Itama tayi kyw sosai,kanta yayi kamar Ariana grande,still batace komai ba ta juya tana kallonsa," Waro mata idanu yayi yace oh my GOD menene kuma Kyal kyalewa tayi da dariya tace babu Zafar ko ko kallon su bayayi hankalinsa yana kan wasannin da ake "Suna cikin tadin shirmensu ne cike da jin dadi da raha," Yaji an buga masa ball akan hanci take jini ya biyo baya Ya raphael faryal tafada da dan karfi ta mike zata taba shi "Ke,taji an finciko ta,bana hanaki dariya da maza ba,meyasa baki ji,taurin kanki fa yafara isa na faryal" "Kut kaidin waye ? Bansanka ba ai,kaga Malm banason rainin wayo tafada tana watsa ma Khalid harara" Raphael baice komai ba illah kokarin goge stain din dake bin hancinsa Come on sis je ki kira zafar time ya kusa "Zanje na wanke ku sameni a cahn,kama hanya yayi zuwa wash room batare da ya kalli Khalid ba" "Itama wucewa tayi tabarsa awajen, a mirror ya hangi Khalid a bayansa ya shi go washroom din shima" "Kai dan wahala,me kakeji da shi? Nifa nasan kai ba asalin dan alhaji bane adopted ne" So? Raphael yace "So kadaina kusantar faryal because she is mine,nikadai idan ba haka ba jikin ka zai gaya maka ....." Murmushi raphael yayi ya kama hanya zai fitaA yaji an shake shi "Ina maka magana kana min shiru,kasan ni waye?to kaje ka tambaya no one messes with me a makrantar" nan "Ture hannunsa raphael yayi ya sake masA wani wawan mari a fuskarsa," "Kai ka dube ni da kyw,am no one I know,but Nafi kafin barazana daga wajenka, baka kai ba...save ur" empty threat to urself Stupid boy "A fiirgice Khalid yafara yunkurin kamo raphael da Fada ,sai ga zafar da faryal" "Me haka khalid? What happen guys ,meyayi zafi harda dambe" "Harararsa kawae faryal takeyi ,Inda shikuma ya ja tsaki ya fice ,don hrga Allah gadan karfin hali ya daga" dama yasan a doke bazai iya dukan Raphael ba "Hakuri suka fara bashi ,tunda suke basu taba ganinsa ya ma wani, wani abu ba" "Ranar asabar by an an kammala musu karatu ,zafaru kamin magana da alhaji mana ...Malm mamman" yafada "Bayan mintuna goma aka CE ya shigo,a palour ya Tatar da shi bayan gaisuwa yafara dacewa" Dama wata year shawara CE Nazo da ita alhaji amma bansan ko ya abun yake ba Bakomai Malm mamman inajinka "Akan maganan raphael ne,nave alhaji meyasa baza a musuluntar da shi ba...naga alaman yana da raayi" da shaukin son yayi addinin "Hakane malma mamman ,nasan da haka nima" "Nima badaga ni bane ,haka ma yaron baida ikon hakan tukunna" "Wannan tsarin dokar orphanage home din da nabkarbe sa a hannunsu ne," "Kuma kasan su ba misulmai bane kamar mu,shyasa suka bada dokan kar acahnza masa addini hr sai" "sunzo duba sa karo na farko,idan ya amince to ," nariga na signing a wajen su dole na jira zuwansu inyaso shi yaro dakansa zai Fada musu wani agida zaibi "Idan sukazo suka gansa awani addinin zasu iya cewA ansa shi dole ne,koda ba haka bane" Inafata ka fahimceni malm "Eh alhaji,na gamsu da bayanin naka,Allah ya tabbatar mana da alkairi ni zan wuce" "Nagode malam""amma a cigaba da barinsa yana zama shima watakil Allah ya Sanya shi cikin masu" rabauta da inuwar islama "Insha Allahu alhaji ,a huta lpya yafada yana mikewa" Surayyahms : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page25-26 Wasa wasa Khalid da raphael suka dawo kamar wuta da auduga acikin makarantar Jabir shikadai ne abokin raphael wanda bayansu zu zafar dashi kullum zaka gansa .siyama kanwar khalid wacce tayi popular kowa yasanta a ajinsu faryal saboda itace yake cewa golden sister ",itama kyakkwa CE ba karya" "Itakuma Allah ya daura mata son Raphael, don' haka take riritawa a makrantar kowa sanda yaji labari" Wanda ya Dada haddasa wani wutar fitina tsakanin raphael da khalid Sam faryal ta kasa fahimtar meyasa takejin tsananin kishi da siyama duk da ma Raphael din yasha proving mata ba abunda ke tsakaninsu da ita... Bayan kammala exam na shiga ajin next class su zafar za shiga ss2 ita kuma jss2 "Ranar da wuri aka tashi,Hajiya mariya CE tazo dakanta daukan su" "Tsayawa yayi a gefe baikarasa ba ,don yasan dokan ta" Shima zafar kin zuwa yayi ya tsaya tareda shi Ta kirashi awaya tayi aika amma still yace bazai zo ba "Daganta ta fito ta zo ta samesu, zafar wai nikam Sa'ar kace kawuce mutafi" Mikewa yayi yace muje raphael. Yaje ena? Gida mana mummy nifa ba inda zanje in ba raphael..... "Hehehehe zafar girma yazo,yaushe ka kai 16 ma da zaka nemi gaya min kai ga abunda kake so?" "Mummmy ,just shut up zafar" "Kai kuma bakin Arne,nagode maka da ka juya ma yaro na kwakwalwa akaina,...haba wannan cusa kai" dama nasan hure masa kunne kakeyi toh burin ka ya cika. matsiyaci dan gidan matsiyata "Allah ya isa tsakanina dakai,Arne, kazami,Allah ya tsine haihuwar ka" Sunkuyar da Kansa kawae yayi domin kuwa duk ancika anata kallo yadda Hajiya mariya take bal bale shi da masifa "Barin ma khalid da har a wayansa ya dauki komai,yana yi yana dariya" Bayan sati biyu da kama Hutu ",ranar da yamma faryal ta fito da gudu zuwa bakin pool ya zafar zo kaga wani Abu" "Da hanzari ya mike ya taho wajenta,wayarta ta kunna video a YouTube Khalid yayi uploading ...." Mutane kowa na fadin albarkacin bakinsa Idon zAfar da ya kada yai ja baisan lokacin da yace lallai Khalid is crossing limit Yanzu kam Ficewa yayi ya sami raphael dake zaune bisa stair chair a dakinsa yana karanta littafi mai taken "patience,(hakuri)" "Ganin yanayin zafar yasa shi mikewa cikin sauri ,yace lpya zafar are u ok?" Have you Watched this Raphael? Ya mika masa wayar faryal Murmushi raphael yayi yace yes..nakalla tun last week What?! Shine. shhh zafar kyaleshi Action without reaction is d best way to defeat a fool like Khalid... idan na biye masa mun dinga yi kenan Just chill nasan yadda zanyi da shi "Numfashi zafar ya sauke yace ok yayi ,ko na ji magana" "The boy is crossing limits, ya isa haka" Surayyahm.s: ARNE By Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page27-28 Ana shirye shiryen bufday gidan su Khalid wanda mahifinsu ya hada na mussaman domin siyama "Dama tun a schl ta ta kura ma raphael akan dole sai yazo,nacin balain siyama ke dashi mussamman ma" akan abunda take so "Dukkansu su uku ne a zaune a dakin zafar ,faryal tana game da wayar raphael shikuma na kan karanta" littafinsa "Shigan kiran ne ya sake shigowa bazata,domin dama yana fara shigowa saita danna busy duk basu gane" abunda takeyi ba..... Fuskrta a daure yace ya raphael ga wayarka Siyama yagani akan screen da kamr bazai daga ba sai kawae ya amsa Saukar da murynsa yayi yace yan mata Nan tafara zuba wait ita a dole tana fushi baya daga wayarta "Toh kiyi hakuri siyama garba ,Allah ya huci zuciyanki" "Bakomai ,kasan da ena fushi dakai da runi na mance da kai a rayuwa..." "Ehmmm maganar party na ne ,abba ya gama min komai,I hope kagama yanke shawara" "Siyama pls bazan sami zuwa ba wallhy,I wish u can just understand abubuwan danake Fada miki tun a" schl "Haba amour, kaifa kasan it will mean everything to me in kazo ,kar ka damu da Yaya Khalid ba abunda" zaiyi pleasssse "Hmm siyama kenan,ok ah WL try." Ihu ta daka tace thanks my handsome cutie pie Wani dogon tsakin da faryal ta ja ya sashi yanke wayar ba shiri Suka tsura mata ido Suna mata kallon lpya ? Hawayen dake neman fitowa a idonta ne yasa ta fita Waje dagudu Dariya zafar ya fashe dashi har yana saukowa kasa Sai ka bita ai kaji me kuma aka mata anan din yafada cikin dariya "Fita raphael yayi yabi bayanta,ya duba ko ena baiganta ba" Chan ya leka space din windown palourn sama ya ganta a tsaye tana kallon waje daga sama "Haurowa yayi do ya sameta ,yana isowa ta kara damke fuskarta ta juya masa baya" "Faryal ya kira ta acikin sanyin murya,me aka miki kike fushi?" Wani mugun kallo ta masa sannan ta fashe da kuka "Da Sauri ya janyo ta kusa dashi,hankalin shi atashe yake mata tambayoyi kala kala...." "Nine? Eh ta fada tana gyda kai ,ni faryal menayi miki kuma?" Ka shareni kanata waya da wata wawiya akuya mana "Dariya tabashi sosai ,amma yasan yana yi zata sake wani sabon rikicin" Rike kunnuwansa yayi yace natuba anty faryal bazan sake ba Noo ban yarda ba wallhy har wani kashe murya kakeyi..wai itadin meye dinka CE? "Faryal munshayin wannan maganan shes just a friend, kinsman fa yadda take da naci...." Toh nidai karkaje ko ena Yau..inba haka ba mun raba gari dani dakai Nan ta tashi ta fice tabarsa awajen "Murmushi kawae yayi,had cikin ransa yana matukar jin faryal amma ya barshi kawae a matsayin" soyayyar yan uwantaka ne Kwance tashi har anci sati uku da bufdayn siyama ranar monday aka koma makaranta yayin da Kowa ya nufi sabbin ajinsa na gaba "Da gudu yaji an danke masa riga,amour ka ganni fa ka dauke kan ka. kaida laifi kaida fushi ko" Kodan kana tare da wannan ne bazaka tsaya ba. tafada tana Nuna faryal da ta cika fam sai yatsine take "Ahhm siyama banganki bane,so how far ya bufday? How old are you now?" "Cike da rashin kunya tafara shagwaba awajen ,amor kenan I'm just 13 yanzu kaki yanka cake ai" thanks.amma you know what kayi missing...... Ke da Allah malama ki wuce kiyi tafiyarki..kinbi kin cika mana wake da surutu A hatsale faryal take Fada "Tooo kajimin shegiyar yarinya waya kasa dake?,mayya kawae kinbi kin makale masa kin hanasa shan iska" "Enough girls,me ya kawo wannan kuma" "siyama,faryal is my sis pls don't talk to her like dat" "And faryal,siyama is just a plain friend please get along,kusaba kinji banason fada," Duk maganan nan dayayi tsura masa ido kawae sukayi suna kallonsa...siyama aranta tana rayawa nice raphael zaice min just a plain friend? Hakama faryal_wato I'm jus a sis ko Kamar sun hada baki lokaci daya dukansu suka watse suka barsa awajen Surayyahm.s : ARNE by Surayyah ms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page29-30 Ranar Monday dayamma aka knocking kofar dakin raphael wanda take kwance yana tunanin yadda zai shawo kan kanwarsa da kwana biyu ta dauke masa wuta Budewa ya taashi yi sai yaga wasu mutane su uku sun kunno kai ",dukkansu sun Sha English wears amma kana ganinsu kasan na yara bane" "Cikin rashin fahimta ya ke kallonsu ," "Bayan dan gaisuwa da sukayi nan suka hau dan dube dube da leke leke," "Alhj ne ya shigo daga baya,inda raphael da Sauri ya koma gefensa" "Abba suwaye ne,ko nayi laifi ne?" "No my dear,correspondent dinka ne daga opharnage,kasan unexpected suke aikinsu," "Ohk na fahimta,nan matar ta tsaya ta maida hankalinta wajen dan tadin da taji Sukeyi" "Daga bisani suka fice,zuwa Palo" Ena matar gidan dayan ya tambayi alhaji Tayi tafiya tana Dubai tun last month Ok zamu masa private interview so if u don't mind excuse us Ah bakomai nan alhaji ya fice ya barsu "Bayan kamr mintuna arbain suka fito,fuskarsu ba alaman jin dadi sai rade rade suke ma junansu," Alhji ya taso ya iske su a tsaye suna jiransa "Emm alhji abdullhi ,dama wannan shine 1st and last supervision,,,,a dokan mu idan yaro bai bamu" gamsashon amsa ma tambayoyin mi ba zamu tafi dashi tare da shigar da reading kotu ... "Gaban alhaji faduwa yayi amma ya dake yace toh, enajinku" "Gashi kayi signing suka mika msa wasu files paper 6 ne aciki,duka yabi da sign" "Yawwa alhaji, thanks for your cooperation" "Binciken mu ya nuna kacika dukkan sharadodin mu,dahaka ne aka yanke hukunci mallaka maka shi" without any Oder. "Alhamdulilhhh.alhaji ya furta,shima raphael din murna ne ya mamaye shi dajin baza a rabashi da yan" uwansa ba "Nan suka fice ,bayan sun hada ma alhaji nashi original adoption documents din" Tsabar murna alhaji yace raphael me kakeso kafadi dum abunda kakeso zan maka anytime my son... "Shiru yayi kafin ya CE ABBAH, Abu daya nake so" Me kenan raphael? Fada mana enajinka ABBAH kadawo dani musulmi please..... "Kabbara alhaji yayi ,yace alhmdullihhi" Amma raphael meyasa kace Zaka dawo musulmi "Cikin nitsuwa yafara bayaninsa yana cewa, na Dade INA burin ceto kai na daga duhun da nake ciki," "Wani lokaci maganan mummy gaskiya CE arnanci kazanta ne,ba nitsuwa acikinta,. ba tarbiya" "akanta,sannan bincike na ya Nuna min batada kafaffen matsayi awaken ubangiji" "Inaso nima na sami martaba da rabo a inuwar addinin musulunci,,na yadda mutum bai cika mutum ba in" baya addinin gaskiya da kuma tsoron Allah shikadai........ Dalili na kenan ABBAH enaso na bauta ma Allah amma a inuwar addinin musulunci "Kataimaka min dan Allah,wannan Raman na Dade INA jiranta tun randa na fahimci menene musulunci." "Ajiyar zuciya abba UA sauke,raphael wannan ai abu mai sauki ne, yanzun nan zamuje ka shaida sannan" na publicising sabon sunanka da addininka saboda makaranta da maganan mutane "Tashi muje wannan abun alkhairi ai ba jira," Kiran zafar alhaji yayi da yake can baisan meke faruwa ba ya shaida masa Kuka zafar ya fashe dashi tsaban murna Nan suka fice tare "Nan aka gama komai akasa ma Raphael suna KAAMIL ,sannan aka Je kotu aka publishing aka watsa" labarin yadda aka saba Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page31-32 "Me zan gani haka? Ayyuriri ,,,ahh Barin kira mutumiyata naji gaskiyan zance" Nan Hajiya mariya ta dialing number haj shafaatu ring daya ta dauka "Yar albarka taki ambato,yanzun nan nake shirin danna miki kira" "Hmmmmi shafa,yanzu na gama ganin news a paper wai raphael ya canza suna _" "Ke mariya ai banan ya tsaya ba ,alhji kabiru jiya yagama shafa min labarin komai,,,,musuluntar dashi" sukayi "Dariya haj mariya ta kwashe dashi,sanda tayi mai isarta sannan tace" "Toooo lallai alhaji yA dau abun da zafi,anata Dana Sha bana nan kenan" To karyan sa tasha karya gobe zan dawo mu Daura daga inda aka tsaya "Ai cewa nake ko tunda yanzu ya karbi kalma kya karbe shi," "Chab shafa kenan ,nifa tunda har jinin arna ne ke bin jijiyoyinsa na TSANESHI. fakat" "Ah tou,ganemin fa ai" barewa ba tayi gudu danta yayi rarrafe ba "Toh shafa,mekike gani zanyi yanzu?" Niga gani nake kudin alhaji ne yasa ya koma musulunci ba tsakani da Allah ba "Tabbas... mariya yanzu kikayi magana,so yake ya Dada Shiga zuciyansa a samu a ja shi jiki fiye da yaranki" Ke dai kidawo muga irin salon abunda yadace a mishi "Yawwa shafa na,sai kinji ni......." Komai an gyrashi an Dada qawata gidan don tarban Hajiya mariya Tun saukar ta suke waya da shafa har ta iso gidan "Zagaye take da yaranta sunata hirarsu cikin jin dadi, raphael ne ya sauko shima ya rusuna ya gaishe ta" Fashewa tayi da dariya musulmi ko? ",ikon Allah, wasu musulman ma don' wuta akayi su. domin su sukasan wani irin musulunci sukeyi" "Me sunanka ma,? Uhmm kamilu koh?chab Allah ya isa ma suna mai dadi anyi asararsa" Zamewa faryal da zafar sukayi suka barta awajen don sungaji da ganin cin fuskar da mummy ke ma "kaamil," Hakuri kaamil yafara bata duk da ba dalilinsa "Ko ajikinta ta cigaba," "kai wai meyasa bazaka bar min gida bane," "idan kasan darajar iyayenka arna ka fitA min agida karka sake dawowa har duniya tanade,nan ne zan" hakura "Hajiya kiyi hakuri,,,yasake cewa" "Ooh bazaka fita ba kenan,,,me manufarka ne wai.?" Kudin alhaji ko? Kaifa daga ganinka ma barawo ne.... Me dame ka taba dauka agidan fadamin naji? Da sauri Raphael ya dago kai ya kalleta cikin mamaki "Fada min mana cikin tsawa tafada," Hawaye ne ruri a idanun raphael zuciyarsa na kuna "Mariya? Taji an kirata,haba mariya," Tashi kaamil share hawayenka ka wuce ciki Ke kuma kisame ni a daki anjima Surayyahms. : ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page33-34 "Komawa ciki raphael yayi dakinsa ,amma sai dai tun dayake bai tabajin abun Hajiya mariya ya taba masa" "zUciya kamar na Yau ba,,,," jingina kansa yayi hawaye na tsilala a idanunsa..... tunanin iyayensa yadda suka mutu agaban idonsa ya hadu ya chakudu masa da wulakancin da haj mariya ke masa......kuka sosai yafashe dashi a dakin nasa Abunda Abba ya gaya masa ne ya fado masa arai yasa ya tsagaita kukan nasa ya lalubi laptop din dake dakin "Dan wani paper ya zare daga drawer sa wanda aka rubuta. the merciful servant, yaseen media" "production,the daily reminder,da kuma I lov u Allah production" Youtube ya shiga ya "rubuta the merciful servant, nan videos kala kala suka fara budo masa" ",karanta wa ya tsaya yi yama rasa wanne zai Shiga yafara kallo...domin kuwa duk abunda yake nema na" ilmi akan addini akwae a site din series by series Masha Allah tunda kaamil yafara kallo duk wani tunani ya kauce masa Ba abunda yamamaye zuciyarsa illah burin ya kara shiga Neman ilmin sanin ubangijin sa Duk da ma malm mamman ya dauki nauyin karantar dashi qur'ani kullum in yadawo daga schl amma bai daddara ba sanda yayi downloading dinsu cikin wayarsa saboda tun dama yana sa masa nitsuwa idan zafar yana yi a gabansa.. "Da safe karfe goma Sha daya Hajiya ta shigo site din alhaji,ya idar da sallar walaha yana zaune yana" tasbihi "Da sallamarta ta shigo ta zauna a kan kujera ,bayan ya kammala tace alhaji gani jiya bansamu na shigo" ba gajiya tai min yawa "Bakomai mariya,gwanda ma da kika samu nitsuwa domin kuwa magana ta nitsuwa nake so muyi tsakani" na dake "Toh alhaji ,gani ai bisimillah" Akan maganan yaron nan ne kaamil Nan ta bata rai kamr wanda ya ambaci mutuwarta Nasan kinada lavarin allah ya nufe sa da Shiga inuwar muslunci Ko ba haka ba "Eh nasani Alhj...amma duk da hakan bashi ya fitar da shi ba,Alhj kai harka yadda yaron nan tsakanibda" "Allah ya karbi musulunci?ni dai na tabbata kwadayi ne da munafurci yasa shi, makirin yaro" "To ya Isah haka ,ni bani da niyyar daga murya yau mariya" A matsayi na na mijinki na kiraki nan ne domin na tunatar da ke akan fadin Allah da manzonsa. "Ko kinsan cewa bayan biyyayya wa iyaye,abunda allah ke matukar farinciki yaga bawa na aikatawa shine" "taimakawa wani ,?tsoho,miskinai nakasassu,yara kanana,marar lpya,matafiyi,wanda aurensa ta kare sanadiyar mutuwar mijin," da marayu sune mafi kauri ajerin wannan sahun ",daga bisani Allah bai kayyade mana ga wanda zaka masa ga wanda bazaka masa ba,,. har" "dabbobi,saboda shida Kansa yace ""WALLAHU YUHIBBUL MUQSIDIN,Allah loves the doers of good......" "Ko so kike kifada acikin mutanen da shaidan ke alfahari dasu wajen Sanya musu tsana,da kishi, da bakin" "cikin dan uwansu ne,kamr yadda Allah yafada mana a (Q35.06)" "Kowa da kika gansa a duniyan nan hallitar Allah ne,kuma Allah bai halicce mu don ya sa mu a wuta" "ba,infact yana son mu ne ya halicce mu....." "jarabawa kawae Muke dauka a duniya sakamakon ka shine gidan da kazaba a lahira da hannunka,domin" yace "#""wamayya amal misqala zarratan khaiiray-yara ,waman yaamal misqala zarratan sharray-yara.#""" ..ba zalunci komai zaka gani kuma zaka karbi hisabi...komin kankantar sa. Naga kin bada karfi akan kiran yaron nan Arne ko? Toh mariya bari kiji """Manzon Allah tsira da aminci sutabbata agareshi ya Fada mana acikin sunnan Abu dawud vol 3" "page170 hadisi na 3052) annabi yace ""ku kula' domin duk wanda ya muzguna ko ya tsananta ma wanda" "ba musulmi ba,ko ya karbe masa wani Abu na hakkinsa,ko ya sashi bakin cikin da bazai iya dauka ba,ko ya karbe masA wani Abu batare da yardansa ba" """ZAN YAKI WANNAN MUTUMIN RANAR TASHIN QIYAMAH""" Hadisai dayawa sun bayyana mana akan mu kira mutane ga addinin Allah da kyawawan halayen "mu,,,,ba zallan kira da baki ba." "Kin manta ne,tarihin lokacin da annabi ya shiga tsanani da mabiyansa a garin Makkah,jafar bin Abu talib" "ya tura yayi jagora zuwa (Habasha)garin ARNE sarki AnnajasHi ,akan suje zaa karbe su. kuma hakan" "akayi ,,,,,sarkin ArNA Annajashi ya karbi musulmai ya tseratar da su ya kuma basu cikakken yanci a kasansa ke wacece da zaki tsananta harshenki akan su har haka mariya?" Tarihi ya nuna akwae kykkwar alaka tsakanin mu tun zamanin manzon Allah saw..... Tawakkali da Amana ne kawae basu dashi..musamman ma arnan karshen zamani...saboda haka kar ki nuna musu yarda fiye da dan uwanki musulmi...koma ya yake "Kiyi bishara da kkywar dabia a matsayinki na musulma ko dan su sami rabo ta dalilinki," Kar kimanta har muddin kinyi kira ga alkhairi ladanki dai dai take da wanda kika kirashi ya karba batare da an rage masa NASA ladan ba "Daga karshe ina jan hankalinki mariya, raphael yanzu kaamilu ne ,yazama dan uwanki a musulunci" Kinsan kuma hukuncin wanda ya kira dan uwansa musulmi da sunan Kafiri a musulunci.... . "Inaji miki,tsoro mariya ki sassauta halayenki mana" "inada fa labarin duk abunda kike ma yaron nan,duk lokacin da na sa kafa na fita a gidn nan....." "Haba mariya ta,yanzu ke baki tunanin mu mutu su zafar su Fada cikin wannan yanayin rayuwa? Duniyan" nan fa ba tabbas Kayi alkhairi ta mayar maka dashi hakama idan ka shuka sharri zai dawo maka wata rana "Kiyi hakuri mariya,mu zauna tareda kamil ,mu karfafa masa gwuiwa musamar da qaruwa ma addinin" Allah.... "Abun mamaki hawaye ne cahf a idon Hajiya mariya,kuka sosai takeyi" Takasa cewa komai.... "Karasowa yayi kusa da ita ya shiga bata baki," Daganan ya jagorance ta zuwa dakinta ta ya kwntar da ita Sannan ya fice Surayyahm.s : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page37-38 Da yamma lis aka fara ruwan sama kamr da bakin kwarya "Ko ena shiru kasancewa ma yamma ne,kowa na gida" Gate ake ta bugawa kofar gidan alhji abdallah. Da kyr ma mai gadi yaji karar saboda tsabar karfin ruwan dake saukowa lokacin ga dare yafara Raincoat yasa yafito ya duba ganin ta ne yasa shi bude gate din da hanzari "Ta jike shataf,ga alaman girma yafara bayyana a kirjinta,komai na nunawa hatta pants din datasa" shatinsa ya fiton cikin satin gown dinta data kameta Jin labarin hajiya mariya da Alhj sunyi tafiya sunkai gaisuwar rasuwa yola yasata Shiga direct har dakin kaamil "Fitowarsa kenan daga wanka,yana goge jIkinsa da hand towl dinsa" "Innalillhi yafada tareda juyawa cikin mamaki," Siyama ? Me haka Me ya kawo ki cikin wannan lokacin are u well? "Da gudunta ta karaso ta Fada jikinsa tankan kame shi, amour I'm cold ,sanyi nakeji help me tafada tana" larnewa a kirjinsa "Da karfi ya tureta sanda tafada kan gadonsa ,are you insane?" "Zo ki FItA kije gidanku,just get out siyama" "Gyra kwnciyarta tayi ,I'm not going anywhere kamil...kai bakada da tausayi ne ruwa fa akeyi" A tsawce yace to ni INA ruwana...look just get out kafin kisa na fitar dake dakaina "Dariya ta fashe dashi,ni wallhy ba Inda zanje anan zan kwana" Farar singlet dinsa kawae yaci nasarar sawa ya kama hanya zai fice.da gudu ta taso ta rungemasa ta baya amour please don't purnish me dis way Wallhy bani NASA kaina sonka ba Kokarin cire hannunta yake daga kirjinsa..yaji karar plate fas a kasa "Daga idonsa da zaiyi ya ga faryal,da har ta fara kokarin dauke numfashinta a tsaye" Baisan lokacin da ya ture siyama ba Inda tafadi kasa tabbuga bakinta jini ya fara zuba Da saurin shi yabi bayan faryal din da tuni ta waske hanyar dakinta "Ihu siyama takeyi wanda yaja WO hankalin zafar," Siyama? Meya kawonki nan Yafada cikin mamakin ganin yanayinta Taimaka mata yayi ta tashi sannan ya bata tissue ta goge jinin dake bakinta Na tambayeki baki bani amsa ba? Baruwanka dani tafada wani sabon kuka na kokarin kufce mata Kama hanyar waje tayi cikin ruwan ga duhu akan zata koma gida "Shima bin ta yayi ,ya rikota ke siyama are you crazy?" "Kinsan me kikeyi kuwa,a ruwan nan ne zaki CE zaki fita?" What did u care zafar? Da sannunka kaamil yake wulakntani amma ba abinda kakeyi na taimaka min "I'm your friend kuma ai shi kamr dan uwanka ne," So don't pretend like u care about halin danake ciki yanzu "Dan kwantar da murya yayi yace OK siyama im truly sorry," "But can we talk ,at least mufita a cikin ruwan nan ko gefe muzauna a cikin gida please na roke ki" "Dan karamin open palor suka zauna ,ya kunna masu warmer ya bata body blanket ta rufe jikinta," Meyafaru siyama what brought you this night? Tun daga Labarin yadda kawayenta suka tsara mata plan din tafara basa har inda aka tsaya...zafar na rasa meye ke "damuna akan kaamil ,I'm dead in love with him... Wani lokacin nakance ko dan kywun halittarsa ne nakasa rabuwa da shi?am just confuse zafar na rasa yadda kemin ciwo tafada tana kokarin wani sabon" "kukan," "Ahankali ya taso fuskarsa cike da tausayi ya fara bata baki,kiyi hakuri siyama i don't think kaamil is ready" for you give him space "Wani kukan ta sake rushewa dashi tana Dada kankame shi,nasani kawae take furtawa" "Haka ya dinga rraashinta har ruwan ya tsagaita ,haka fir taki kwana agidan" Driver aka turo daga gidansu ya maida ita "Nagode zafar,atleast I feel better" Bakomai siyama just make ur decision kiyi abunda zai sa ki farinciki OK? "OK,bye tafada sannan driver ya fice" Da su "Text ta turo ma zafar,akan gobe yazo gidansu tanason ganinsa" "Duk da ma dai besan meyasa ba ,shima reply ya mata akan shikenan sai gobe din" Buga kofar yayi iya karfinsa yana kiranta haka faryal taki Sam ta bude masa Ba irin abinda bai Fada mata ba amma shiru haka har ya gaji don' Kansa ya koma dakinsa Kwance yake inbanda sabon haushin siyama ba abun yake yawo aransa Surayyahm.: ARNE by Surayyahm.s *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page35-36 "Alhamdullilh,kwana biyun nan haji mariya ta saduda ba kamar da ba,sai dai fa had yanzu akwae sauran" abun aranta..... Duk lokacin da rashin kirkikn ta ya taso hka zata ci masa mutunci abunta "Shafa atu CE tace mata ,karta shagala da dadin baki da wa'azin karya da alhaji yamata" A fadin ta wai kar alhaji ya mutu ace zaa ba kaamil wani kaso daga ciki arziki da kaddarorin alhj koda sadaka ne..... "Haji mriya da Allah ya Dora ma son kudin,Jim hakan yasata warware sauran imanin da yaso ya Shiga" zuciyarta "Sai dai ta barsa ya sake a gidan,amma bata yadda ta hada shi matsayi da yaranta ba...dole sai ta" banbance su. Bayan shekara daya makrantar su zafar cike take da many a manyan mutane inda motoci na alfarma ke famar zurga zurga "Academic gown ne ajikin su kowa ya Sanya murmushi a fuskarsa,baka ramin kyw kuwa sukayi ba anata" daukar selfie Siyama CE da kawayenta suka nufo su "Dafa shi tayi tace amour I'm going to miss you,tana Fada tana nemar kwntar da kanta a gefen kafadarsa" "Dan tureta yayi yace ojh God siyama say nawa zance miki ki daina sa hannunki a jiki na ne,I hate" it_common girl..yafada ya juya mata baya ya cigaba da abunsa da zafar Kallon kawayenta tayi sunyi kicin kicin suna mata dariya kaSA kasa Nan ta hantsile ta bar wajen da gudu Ko kallonta baiyi ba ballantana yasan me take ciki "Kaamil meyasa kake ma siyama haka ne wai," "Look zafar yarinyar ta gama fita min ne,ta takura min ko yawo bata bari yawuce min fa. think God ma" zan bar schl din Yau "Dariya zafar yayi ,hmmm karya dai ba kyw..." Inajinka ranar kana ma faryal alkwarin bazaka sake kula siyama ba "Dan Sosa kai kamil yayi yace ,tooooo gulma kenan....she's my sis ai anything for her. besides nifa ba son" siyaman nan nake ba Ehmm hmmm nidai bazance komai ba "What,me kake nufi zafar" Ahh ba komai She's our sis yafada yana kyal kyalewa da dariya "Toh ya isa ko,muje ma na dubata nasan tana chan tana ciye ciye...tohm let's go" "Marairece masa tayi a garden suna zaune ,yay kaamil nikadai zan na zuwa schl kenan I'm missing you" "already," "Ware idonsa yayi yace missing me? Bayan gidan mu daya ko,...." Just concentrate on your studies banda kula wasu banda kuma Fada da kowa No Yaya kamil just tell me bakason na taba maka siyama.... "Ohhh gosh haba Angel,u don't trust me?" "I do,tafada tana murmushi....." What's d smile for faryal? Ai ji nayi kace mkn angel Yau natashi daga litl sis din ne? "Dariya tabasa ,a ransa yace to barin tsokaneta" "Wait,dama bakisan meaning din sunanki bake nan? Nidai na San sunanki nakira" Faryal means Angel.... "Oho dai tafada tana mikewa,ni bacci zanje" Toh gudnite faryal sis Dan hararsa tayi ta wuce ni bazan amsa ba Toh shikenan gudnite angel...... Aikuwa dadi ya lullubeta da sauri tace gudnite bro tana kyal kyale dariya Kallonta yakeyi har ta kule kafin shima ya nufi dakinsa Bayan sallar da sati biyu had su faryal ana shirin komawa hutun jssce. Kafin nan siyama tasha zuwa gidansu yafi abunda yafi Duk da ma watarana sai dai suyi hirar su da zafar amma ba shi zai hanata sake dawo wa ba Tasaba da zafar kuwa domin shikne kullum vikin bata baki idan kaamil ya mata wani abun Gashi tunda haj mariya taji labarin abinda ke kawo ta kuma tasan waye ubanta Hankalinta ya matukar tashi son bakin ciki "Amma bata nuna ba ,inbanda ma Jan siyama da takeyi ajikinta" Hakan kuwa bakaramin sosa ma faryal rai yake ba..son aduniya ba wanda ta tsana kamr siyama Surayyahm.: ARNE By Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page39-40 "Bayan sati biyu faryal ta koma schl,amma har yanzu ba abunda take hada ta da kaamil" Wasan boye ne ma tsakaninsu..Sam bata bari su hadu ballantana su shirya A schll kuma in banda wutar gaba ba abunda ke huruwa tsakaninta da siyama Barin ma siyama da Duk yabi yahadu mata da tana jin haushin wulakancin da faryal take ma yayanta khalid..kuma tadauka itace kawae silar da kaamil yace baya sonta "Bayan isha I kowa ya hallara a Fallon alhaji abdallah,nan ya bude maganar sa da dan karamin" waazantarwa kafin ya fito da envelope guda biyu da ga briefcase dinsa "Wa zafar yafara mikawa,wannan admission dinka CE da visa komai da komai na ciki" "Yadda kake so,england kace ai ko?" Da murna ya amsa ehh abba To gashi 6years program ne tareda masters degree six month fannin petro- chemical engineering Gaba daya faloun ya dauka da masha Allahu..nan kowa ya bayyana farincikkn sa ma zafar sannan aka gode ma alhaji "Yawwa saura kai kaamil ga naka,Germany ko?" A hankali ya gyda Kansa alamr eh To kaima gashi same thing 6yrs program da 6 month masters degree a fannin web design and computer engineering. Amma tafiyarku zai kai next week bayan an kammala walimar saukar ku "Nan ma fa waje ya rude da kabbara," Fuskansu cike da farinciki da murna Godiya aka dinga ma alhaji ranar har sanda ya gaji ya basu waje "Haj mariya da duk da ma abun ba harcikin ranta bane,amma ba ydda ta iya haka ta bisu da murmushi" itama Faryal kuwa ma Zafar kawae tayi wa murna ko kula Inda yake batayi bllantama ta kallesa tace wani abu "Duk da Baiji dadin hakan aransa ba,yaso ace faryal dinsa itace na farkon tayashi murna personally kafin" wasu daga waje "Ringing din wayrsa CE ta dakatar da shi, jabir ya akayi,yanzu nake shirin kiranka" Toh gashi ai na kira ka na siyama ruwa sai an tace Tsaki kamil ya ja toh zaka ruining min good mood dina kenan ko jabir dama haka kake Ohh really to fara Fada min naka kafin na gaya maka nawa albishir din "Tab kaidai kafara enajinka," "Anyways nasamu fa,and gues what am going to germany" Dan Allah? Cikin farin cikin kamil ya tambaya...nima fa nan zanje Ai kuwa dariya suka kwashe dashi dukkan su "Mutumina an sake hada mu ," yeah amma ai ni medicine zanyi kaifa nasan computar ta ka zakayo ai mayen danne danne "Dariya kamil yayi yace of cous ,Fada da karfi" Dan hirarsu suka yi Inda kamil yadan gaya masa abunda ke faruwa tsakaninsa da siyama da faryal Kasan meye kamil kabari inna zo ranar saunkan ku zamuyi maganan kawae Nan sukayi sallama "Kwanciya yayi ya rasa abunda ke masa dadi,wayarsa ya dauko daga inda ya jefa TeX ya sake tura mata" kamr yadda yasaba "Amma still shiru no reply," Haka yayi ta juyi daga bisani yayi wanka ya kunna karatun Qur'anin sa yana bi har bacci ta fara zuwa masa "Zuciyarta na balaien sonta masa magana ko ta ma replyn TeX dinsa amma ena ,ta kudura aranta sai ya" dan Dana abunda takeji in tagansa da siyama Writing pad kawae take yankawa tana rubutu tana zubawa cikin drwerta "Ana sauran kwana uku walimar su zafar," Hangota yayi akasa tana zabga kuka ta rike cikin ta...dayake kofar dakinta a bude yake Ya na ganin abinda takeyi ayayin da yake shirin saukowa zaije wajen zafar "Ganin kukan da takeyi tana rolling yasa shi dole Shiga dakin nata," Kokarin dagata yayi yace "Faryal meya sameki,?" Da kamr bazata amsa ba tace cikina ne yakemin ciwo A take ya fahimci menstral pain ne yake damunta Nan yace ena maganinkin? Dan dago kai tayi ta kallesa alaman ya akayi ya ganota Murda ta cikin yasakeyi ai ba shiri tanuna masa drwer Dayake hankalinsa duk atashe yake cikin hanzari ya sa hannu ya dauko inda wayannan writing pad dinta suka zubo kasa Mika mata yayi ya bata ruwa Sannan ya juya da niyyar tattra mata writing pad din Abinda yagani ne yasa shi tsaywa chak Da sauri ya dauka daya daga cikin su "Inda yaga an rubutu"" a day without u is like a day witou me,I lost my smile since d day i last see yours, I" "gues im not 100% living if am not being honest with you,I love you yya kamil I can't leave witou u my nurul qhalb....." "Wani sanyi ne ke ratsa shi har cikin zuciyarsa, da saurii ya" "Sake daukan wani zai karanta har yafara ganin"" ure d burning flame. chak yaji ankwace" "A fusace tafara ,wai me haka yay kamil ,meyasa zaka kalla min abuna" "Far...ya. ni bana son naji komai daga bakin ka," "Just leave me alone," And thanks for lying to me abt siyama "," "Ohh my goodness ,faryal what's is wrong with you?" "Everything ,tafada a fusace...nika ficemin a daki kake can dakinka da yan matanka suke zuwa" Get out...tafada masa hartana bari hawaye tam fuskarta Wani sassanyar kallo yabita da shi mai dauke da sako kala kala Sannan ya sa Kansa ya fice baice mata uffan ba Surayyah m: ARNE by Surayyahms. *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 41-42 Ranar jumua da safe wani makeken fili aka decorating a daya daga cikin gidajen alhaji abdallah dake garin abuja "Hidima akayo sosai ,walima taci sunanta walima. mutane anci ansha masha Allah" Sai godiya "Dukkansu sun yi kyw sosai don kuwa tsadadden fararen yadi aka musu dinkin babban Riga ,tubarkallah" Dayake suffar su kusan iri daya ne bazaka babbance waye ba dan gidan ba acikin su "Sai dai duk da kywun zafar, abayan kamil yake,hasali ma yana daya daga cikjn abnda ya ke Dada hura" wutar kiyayya a zuciyar Hajiya mariya tunda tafara ganinsa a asibiti "Shima fari ne ammaa Arabian milk, yanda ball eyes dinsa ga wani sajen daya fara shatin kwanciya a" "fuskarsa.yanada dogon hanci,da fararen hakora..ga suman kanshi baki ne wuluk.barakallah." "Faryal ma cikkn farin hijabin ta tafito ,a yau jitake kamr bazata iya daurewa bata ma kaamil magana ba" Don kuwa tunda ya barta a daki take faman jin haushin kanta akan abinda ta masa "Shima tundaga ranar ,ya fita hanyarta bayace mata uffaan ," Gan tayi sun fice da abokinsa jabir "Haka kawae ranta ya hau kuna jitayi kamr tayi tsuntsu ta bisu," Chan dai haka ta mike ta samu zafar dake famar waya da siyama sai dariya sukeyi kai kace masoya ne Ina xuwa siyama ban mintuna biyu.... "Noo zafar ,tace cikkn shagwaba" "Tsaki faryal take ja,a gefe tana kallonsa dayake famar llaba siyama," OK fine naji idan bankira after 3 min ba zanzo din shikenan? Yes tafada tana dariya "Am here sarkin fushi,yafada ya na kallon faryal da ta tamke fuskarta" Ni wallhy kabani haushi ma Yaya zafar nafasa maganan Tafada tana juyawa zata bar wajen "Tsayawa yayi ya na rokonta haka fir taki," Chan bayan kamr mintuna 10 sai gashi ya fito shima zai fita Ai tama da gudu tazo ta davurce masa akan saita bisa dik enda zaije..... A tunaninta gurin su kaamil da jabir zaije don' ku ta kudira aranta sai ta ga enda yaje "Hanyar wata villa garden taga ya kama ,nan tafara cewa ni ka sauke ni" "Harararta yayi yace ai baki isa ba tunda kika fito sai mun karasa,ai bani na kiraki va" "Parking yayi suka fito ,Nan ta je gefen wani 2sideways chair ta zauna," Muryan da takeji ne yasa gabanta dukan Tara tara "Dan kasa kunnenta tayi, taji anacewa bakomai kaamil apology accepted," Bata bari an karasa maganar ba ta sa kanta cikin wajen "Aiko ido hudu sukayo da kaamil ,kafar ta kasa daukarta ya yi" "Da sauri ta gaining balance tafice wajen tana kuka ," Ko jiran zafar batayi ba ta tsaro a daidai ta "Dariya siyama ta kwashe dashi,aikin banza" To na bar mata kai sai ta dafa ta cinye tafada tana kara gaba Surayyahms. : ARNE By Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page46-47 Karfe 9.30pm na dare "Abinci yabiya siya a wani choklate candyfood restaurant a Germany, nan ya zauna jira amasa packaging.." ..ganin yadda hankalin mutane ya koma kan news yasa shima juyawa ya kalla "Cikin harshen turanci wani yace,I've heard of this clan they are all over the world," "Inda na gefensa ma kara dacewa ,they think they are too powerful buh thank goodness thy are now" "uncovered by the German CIA," "Kara sa hankali kamil yayi,innalillhi yake maimaitawa aransa saboda abunda yagani ya tuna masa lokacin" da aka kashe iyayensa ... Excuse me sir your package_baturiyar tafada tana mika masa ledarsa.. "Bayan ya koma gida ne,ya zauna yana tunanin abu" "Wow,could it be wayanda suka kashe iyaye na ma yan clan din ne?" "Ance sukanyi kudi marar adadi daga karshe, definitely suna nan ana durza duniya dasu kenan" "Nan ya mike ya jawo tab dinsa,Shiga fannin bincike yayi na criminal investigation" "dayake ya kwarance aharkan computer bai sha wahala samin access ba nan ya typing ,the monkey clan" kamar yadda yagani a news.... "Nan yafara cin karo da sunaye kala kala na sauran kungiyoyi,kamar su scorpion kings,da lizardos," "Da sauri ya hau kan monkey clans,20secnd alert yake dashi idan bai fita a shafin ba ...jamian tsaro zasu" gano yayi hacking din su wanda hakan babban laifi ne a kasa Zuciyarsa fal da tsoro amma haka kaamil ya danna start button baiyi wata wata ba yayai downloading shafin da ya shiga "Nan ya sauka ya kashe computer,zarewa yayi daga scanner ya Daura shi akan photocopy machine" Mintuna 5 saigashi paper ya fito da zanen biri a gefen kirjin baturen Zare ido waje kaamil yayi zufa na keto masa hannayensa na bari Take wani zazzafan hawaye yafara zubo masa a kuncinsa "Mummah ya furta ,yana ganin hoton yadda abun yafaru kafin zuwan su alhaji abdullh wajen" Waiwaye Rapheal run . Inada sauran ikon rufe idanunsu akanka Bazasu ganka ba maman sa tafada tana turesa gefe "no mummah yafada cikin kuka," "Damke shi tayi,my son zasu kashe ka fa,ka gudu anan zan tseretar da kai," no yasake cewa yana damke ta Raphael kanaso kaga ana wulakani agaban ka ne kamar yadda ake ma wayancan? Ta nuna sauran "passengers mata da ake ta faman raping dinsu a filin Allah an ware kafafun su tsirara," Mummah bakin iya magic ba ? Ki mana tare nida ke da papa mu bace kafin suzo Amma bazan tafi nabarku anan ba yafada cikin kuka "Raphael am weak now,banida isashen lokacin da zan tseratar da mu duka uku" "Amma kai zan iya,ka taimakeni ka rayu my son" U don't deserve this Karkada mata kai yayai alaman a'ah Mummah I can't live without both of you "Rungomosa duka iyayen sukayi ,raphael baban sa ya kira yana kallon idanunsa. kayi hakuri mu tsira tar" dakai please my son "Shut up sukaji an daka musu tsawa,wani sumbato da incantation maman Raphael takeyi irin na" "matsafar indiya," "Da Sauri ta mike ta Daura ma raphael wani bakin dan kwali a hannunsa, a tsorace don' an hanasu" kusantar juna dama "Ke ,taji an damko dogon gashin ta" Cike da tsoro take kallon matan motan su a jere da aka gama raping dinsu zaa harbe su Finciko ta yayi ganin Barin datakeyi don' tsoro "Nan ogan su yabada hannu acire mata kaya itama,...." Sautin kukan baban raphael sukaji da karfi Shima nan aka bita kansa "Kai,taso nan shima aka daga shi," Wani mugun kallo yamasa yace matarka CE wannan "Ya nuna maman raphael dake tsaye haihuwar uwarta," Cikin matsanancin kuka ya amsa da eh "Dariya gurin ya dauka da shi ,sukayi wani kara dukansu" "Gunner gama da shi," "Ihu raphael yasaka ya zo ya rungeme mahaifinsa da ba abunda yakeyi sai kuka,shima rapahel din yana" "nemar zaucewa yana cewa papa,papa,...." "Ku tsaya ,babban barawon yace," Ku daure mun su a zaune waje daya. zasu Sha kallo yafada yana kallon su cikin rashin imani "Haka suna kallo kowa acikin su shidan ya zo ya hau kan mahaifiyar raphael,ya yi masha'arsa_gunner ne" mutum na karshe dayayi raping dinta Papa da ya Riga ya Shiga shock idonsa kafewa yayai a zaune ",daga kanta aka fara harbe matan da suka farmasu a Daren," daga karshe aka ba gunner ixinin harbe mahaifin raphael Duk wannan a idon raphael ya faru...... Wanda hawaye sun kage a fuskarsa zuciyarsa ta bushe sai ido kawae yake cirewa Wani wawan dariya sukayi tareda karan da suka sabayi "Me za'ayi dashi ogah,gunner yafada har yana bari" "Kabarshi kana ganin zai rayu ne?,mun Riga mun kashe shi bayida amfani a duniya,,,,zai mutu da" tunanin mu.... Suka sake sake wani ihun jin dadi da nishadi Ana cikin haka saiga motar su alhaji abdullahi da Musa driver..... "Sosai idanunsa suka sauya kamar wutar garwashi,sulalewa yayi kan gadonsa yana tsananta kukan" Gaba daya sai yaji an tono masa ciwon dake ruhinsa da ya binne sa tun a asibiti Bai hankara ba agogo ya duba yaga karfe 2.56pm na dare ne Nan ya mike ya dauro alwala domin yayi sallar tahajjud kamr yadda ya saba Surayyahm.s : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 43-44 "Kaamil Dama kuna nan ,e wallhy, munzo da jabir" Kaine kazo tareda faryal? "Ohh gosh ni har na manta fa,fitinanta wai sai tabiyo ni" Kun hadu ne? "Eh amma naga ta koma," "Ohh kyaleta battada aiki,naga kwana biyun nan wani rigima take jii dashi" "To ya isa kuma ogah,ka kyale min sister ta sakata ta wala," "Dariya zafar ya fashe da shi,kwaji da shi ai" "Kwana daya tal ta rage maka,gashi ba zuwa Hutu" "Tamke fiskar sa yayi shikam ,a yayin da zafar da jabir suka sa shi a gaba da tsokana" "Fitowar siyama ne yasa shi mikewa ,toh mu zamu tafi" Kamil yace "OK toh bakomai, nagode amour tafada da dan murmushi" Da ka ganta kasan ba kalau take ji Nan jabir da kamil suka nufi hanyar gida suka bar zafar tareda siyama "Hey,are u owryt,kinsan masoyinki zai zo shine kuma u asked me to come,yafada cikin tsokana" "Just stop it zafar,tafada hawayen na nemar kwace mata," "Subhanallah siyama daga wasa,?" "No ba haka bane zafar, zuciyata tace ta kasa hakuri kawae" Duk farinciki ya lullebe ni lokacin da mukayi waya da jabir yafada min da kamil zamu hadu "But gues wat? Kamil hakuri kawae yabani ,tafada tana fashewa da kuka" "Yi hakuri siyama ,cmon stop the tears mana zakiyi zazzabi fa" "Na hakura zafar ,dole na kyaleshi kamil baya so na,no matter what" tafada tana sharen hawayenta tace "I'm going to move on ," "Da sauri zafar ya rike hannunta yace yes siyama move on,Allah ya zaba miki mafi alkhairi a rayuwanki" "Kinga you are still young fa,kinada lokacin da zaki zabi koma waye kike so a rayuwanki" "Thanks zafar,I really appreciate" "Just promise me bazaka kyaleni ba, kai kadai ne kake fahimta na I don't want to lose u too" "I promise siyama ,just chill ,kinga tashi ma mu tafi game resort let's forget about everything that hurts" _let's have fun "Murmushi ta sake tace cool,good idea" "Nan suka Shiga karada gari," Inda zafar yayi iya kokarinsa wajen tabbatar da siyama has a blast ranar "An kammala komai ,kowa ya shirya an fiito" "Duk nasihar da zaa musu an kammala," Faryal data ki fitowa a dakinta in banda kuka ba abunda take..... "Yau ne asalin takejin zafin rabuwa da su,ga kuma tsananin abunda takeji akan kamil" Da kyar sanda abba ya sa baki kafin ta sagaita kukan nata aka nufi airport "Maganan da sukayi da zafar ne ke dawowa cikin kwakwl warta,...wani haushin kanta takeji domin tunda" zafar ya sanar da ita asalin labarin abunda yafaru tsakanin kamil da siyama takejin bata masa adalci ba "Musamman ma kwana biyun nan da yake binta don su sasanta ba abunda bata mishi ba na bacin rai," "Zaune yake a waiting area shida abba ,suna magana gaba daya idonsa ya sauya kala alamar maganan da" sukeyi da abban ya taba shi sosai rungu mesa abban yayi yana Dada masa nasiha ayayin da kamil ya fara zubda hawaye sosai domin kuwa har cikin ransa yakejin matukar kauna da son Abbah na ratsashi Tamkar da da mahaifi in kaga yanayinsu Jin announcement da aka farayi ma passengers yasa suka mike da kyar aka raba haj mariya da zafar "Faryal kam ba a magana,,,,don idanunta sunyi ja had sungaji sai jiri ma dake debarta ahankali" Gashi ko magana bai mata ba ballantana ta bashi hakuri kamr yadda tayi niya Nan suka wuce su biyu zuwa seat dinsu domin kuwa a Dubai zasu sauka daga nan kowa ya wuce Kasan da zaiyi nash: ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page45-46 Bayan kwana uku da isarsu makaranta nan abba ya kira kowannensu.. "Kanaji na kaamil,banda yawan kira gida saboda na lura in kuka sa maganan gida aranku bazakuyi karatu" ba "Zan aika ana zuwa duba ku,every after session saboda tsarina sai kun kammala komai kafin Ku dawo" "Toh ABBAH ,hakan ma yayi Allah ya kara daukaka ,insha Allahu zamuyi duk yadda kace" Yawwa kamil Allah ya maka albarka "Ranar tana zaune a dakinta,tana tunanin yayun nata da murmushin karfn hali a fuskanta,din kuwa jitake" kamar an tsame wani bangaren rayuwarta ne da suka bar gidan "Kwanciya tayi da baya,tana tuna fuskar kamil last ganin data masa a airport. Mikewa tayi tasa hannu" drawer ta zata dauki writing pad dinta Wani karamin envelope ya fado kasa Ganin rubutun ya sa ta Sauri tasa hannu ta dauka "Budewa tayi, tafara karantawa,To my angel,am sorry! It Aches alots to know that I'm the reason you're" "upset this long, kiyi hakuri faryal,,,just want to let you know that your bro loves you much and am definitely missing you now and very second of my life....take care.... kaamil..." "Murmushi ta sake tareda hawaye,mikewa tayi ta rungome letter tana dariya,,,," "Farinciki takeji,haka kawae na ziyartan zuciyan ta....." "Bayan shekaru biyu, da wata shida" faryal ana kokarin cika shekara 16_duk alaman girma ya fara bayyana ajikin natA "tundaga kirjinta,round hips da curvy figure da ya fito sosai,sai kara kyw takeyi Anfara dawowa yan mata" "Duk lokacin nan zafar ne kawae ya kira gida,haj mariya kuma ko ta je ma bata biye wa takan" kamil haka shima kamil abba kawae yake kira su gaisa jifa jifa don' ko ya kirata batason dagawa Tun faryal tana fushi harta dena.... shima haka ya danne duk abunda yakeji aransa badon komai ba don' ya cika ma abba alkawrin da ya masa akan zaiyi karatu da kyw "Khalid ne a falour yafi hour 3 yana jira," "Mummy nifa nagaji ne,ace shi kullum yana bin mutum kamar wani maye" Ke...bani son iyeyi tashi ki wuce kisameshi "Inyaso kya gaya masa da bakin ki,marar hankali idonku ya Riga ya rufe bakusan abunda ya dace da Ku ba" Tashi tayi Badon ranta ya so ba ta zura dogon riganta ta fito "Haba baby,meyasa ke bazaki canza halikinki bane? Kullum sai na jira ki haba faryal" Yaci ace na wuce wannan class din awajenki "Wani harara ta watsa masa,kaga mallam nifa banazo bane kamin wani complain wannan ai kai ka sa" kanka I came to ask you to please leave ni nagaji zanyi bacci "What? Faryal lallai ma ,nagama bata lokaci abunda zakice min kenan" Tsaki taja bata tanka masA ba "OK,shikenan gobe zanzo akwai Inda zamuje so get ready.." Don na tambayi mummy ta kuma amince "Wani kasalallaen dariya tayi,Khalid kenan" Toh wallhy ba enda zanje kaima kasani iska ne kawae zata wahalar da me kayan kara "Dan tabe baki yayi yace whateva," Nikam sai da safe Allah ya tura keya tafada ta mike ta nufi sama "Bin bayanta da kallo yake ,shi duk abunda tamasa ma jiyayi ya ya dauke masa a ransa kallon siffar jikinta" "ya keyi har ta lume,.." .mumushi yayi yanacewa dole ki zama tawa faryal weda u like it or not ni zan fara saninki and u will be mine forever Surayyahm.s "[2/16, 4:18 PM] +234 806 071 2446: " ARNE by Surayyams *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page48-49 "Da safe ringing waya ne ya tada shi," Video call ne Inda sunan xafar ya nuna kan screen Wani murmushi yA sake kafin ya danna answer button Allah ya kiyaye mutum daga cewa Barin siyo abinci sai shiru ko "Hey zafar yafada a sanyaye,ba haka bane I'm just. sai kuma yayi shiru bai karasa ba" Kamill lpyanka kuwa? Are you sick or what "No,no yafada kamar marar gaskiya," "Can kuma sai yace,kayi magana da faryal?" Hmm nidai banyarda bakomai ba kamill...nasan baka so kayi magana ne kawae if not meyasa idonka suka haura kamar wanda yayi kuka.? "Karatu nayi ,overnight... haba zafar yaushe kadawo cId ne kam.." Ina tambayarka ma bazaka amsa ni ba "Toh naji,shes fine" Amma yaci ace kuna biyana fa ban dawo muku dan aika ba "Itama kullum sai ta tambayeni kai,although bance mata muna waya sosai ba" Yarinya kamar mayya Tohh yA isa ni bance ka zaga min kanwa ba "Kyal kylewa da dariya zafar yayi,da Allah min shiru kamil" I know d secret. nasani fa. kuna nan kuna kona kanku da soyayya dai Ya sake fashewa da dariya Tsumewa kamil yayi kafin zafar ya dena tsokanar sa akan faryal Nan suka danyi hirar su kafin suka yi sallama Bathroom ya shiga ya wanke jikinsa fes..ya yi shirinsa ya nufi makaranta "Duk iya kokarin kauce tunanin abunda yafaru jiya dashi dayake,still abubuwan suna damunsa jifa jifa sai" yanajin wani zazzafan bakin ciki na rufe masa zuciya "Da kayr Hajiya mariya ta sa ta a gaba,ta Shiga motar da Khalid ya aiko dashi akan a dauketa" Mummy don rainin hankali ya zaaayi shi bazai zi dakansa ba Ke kifice kar na saba miki Dazun nan ya kirani yace min zaije tarban mahaifinsa ne a airport Duk wani juye jyen da faryal tayi haka haj mariya taki fir sanda ta gaji ta fita ta bi driven Khalid "Ba su tsaya ko ena ba sai wani hadden hotel amma private CE," "Very important personalities ne kawae ke Shiga wajen,domin su kawai akayi" "Tabe baki kawae tayi ,tace a ranta ni CE zan Shiga nan wajen.." Yo ko abba ma sau daya ya taba meeting anan don' ance wajen na manya manayan kusosi ne Madamme we're here driver yafada "So what,just call him..ni ba shiga zanyi ba" Bata gama rufe baki ba ganinsa tayi ya nufota duk gaba daya hankalinsa nakan Surar jikin. golden "material lace ta dinka fitted gown long sleeve,tayi rolling da brown veil,da jakar lv mai hade da takalminsa" Ko enan ta a rufe yake amma still kyawunta a bayyane yake karaara "Wni shuumin murmushi yayi yace my baby, u killed it kin hadu yakamata na biya wannan wanka" "Look Khalid bana son iskanci," Shhhhhh baby sure driving me crazy in kika yi magana Dan kara masowa yayi kusa sannan yace...bakisan muryanki na romancing dina bako Wani dogon tsaki taja ta matsa daga wajen Hey kawo min cheque book ya Fada yana mata wani irin kallo Kudi ya rubutu kimanin million 20 ya mika mata Baby manage this. Hmm Khalid me ka dauke ni ne wai... "Babe. just shut up Khalid,ta dakatar da shi" Cemaka akayi min rasa da zaka rainamin hankali da wani cheque din ka "Daidaita tsayuwrsa yayi yace ok? In cash kike so I can double the amount nabaki.," kinsan fa money wiil Neva be a problem U need it girl don't be shy "Khalid banson iskanci da rainin wayo,wallhy Nafi karfin ka ma ballantana abun hannunka" "Ke faryal watch it, waya Fada miki don' inasonki bazan iya tarbiyantar dake ba" Ki Bini ahankali fa Don' ko ubanki Nafi karfnsa ballanta ke kashinsa... A fusace ta juya zata fice tabar wajen Ido kawae yayi ma wasu gardawa nan suka taro ta mugun kallon suke binta da shi wanda yasata juyawa ba shiri suka ja suka kulle kofar gidan A tsorace ta koma badon son ranta ba ta Shiga motar tareda shi domin shirin fita Mika hannunsa yayi zai tallabo fuskarta Don't you dare lay ur filthy hands on me tabi shi da harara Wani makallalen dariya yayi yace calm down baby "Look am sorry ,ki sake fuskanki kece bakiji dole na dinga koya miki respect..." "Shiru tayi tana kukan zuci,aranta tana cewa mummy son kudinki shike shirin zubar min da mutunci na" wallhy Har aka iso bakin wani park cike da yan mata da samari wanda rabinsu kusan tsirara suke ana wanka a pool wasu suna zaune a shade da mata.... Surayyahm.s : ARNE by Surayyah ms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 50-51 . "Pool party Khalid ya hada da abokansa,musamman dan ya karyata masu cewa baya iya FitA da faryal" Isowarsu wajen kowa ya juya kallonsa musamman ma abokansa Ahmed da tJ Khalid ne ya fara saukowa ya nufosu yana wani murmushi cike da kasaita Ahmed yace ena marar kunyan babyn taka take? Dariya tj yafara yi yanacewa ohh dama kana tunanin zai iya ne...yarinyar fa har yanzu jamai aji take Yakasa yin komai Enough guys lemme show you something Ai da sauri wani daga cikin yan party ya karbi mic Annoucemet.. announcement... annoucement.. Ladies and gents attention yafada da funy voice Nan kowa hankalinsa ya dawo Kansu khalid Shikadai ya taka har zuwa kofar sit dinta ya bude motar "Harara CE tafara tarbansa, fuskan nan a shake" "Heys baby take it easy mana,sauko muje friends are waiting" Ya fara kokarin Kame hannunta. just leave me khalid zan maka rashin mutunci anan in baka kyale ni ba mahaukaci dan iska Tafada tareda Jan dogon tsaki "Cije bakin sa yayi ya hade fuska yana kallonta," "Look faryal,nabaki 5mints fito if not" Kinga wadancan ya Nuna mata wasu karnuka masu manyan baki an daure su da chain Zansa su raka ki har zuwa wancan pool din Nan ya juya yayi tafiyarsa Bayan minti 4 saigata ta fito a hankali daga motar Tsayawa chak tayi tana maimaita innalihhi wa enna ilaihi rajiun ganin yadda aka chakudu maza da mata ba wani kayan kirki a jikinsu Sukuma kallonta kawae sukeyi sunah goshing kywun halittar ta "My man,Ahmad yafada yana dafa khalid" "Wallhy hoto na karya kut ,this girl is damn she's on fire" "Murmushi khalid yakeyi Kansa na wani huruwa yana kallon ta yadda take tahowa," "Karasowa kusa da ita yayi ,yace good girl" "Just behave ,if not kema kinsan sauran..." Wani bakinciki takeji ya tokare ta Gaba daya friends dinsa suka zagaye su. anata neman shige mata Dakyar take amsawa wasu kam ma sai ya mata ido "Baby tashi muje muyi rawa frdns suna su ki taka ,u know like couple dance" "Tasan inta CE A a zai sake kawo wani abun," Nan take tafashe da kuka "Khalid nagaji,ciki na namin ciwo" "Ohh my gosh,meya sameki baby ko zamuje asibiti ne" "No,no gida zaka kaini nikam" A rude ya kira driver aka sata a mota suka nufi gida Yana shiga cikin gida ta bude mota ta warware tafice tayi ciki abunta Shima cikin ya nufo Inda ya tarar da haj mariya "Dan rusunawa yayi yace ena wuni mummy," Ahh khalid har kundawo ne Eh tace cikinta na ciwo ne "Ayyah Allah sarki,ya baban naka ya dawo lpya ?" "Lpya lau mummy," Uhhm khalid ya maganan mu ne kam? "Ohh mummy ai ba kida matsala gobe zaku zo warehouse office nan zanyi aiki ,ko bana nan zan bada" sako "Allah ya saka da alkhairi khalid,nagode dan nan" Ahha bakomai mummy ai kin wuce haka Yafada yana murmushi ABBAH fa ? Har yanzu bai dawo ba Eh wallhy yana chan China almost 3month kenan ai yanzu "Allah ya dawo dashi lpya,mmummy ni zan wuce" "To,to a gaida alhaji GaRBa" Zaiji nan yafice. yanufi gida. "Kwanciya yayi, yana tunani aransa" "Faryal, oohhh faryal,na sameki" Son? Yaji ance Wacece faryal kuma Ohh dad Kaine? Mikewa yayi ya zauna kusa da alhaj Garba Kallon dan nasa yakeyi yana jiran amsa "Dan Sosa Kansa yayi yace,faryal yar gidan alhaji abdallah makaranta daya sukke da siyama" "Ohh OK, ya kamata nasan duk wanda kake tarayya dasu...." "Toh dad,Dama enaso na shirya ma siyama graduation party ne nan sai nayi introducing dinta" "To my son, wannan ba matsala" "But ya maganan makarantar ka,kaki tafiya waje I don't know why" Wannan kasar taku ba wani kwakwwaran educational standard "Dad just calm down,zanyi masters ai a Germany in na kammala" Just want to take care of some things "Oryt toh shikenan,gudnite son yafada yana mikewa" : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page52-53 Da safe karfe 7.30 shiru faryal bata sauko ba Hajiya mariya dakanta ta fito ta kama hangar dakin NATA don ta duba ta "Hangota tayi da karami. Coffee cup tana zaune da littafin Q/A na biology," "Mummy ena kwana,tafada fuskarta ba yabo ba fallasa" "Ah,a rike gaisuwar ki,ena nice abokiyr gabarki a gidan nan faryal" "Mummy kiyi hakuri,nifa ba haka bane kawae abubuwa ne kinsan fa muna final exams" "Ke kinci gidanku, ki kalli tsakar ido na kimin karya? Ai ni nasan kina dawo wa dawuri fiye da ma normal" school hours a da Ki Fada min meye namiki kwana biyu kike kin sakewa a gidan nan dani Wato salon ubanki ya dawo yace namiki wani abun ko? "Saukar da murynta tayi,tace mummy ba wani Abu bane...kawae banason kinasa baki a maganan mu da" khalid ne "Khalid fa baida kunya,gashi baya girmama nagaba da shi" "Ke yi min shiru ,kaji maganan banza rike min tsuliya nayi kashi," "Eyeeee lallai faryal kin girma,..kece zaki Fada min halin mutum ko nice zAn Fada miki,yaushe kika girma" kikayi hankali da zakisan mai kunya da marar kunya Mummy wallhy bakisan halin khalid ba...nace kimin shiru faryal ta katseta "Look girl,yaron nan kusan dai dai yake da ubanki a arziki,ballantana babansa Alhaj garba" Nida nakeso soyyayarku ta daure ki huta nima na huta Mummy nifa bana sonshi Lahhh. hai lahhh kaji min yarinya.me kika sani akan so? Faryal Ashe bakida tunani?lallai ma rashin hankalinki sai Dada bunkasa take Toh ahir na sake jin bakin ki akan wannan magana "Kuma in kinason mu shaida juna agidan nan to kibani hadin kai,muddin nafada miki magana bakiji to" "zami samu matsala dake,INA fata ba da gunki nake magana ba?" Cikin muryan kuka faryal tace naji mummy Tamike tafita.... Binta da kallo haj mariya tayi taja tsaki...wawiyan yarinya kawae zata jawo min tsiya inaganin arxiki "Waya ta dauka ta kira haj shafa ,bayan minti 30 sai gata ta iso gidan nan suka nufi ware house office na" baban khalid Yaune rana ta karshe a makaranta kowa na bakincikin rabuwa da juna anata faman Neman yafiya "Siyama CE ta dafa ta ,hey faryal" "Dan yatsina fuska tayi sannan tace,wai meye ne" "Dariya abun ya bata amma saidm ta dake,yayanki ne zaiyi magana dake tafada tana mika mata wayar" "Da sauri karba ta koma gefe,hello faryal my sister," Ko amsawa batayi ba saboda kukan dayaci karfin ta.... "Faryal,faryal..yake Fada sannan ta samu tace Yaya zafar" "Ohh my god waya taba ki haka faryal,kukan me kikeyi?" Fadan hakan dayayi ma yasata kara fashewa da kukan kamar ba jiya jiya sukayi waya ba Cikin tashin hankali zafar ke tambayarta meya faru "Dan control ta yi dakyr cikin shesshekar kuka tace,Yaya zafar dan Allah ki dawo mana,I'm so tired nagaji" da gidan "Dogon numfashi ya sauke ,yace haba faryal I called to congratulate you Yau ranar kammala schl amma" kizauna kina kuka haka ? Zamu dawo ai just stay put ok? "A hankali tace ok ,nan ya dan dinga bata baki had ya mata alkwarin bata gift kafin dare" Dariya tayi tace nidai zanga ya gift zai taho daga England zuwa abuja Toh zaki gani ai just be close by... Haka suka yi sallama ya mika wa siyama wayrta tabar wajen "Zafar sis dinka har yanzu fushi take dani akan kamil," Murmushi yayai yace kyaleta she wll soon forget that.... Bayan shigar mummy da haj shafa ware house said ga alhaji garba da khalid nan tafe suma "Da Sauri khalid ya taho wajensu,mummy har kin iso eh son" To muje ga dad dina Ku gaissah kafin ya wuce Nan suka tashi suka isa "Dad ga haj mariya mum din faryal ,she's one of the holders na company AbuZAYAL investment" "Ohh nagane ,haj barkanku fa yagaya min yana zuwa gidanki ,matar alhaj abdallh koh?" Eh ranka ya Dade suka Fada tare suna yake "Ahh bakomai ,em make them comfortable, ka kawo min takardun Nasu anjima" Wani farinciki ne ya lullube su gaba daya barin ma shafa da yanzu ne NATA business din zai samu wannan daman Faryal ko ko bin ta kan mummy batayi ba dakinta ta wuni tana jiran surprise din da xAfar ya mata alkawari Karfe 9 na dare taji ring alert na video call Da kamar bazata dauka ba don' tunaninta bazai wuci khalid bane Jin mai kiran yaki hakura da kira yasata juya a fisace zata danna Chak ta tsaya ganin code din countryn daya nuna akan screen Surayyah: ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page54-55 Ta nemi hawaye a fuskanta ta rasa a lokacin wani farinciki taji na ziyrtan xuciyanta "Da sauri ta danna ,masha Allah murmushin kawae taga yanayi inda ita kuma ta kafe shi da ido,kyw na" musamman taga yayi gashi ya kara girma da kwarjini kamar badan 20yrs ba Wani kishi ne ya tukareta ganin yadda yadawo dole mata zasuna binsa Nan hawaye suka fara silala a fuskrta Angel.. .baki farincikin gani na ne? Don't talk to me tafada cikin kuka "Murmushi yayi yace I know Angel,kimin duk abunda yadace nasan ban kywta ba da na kyale ta" Amma ai tasan da ita nake kwana nake tashi ko? "Bansani ba yay kamil,wannan wani irin rayuwace,u left me alone baka so na" a cikin fushi take ta masa masifa wanda shikaran kansa ya dena gane maanan abunda take Fada "Shiru yayi ya sa fuskan tausayi, sai hakuri yake bata" Da kyr faryal tadaina bori ta saurare shi Magana sukayi cikeda kauna da kewar juna "Ohh dama gift din yay zafar kenan,amma wallhy yaci nabashi kyawta" Dariya kamil yayi yace gaskiya kam... Ki kwanta faryal kinga past 12 Turo baki tayi zata sake sa kuka yace toh shikenan kinaso kar na sake kiranki ko faryal? Ba nafada miki avunda abba yace ba Da sauri ta gyda kai alaman Ah a.... "Good girl,ki kula da kanki angel,for me?" Of cous yay kamil and you too.... Haka har ta katse wayar badon son ranta ba ta sulale kan gado ta lumshe ido tana jiwo muryansa da fuskansa Haka har bacci yayi a won gaba da ita Washe gari kan dining suna cin abinci haj mariya mamaki ne ya rufeta ganin canjin yanayin faryal cikin dare zuwa safiya "Wayarta ne yafara ringing,ganin sauyin fuskarta yasa haj ta CE" Me haka faryal? Ki dauka mana "Nan ta danna ta sa a kunne hello," "My baby,. I'm sorry jiya ba time ban Miki congrat ba" Angama schl saura akawo min ke ko? Batasan lokacin da tsaki ta kufce mata ba Nan ta katse wayar batare da tace komai ba Waye wannan haj mariya ta tambaya Emm mummy khalid ne fa Mtsw tashi kibani waje kar naci ubanki yr banzan yarinya A fusace faryal ta wuce sama "Sallama Malm chief security yayi ya durkusa yagaida haj mariya," Yadai naganka da safen nan Dama aika ne na kawo ma faryal daga Khalid Ohh ok to ajiye anan Vudewa hj mariya tayi taga iv na graduation party musamman na faryal da cheque din 35million na kayan sawa da sauransu Ware ido tayi tana danna ma faryal din kira Ranar haka tasa ta agaba ita da haj shafa akayi shopping sharp sharp na designers aka gyra mata gashi aka mata make up Bayan isha aka zo da motar gidan su khalid aka tafi da ita wajen party Kamr zata fashe don'bakin ciki.wani zuciyan yace ta kira abba tafada masa komai amma wani yace tabari if not zata Shiga uku da haj mariya Cikeda baki kala kala mata da maza harda yan uwan alhaji garba su uku "Iya tsaruwa wajen ya tsaru,siyama ma taci ado harta gaji da kyw," Bayan an kammala yan ciye ciye da rawa da perfmance da akayi na shaharraen mawakin nan davido... Waje ya gauraya anata hidima Nan MC ya bada fili ma khalid donjin abunda zai ce Wanda yayi dai dai da shigowar alhaj garba wajen Nagode jamaa da kuka tayani farincikin wannan rana tare da sister na siyama .muna gode muku da taya murnan kammala karatun su Inaso nayi amfani da wannan dama na bayyana ma jama'ah Sarauniya ta wacce nake so nake kuma muradin aure kwanan nan Bawata bace illah faryal abdallh ..yafada yana murmushin yake Dum zuciyarta ya fara bugawa ga wani hasken da aka danna mata akai kowa kallonta Yau zaka gane kuranka khalid tafada cikin ranta tana mikewa zuwa Inda yake..... Karban MiC din Tayi tace Nagode daka bani damar zuwa nan wajeen.domin kuwa nasanar da jama'a I'm not ur Queen in any way "ni ba sonka nekeyi ba, na tsaneka,kuma har abada bazan taba dawowa matarka ba..." Ta wurga musu mic dinsu ta kama hanyar waje abunta Da zafin nama ya mike zaibita wake nan alhaji garba ya dakatar da shi ya ja shi zuwa ciki Nan fa guri ya kaure da kace kace kowa na fadan albarkacin bakinsa : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page56 "Calm down khalid,me haka ?" "Kyaleshi dad I told him yarinyar batada class,sai wani huci yake kamar zaki" Da Allah malama kimin shiru karna FASA miki baki Harara siyama ta visa dashi. .of cous khalid ba baki ba ma kill me if u want Ena akan yarinyar da bata San kanayi bane Don't talk to me like that siyama raina a bace yake yanzunann can't u see Enough alhaji garba ya dakatar da musun nasu Son ka kwantar da hankalinka no one dares me and win...duk abunda kake so a duniyan nan zaka samu I promise Tare suka kalle uban nasu da ba alamar wasa a fuskan sa Dad me kake nufi yarinyar da ta yarfa ni agaban kowa da kowa. this girl has dissed me in front of everyone dad tace bataso na after all I have been tru saboda ita Kallonsa Alhj garba yayi yace khalid tell me kanasonta ko baka sonta "Enasonta mana dad,but I mean to teach her a lesson" Just live dat to me wannan tsakanina da iyayenta ne Daga Yau kadauka ka aureta an gama Daka tsalle khalid yayi ya damke baban NASA dad are you serious Tsaki siyama taja tafice abunta Yes my son .but ...... But what dad kafadi komai zan maka yanzun nan Are you sure? Yes enajinka dad Khalid i want you to live this country Zan tura ka las Vegas Kafin ka dawo I give you my words aurenka da wannan yarinya ba fashi Come on go and think about it gobe zanji amsa "Dan shiru yayi kafin yace Yes dad,bakomai zan sameka goben" Good jeka ka huta have fun "Itako ko ajikinta kwnciya ma tayi tayi baccinta, ko bin ta kan haj mariya batayi ba" karfe 2na rana alhaj garba da khalid suna tsaye yace Son u have made the right decision nikuma zancika maka alkwarinka kafin kadawo Sannan kuma Duk abunda na gindaya maka shi zakayi a Vegas kaji banason kuskure? Yes dad Barin wuce kar nayi late zan kira ka in na isa Nan sukayi sallama ya nufi sit dinsa dayake private jet ce Daukar waya yayi kira mint 5 saiga wani bakin karkarfan mutun ya shigo enda yake Mika masa envelope yayi yace masa ka nemo min komai gameda su Angama ogah family photon Alhj abdallh aciki da cheque na rabin kudin aikinsa "Bayan wata daya,ba khalid ba labarinsa ko ajikinta don' itakam ma dadi takeji jin shi shiru" Kallon post din sa a Twitter yasa ta Jan tsaki...maye kawai Ai nayi maganinka "Ke,dawa kike magana ?" "Mummy ,ba kowa tafada a dan tsorace" Kwace wayar tayi taga suna khalid ne akan tweet din Wani mugun harara ta watsa mata Tashi ki fice min nikam ubanki na kira shasha Da Sauri ta sauka abunta don'tta matsu ita ma ta tafi makaranta tabar mummyn data sata agaba tun data ji labarin abunda yafaru tsakaninta da khalid ranar My princess baki Fada min Schl din dakike so ba Charab haj mariya ta karbe magana "Alhaj ba enda faryal zataje,asata kusa da gida kawae ena kallonta" Karamar yarinya kamar faryal har sai ka tambayeta ena zataje karatu salon tahadu da miyagun kawaye a dagula min tarbiyan ya. gaskiya alhj ban isaba bazan iya daukawa ba in wani Abu ya faru da faryal Ta Fada tana fashewa da kukan karya Sake baki faryal tayi tana kallon mummy Data dage tana share kwallan ban mamaki "Haba mariya wannan ai bakomai bane,muna da hakkin yin hakan ma" Amma yanada kyw Dama aji zabin NATA Ah a nidai banyarda ba yaran yanzu ka haifesu ne baka haifi halayensu ba Kawae tayi Turkish university ya isa tana zuwa tana dawo wa "Me kikace princess,shiru faryal tayi ji take kamar ta rusa ihu awajen amma wani mugun idon da haj ta" kalleta da shi "Ya sata amsawa ba shiri,eh abba na amince" nan ta shige ci: ARNE By Surayyahms ÂMEENCI WRITERS ASSOCIATION Page58 "Haka kamil ya cigaba da binciken sa batare da ya sanarda kowa ba," Sai dai haryanzu bai samu cikakken vayani akan wanda ya rage yake kuma nema ba Bayan shekara biyar gidan alhaji abdallah ba masaka tsinke yau kusan sati aka dauka ana tsare tsaren gidan domin dawowar su zafar da kamil Musamman Hajiya ta shirya abinci kala kala tasa kuma aka zanxa tsarin dakunan su komai da komai sabbi aka musu barin ma zafar datake ganin yanzu ya zama cikakken namiji zai hau kan harkokin dukiyar mahaifinsa Da yamma karfe biyar faryal dake neman cika shekaru 20 da haihuwa ta sauko cikin wata Riga da skirt na material baby pink "mai ratsin silver stones ,ta parking dogon gashinta" sai dai wannan karon sake shi tayi jelar ya Fada har gadon bayanta duk da Light make up ne a fiskarta amma tayi kyw sosai sannan ta rataye mayafinta putchia pink da takalmi da jakar vine a hankali take takowa zUciyanta fal da farinciki "Ke wallhy zaki sa muyi latti, nafiso Dana yafara sauka a idon mummynsa" haj mariya tafada tana kokarin turata gaba zuwa mota "Kamr baza akai airport ba haka kowannen su yakeji," "5pm aka sanar da saukan jirgin Dubai," kasa zama faryal da haj sukayi sai hange hange suke Abba kuma hamdala kawae yake yarana sun iso insha Allah "Kusan Rabin mutane jirgin sun sauko amma shiru ba zafar,da kamil" Jitayi an damke ta ta gefe da Sauri haj mariya ta juya ido hudu sukayi da zafar wanda ya sauya ya dawo tamkar balabe suits ne ajikinsa farii da bakin Riga ta ciki mai dogon hannu "Mummy yafada da karfi," wani farinciki ne ya lullube hj mariya tuni ta rungomu sa tana dariya aida gudu faryal ta karaso ta kankame shi itama dukansu uku kamar bazasu sake juna ba Abba tsaywa yayi yana kallonsu cikin sanyin rai da hamdaln ubangiji Karasawa yayi wajen nan zafar ya fashe da kuka yayinda yafada jikin abban nashi Shima alhaji. Daurewa yayi amma yayi kewarsa sosai musamman ma da tunda suka fara shi baije Inda suke ba "Ina kaamil abba ya tambayeshi,yana........" Baiko karasa naganar NASA ba nan ta hangesa yana tahowa jaka ne a hannunsa yar karama kamar brief case Zaro ido waje haj mariya tayi tana mamakin da kokwanto anya wannan kamil ne? Sam ya sauya mata daga kamannin da ta sani saboda inka gansa ma zaka dauka dan gidan wani sarkin "larabawa ne,farar designer jallabiya CE fara kat a jikinsa ya nade bakin sumansa da ja da bakin hularsu haraami...bakaramin kwarjini ne ya bayyana tattaree da shi ba" Suman tsaye faryal tayi don' harga Allah son shi da tsoron shi Taji ya kamata a take Da murmushinsa ya tinkaro abba kamr bakomai aransa..abba na kai hannunsa don' ya tarbosa nan ya Fada jikin abba ya fara kuka kamr yaro karami Har cikin zuciyar sa yakejin son kamill din Kamilu Ashe baza a girma ba yafada yana dagosa "Abba ,nayi missing dinku sosai,." "Dan murmushi abban yayi yace,muma haka son I'm proud of you guys" "Naji dadin sakamakon Ku dukka," Mun gode abbah yafada yana juyawa "Murmushi yayi ya dan rusna gaban hj mariya ena wuni hj," Hajiya mariya kam tsaywa chak tayi tana kallonsu itade har yanzu bata yarda shidin bane "Wani bakinciki taji ya tokareta a lokacin, da kyr ta furta lpya tana yake" Haka nan dai aka hakura aka tattara aka koma ta gida Isarsu keda wuya kowa yanufi dakinsa yayi refreshing ya sauya kayan jikinsa Wani sabon wankan faryal tayi itama .tubarkallah kowa yafito Ra's Ranar tamkar kwae haka ake tarairaya su a gidan abinci kam sanda suka gaji dan kansu suka bari Allah Allah take tasamu dama ta gana da kamil domin gani take kamr baza su hadu ba Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page57 "Ogah Hajiya mariya ta iso," CE mata ta shigo nan aka kaita har Inda yake zaune shikadai Alhj an wuni lpya? Zauna mana Hajiya ai nan kamr gida ne Itadai gaba daya tsorone fam cikin ranta haka dai ta dake ta zauna Nan aka fara jera ma Hajiya mariya kayan alatu na abinci da shaye shaye wanda akayi musamman dan ita Bismllah Hajiya Cikin mamaki ta zauna tare dashi akan dinning Alhaji ena fatan lpya dai ko? "Ahh ,dan gyran murya yayi yace bakomai hajiya" Wata alfarma ne nake nema awjnki Kiyi hakuri ban nemi mijinki saboda naji yanada tsaurin ra'ayi sosai kuma banason na takura Koba haka bane haj? "Dan shiru tayi tace ,hakane Alhj abdalla baida saukin kai sosai amma ba halinsa bane na asali" Amma Alhj bangane alfarman dakake nema wanda baishafe Alhj ba ya shafe ni Kwantar da hankalinki akan mariya maganar yarki CE faryal Inaso kibani tabbacin Dana Khalid zai aureta shikenan Ena miki maganan nan a mtsayin business deal ne Ba inaso na baki doka bane Ku mata kunsan yadda kukeyi da yaran Ku Kin fahimceni? "Dan dariya tayi,tace haba alhaji harka tsoratar dani" Wannan maganan ai mai sauki CE Kabarmin komai a hannu na faryal batada mijin da ya wuce khalid "Naji dadin zancenki Hajiya mariya,nikuma namiki alkwari zaki ji dadin wannan harkan muddin burin Dana" ya cika Washe baki haj mariya tayi aranta tana hamdalan Business da alhaj Garba ainko wani iri ne zanyi ballanta wannan "Riba biyu,tab" Kafin Hajiya mariya ta fice a gidan sanda aka mata jaka daya na dollars acikin booth din ta hade da wasu pleasantries Faryal kuwa ana faman jigilar makaranta ta sami fannin medical physiotherapy Tsaye yake a bakin titi ya rufe fuskarsa da bakin sun glasses "Dafa shi akayi Adan asirce, ya juya ya biyo shi suka Shiga ta baya Inda ba jama a sosai" Mr kamil I'm glad this is the last piece of information I will be giving you...look man this shit is crazy and deadly. The police. Shhhhhhh "I know thanks Jordan,heere is your pay up" Nan ya mika ma baturen nan envelope ya juya ya nufi gida "Alhamdulihh dukannin vayani danake nema naga ma samu ,saura na fara binsu daya bayan daya don" nayi alkwari Sai na ruguza alamarin duk wanda ya ke da hannun aciki ruguza rayuwta Dana iyaye na Nan ya dukufa aikin bincike da kyau yakaranta file din kowannensu Baisha wani wahalan sarrafa binciken NASA saboda kamil ya gabata fannin ilmin sarrafa computer kota wani hanya Bayan hour 4 ya fito daga sallah ishai_ nan ya cigaba da bin file din dayake downloading Ai kuwa yana tabawa yaga download completed.... Da hanzari ya zauna ya fara karanta wa Acikin su barayi shidan mutane hudu sun Riga sun mutu wanda duk ta hanyar kisan haya (assassination) ne Daya shine shaharraren dan siyasa ta kasar burtania da jamian tsaro suka kai shi prison sakamakon daukar fansa da wata yarinya tayi akansa bayan ya raping dinta ya kuma kashe mata iyaye Case din da yafara gani a news Dan jingina kansa yayi yace dayan yana las Vegas amma dan Nigeria ne Shaharren dan cacar casino ne....wanda kudi ma daya gansa sai da ya Sara masa...iya dukiya ya mallaka a rayuwarsa baisan ma adadin su ba Sai dai tsoron tsananta bincike yasa yake harkokinsa a asirce Babban matsalar shine bani da cikaken sunansa ...amma na tabbata shine gunner wanda ya so ya kashe ni da abba... Yana cikin nazarin ne alert ya shigo computers a Inda yayi hanzarin dubawa Tracker daya sa ne ta gwada masa present location na gunner is abuja...Nigeria Address ya fara kokarin dubawa amma yaga access denied "Ohh what now,ya zanyi na gano sa? Gashi hotunar su na da ne a net ko yanzu ya kammanin su Yake oho" Dan tunani yayi can yace Yes akwae tattoo but ya zanyi na ga tatto bayan a gefen kirjin su yake Haka ya hakura yA kwanta da tunanin abun a ransa.... Surayyahms : ARNE by Surayyah m.s AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION PAGE59 "Wayarta take ta nema bata gani ba,gashi kusan karfe 11.30 na dare" "duk hankalinta ya tashi saboda taso tayi amfani dashi ,musamman ma da ba abata dama sun gana da" kamil dinta sosai ba Toh ni waya dauka min phone tafada ranta a dan bace "Kodai na manta a palour ne,barinje dai na duba" Tsaki ta danja ta bude kofar dakinta ta nufo waje Kan stairs tagansa zaune a bayan coriidor na fannin gurin haurawa sama Kansa akasa alaman waya yake latsawa Murmushi tasake aranta tana cewa wow ga abunda na ke nema anan ashe Nan ta cire takalmnta tafara saukowa a hankali zuwa wajensa Bai lura ba "Hannun yaji a kan idanunsa an kullesu gam,sai dai" kamshin turaren ta da laushin hannun yasa shi fahimtar muradin ransa a wajen Kamu daya yama dan hannayenta ya zare su duka ya jawota gabansa tana fuskrtan sa Zaro ido waje tayi tace what! Dama kaine ka daukemin waya koh? "Wayace ka sacemun wayata ,ai baka damu dani ba, bayan ko kira na baka sonyii da katafi,ena kaaje chan" ne ka sa mu wasu ka mance da ni ? tafada fuskarta ba alaman wasa sai wani murmurdaa vaki takeyi tana hararsa Dariya sosai ta basa yadda ta Dage tana masa Fada kamar dagasken satar yayi "Mikewa tsaye yayi yazo dap Da ita ,tsit tayi don' ita har yanzu kwarjinin dake tattare da shi na sata taji" kamar bazata iya kykwan tsayuwa agabansa ",murmushi ne mai dauke da sakonni kala kala na kewa da kauna" A tare zuciyarsu ke bugawa yayin da gaba daya sun lume cikin kallon idanun junansu.... A hankali takai hannunta kan fuskrsa mai haske da laushin tabawa.... Shima a hankali ya kai bakinsa kan hannun nata hancinsa na gogan fatar hannun nata a lokaci daya "Kamar kar ta bude ido takeji ,aranta cewa take in mafarki take bazata farka ba" "Iska taji ana hura mata a fuska ," a hankali ta bude idanunta da suka fara sauyawa chak ta ci karo da narkakkun nashi idanun sa daya kasa daukewa akan ta "Zuciyarta ne ke tsananta bugu,numfashin ta na nemar canza salo," Dan girar sa ya daga ya tabe baki yana murmusawa Hmmm Ta biyoni ne ko ? Marar kunya harda cewa na sace mata waya Turo baki tayi tace ni wayata zaka bani "Ga wayarki hajiya ,kar asake karo min laifi" Gwalo masa ido tayi sannan tace Waya kunna maka abunda na rife da password Ohh kin manta ba abunda za'a iya kullemin Yanzu? Nida abuna ma wazai hana ni budewa Cikin tsokana yake cemata Na duba ne Dama naga rivals dina da akamin bana nan yafada yana dan satar kallonta "Dariya tadanyi tace,ina ka gansu? Ai sai kabani wayarka nima naga yan matar naka na chan masu hanaka" kira ta Kuma dama da ka dawo ko oyoyo baka Min ba tafada a dan shagwabance Dariya yayi sosai kafin yace oyoyo? angel katuwa dake?da CE miki akayi ke baby CE da zan miki oyoyo? Daure fuskanta tayi tana kananun magan ciki ciki Nice ma zaace ma katotuwa koh "Mekike cewa ne katuwa,zoki karbi wayar toh tunda zagi na kike a zuciya" Yafada yana kallonta yana murmushi A fusace ta juyo zata nifi hanyar steps wai a dole taji haushi I'm sorry ruhi na yi hakuri Sassanyar dadaddar muryansan ne ya dakatar da eta Nan ta ja ta tsaya tana kallon karasuwarsa Inda take "Jitayi ya rungumeta tsam ajikinsa i missed you ruhi, bakisan yadda nakeji ba ne kawae" Some words are better left unsaid Dan dagota yayi ya nuna mata screen din wayarsa Hoton tane tsaye ta dafa glass door na airport dazu da suka fita "Dazun Dana ganki a airport naso ace ke zan fara sacewa ba wayarki ba kin kara kyw angel," Hope dai ba a dama mun ke a schl din kun nan Dan turesa tayi ta jingina kanta akan stairs Ai nikam ba cewa nayi naga ma fushi dakai ba.5years fa tafada kamar zatayi kuka Shhhhh haba ruhi na nasan nayi laifi amma kinsan i need to fulfil abba s promise ko "Kema kinsan kina tareda ni kowani lokaci, in har zan manta dake Ashe zan iya manta dakaina kenan" Hannu ta mika masa ya karaso kusa da ita Kara kankame shi tayi tanajin yanda ya sanyaya muryansa yana cigaba da magana a kunnenta Shiru tayi ta kasa magana sai lumewa takeyi ajikin nasa Shikuma ya Daura kansa a kafadanta Ehm uhmm sukaji abayansu da Sauri ta sake shi duka suka maida kallon su bakin stairs Surayyahm.s : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page60 "Kaga blue moon lovers ""dare yayi aje dai akwanta" Wani kunya ne ya lullube ta da Sauri ta rabe jikin stairs da yayi hayar cikin gidan Wurga masa hankerchif kamil yay yace "Kaifa wallhy kasamin ido zafar," "Da Allah dakata malam ""kace zaka zo lovey dubey dinka kabarni enata jiranka a dakin ka ," "Ba bacci kakeyi ba,na dauka tare zamu kwana ai,shyasa na barka" "I missed you fa bro,meyasa kataso? yafada yana kwale masa baki" "Yimin shiru da Allah""' kasan ma wadda kake fadan wannan ai ...." endai bai isheka ba ne ai sai kajira gobe ka karasa fada mata Kar ka rude ni Dariya suka kyal Kayle dashi suka nufi da kin Kamil din tare "Bayan sallahr asubahi abba ya umurcesu da su koma bacci su huta ,gaba daya satin ya basu Hutu su rabi" gida kowa ya sake kafin aje next plan Yan uwa da abokan arziki haka suka dinga Turin shigowa ana musu maraba su enna salima da su kawu kabiru da matansa Mariya haka yaron nan yadawo? Ni na dauka balarabe ai kuka samu tacan kasashen "Kedai bari shafa,Kudi wasa ne? Kudi kuma me kike nufi kamil din yayi kudi ne" Hmmm ai sawa nayi adinga samin idon Akansa. Kinsan ba bazan sake alh ya dinga barnatar da dukiya ba Nan ne naga achievement din sa kala kala da awards kuma wallhy kudi yake caska a hannun turawan nan bana wasa ba Kinsan fa ya mugun kwarancewa a ilimin sanin computer "Ni abunda ya tsaya min awuya ma shine,yanzu akwae companyn Samsung galaxies dasuka bashi" contract zaiyi musu designing phone tracker na sabon tsarin zamani ..... Eyeeeeeee toohhhhh Me kuma wannan din toh mariya Kee shafa wallhy in sukayo signing dinsa to fa ya tsalleke wallhy Kamfanin wayace fa? Kikasan adadin mutanen da zasu saya wayar kinsan bakaramin riba bane fa sai dai kiji ana kirga shi cikin billionairs nakasan nan kwanan nan Dafe kirji shafa tayi tace dan Allah? Shikuma dan namu fa? Ehh kinsan yanzu shi zaina lura da harkokin mahaifinsa "amma ba nan ta tsaya ba shafa,so make nima na Daura zafar kan kamfanin da alhaji garba ya mayar" "karkashi na ""GG investment'" Bani mu kashe kawata gaskiya kanji na ja mariya Ai na dauka zaki sa ido ne Karen jeji ya wuce ma gida gata Toh alhamdulihhi ai ko naji zance. nifa tsoro ma yaron yafara bani sai kace dan aljanu anya alhaji ba gamo yayi ba da xuriyan aljanu? "Ke da Allah ,shafa ni ba wannan bane yanzu ya za ayi da" Maganin khalid dan gidan Alhaji garba? kinsan fa muna kan cin rabashe har mun fara giniga da dukiyar Alhj garba Uhmmmm hakane "Kawata,toh me make ciki yanzu" Gashi shima ance sati mai zuwa zai dawo kankat ya gama karatunsa a waje Dan shiru shafa tayi kafin tace "Ai bakomai bane wannan mariya,ko eta faryal din tana da wani ne?" "Haba haba wani,, nida na dau alkwari zanba khalid ena zancen barinta da wani" Uhm uhm mariya Ina fatan dai kina aikata abinda nake gaya miki akan ma nemartan dai Eh shafa duk sun tafi na koresu bakowa yanzu Amma kinsan meye Sam nakasa gane me tsakanin faryal da kamil tunda ya dawo fa Eyeeee kaamil kuma? Oh Allah ana wata ga wata Kamr ya mariya Ban fahimce ki ba Kawae naga yadda take shishige masa ne abun yana daure min kai wani lokaci anya yaran nan ba soyyaya suke a boye ba "Ke zaki tsaya tamabya ne,ai bincikowa zaki yi" kinsan bamuda mafita a hannun Alhaji garba muddin wani matsala ya kawo khalid ya rasa faryal Bayan sati biyu da dawowarsu kowa alhaj ya Daura shi kan companyn daya kamata ya kama aiki "Duk da rashin samin lokacin da kamil da zafar suke fama dashi ""faryal Sam ta dena bin driver inzata schl" haka take jiran kamil yakaita sannan su dawo tare Ranan jumua da yamma Siyama CE zaune a falon ita da haji mariya suna gaisawa kicinkicin taji alaman Shigowar su faryal da kamil yasa ta mike ta CE ma siyaman toh bari na dubo miki shi zafar din ko Don kuwa har aranta dadin juyin mulkin nan taji "zata hada zuriya da alhj garba ta da, ta ya..." Toh mummy siyama tace tana duban kofa dake akejin motsin tafiyar Kamil ne yafara kutso kai ciki Ai ko batasan lokacin da ta mike tsaye ba zuciyarta na Neman zaucewa ganin yadda ya sauya kamanni Arrrmour Kaine wannan? Tafada tana nuna sa da hannu "Shiko murmushi ya jefe ta dashi yace," siyama kenan u look great girma kenan Yafada cikin tsokana Mutsininsa yaji anyi da karfi sanda yayi ouchchh angel Ni mu wuce na gaji fa tafada tana narkewa ajikinsa "Tabe baki siyama tayi aranta tana cewa,,,,, hmm yarinya da ba don ba don' ba wallhy saina dawo da" tsohon zuma inga tafadin ki Ana cikin hakan zafar ya tinkaro zuwa wajen "Bye siya talk later """ OK kawae tace tana maida hararan da faryal ke fa man binta dashi "Hey yan mata na zafar ya Fada yana murmushi ,da gudu ta zo ta rungume shi dama itakam gwana CE." Zama sukayi tare suka cigaba da hirar suu Itako farya tunda suka haura sama take kana nan magan ganu Nikam wai fushin na meye ne haryanzu faryal? Bakai bane? Tafada kamar zatayi kuka Ni? Mena miki ohh Allah yanzu fa muka shigo Ok baka SANI bako "Tafada tana ware idonta waje,,,,," Yeah tell me ko na tafi na barki dodo ya cinye ki Da Sauri tace "Ai gwara dodon ma akan wanda kake wani CE ma """"siya u look great, girma kenan c yh ltr "" tafada tana" kwaikwayon maganansa Dariya sosai tabashi abun ya matukar birgesa yadda take shake muryanta Ita kuwa kuluwa ma ta dada yi ta juya zAta haura sama Jawo ta yayi tsam tafada jikinsa A hankali ya sauke murynsa yace angel am sorry banace miki ke kadai bace a duniyan ya mace a ido na Koba kiyarda bane? Danja tayi daga jikinsa ta Dago kanta tace naji amma ni wallhy ban son tanace maka amour ka Fada mata hannunta sarke a cikin nashi tana wasa dashi "Faryal.? Taji ankirata da wani murya "" gaba dayan su sanda suka razana" Me zan gani haka? Kinada hankali kuwa Ki wuce ki barnan kafin naci ubanki tafada a fusace Enda itama faryal din ta haura sama da sauri ta nufi dakinta Wani harara ta watsa masa ta bi bayan faryal din Surayyahms. : ARNE by Surayyahms. AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION PAGE61 "Banko kofar haj mariya tayi""" "Cikin hanzari faryal ta juya tace,," Mummy ... ".ki min shiru dan uvanki,wani uban kike masa harda wani rirrike masa hannaye" "Ohhh lallai fa,,,, wato shiyasa kika nace yadinga kai ki makranta don' kusami filin kuna shagalin Ku ko?" A'ah mummy tafada cikin rawar murya To Fada min meye a tsakaninki da shi ........ kinsan Hali na sarai zan gaya ma babanki komai daga ke harshi Ku gane kuranku agidan nan "Mummy dan Allah kiyi hakuri,wallhy ba wani Abu bane" Bazaki Fada ba kenan? Kuka faryal ta fashe dashi "Mummy INA son shi ne,shima yana so na" Tas taji mari a fuskanta "Kalleni nan faryal," Yau yazamo miki rana ta farko kuma ta karshe da zaki furta kalman so tsakaninki da wannan yaron kinji ko bakiji ba? Gyda kanta tayi alaman eh tana khannunta dafe da kuncinta Ficewa haj mariya tayi tabar ta tsaye a wajen Sulalewa kan gado faryal tayo sai kuka kawae takeyi ba kaukawtawa Da safe alarm din sallahn asubahi ne ya daga ta mikewa tayi ta janyo wayarta hade da ware idn ganin miss call da texes da kamill ya jera mata Murmushi tadanyi kafin ta sauko ta Shiga bayi "Wanna tayi hade da alwala ,kafin ta tura msa sakon gaisuwa kamar yadda ta saba" Baifi Minti 2 ba sai ga shigowar kirarsa "Sallama tayi cikin sanyin murya ,shiru yadanyi jin yadda muryntar yake ratsa shi" "Haba Ruhi na kinsa har nabi nakasa bacci""mai ya hanaki daga wayata jiya ?" Langwame fuska tayi kamar wacce take gabansa tace Twin soul bacci ne ya sace ni fa "Oh alhamdullhi,na dauka ko akwai matsala ne naga kamar mummy na fishi da mu" Uhm bakomai twin sou l Barin shirya na fito mu tafi ko OK ki shirya din.. yafada yana katse wayar Mikewa tayi tsaye a ranta tana cewa' mummy sai dai kiyi hakuri bazan iya rabuwa da twin soul ba nikam "Yanzu nake jinsa," "Karfe 5.na yammacin asabar. Laraba mai aiki ta shigo ," Faryal ana Neman ki a falourn mummy Batayi wata wata ba ta fice ta nifi hanyar site din haj mariya da sallamarta ta shiga Zoki zauna faryal khalid ne haji mariya tace tana kmaida kallonta kan faryal din A take ta murtuke fuskan nan kamar taga mutuwarta Sannan ta zauna a takure batace uffan ba Toh my son bari naje ciki ko? haj ta mike ta nifi kasa Wanda yayi dai dai da lokacin Yana kokarin saukowa shima tagansa kai zo nan tafada da kakkauran murya tare da hade rai dan risinawa kamil yayi ya CE haj ena wuni? "Rike gaisuwar kamil,bana bukatar gaisuwan munafuki mai neman lalata yara kanana,,,,," Dan shiru yayi baice komai ba "Nidai INA maka last warning," kar na sake ganin ka kusa da yata faryal idan ba haka ba kaida wallhy kai da alhaj...... Ayi hakuri Hajiya Ko kallonsa bata sakeyi ba tafice abunta Wani shuumin kallo Khalid Kevin faryal din dashi Baby I'm speechless. kinga yadda kika kara kyw kuwa Shine bazaki zo tarbana ba I know kinsan zan dawo jiya. not even a call or TeX tunda natafi "Dariya ma ya bata,khalid am not sure Inda ni kake magana. Tafada fusknta a mirtuke" Ena ruwana dakai dazan maka wadannan abubuwan pls? "Hhhh baby kenan,kina nan yadda kike har yanzu" I tot kin girma yanzu zaki bar yaranta and face reality "Nidin nan fa mijinki ne kwanan nan ""meyasa bazaki fara biyayya ba uhm baby" "Hehehe wani shewa faryal tayi "" kace me? Su mijii manya" Lallai tab.... "Amma bada ni ba , and not even in your wildest dream khalid" Mikewa tsaye faryal tayi tana kallonsa tace "I belong to someone else shi ka dai , and u knw what? Ka kwantar da hankalin ka khalid he's better" than you "Ke Faryal ,,,,,ya kirata da kakkauran muryansa" ",ke har a tunaninki akwae wani namiji better than me ne?" Kinuma min shi go ahead girl uafada yana kokarin nufota Niko zan miki alkwarin. tabbatar miki that khalid GARBa is the only MAn for you "Mtsw sai kayi kuma,all you can brag abt is riches," you disgust me khalid tafada cki ciki Ni zan tafi tafada tan kallon waje I'm stucked here khalid sai anjima tafice "Faryal,faryal ...... Yake kira ko ta juya abunta" "Dun kule hannunsa yayi yana furzar da iska a baki """ ya fice "Ko sallama baiyi ma kowa ba ya nufi hanyar waje," Karo suka yi da kamil dake kokarin shigowa cikin gidan Dada daure fuska Khalid din yayi Haka suka wuce tamkar basu San juna ba domin shi khalid Sam yaki jinin ganin kamil a fuska Har cikin ransa yakejin ena ma ace Yau kamil ya mutu yabar duniya Wajajen karfe 8 na daren ranar "A hankali take tafiya harta kai bakin garden na back yard," zaune yake yana danna dannensa shikadai "Farar riga CE sanye ajikinsa da farar three quarter sosai yayi kyw """ Sai da ta tsaya ta gama kallonsa kafin ta karaso "Twinsoul,ta fada tana kokarin zama tagaban sa," Just in time "Angel,I'm so happy to c you"" kamar kinsan kece araina yanzun" Murmushi tadan yi tana kallonsa "Riko hannunta yayi yace ruhi,"" meyafaru jiya? mummy tamiki Fada bazaki Fada min ba ko?" "Dan ja da baya tayi tace What ? No kawae ta CE min .....uhmm emmm"" tace....." "Girgiza mata kai yayi yace uhm uhm ,kar kimin karya ruhi,just tell me" "Kokarin kwakulo hawaye takeyi,tace twinsoul,idan nafada maka zaka dena bari na INA zuwa nan kullum" "Gashi kaga tahana ni binka schl yanzu ...I don't want us to be apart"" nikam bazan iya ba" Ok Dama ita ta hanaki bina yanzu? Ehhh tafada a hankali Amma kamil.... "Shhhhh faryal kinsan bazamu saba dokan mummy bako," "Aiko fashewa da kuka tayi,tanacewa Dan nafada maka ko ?" "Nooo angel c'mmon, look idan baki bar kukan nan ba ba abunda zan Fada miki yanzu" "Hannunshi yasa yana share mata hawayen yana cewa'. stop you're wasting your precious tears ruhi," "ure too special to shed a tears """"na tsani kukan nan naki" "Dan tura baki tayi tace toh ni kafadamin ya zakayi dani,u know I can live witot seeing you" "OK fine,ZAmu na haduwa a schl kafin a tashi ko" Uhm said wanne kuma tafada tana kallonsa "Shikenan ruhi ,for now" "Yarfa hannunta takeyi tana cewa No,baza mu na haduwa a gida ba kenan ko me?" "Yes ruhi,bana son kisami problem da mummy" "Amma insha Allah na miki alkwari I will fight for us,zan tabbatar mata I love you and I wanna spend the" rest of my life with you "Com""on smile ruhi...." "Murmushi tai tana kallonsa ,a hankali ta furta me too twin soul," Toh come let's get to bed kije ki kwanta kar mummy ta ga baki nan "Ok tafada tamasa peg a kuncinsa," Shima mayar mata yayi a goshinta sannan ta wuce ciki Surayyahms✍: ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page62 Haka rayuwa ta kasance tsakanin faryal da kamil sai dai su hadu a waje amma ba gidan ba Domin kuwa run ranar haj mariya ta sa ido sosai akan kowanne daga cikin su "Inaso ka bincika min waye saurayin faryal a garin nan"""""" khalid ya Fada ma guard din sa guda daya" dake tsaye cikin office dinsa "Ogah me za amasa in angansa,? just get his name da enda yake kabar min Sauran" Ok sir yafada ya fice """" Sake daukan wayarsa yayi ya cigaba da jera mata miss cols din da taki kulawa tun tuni Mikewa yayi ya ja tsuka "straight ya dosa hanyar makarantr su," Bayan tsawon nemanta dayayi bai sameta Dan gefe ya nema ya zauna ya jira ko zata fito don' an tabbatar masa da bata tafi gida ba Daga nesa ya ganota tana tsaye tana waving kamil da har ya kusa ficewa a haraban schl din Minti daya bai kara a zaune ba ya mike ya "Isa wajen," "Cahkwamota taji anyi wanda yasata juya wa a firgice,." Ke dan ubanki kifada min waye wannccan kazami waywan da kike kulawa? Tas yaji an wanna masa mari "Kul nasake ji. Sunan ubana abakinka,mahaukaci kawae" Ta bishi da wani mugun harara ta wuce abunta "Kamo hanneyenta yayi da karfi ya murdasu"""""" kika mare ni faryal yafada fuskan sa a damke """ Kicin kicin din kwace hannunta tafara yi ga tsoro da yagama lullube ta Ka sakeni khalid you are hurting me "Anki a sake ki ,come with me yai zan koya miki hankali yafada" "Yana janta har cikin motar sa "". kulleta yayi ya nufi hanyar fita shima" "Kuka faryal take tana dukansa amma ko ajikinsa," "Har sanda sukayi nisa kafin ya tsaya,kashe ac yayi sannan ya dago fuskarta da ya gama jikewa da hawaye" "Khalid dangirman Allah ka maida ni gida," "Wani murmushin mugunta yayi,not untill kin Fada min akan wani wawan ne zaki mare ni?" "Idan ba haka ba zan koya miki hankali anan, yafada yana kokarin kai fuskansa cikin nata" "Da karfi ta turesa ,na Fada maka ka kyaleni nace bana sonka" "Just shut up faryal,ya daka mata tsawa"" duk wannan surutun ki is useless" mahifiyarki bata gaya miki an bani ke bane? Meyasa zaki na kula wani Kin rainani ko? Yafada ranshi a bace kamar me shirin dukanta "A dan tsorace tace what,Allah ya kiyaye wallhy ba wanda ya baka ni" Mummy ai ba ita ke da iko akaina ba Shakureta yayi yahada bayanta da sit din motar Hawaye ne kawae ke tsilala ba bakin magana wajen faryal "Kinaji na ,bazan dauki wulakani da iskancin ki ba """"yanzu ba da bane got it?" Kuma Tunda taurin Kaine dake namiki alkwari zan koya miki tarbiya da kaina nan gaba Naga alaman gidanku basu farsa miki baki ba Wani mugun kallo faryal ke binsa da shi And one last time yafada yana mata wani mugun kallon shima "Kifada ma duk wanda ma yake rudin Kansa akan ki, haduwar mu dashi bazai yi kyw ba" Tari ta farayi sosai kafin ya hankara ya sake mata wuyan ta Kuka kawae take yi batace uffan ba...domin kuwa ranta a hargitse yake da Bacin rai Bai saurareta ba ya ja motar ya kaita kofar gidansu Da hanzari tafara "Kokarin bude wa taji GAM an kullee," "Hannunshi taji a bayanta yana cewa baby am sorry kinji,kije gida ki huta" "Bata sanblokacin da ta joyo ba tana watsa masa wni zazzafan harara "" Azzalumi': mugu ,allah ya tsine" "maka,tafada cikin wani sabon Kukan" Bab...ka bude min Kofa khalid tafada a hatsale Ai Da sauri ya bude mata tafice Kallo ya bita da shi har ta mule gidan nasu "kaga fuskarsa a lokacin wane maraya ""kamar ba shi yagama shaketa ba" . Surayyahms : ARNE by Surayyahms. *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page63 Abokantakar zafar da siyama da ta sauya ta dawo shakuwa da soyyaya kullum manne take dashi Ranar jumuah da misalin karfe 6saura na yamma suka shigo gidan alhaj garba tare "Siya,hope u had a good day with me? yafada yana kallon cikin idon nata" Murmusawa tayu ta kamo hannayensa "Zafar mu shi Shiga please," kullum Baka kaunar ka shiga ciki No cwety ba haka bane kinga is alrady late fa Uhm ban yarda ba amma ni ai ena Shiga gidnku ko ko yaushe ne "bahaka bane ,am just in a haste" Amma musamman zanzo "Bai ma karasa zancen NASA ba "" sukaji karar horn maigadi na kokarin bude kofar gidan" "Yawwa my dad,dama ka Dade Baku gaisa ba tafada tana yake" Rusunawa zafar yadanyi ya gaishe sa "Zafar ne dady,my boyfriend tafada tana dan murmushi" "Ohh"""""""" ayyah to shigo cikii mana yafada yana tallabo kafadan zafar" Yes sir zafar ya ce nan suka jera zuwa ciki A zauna tare a valour .yace ya babanka I hope kuna lpya "Lpya lau dady," "Good """ "make your self comfortable," Yafada yana mikewa ciki Bai jima ba aka fara masa formalities na abinci kala kala Badin yaso ba don' dole ya zauna yaci abincin da aka jera masa shima ".soyyayr su da siyama ta samu asali ne tun lokacin dayake england," don kuwa siyama a duniya batada amini dayake dauke mata kewar rashin uwa kamar zafar tun bayan rabuwarta da kamill Daga nan Abun ya zarce har aka furta ma juna kalman soyayya "Zaf,tafada tana maida kallonta kansa" "Ya dai Hajiya enajinki,...zo muje kaga wani abu" "Dan zaro ido wajee yayi yace ae'na siyama"" ko ena shiru agaidan nan" "What tafada tan dan yatsina fuska ;' CE maka akayi muna cin mutane, c'mon durling"" tasoo , tafada" tana Jan hanneyan sa Wani daki suka nufa tare wanda aka masa kwalliya tamkar kana gidan zinare ne Ko ena an masa adon kyale kyalen gold wajen sai sheki yakeyi "Zauna mana ""tafada ta mike zuwa wani wardrobe" Wani akwati tadaauko me shegen kyw ta bude masa a gabansa A hankali yasa hannu ya dauko hotunan da yake ciki "Wata kywawiyar mata CE yagani rike da karamar yarinya da ba sai an gaya maka siyaman bane "" da" kuma khalid a gefensu Your mum? Ya tambaye ta idonsa akan hoton "Yes ,she died plane crash on her way" to Casablanca run ena 4yrs "Allah sarki""" "Allah ya jikanta ya mata rahma," Ameen zafar. Nan suka cigaba da fitar da pics kala kala Ciki kuwa harda hotonan alhaj garba lokacin yana yaro "Wow dady fa thug ne da can a zamanin su"""" zafar dubi wani makeken tattoo a kirjinsa!! ,siyaman tafada" tana dariya "Nan shima ya sa ido yace wow ,kinsan mutanen da bakamar yanzu ba" Our parent wil go crazy in mutum yace zaiyi tattoo yanzu Said ace ka dawo dan iska Amma what does it stand for naga kamar zanen monkey? Yeah dad yace shida friends dinsa ne sukayi duk iri daya Kagane irin peer group haka Tabe baki yayi yace "Ohh that's nice , .." Agogonsa ya duba yaga already six ya dau hanyar gaucewa "Baby let's get going,zanyi sallah na wuce gida" . Dan hararsa tayi taje ta kulle kofar sannan ta jefa key din A bra dinta yana kallo Ufff siyama meye hakan ne wai?bani key din pls yafada yana mika mata hannu "Dan hararsa tayi ta Dada daga boobs dinta tace ""sai kasa hanu ka dauka zafar" "Haba siya na"" kinsan bazan iya ba ai ko,to meye dalilinki na ajiye ni a gidankun enajinki" "Tamke fuskanta tayi kamr ba eta ba,tace just sit kawae" Dan dolensa ya nemi waje ya zauna Surayyahm: ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page64 Ya Dade yana lallaba ta ta cire tabasa haka taki fir har akayi maghrib "In kaga na baka key din nan"" toh kacire ne da hannun ka and don't touch my boobs tafada fuskarta a" shake ' "Yau na Shiga uku siyama "",shikenan , I surrender" "Mi kikeso nayi miki toh,? Tell me kinga dare nayi"" kuma Yau fa kinsan tun safe Muke tare koo" So? Ko banyi derseving time dinka bane zafar? Sake daure fuskan tayi ta juya masa baya "baka gama cinye ranar ba ne "" ai full day kace zaka min yau" Dan mirmushi yayi sannan yace "Toh naji madam,when zan tafi" Babu rana tafada tana tura baki "Dan shiru yayi sannan ya matso kusa da ita ya langwame fuska yana kallonta ,siyama what's is the" problem? "Juyowa tayi jin sassayar murynsa na kokarin kashe mata jiki," "Take idanun ta suka cike da kwalla tace masa,I'm so lonely zafar""" "I missed my family, my mummy," "I want a family,""" "Nagaji da rayuwa nikadai"":;;" "Dad hardly ka gansa a kasar nan"" ko ya zo ma bai fi mu hadu few times ba sena Neme sa na rasa" "Zafar tun ena karama ""gashi yanzu har na saba da hakan ta fada tana taro hawayen ta daya fara sauka" Cikin sanyin murya ta sake cewa and Khalid is just like dad running from one place to another in search of fame "dan dago kanta tana kallon cikin idon sa,don't I derseve to be happy?" "Kallonta shima ya keiyi a sanyaye ""ga tausayin ta da ya keji na shigar sa" "Kai kadai ne kake sanyaya min rai na""" "just imagine yadda zan kasance ko yan zun nan in ka fice," "Nika dai ce,no one will be here with me" "Sosai ta fashe da kuka a gaban NASA,har ta Neman isa kasa" "Shhhh yafada yana jingina ta a kirjinsa," a hankali yake buga mata bayanta kadan kadan kodan ta sassauta kukan data keyi "Sosai tabashi tausayi,rashin uwa da family babban rashi ne komin arzikin mutum a rayuwa" Dada shigewa jikinsa takeyi ta na kakkame shi cikin yanayi mai tada hankali da kyr ya samu yayi controlling dinta tabar kukan Siyama let's stop zafar ya fada a raunane "Kallonsa tayi da jajeyen idanunta tace Baka so nane,?""u hate to touch me zafar""" da Sauri ya rufe matA baki da dan yatsan sa "No siyama ""ba haka bane,I love you so much more than anything else" "To meyasa kullum kake avoiding dina,?not even a kiss da ka ta min_" Oh C'mon love'kinsan "Don' ena sonki ne siyama,let's not defile our selves tun yanzu kinji?" I want to prove it to you that son da nake miki has nothing to do with your body kinji? "Mikewa tsaye tayi a fusace tace Nooo ni ban yarda ba"" ,yanzu na gama nuna maka sirrin gidan mu baki" "daya ,na nuna maka maka waye ni ba wanda na taba kawo shi nan" Its a Secret room na family na ..Amma meyasa kai bazaka proving min ka yarda dani ba "Siyama I know,wai meyasa kike ganin kamar bana sonki ne?" "Ba gashi ba tafada a zafafe ,Sauri kake ka tafi ka barni ""'. baka son kazauna tare dani "";I have to beg u" "to stay"" ta karasa cikin muryan kuka" "Hannu tasa a boobs dinta ta fito da key din,ta mika masa gashi ka bude" Share kwallanta ta hau yi tace emmm thanks for keeping me busy today ta juya masa baya Jitayi an kamo waist dinta daga ta baya a hankali """juyota yayi tana fuskantar sa,numfashin su na gugar juna" Sanyin labbansa taji akan nata sosai ya ke tsotsar bakin nata "Lumshe idonta tayi etama ta biye masa sanda sukayi mai isarsu "" kafin da kyr ta bude ido ta kallesa," "I love you siyama,please trust me...kinji?" Ya fada yana dada Jan ta kan kirjinsa Lamo tayi tana jin bugun zuciyarsa wani sabon kaunarsa ne ke ratsa jininta Da kyr suka rabu hakan wajen 9.30 saura ya fice ya nufi gida Kameel ne kwnace shima Tunanin mahaifiyarsa CE kawae a zuciyarsa take wani hawaye ke Neman saukowa kan kuncinsa. Mikewa yayi ya dauro alwala yasa hannu ya dauki qurani ya cigaba da karantawa Har bacci tayi awon gaba dashi Washe gari da safe khalid ya fito cikikn shirin fita office. "A bakin mota guard dinsa ya tare sa ""Ogah duk abunda kake so yana cikin nan guard ya Fada ma khalid" tareda mika masa envelope "Budewa yayi ba jira,tuni ya dakata ransa yaji ya mummunan baci a take"" ganin hoton daya fado a cikin" envelope din "Wani busashen dariya yayi,I see" Kammil ne dama?I knew it Yarinyar nan is so cheap da wannan shashashan zata na hada ni ? Amma bakomai tattara sauran information din ka ajiye bana bukatrsu yanzu "Ogah amma yakama ka duba fa"" guard din yace a dan tsorace" "Bari kawae Nasan shi ai gaba da baya,kake kawae" Mumushin keta yayi yana ciza baki A ransa yana cewa "' ""kamil the battle is just about to begin" Tsakanina da kai zanga wa zai winning Muzuba Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 65 "Gabanta ne ya hau dukan uku uku ,ganin sunan alhaji garba kan screen" "Hannu ta sa ta dauka hello alhaj,ranka Dade" Hajiya Mariya? An wuni lpya "Kalau,alhaji lpya kuwa naga ka kira da wannan lokaci" "Eh toh, kinsan dalilin da zai iya sa nakira ki ai ""yaro Yazo min da korafi akan yarki tana" wulaknta sa akan wani yaro. Anya Hajiya kina aikin ki da kyw kuwa? "Da e""e na tace alhaji dan matsala aka samu amma insha Allahu ba za a sake ji ba ma" Dama kinsan da hakane? "Ah a wallhy alhaj, nima ban tabbar ba" saboda faryal da ba enda take zuwa inba makaranta ba ena zataga wani saurayi? Kawae dai bazaka Sha bakin uaro bane Dan dariya yayi sannan yace "Hajiya kenan ""ai yaran namu ka haifesu ne baka haifi halinsu ba" Kedai nabaki dama ta karshe kiyi bincike ki warware matsalan nan nan da wata daya Inba haka ba to fah karkisha mamakin hukuncin da zan dauka akan Ku gaba daya da yarkin "Ayi hakuri alhaji,kafin nan zakaji kykkwan labari na maka alkawari" Toh Hajiya wannan ya rage naki nidai kywkkwan labarin kawae zan ji daga gare ki Nan ya katse wayarsa Sauke ajiyar zuciya Hajiya tayi ta nufi dakin faryal. bata ganta ba yasa ta juyawa domin zuwa gidan Hajiya shafa Kawata lpya naganki haka kuwa? Ena lpya fa alhaji yaji labarin kamil da faryal? Yanzu haka danake Fada miki wayarsa nagama ansawa yabani wata daya na kunce komai tsakaninsu "Tab,amma anyi tsinannen yaro wallhy, faryal ma inbanda kyal kyal banza me zatayi da ShI?" yaron da ba yida asali ma "Gane min fa shafa,ke bar wannan agefe anemi abun yi tun yanzu kar abun yazo ya kufce mana a" kukrarraen lokaci "Dan shiru shafa tayi sannan tace,nikam mariya me zai hana muje gidan mallam zanah,ko rabasu yayi" kowa ya huta Dafe kirji haj mariya tayi tana cewa "A ah shafa ,banda malamai, alhaj yaji labarin nan kinsan ranar zan bar masa gida ko, ballantana" Inda yasa yaron nan aransa """Idan nayi wani Abu ai na Shiga uku" Gaskiya nemo wata shawarar "Kai mutumiya ta akwae tsoro," To gaskiya kibani lokaci ko gobe ne sai na San me zamuyi akan su "Yawwa ko kefa shafa, kinga Barin ykoma gida kinsan baisan nafito ba" Tafada tana mikewa "Sai naji ki," Saur i takeyi zata tafi schl Yau evening lectures ne da ita A bakin gate suka hadu da shi inda tayi kokarin komawa ciki da sauri amma ya damko ta sanda ya fitoda ita waje Da Allah malam sakeni tafada tana ture hannunsa Ke dan rainin wayo da kaamil zaki hada ni takara? "Wani dariya ta fashe dashi,taja tsaki zata wuce" Janyota yayi ya jillata gefe saura kadan ta zube kasa Nasan baka da hankali khalid basai ka dada bayyanawa anan ba kaje can gidanku na rash in tarbiya na azzalumai kayi ba anan ba "Kai hanu yayi zai sake janyota zafar ya tare," Wani huci yakeyi kamr zai hade ransa "Khalid me haka ka kyaleta ta tafi schl," Kai kuma asuwa?da Allah malam stay out of this . "A zuciye zafar yace masa innaki fa,akwae abunda zakayi ne?" "Wani mugun kallo ya bisu da shi kawae ya juya ya fita," don kuwa khalid a baki ne kawae ba'a yar hanu da shi..lol Are you OK? Zafar ya tambayeta da dan damuwa a fuskan sa "Am ok yay zafar,karka damu." Toh shikennan Zo ki wuce Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page66 Haka khalid ya cigaba da sa bin cike akansu kamil da faryal Sannan Yasa ana bibiyansu duk yadda suke haduwa ya sani Ranar tun misalin karfe 4 na yamma aka fara ruwa Ruwa sosai akeyi kamil ma har bayan isha ko gida baisamu ya koma ba yana office yana ta aiki abunsa Karar waya CE ta hankarar da shi. Dan Murmushi ya sake kafin ya sa hanu ya danna yace Ruhi is missing me right? "twinsoul kana ena ne,I'm stucked," motar driver yayi blocking akan titi . Gashi wai yaje neman mai gyara tun tuni ina kan titi. Kuma kaga tun dazu ana ruwa bai dawo ba am scared twinsoul dan Allah kazo tafada a shagwabe Wani kan titi kike?nan ta masa kwatance enda take din Ciki Minti 35 ya taho wajen Hangen motar yayi da kyar sabida iska da ruwan tazo da shi Ga duhu dare ya farayi Ta cikki ta bude masa ya shig yasa meta "Am sorry ruhi,ruwan ya tsananta bana gani sosai,banzo da wuri ba ko?" Are you ok? Yafada da fuskar damuwa "I am fine,baga ka nan ba ta fada tana kallon sa da baby face." Dan lakace mata hanci Yayi yace Mutafi toh na kai ki gida nasan shima maybe ya rabe ne a wajen mechanics din kinga ruwan yayi yawa "Toh muje ,ta fada itama tana kokarin bude motar" Rigar suit dinsa ya cire duk da jikar ya mata lema da shi suka nufi bakin nashi motar Ganin yadda wuri. Yayi duhu ga ruwa na sauka kamar da bakin kwarya yasata kan kame shi sosai don' tsoro Dolensa ya tsaya ya dauke ta i chak ya wuce da ita motarsan ya rufe "Gaba dayansu sun jika sosai ,harta bra dinta sanda ya nuna boro boro ta cikin rigarta" "A hankali yake tafiya dasu ,Barin ma faryaal data kan kame shi sosai, taki Barin jikin sa" . Gaba daya hankalinsa baya jikinsa soboda dumin jikin ta dayake gogar nasa "Twin soul mutsaya mana is dark,tafada kamar xatayi kuka" "Ok Barin nemi waje,dan wani fili ya samu yayi parking sannan ya jingina kansa kan sit shima" Sanyi tafara ji sosai tana nemar fara karkrwa ruhi yadai ya fada yana tallabo fuskarta Narkewa ta farayi ajkin nasa da wani salo mai kashe jiki . gashi a yanayin da take kusan komai na jikinta a bayyane ne Balle button din jikkaken rigarsa ta Shiga yi ahankali "shiko bai hanata ba har ta kammala,.wani dumi ta jiyo a jikin NASa tuni ta shiga goga fuskanta" Akan faffadan kirjinsa Lumshe idanunsa yayi yanajin abubuwa na masa yawo har tsakan kansa a take . Lura da shiru yasa ta fahimci abunda takeyi ne yasa shi jikin wannan yananyi . dakata wa tayi sannan ta Kai kallonta tayi dai dai fuskarsa tana kare ma kyykwan halittarsa kallo A hankali ya soma bude idanunsa da suka rine sukayi ja Tallafo ta yayi ya hada goshinsa da nata .ruhi zaki kasheni ko? Kar ki sake min irin wannan kinji yafada yana murmushi Kokarin turo baki tayi tsam taji ta daura akan nasa Batayi wata wata ba ta fara aika masa sakonni kala kala na kisses "Da kyr ya controlling kansa,ya daga ta" Ruhi please_ yafada yana rungumota jikinsa cikin sanyin murya tace Twin soul toh ni xan kwanta tafada tana dada mikewa kan kirjinsa Daura Kansa yayi kan kafadan ta sukayi shiru bawan da yace uffan Kowannen su yana tunani kala kala aransa Basu hankara ba kuwa bacci ne mai nauyi yayi awun GabA dasu awajen basu da farkawa ba sai 6 na safe Surayyahms : ARNE by Surayyah *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page67 "Hasbi nallahu wa neemal wakeel faryal""" ",tashi its 6clk .." Idonta ta bude kamr a mafarki take jin maganan sa Da sauri ta mike ta CE twinsoul safiya CE fa? Bai tsaya sauraren ta ba ya kunna mota a guje suka nufi gida Sallan safiyai tayi kafin ta fara kokarin shafa cream dinta Ban kado kofar taji anyi da karfi "a tsorace ta juya,har cream din ta ya fada kasa ta maida kallon ta bakin kofar" Tsayawa haj mariya tayi tana kare mata kallo inda ita kuwa sai bari take faman yi a tsaye Cikin sanyin murya tace mummy ena kwana Faryal INA kika kwana jiya? Tafada da normal muryanta Mummmyyy......ruwa ak...e...yi "Faryal """"""hajiya ta kira ta cikin tsawa" Ki Fada min ko naci ubanki. Yau kashe ki zanyi a gidan nan idan baki Fada min Inda kika kwana ba tafada tana jan hannayen ta gaba Kuka faryal ta fashe dashi sosai. Mummmy wallhy a mota na kwana "Mota? Motar wa ? Wani ubankin ne ya baki mota da zaki kwana aciki ,"" Bayan na sa a dauko ki a enda" driver ya ajiyeki ba a sameki ba Mumy wallhy har bayan isha ena wajen shiyasa........ Yi min shiru ai idan "Karya zaki mun,ai bazaki ma ubanki ba ko" Nan hajiy tafara yunkurin fita zuwa site din abba Da Sauri faryal ta kamo hannun ta mummy wallhy dagaske ne a mota na kwana na rantse miki mummy tafada tana kuka Fincike hannun ta tayi tace faryal motar waye? Ehm ummm emmmm..... "Ke,kifada min kar na taka ki anan wajen motar wani shegen kika kwana" Da kyr faryal ta sassauta kukan tace motar yay kamil ne mummy Wani wawan mari taji a fuskarta "Na Shiga uku faryal? Me ya miki ""me kuka yi?" Mummy wallhy ba abunda mukayi na rantse. janta Hajiya mariya tayi ta hau jibgarta "Ashe asiri na KiKE so ki tona a garin nan,me kika SANI da zaki bada kanki wa namiji" "Gardin banza," kwana da wanda ba muharraminki ba faryal? Mummy dan Allah kiyi hkiri wallhy ba abunda mukayi "Ki min shiru dan ubanki," Yau sai na hadaki da ubanki Ihu faryal ta sake awajen tana rokon mummy data ke faman masifa tana bori Munafuka Niki sake min kafa ai Kin girma yanzu tunda kika san ki kwana da da namiji Karar wayanta ne ya dakatar da ita Shafa na gode allah da kika kira Meya faru mariya kukan waye haka nakeji kamar faryal An sameta ne? "Bar shegiyar yarinya bayana take son gani? Wai ace faryal ta kwana a motar kamil,kiji min wannan" badala fa "Sallamewa haj shafa tafara sannn tace ,ke mariya ki nutsu kiji abunda zan Fada miki kije gefe" Bayan minti 5 tasake shigowa hango faryal tayi ta takure a gefe ta hade kai da gwiwa tana faman kuka "Wallhy ban gama dake ba faryal,...." Saura shi kuma munafiki azzalumi ma cucin yaron "Yau zai gane kuransa,tana kaiwa nan ta fice" "Kuka faryal ta sake fashewa dashi,tana kokarin daukar wayanta da ke faman ringing" "Ruhi,ya dai inata kiranki shiru ? Wani matsanancin" "Kuka ta sake fashewa da shi," A daburce ya ke jero mata tambayoyi kala kala Da kyr ya samu ta bashi labarin abunda ya faru "Innalihhi wa inna ilaihi rajiun,am soo sorry ruhi kiyi hakuri," "Ni na jawo miki,ki yafe min kinji?" Noo twinsoul shhhhhh ruhi kinsan ya zaayi? Ki kimtsa kanki ki je kiba mummy hakuri kafin nadawo muntafi bauchi da zafar Amma Gobe zan dawo ok? "Ok tafada da disashhen muryanta," "Kisha magani ruhi,take care for me kinji? I love you" "Love you too twin soul,bye tafada ta mike ta fara suturta jikinta" Har bayan isha ranar bata leko waje ba Saboda Tsoro ne tam cikin ranta haka ta mike ta fita don' kamill ya takura akan taje din Da sallamrta ta Shiga har cikin bedrum din mummy galla mata harara tun daga kofa tayi tace Meya kawo ki? Tsugunawa faryal tayi jikinta na rawa tace mummy dan Allah kiyi hakuri bazan sake ba wllhy ...nayi kuskure "Murmushi haj mariya tayi sannan tace,toh ni INA ruwa na na Riga na Fada ma ubanki kijira shi yadawo" Ku karata chan "Ihu ta fasa ta fara birgima awajen,mummy dan Allah ""ke kimin shiru karki sake ki Tara min jamaa'h" Nan Hajiya ta kalleta a nitse tace faryal? "Zan baki dama daya tak, ki ceci kanki da shi munafukin saurayin naki daga sharinn Dana ke shirin kulla" muku wajen ubanki Mummmy sharri kuma "Eh,ai in na fada masa gaskiyar naki bazata kama hanakali ba ne" enba sharrin zan fada ba wazai yarda baliga da valigi sun kwana waje daya ba abunda yafaru?? Bayan a ido na ranar kike rirrike sa "Sunkuyar da kai faryal tayi ,mummy wallhy .."""".ke ni banson jin wani rantsuwarki" Inkin yarda da abunda na nzo miki dashi to in baki yarda ba "Ga hanya out,,,sai ki jira hukuncin ubanki dake da shi din" Ah a mummy koma meye ne zanyi dan Allah kar ki min sharrin Dariya abun ya ba ta amma tadake tace ban yarda ba ki wuce kawae kifita min na FASA baki damar ma Kuka faryal ta sake fashewa dashi tana rokonta "Toh ya isa,zoki zauna nan" a sanyaye faryal ta zauna kan kujera a gefen mirror Kimin alkwari zaki na kula khalid sosai .sannan zaki rabu da kamil shikenan Na miki alkwari Dake da shi kun kubuta har abada. Zaro ido faryal tayi Ta mike tsaye hawaye nabin kuncinta muryan ta na rawa tace mummy Na rabu da kamil? "Wani harara Hajiya mariya ta galla mata, ah Ah faryal kije kuci gaba da shashancin ku" Laifi nane da na baki Dama "Kafin na rufe ido na bude kin bace min a daki ""get out tafada cikin tsawa" Faryal din ma bata San lokacin da tayi waje ba dan tsoro Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 68 "Kallonta mummy ta tsaya yi ,..." Sannan ta kau da kanta ta daure fuska "Shiru faryal tayi ta rasa abunda ke mata dadi," Bude bakin ta tayi tace mummmy.... Ki fice nace miki kar na faffasa miki jiki anan Mummmy dan Allah ki zanca min zanyi kowanne amma wallhy bana son khalid mummy "Karki so shi mana, shima kamil din naki daga yau mahaifinki bazai kara amincewa da shi ba" A idonki za a masa koran kare Yau din nan ba jira "Haba mummy don' Allah kiyi hakuri," kar ki rabani da shi ta fada cikin kuka "Toh shikenan ai, ni dai na gama baki daman da zan baki ta shi ki tafi ki bani waje kawae Sha shashar" banza toh wallhhy kisani faryal duk abunda ya faru daku kiyi kuka da kanki "Da kyr faryal ta dafa zuwa cikin dakinta," ranar ko runtswa ko ena ba tayi ba duk ta kulla nan ta kunce can haka har Kiran sallah ya shigo Raka 'a biyu tayi Kafin tayi sallan ta Adduoe sosai tayi . . sannan ta mike zuwa dakin mummyn Kallo mummyn ta bita da shi dan har cikin ranta ta tausaya ma yanayin faryal din duk fuskar ta sun "haura,jikinta sam ba kwari" Me ya kawoki kuma? Ena wuni mummy ta fada a hankali Lpya lau enajinki_ Mummy Dama. Dama Ehn dama me? Faryal "Na amince zanyi abunda kike so,amma mummy dan Allah ki kyale yay kamil "" ba laifin sa bane ,nice" dama nace yazo ya dauko ni a schl din Ta fada tana share hawayen ta. "Alhamdulilhhi,yawwa auta ta ko ke fa,ai in cewa kikayi kar na sake kula sa mai sauki ne awajena" Muddin kin amince da komai "Shiru faryal tayi,tana kan goge hawayen da suka ki tsaya mata a idanun taa" "Toh tashi kije ki kwanta ki huta my princess," Yau kika dawo cikkaken yarinya mai tunani da sanin ya kamata Itadai faryal bata CE uffan baa haka ta mike ta nufi dakinta a daddafe Daga wayar ta tayi taga misdcols dinsa har guda 3 da TeX mssg guda daya Sa hannu tayi ta kashe wayar gaba daya ta jefa sa kan cushion Wani Sabon kuka ta fara "A hankali take furta am sorry twin soul, dole zan bi ta wannan hanyar na ceci mutuncin ka a idon abbah" Sulalewa tayi kasa ta cigaba da rera kukan ta "Karfe Tara na dare,ya fito kofar gidan hankalinsa a tashe tun safe" Baiji muryn ta ba kuma bai ganta va Hasken mota ne daya doke sa a ido ya sashi tsayawa yaga waye ne da Daren nan "Wani zafi yakeji a zuciyarsa wacce take nuna masa faryal dake fitowa daga motar khalid.,.." ganin yadda kamil din ya tsura musu ido yan binsu da kallo Khalid yayi amfani da hakan yafara Kokarin rike hannunta Gashi ya ci saa Sai ta mika masa hannun A lokacin ba gardama Duk da ma yasha mamakin rashin hanashi da batayi ba "Wani murmushin ya sake"" a ransa ya na farin cikin sauyawar al'amarin" Faryal? Kamil ya kirata dab zata wuce shi ita da khalid KASA daurewa tayi ta sake hannun khalid din ta juyo Kasa kallon sa tayi saboda irin sauyawar da ta gani a cikin kwayar idanunsa Ena kika fito?. Na fita da khalid ne Ta fada tare da dauke kanta duk abunda takeji alokaci. Kokarin dannesa takeyi Tace yaya kamil gudnite Har ya bude baki zai yi magana...yaga tayi sauri ta wuce abunta "Kallon mamaki yabi ta dashi," Kafi.n Ma ya lura da khalid dake gabnsa a tsaye Mr kamil yafada hade da fashewa da wani mugun dariya Look khalid just leave kamil ya fada ransa a bace ",a gidan namu? Haba kamil"" Yanzu tsakani na dakai ai Kaine zancewa leave a gidan nan" In karya ne ka tambayi faryal_ Tsaki kamil ya ja ya dauke kansa akan Khalid da ke faman masa dariya Har yar juya xAi baar wajen yaji ance "And one last favour kamil"" kaga ka bata mata rai kasa ta tafi baka bari munyi gudnite ba" "Pls tel her I have a great day today,_and I'm missing her already" Blowing masa kiss yayi yace "Hey not for you, for her" Ya juya ya fice yana dariya ciki ciki "Bari kawae kamil yake yi,gaba daya zafi yake ji a kirjin sa kansa na wani bugawa" A fusace ya shige ciki ya nufi dakin ta Murdawa yayi yaji GAM an kulle ta ciki Dakin sa ya koma ya zauna Still layin ta ma ya dinga kira akashe Haka dai yayi tayi shika dai ba response hr bacci ta dauke sa shima Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page69 Da kyar ta tashi ta shirya zuwa makaranta ranar Duk yadda kamil ya so ya ganta haka taki Ranar har lati yayi zuwa wajen aiki son jiran ta ta fito Haka faryal ta dinga "Share kamil,karshe ma wasan boya ta fara mishi" Bayan wata daya da hakan ranar Musamman alhaji garba ya kira haj mriya ya yaba da sauyawar faryal akan khalid "Sosai haj mariya taji dadi din kuwa har wani contract din yasa aka mata signing daga Abu Dhabi,a Dubai" "Domin a duniya yaran sa ne am na farko a muhimmaci kafin kowa,Alhj garba yakan iya komai akan" khalid da siyama Riketa taji anyo da karfi sanda tadan yi kara ouucchhh Ruhi mena miki ya fada yana kokarin juyota ta fusknce shi "Ka kyale ni yay kamil, stop it ta fada tana kokarin kwace hannunta," Bazan kyleki ba not until Kin Fada min komai what's happening? Dan Allah me namiki ke ki azabtar dani haka "Kifi kifi da ido tayi tace bakomai ,look I'm not in the mood" What ? Saboda me faryal? Rau rau da idonta tayi tace saboda yanzu........ "yanzu khalid ne bani ba ko? Tell me angel why? Meyasa zaki na kona ni haka "" kinki kibari ma mu hadu a" month kenan yau haba faryal? Kifada min mana why are you hurting me angel? yafada kamar mai shirin yin kuka "Duk maganan daya keyi idonta a kasa yake,saboda ita kadai tasan abunda take ji a ranta a lokacin" "Girgiza ta ya sakeyi,yace kifa da min mana" Cijewa tayi ta dago kanta idanun nan a bushe tace Yay kamil nifa ba abunda ya faru... Imma akan tarayyar mu ne Its over between us please forget about me Ka daina Shiga hrkata pls .saboda bana... .shhhhh ya fada Yasa dan ytsansa a bakinta "Faryal kar kice min baki sona please," Stop hurting me I know akwai dalilin dayasa kike haka meyasa bazaki Fada min ba "I swear to you I will do anything to fight for us,I can't live without you faryal" "Kiyi hakuri pls,ya fada har jikinsa na rawa" Kuka ne yaso yci karfin ta amma haka ta sake dannewa "Da karfinta ta turesa daga jikinta," "Nafada maka its over, ni khlid nake so yanzu" Meyasa bazaka kyaleni ba tafada cikin masifa da zafin rai Faryal khalid kike so? Yes ta fada cikin tsawa ",kuma yau ya zamo na karshe da zaka na damu na. ai yanzu na warware maka it's over" Ta wuce ta barshi tsaye awajen "In banda its over da ta fada ba abunda yake maimaituwa a kwakwlwan sa, tsaye yake ko motsi ba ya" iyayi Gefen wani empty lecture hall ta koma da gudu ta zube gwiwarta akasa tana rusa kuka sosai "Im soryy twin soul,I know I'm hurting you" Ba yadda na iya ne. take fada eta kai awajen "Da kyr ya tattara hankalin sa ya koma gida," Wani zazAbi ne ta rufe shi a take "Haka rayuwarsu ta cigaba,har tsawon wata hudu ba abunda ya sauya" Sai dai ma Karin rashin mutunci da khalid yake masa karara duk lokacin da yagan sa da faryal din Tun abun na damunsa har ya fara amincewa da shawarar jabir akan ya kyaleta tunda decision din ta ne Sanye da bakar wando yake Jordan hade da cool bright yellow polo shirt hadaden agogon wayar sa ya daura a hannun sa na hagu da Paris hand band masu kyw a dama "Kallo daya kawae bazai isheka ganin kwalliyar tasa ba,domin kuwaa ya fito sosai" duk da dan Raman da yayi kwana biyu amma kwarjini. Na nan a Tattare dashi Ba faryal ba har shi Khalid maida hankalinsa yayi yana kallon sa da yake tahowa ko kallonsu baiyi ba ya wuce Motarsa kirar Mercedes benz c class ya nufa ya yi hanyarr waje abunsa Sosai ranta ya sosu don' har cikin zuciyrta ta tsani taga ya fito zai je wani wajen gani take kawae wata zata gansa awaje ta kyasa "Baby yadai,naga kin wani bata rai kamar mai shirin fashewa" Niko? Tafada muryanta na dan rawa "Yeah,kodai kishin tsohon Zuma ne ya taso" naga kallonsa kike tun dazu Khalid just stay out of this...bani kake so ba and here I am bana son wani surutu tafada tana dauke kanta "Afuwan baby,yafada yana hada hannuwansa duka biyu" "Gobe zamu je shopping tare da su siyama is best ace we are all there koh,all couples out" Ya fada yana kashe mata ido "Ok Allah ya kaimu," Da rana misalin karfe 2.30 "Zafar yA dai ,mummy tafada tana kallonsa da ya tsura mata ido" Nemar waje yayai ya zauna kafin yce mum meyake faruwa? Aena zafar? Faryal mana mummy I hope bakida hannu acikkn sabon salon soyyayr da ta keyi da wannan marar kunyan yaron Tohhhhh Ubana yazo kashe min warning "Mummy ba haka bane," "Yimin shiru malam,toh faryal din ne tayi rra'ayin haka" Bata karasa maganr tata ba ma sai ga faryal ta shigo Yawwa baby na Fada masa da bakin ki Ni nace ki shirya da khalid? Kallonta yayi da niyyan Jin amsarta Dan shiru tayi sannan tace Eh yay zafar ra'ayi na ne "Alhamdullhi to kaji ," tashi kabar min Daki na Kallo kawai ya bisu da shi sannan ya mike ya FIta baice komai ba "5 pm da yamna siyama da zafar khalid da faryal suka shiga city mall ,babban super market ne wanda ba" abunda babu aciki Shidai zafar sosai sauyawar faryal ya daure masa kai amma dai baida tacewa tunda mummy tace ra'ayinta ne kuma itama ta amsa da bakin ta Haka kawae take jinta wani iri ranar Baby yadai Khalid ya fada yan kallon ta Nagaji ne kahlid mu zauna please Nan suma su siyama suka jona su kan table a cikin wajen fannin ice creams Siyama ce tayi oda Aka ba kowa zabin sa Zafar da siyama da hirarsu kawae sukeyi duk da ma ba sosai yake amsa wa ba Don zafar ba ya yin khalid kwata kwata a rayuwrsa Haka itama faryal da duk hankalin ta a tashe yake kuma bata San dalilin ba "Baby,baby Khalid ya kira sau biyu kafin ya lura da Inda take kallo" Kamil ne rike da hannun wata yarinya da bata wuce 12yrs ba Tamkar jinin sa CE tsabar kaman da suka so suyi Da Sauri zafar ya mike ya nufi enda suke Tare suka jera da kamil da yarinyar suka nufo su siyama enda faryal ta daure fuska sosai kadan take jira ta fashe Sama sama suka gaisa da siyama ko binta gansu baiyi ba ya juya abunsa suka fice da yarinyar A fusace faryal tayi wurgi da ice cream din hannunta ba tare da ta San ta aikata hakan ba Baby are u ok? Khalid ya fada a zafafe Kallonsa tayi idonta cike da hawaye tace I'm ok nikan mutafi Ta fada tana mikewa Tabe baki siyama tayi tana jinjina ma kishin faryal din Zafar ko kansa Dada daurewa yayi Aransa yace toh kishin me faryal xata yi da kanwar jabir. Ba ta CE khalid take so ba? Surayyahms : ARNE by Surayyams *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page70 Murmushi kamil ya mayar ma zafar dake kokarin tin karo sa zaune kan computer sa Har kun dawo?yace "Yeah"" nayi ta nemar ka ai mu tafi kA kashe wayar ka" sai kawae nagan ka a mall da hanifa ",shikuma jabir din ena yaje ya barku" Tare muke da shi fa sai da muka shigo ne aka kira sa emergency a asibiti shine ya barni da hanifan ya tafi "Oh Allah sarki""doctors kenan fa Allah ya bada lada" Ai na dauka wulakncin ka ne ya tashi Naga kwana biyun nan baka son kula mutane "Hhh zafar spare me"" dan Allah wani wulakanci kuma" Gashi kuwa na gama sa rai tare zamu FIta da zu har siyama na Fada ma akan tare zamu je Amma na neme ka na rasa "Ba wani zafar"" ko ena nan ma ai bai ka mata na biku ba" Nemar wuri zafar yayi ya zauna ya CE saboda me ? ",couples trip kuma ena ni INA zuwa?" gwanda ma Ashe da kirar bai Shiga ba "Ok magana zaka Fada min kenan kamil," Noo ni ba wani magana? Ai gaskiya ne bro Am alone ya za'ayi na dinga binku .... Kallon sa kawae zafar ya keyi a nitse yace Kamil can we talk? "No ""ya fada a takaice" Dan kallon zafar din ya sake yi yace look man am sleepy sai da safe ma kara sa koma meye a office Da sauri zafar ya tsaresa da cewa Kamil meyake faruwa tsakninka da faryal ? "What?hmm Bakomai"" yace tare da maida kansa kan abunda yake yi" "Lie"" kamil na dauka" in su sunki Fada min kai ai ba zaka boye min ba "Oh God zafar pls," Ba wani abu bane fa its clear faryal has a choice Sai ya danyi shiru Sannan yace its sad ba ni bane wannan choice din tan khalid Garba ne Kar kada Kai kawai zafar yayi alaman tambaya bawani abu ba ne kam but we talk tomrw Don am not convinced nikam Toh shikenan bro gudnite Nan xafar ya nufi site din sa Zaune take ta sa hankalin ta sosai akan wayar ta social media pages ta Shiga na kamil ko wanne ta fara kokarin gano yarinyar da ta gan sa da shi a shoping mall Kwace wayar akayi a hannun ta wanda ya sa ta dagowa da sauri Haba dan Allah khalid sai ka wani shigo ma mutum ba sallama kamr wani Arne? Ko kulata baiyi ba ya cigaba da duba abunda takeyi a wayar tan Da Allah malm bani wayata ta Fada tana miko hannun ta Zage wa yayi da karfinsa ya Ture t ta fadi war was har kasa A fusace ta mike tsaye tana watsa masa wani mugun kallo Khalid Allah ya tsine maka wawa kawae Just shut up ya fada cikin wani irin tsawa! Ke har yaushe ne xaki dena bin wannan yaron tell me? Ena ruwanka ?kaga ena binsa ne ko iskanci "ai kasani sarai ba ma tare da shi,ka raba ni dashi hankalin ka ya kwanta ta karesa da murguda masa baki" "Shakure ta yayi ya hada ta bango," Ke kar ki raina min Hankali! "Me ki keyi yanzu a pages din sa ,wato kina zaga wa da shi a boye ko?" "Ohh no wonder na ga kin aikata abunda da kikayi a mall jiya,irin kishin nan ko?" Zan koya miki hankali Ya fada idonsa jazir a kan nata Dukan hannun sa ta Shiga yi hawayen ta na bin hannun sa da ya manna a makogorun ta Da sauri ya sake ta ganin hawayen na bata masa hannun long sleeves din sa Tari ta fara yi sosai sanda ta jingina da table A zuciye ta dauko flower vase dake gefen ta ta jefe shi da shi bai same shi ba Ko sake kallon ta baiyi ba ya fice abunsa "Karfe Biyar da rabi na ranan a club,TJ ne yake faman rike Khalid din da ya kASA tsayuwa da kansa," Sosai ya bugu da barasa da kayan maye Zaunar da shi yayi da kyr yana cewa control mana khalid ya isa haka Tsaki ahmad ya ja yace Kyale shi tj In yaga Dama ya kashe kan sa akan yarinyar da zai iya samun irinta sau dubu in ya na so .. Mtsw "Wani mugun kallo khalid ya bisa da shi,ya ce faryal mata ta CE ahmad" Dole na aure ta. "Ohh god pls just shut khalid,yarinyar ta sami Dama da yawa" ba sonka take ba fa kuma kana sane TJ ya fada a zafafe "Sun kuyar da kai khalid yayi yana cewa calm down""" "I know guys"" amma wallhy zan iya zaucewa in na rasa ta" I know what I'm feeling Hawayen da suka gani a idonsa na sauka ne yasa su saduda Duk jikin su yabi ya yi sanyi Ba wanda ya sake CE uffan Wani wine mai karfi Ahmad ya zuba a wine glass ya mika ma khalid dib Take ya shanye yana rufe da idonsa don' yadda yaji abun na shigan sa har jijiya "Murmushi ahmd yayi yace Khalid ""now go and make her your wife dis nite" Na San duk yadda akayi bazata sake samun wani choice ba sai kai din Gyda Kansa yayi alaman ya amince da wannan zan cen TJ ne ya tallabo sa ya kaisa har hotel din baban sa na GG suite Sannan Ahmad yasa akaje dauko faryal daga schl Innalillhi tafada tare da dafe kirjin ta da Sauri mal musa ya fita ganin driver motar da saura kadan suci karo da su Yana isa dab da motar wasu kattai maza manya su biyu suka fito Bindiga a kasa masa akai sannan aka doke sa ta baya take yayi kasa sumamme Nan ya cillo faryal waje itama kokarin ihu takeyi amma ya toshe mata baki da wani tsumma a take ta sume ita ma Chak ya dago ta ya jefa ta cikin wata bakar Prado suka nufii hanyr GG suite da eta Misalin karfe 7 saura suka direta kan gadon khalid Wani lashe baki khalid ya keyi ganin ta Shame shame kan gadon na sa Sosai yaji wani mugun Sha warta na tsaafo masa ko ta ena ya rasa ma ena zai fara latsawa ajikin nata Bakin sa yakai kan NATA bai ko jira ba ya fara aikin tsosewa "Ji takeyi kamr a mafarki ," amma hau hawar numfashin da yake sakewa "ya sata bude ido a firgi ce,wani ihu ta sa" Ta Turesa da iya karfin ta sanda ya dun gura kasa Da gudu ta mike zata fice waje Ji tayi an damko kafar ta da karfi Tsaye ya mike shima ya tura ta jikin bangon kofar ya matso ta jikin sa Khalid me haka ka kyale ni na tafi gida take Fada cikin kuka mai cin rai Ko ajikin sa baima San tana yi ba Hannu ya sa ya damko boobs din ta da karfi sanda ta danyi kara. Hakan bai ma sa ba ya fara kokarin cire mata riga Kokawa sosai sukeyi har sanda yaci nasaran barke rigan nata ta gaba A haukace yake kallon tsayuwarsu da cikan su cikin bra dinta Kuka sosai ta keyi tana Kare kirjin ta Nan fa ta Shiga basa hakuri ta na rokon sa Khalid kam ya Riga ya zauce tureta ma yayi kan gadon ya juya kulle kofa don Kar ta sake kubuce masa Yana isa bakin kofar ta shige bathrum da gudu ta kulle ta ciki Dan sakatar kofar ta jona inda ba yadda xAiyi ya bude ko da key din kofar yasa Bugu da dukan kofar da ya keyi ne yake Dada razana ta Zuvewa tayi kasan wajen tana kuka kamar zata cire ranta Surayyah ms : ARNE By Surayyahm *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION PAGE71 Jin shiru da tayi yasa ta sassauta kukan nata Mikewa tayi tsaye ta leka ta sliding glass windows din Ganin sa tayi cahn yana waya kansa na kallon windon dake hannun dama Da sauri ta sake windown bayin ta fara dube duben ko zata samu ma fita ma kanta Yawwa ta Fada tana komawa jikin windon da ta bari da hanzAri Da yake wajen a tsare yake 'siririn hannunta ta sa ta zaro land line handset kirar turaya din da aka makala a gefen wajen ahankali Da kyr ya wuce ta glass din ya fado kasan bayin Shiko hankalin sa na chan ma bai San me takeyi ba ko karar sliding glass din bai ji ba ballanta na faduwar wayar Danna kira ta farayi da hanzari tana dube dube kamar Mara gaskiya Misalin karfe 9 saura kira ne landline awayar sa ki Cuba caller Id baiyi. Da kamr bazai dauka ba ma A Ringing na shida har zai katse kenan ma ya dauka yace hello Da Sauri ya mike ya zauna Jin sauntin kukar faryal din "Twin soul please help me ""take Fada a hankali amma acikin kuka" Kina ena ne? I don't know ta fada da sauri cikin kuka da firgici Na Shiga uku dan Allah kazo khalid zai ....bata karasa ba .... Nan wayar ya katse.. Sosai yayi ta tryng amma shiru Hankalin sa sosai ya tashi ya na rasa ne xai yi alokacin da hanzari ya Copyng number ya jonata da karamr tablet dake motarsa ya fara kokarin tracking location din kiran GG suite yaga ya nuna masa room 5..... Juya kan motar yayi ya nufi hanyar wajen cikin hanzari Buga kofar akeyi sosai inda take faman kuka tana tuna yanayin da rayuwar ta zai kasance in wani abu ya faru anan Ihu ta tsala jin wani karfe na kokarin shiga kofar da ta kulle kanta ciki Cikin minti biyar kofar ya bangare Nufo ta yayi da sauri.. Wani mugun dariya ya fashe da shi ya damko ta da karfi yayi waje da ita . jefata kan gado yayi ya haura ruwan cikin ta Dukan sa takeyi tan cewa "Allah ya isa tsakani na dakai khalid ""mugu kawae azzalumi_macuci ""dan iska" Danne ta yayi sosai numfashin ta da kyar yke fita Gashin kanta ya Shiga shafawa yace shhhhhh kimin shiru Ko na miki da karfi Abunda ku keyi da kamill daya sa kika kasa cireshi a ranki zamuyi yau kinji? Kuka ta sake fashewa da shi tana zagin sa cakomu boobs dinta yayi da karfi abunsa Sosai yake latsa su yana kokarin ra bata da sauran kayan jikinta duka Mike mike da kicin kicin da jikin ta da takeyi ne ya hana sa sakat dago ta yayi ya wanka mata mari ya jefa kantaa da hannun sa Wai ce miki akai ni bana miji bane? Kuka kawae takeyi bata ce uffan ba Dago ta yayi yace "Toh kiyi shiru ""I promise you yafada har muryansa na rawa" In kika ji ni yau na miki alkwarin zaki goge wani kamil a rayuwan ki saboda haka Kibani hadin kai kinji Lamo tayi da fuskarta abun tausayi tana kuka a hankali sakewa yayi yana Neman karasa zuge belt dinsa. ji yayi an kwada masa glass cup din wine da ya sa a kawo masa da ta shiga toilet dazun Dafe kai yayi ya sake wani kara jini na tsila la gefen kansa Bata san lokacin da ta mike Da gudu ta nufi bakin kofa ta na murda wa kuwa ta jita kan kirjin mutum Da go kanta tayi tace kamil Kuka sosai ta fashe da shi ta kan kame sa kamar zata shige jikin sa Bari takeyi sosai gashi daga ita sai bra da skirt dinta na atamfa gashin kanta duk ya bar baje ya zube a bayanta Tsabar bacin Rai a idonsa karkarwa yake yi shika dai a tsaye ya na tsuma. A hankali ya Tura ta gefe Yaa nufi enda khalid din yake Kokarin mikewa Shima khalid din yakeyi yaji wani wawan naushi a bakin sa Shakure sa yayi sosai ya hada sa da bango jibgar khalid din ya shi gayi kamar Allah ne ya aiko sa Sanda ya masA lilis "Da kansa take ihun security"" security """ Da kayr securityn suka xo suka raba su ko ena jini a fuskar khalid A zuciye ya janyo ta zuwa mota "in banda kuka ba abunda takeyi," Shima da kyr ya calming kansa sannan ya janyota jikinsa ya hau rarrashinta. Rigarsa ya cire ya Sanya mata Faryal me sa kika zo nan din? Da Saurui tace Wallhy bani Nazo ba wasu ne suka kawo ni tana fada tana kuka Wasu kuma? How Nan tafara NASA labarin yadda abun ya faru Ga ba daya ta fita hayyacin ta tsaban kukan da ta ci ranar Da kyr ya iya bude idonsa da suka kada sukayi ja don bacin rai "Danne na shi wutar bacin ran yayi"" ya SanYaya kansa ya fara aikin rarrashin ta,kwance take kan" kirjinsaa tana shhekar kukan da tayi ji take kamar kar su rabu Kusan awa biyu suna rungume da junan su Ba tareda sunce uffan ba "Bacci ne yay awon gaba da ita ,nan ya ja su suka nufi hanyar gida" Ba ta sinci kanta ko ena ba sai kan gadon ta Kamshin turaren sa ta shaka kan rigar sa dake jikan ta Wani murmushi ta sake mai hade da hawaye.... Surayyah ms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page72 Zirga zirga haj mariya ta keyi gaba daya ta kasa zama hankalin ta a tasha "Wayar ta ne yayai kara ta daga," Shafa yawwa muna magana ya yanke Wallhy hankalina ne ya tashi yau bakiga rashin mutuncin da na Sha awajen Alhj Garba ba ne Ko zama banyi ba a office ya shigo fa Mariya calm down Wai shi khalid din Fada sukayi da kamil ne "Ni ena zan sani shafa, amma ni wallhy ban yarda da faryal ta na da laifi aciki ba" Haka kawae ya dube tsaban idona ya rinka tsine ma yata albarka a gaba na Waye baya son dan sa "Toh mariya kije ki tambaye ta mana ki San kan labarin,kin San da Alhj garba akan dan San nan" Kin ga enna Kare yar mu ne sai mu San wani hanya Zamu billo Yawwa hakan ma zaayi toh barinje kawae Gida ta nufa da sauri bata jira ba Tana isa ta Wurgar da jakanta kan cushion ta nufi dakin faryal din Turo kofar tayi ta karasa tana ganin ta numfashi sama sama kan gado Faryal? Ta fada tana karasowa wajen da dan hanzari "Hannu ta Daura kanta '""subhanallh zazzabi ki keyi haka" Ta so kinsha magani? Tafada tana tallobota A hankali tace nasha mummy Dan kallon ta tayi tace Faryal me ya faru tsakaninki da khalid ne? Shi ya na asibiti ga ji anan akwance Kuka ta fashe da shi Bata CE komai ba ta Daura kanta cinyar mummyn "Rarrashin ta haj mariya ta shiga yi da kyr ta ce mummy kidnapping dina khalid yayi ," "He tried to rape me,yay kamil ne ya zo ta fada tana fashewa da matsanancin kuka_" What? Tafada cikin tashin hankali Me kike nufi yi mun bayani naji Nan faryal ta bata labarin kusan duk abunda ya faru cikin kuka "Rungomo ta haj mariya tayi tana rarrashin,kiyi shiru auta na" "Kinga baki da lpya,taso muje daki na ki Sha magani" .nan suka mike ta kaita bed room dinta Dan barci ne ya sace ta kafin haj ma ta sauya kayan ta ta fito ta nufi hanyar gidan shafa ranta a bace take tuki har ta isa Da kuka haj mariya ta shigo dakin shafan A firgice ta mi ke ta riko ta Mariya meye haka wani abun ne ya faru Ko Alhj garban ne? Ena faryal din?. "Cikin kuka haji mariya tace shafa anya zan iya kuwa? Rayuwar yata ya fara Shiga matsala,ace duk irin" "yarda da yaron nan da nayi ""wai shi zai" sace faryal yace zai mata Fyade? Fyade? Shafa tafada ta na kwalo ido Ena dai baiyi ba? Ena eta faryal din mariya Inna lillhi waenna ilaihi rajiun tafada ta na sallamewa "Bai mata ba ,wai kamil ya karbe ta""ni enaga dalilin da ya sa sukayo fadan kenan jiya" Sauke ajiyan zuciya shafa tayi tace alhamdullhi Toh share hawayen kin mana mariya "Tsoro nakeji shafa,me zance ma alhj abdullh in wani Abu ya faru da faryal" "Toh ya dai isah mariya,ki nutsu ki kwantar da hankalin ki" Sake dafa ta tayi tace Yanzu me ake ciki da maganan alhaji garba kuma ya kukayi? "Shafa nikam na Shiga uku, ya zanyi ne wai?" alhaj CE min fa yayi na Kore kamil a garin nan kwata kwata Kuma kwana biyu kacal ya bani In ba haka ba fa baza muji dadi ba dukakkn mu har faryal din sauke ajiyan zuciya tayi tace hmm Mariyah mu bar maganan nan zuwa anjima "Zan kira ki da kaina""" "Taso kije ki huta, hankalin ki a tashe yake yanzu" "Hakane shafa ,barin je gidan" Har mota ta kai ta sannan tace "Mariya karki manta ki dinga lallaba ta ""ki bata hakuri ta samu ta sauko" kinsan mun Riga mun signing contract din da ba fita Ke da allah shafa ni nagaji. wallhy "Ah ""a mariyya,kin san me kike Fada kuwa!?" Toh wallh ba ruwa na duk abunda ya zo ya faru Daga baya Kinsan kikace zaki daure ma yarki gindi ta ki khalid Ba shi zai hana su zama barazana a rayuwar mu baki daya har faryal din ma Kije dai kiyo tunani anjima zan kira mu gama magana... "A San yaye haji mariya ta nufi gida," zuciyan ta cike da tunanin yadda xata bullo wa faryal Ita kanta haushin kanta takeyi _dan Tsuka tayi tace wallhy da ba don' ba don ba Khalid kacii karya ka taba ya ta ka xauna lpya Aikin banza Ganin ta da tayi kan dinning ya sa hankalin ta ya dan kwnta Mummy sannu da dawowa ta fada a sanyaye Zama kusa da ita tayi tace faryal har kin fito? Zaazabin ya sauka ko Eh mumy yay kamil ne ya aiko min da magani shyasa sa na fito nan din Dan daure fuska tayi tace toh yayi kyw Toh taso muje ciki bana son babanki yaji wannan magana ko da wasa kinji? Dan shiru tayi kafin tace toh mummy ". yawwa auta na,muje ciki" Sai da ta kai faryal din hr dakin ta kafin itama ta juya Da yamma Lis misalin karfe 6saura suke kammala magana da haj shafa a waya Toh naji zanyi kokarin haka tunda bamu da wani mafita haj mariya ta Fada tana katse wayar "Laraba CE ta shigo tare da faryal din bayan isha ,dan rusunawa tayi tace" Hajiya gata nan Yawwa larava jeki Auta na zo nan ki zauna Sum sum ta taho ta zauna kusa da mummyn nata Dan kallon ta tayi tace Har yanzu baki dena fushin bane? .Fushin me kuma mummy Fushi da khalid mana Dan shiru tayi jin sunan sa bakin mummyn "Kinsan dai ba wadda ya wuce kuskure a rayuwarsa," Da zu nayi magana da Alhj da shi khalid din Sosai na gwada musu rashin jin dadi na... "Kuma alhamdullhi sun bada hakuri,kema ya kamata kiyi hakuri" Tsaye faryal ta mike tana kallon ta "Haba mummy,ni gaskiya bazan sake hada hanya da khalid ba na tsane shi" Ta kara she maganan cikin kuka "Ohh lallai fa ,toh mare ni nasan kin tsane sa" Ni da na tsuguna na haifeki ban Fiki jin zafin abun da yafaru bane ko me ? Dole ki hakura ki shirya da khalid Bana son tsaurin zuciya da rashin hakuri Cikin bushewar zuciya tace "Ni wallhy bazan yi ba,sai dai a kashe ni a gidan nan" "Mummy ba kisan waye khalid bane ""ni gaskiya bazan taba amincewa da shi ba har abada" Tsaye itama haj ta mike tana kallon faryal din Faryal kikace wallhy bazaki yi abun da na saki ba sai dai na kashe ki!? Rau tau da idonta ta farayi yana sun kuyar da kanta don' har ga Allah bata San ma ta furta hakan ma ba Ihu haji mariya ta sake ta kama kanta "Tana cewa je ki ," Ki fice min a daki yanzu ai bani ke da iko dake ba ke CE uwa nice ya Sosai hajya take masifa kamar zata daga gidan Fata fata ta mata Har waje Kuka sosai takeyi taka sa gane dalilin mummy na karban tuban khalid Dawuri duk ma ga abunda ya mata Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page73 Mikewa tsaye tayi ta share hawayen ta ta nufi dakin mummy Kwance ta gan ta kanta a kife kan pillow Mu mmy ta fada a Sanya ye Wani mugun kallo ta watsa mata kafin tace "Ke ""'me ya dawo dake kuma? Ba kin Riga kin yanke hukunci ba.?...." ena khalid din ne baki so sai kije can kici gaba da abunda kikeyi faryal Bana bukatar yar da zata sa mahaifiyar ta kuka da bakin ciki Tashi ki fice min bana son wani surutu. cikin tswa ta kara she maganan "Wayyoh Allah mummy ,""wallhy ban San lokacin Dana furta ba kiyi hakuri ki yafe min dan Allah ta" karashe cikin wani sabon kukan "Kin dauke ni ban San abun da na keyi ba ko, tunanin ki zan cutar dake ?,idonki ya rufe wato ko zan" kashe ki ne bazaki amince da khalid ba ko Hmmm faryal kenan yau kin bani mamaki Ashe ban isa da ke ba? Kin isa mummy .. . Mum--my Toh meyasa bazaki amince da abun da na gaya mikii ba "Kin fiso kiga INA kuka akan ki ""ta fada tana kokarin sa muryan kuka" "Faryal kin dauko wani hanyar ta daban""," ko zan mutu akace zaki kalle ido na kimin rashin kunya bazan yadda ba.. Ga shi Yau ta faru saura naji duka wata rana "Mummy dan allah kiyi hakuri kar kiyi kuka Na amince ,na hakura duk abunda kikace zan yi dan Allah ki" yafe min Shiru haj mariya tayi tana matse matsen ido Itako faryal kasa ta zauna in banda kuka ba abunda ta keyi Ta shi kije kawae hj tafada ta juya kanta A sanyaye faryal ta fice zuwa dakin ta "Alwala ta dauro ta yi salatul hajr raka ah biyu, nafilar da akeyi idan mutum ya Shiga yanayi mai wuya na" rayuwa Ko tashi batayi akan sallayar ba take tunanin yadda Nasu zata kasan ce Tsakanin ta da khalid bayan cin zarafin ta da yaso yi a hotel jiya Sirirn hawayen dake bin idon ta ta sa hannu ta ke gogewa'; "Na tsaneka khalid ,ure an animal""" "Ka ra bani da kamil,ka ci mutunci na""' bazan taba bari ka raba ni da mahaifiya ta ba" Sai dai wannan karon na sha alwashi yadda kaci nasaran sake samun dama akaina 'haka zan ci nasaran tarwatsa farin cikin ka *** Alhj Garba komai na warware tsaknin faryal da khalid "Amma ena so kabani tabbacin khalid bazai sake taba min jikin yata ba," Ta Fada ta na kallon su duka fuskanta a daure Haba mariya kina ganin bai gama warkewa ba zaki na tsauwala harshenki haka aknsa "Ai na gama wannan da shi tun tuni ""-done deal" Ke CE zaki karasa min sauran vayani Ya maganan yaron da nace ki kore sa Alhj ai ka barni na huta ko "Ena dai faryal din tafi muhimmanci kuma na gyra komai ta amince zasu cigaba," yanzu sai a Sarara min kuma "Dakata mariya,bana karban wani jayyaya akan dokoki na" Kawae kisan yadda zakiyi dashi tun wuri kafin na aika shi lahira da hannu na Waro idonta tayi waje ta dafe kirjin Kisa fa kace? Ahhh alhaj ba akai ga haka ba Ai Vance bazan yi ba kawai ka saurara min kwana hudu nake bukata "Mariya kwana hudu ba ragi,tashi ki fice" Hm Allah baka hakuri ta fada tana rufe kofan Ko alaman rahma babu a fuskan ta ranar gashi ta ci uban kwalliya tayi kyw na fitan hankali Gaba daya zuciyarsa ta dume da shakkun mata magana ya bi ya sauya fuska tamkar wani mai hankalin gaske Emm faryal Dama na zo ne na baki hakuri akan abun da na miki ranar "Baby u know I love you "" wllhy sharrin shaidan ne kawai" Koh? Ta fada tana Dada hade ranta. Yh Ammaa ko mai ya wuce ai "Ki bani chance ""-I will make it up to you.duk abunda ki kace shi zanyi from now,." "Da Allah malam daka ta,. kai din""?" Mugun yaro kafi karfn akwabe ka..... Ka daina rudin kanka khalid I HATE yOU Darajar mahaifiya kake ci yanzu Dana gwada maka wannan kofin aka Wani dogon tsaki ta karashe maganan da shi "OK naji ,still na gode" Since ba rabuwa dani za kiyi ba ko mai ma kifada Mtswww wawa marar zuciya kawae "Haka khalid ya dinga karban bakaken magana ranar baice komai ba ,haka ma bai yi yun kurin mata wani" abu ba Yarinya kenan ban ga laifin ki ba amma kwann nan zaki dawo senses dinki idan aka batar da wancan yaron a garin nan U won't have a choice: face ni din da kike ki Kuma ba mai karban ki a hanuna faryal. Kara gudun motarsa yayi yana murmushin mugunta shika dai "Yau kwanan zafar da siyama 10 cas dubai,sun je wani social conference da Alhj garba ya dauki nauyi da" sunan companyn haj mariya GGinvest.. "Shi ko kamil bai ma San me ke faruwa a gidan ba ""da yake yanzu faryal din tana daga wayrsa su gaisa" sama sama_ "bai damu ba"" cigaba da aiyukan gaban sa" Soasi ya sa kansa don't ya karasa aikin haj Zainab uwar gidan kawu kabiru Domin kuwa itace mace na farko Da ta Nuna msa son uwa tun zuwan sa gidan Alhj abdallh Ko graduation dinsa ma a Germany ita kadai ce gaba a mtsayin familyn sa "Sosai yake ji da ita"" duk matsaln sa tana iya kokarin ta akai," duk da ma ba babu amincewar haj mariya akan hakan "Yana kammala aikin,, Karfe 8 na dare ya dawo ko wucewa daki baiyi ba larava" Ta tsaresa ogah kamil haj na nemar ka Dan faduwa gaban sa yaji nayi. sannan yace kice mata ena zuwa Surayyah ms : ARNE by Surayyahms Page74 *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Da sallamr sa ya shigo bayan isha Ko dago kanta batayi ba ta CE "Zauna can ," "Ena wuni haj,ya Fada kan sa a kasa" Dan shiru ne ya ratsa dakin Son kuwa ko amsawa ba tayi ba Kamil magana nake so muyi da kai mai muhimmanci Don' haka ka saurare ni da kyw "Enajinkj Hajiya,Allah dai yasa lpya?" Mikewa tsaye tayi tana juya kanta tana fuskantar window Kamil ka taba daukar mu iyaye a rayuwarka? "Dum zuciyar sa ta buga""" bani da wash iyayen da ya five ku a duniya sai ke da abba tunda a hannun ku na tashi har Na kai hakan "Good," Nasan zakayi mamakin abubuwan da zan Fada maka "Yanzu," Ena sane da rurin haukar da zuciyan ka take yi akan faryal yata Don haka nake son na sanar dakai faryal na Riga na mata miji kuma nasan ka san da maganan kaima Shiru yayi Kansa a kasa yace khalid? Haj amma faryal bata son khalid the last time. ya isa bana bukatar kafada min komai Emm ba wannan ne asalin abunda ya sa na kira ka ba Kai kamil dago ka kalle ni A sanyaye ya daga kansa yana kallon ta Yawwa... Wani irin saduakr wa zaka iya wa Alhj Abdallh da ya dauke ka kamar dan cikin sa da kuma faryal da kake kauna a rayuwrka? "Ena jinka," Dan kallon mamakk ya bita da shi Amsa kawae nake so kasani "Zan iya sadaukar da komai akn farin cikin abba da Ku baki daya ," Rike maraya ba karamin aiki bane Kuma bani da abun da zan saka muku da shi Gooood. Emm Hajiya wani Abu ne ya faru? "Eh,so nake ka bar gidan nan,ka bar rayuwar mu ka canza gari nesa da mu" Ai yanzu kana da rayuwa da zata dauke dukkan damuwar ka... A firgice ya dago kansa ya kalleta Hajiya na bar gidan nan? Laifin me nayi muku?dan Allah ki Fada min Zan neme gafarar Ku amma "Kar Ku rabani da yan uwa na ""farin cikina dan allah" Na roke ke "Cikin tsawa da tsiwa tace""' ohhhhh shine ni kake son ka rabani da tawa farin cikin?" Meyasa kaki fahimtar bazan taba amincewa da kai a matsayin family na ba ne kamil Na maka alfarma na kyaleka ka ginu kan arzikin mijina Shine yanzu zaka trwatsa rayuwar da na Riga na Gina ma ya ta faryal Cikin dimuwa da rashin fahimta yace Hajiya ban gane me kike nufi ba Kuka ta fashe da shi kamar dama jira takeyi.. Muddin kana gidan nan faryal bazata nitsu ta yi abunda ke gabanta ba. ....meyasa ba zaka tafi ba Hajya dan Allah kiyi hakuri wallhy ena son faryal tsakani da Allah' "Kuma enaso dakata kamil,bana son jin wani surutu." "Tunda ka shigo rayuwa na nake bakin ciki ,har ya kai yanzu" Sanadiyar ka faryal tana so ta bijire ma mijin auren ta da muka zaba mata CE naka akyi ni mahukaciya ne da zan barka ka auri yata ? Ko masu asalin ma sai na xAba ballntana kai Marar asali. "Me kake dashi ""me ka tara? Da muka maka sadaqan tarbiya da ilimi bai ishe ka ba ka so ka ke ka juya" min kan yata koh? da kake magann so tsaknin Ku tace tana son ka ne? Na Gode allah da faryal ta dawo hankalin ta ta koma wajen khalid yanzu.. mamakin jin hakan yasa shi cewa What? .. Namaka karya dana saba kenan.bakomai amma jira ni anan ena Uwa Fuuuuh ta fice cikin minti 10 ta shigo tare da faryal Ke Fada masa wayee kike so yanzu kuma wa zaki aura........ Take zuciyanta ya hau dukan uku uku Said da haj ta sake Nana ta mata kafin tace masa Khalid nake so yay kamil Ku m..a shi zan aura Ko kau da kan sa baiyi ba acikin idanun ta Wasuu zafafan hawaye ne suka fara sauko masa A rauna ne yace Faryal ni fa?its over ko Da kyr ta danbe kuruwan zafin da zuciyar ta ke hurawa lokacin tace eh Yawwa alhmdullhi Ina kaji da kunnen ka? Toh idan ka tabba ta farin cikin Alhj na da muhimmanci a rayuwar ka Ka kuma San darajar iyayen ka Arna "Ka ttara ena ka enaka ka barmin gida yanzu"" ka bace a rayuwr mu" Ka dauka a matsayin hallaci da zaka iya ma Alhj Abdallh Domin farin cikin iyalensa Nasan shi bazai ki ya baka faryal ba duk da ma ta furta bata son ka "Cikin wani Sabon kuka tace,ni hankalina bai kwanta ya ta ma hankalin ta bai kwnta ba?" Ka taimaka ka tafi .in da gaske farin ciki kake so mana a gidan nan "Baice uffan baa,don wani jiri ne ke ji a zaune ga wani zafin da zuciyar sa ke masa,sosai hawaye ke zubo" masa ba kakkautawa Mikewa yayi shiru ya nufi kofa enda faryal din ta tsaye bata ko motsi Ko kallon ta baiyi ba ya nufi dakin sa Da gudu ta fice ta bi bayan sa. Surayyahms. : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page75 Yana jin tahowar ta ya sa key ma dakin sa abunsa Kasa ta xube bakin kofar tana sharara kuka tana kiran sunan sa Ko zama baiyi ba ya shiga tattara kayan sa wanda xAi bukata "Cikin minti 20 ya fito , Karo sukaci Da ita durkushe kasa bakin kofar dakin sa tana sheshekar kuka" Shikam ma Kau da Kansa yayi Ya na kokarin rabewa ta jikin ta ya wuce abunsaa ... iya karfin ta sa ta damko sa tana tura sa cikin dakin Saura kadan su Fada kaSA tare da yake kaya ne a hannun sa sai ya biye mata a hakan Ena zaka je twin........sou....l....... shhhhhhh don't call me that "Baki so na faryal me damuwar ki da enda zanje """ kinfi kowa sanin enda znje ai Ki kyaleni pls. sake riko shi tayi da karfi. Kar ka tafi ka barni ta fada da disashhen murya En ka tafi ya zanyi da rayuwata kamil? "Ture hannun ta yayi da karfi.""cikin tsawa yace" "Enough faryal," "Don ena son ki ne kike Neman dawo dani mahaukaci ban San me nake ba ko""" Why are u fooling me? Huhnn. Farko u left me ba tare da daliili ba akan khalid. Then ki kace Khalid ya kidnapping dinki na zo' "Amma yanzu na tabbatar da u did dat intentionally to hurt me""" tun da gashi shi kike so zaki aura its obvious ba kidnapping dinki yayi ba huhhhhhh.? Sun kuyar da kanta tayi ta rasa me zata CE masa sai aukin hawayen da ke bin kuncin ta. Shiru ma ansa ne ko "Dafa Kansa yayi yace Oh GOd I'm stupid now ""a rauna ne" Dan Allah kar ta tafi kamil I can't take it anymore........ U can't take what?.. farin ciki na is not important to you ko wani a duniyan nan. Ni kadai ne gashi "Bani da asali,iyaye na arna ne" "Ke fa? Kina da uwa da uba kina da asali ,ga miji mai dukiya! Jus" Give me 1 good reason "Da bazan barki da mahifiyr ki ku samu kwnciyar hankali ba"":?." Kinaji fa mahaifiyar kin tace idan ena gidan nan Baku da farin ciki And you know what abba bai can canci haka da ga guri na ba "Bazan taba zama silar gushewar farin ciki iyalnsa ba,musamman ke faryal." Kuka takeyi tana dukan hannun sa da ke shirin dago jakan sa a kasa # ta kasa cewa komai sai "Kamil pls,don't leave me """"""bori ta shigayi tana faman firgici .gaba daya ta ficee a hankalin ta" Kokarin mikar da ita yake yun kurin yi Amma haka taki fir ta damke jakar sa Da kyr ya fnci kota sama' da Sauri ta fada kan kirjin Sa tana kara sautin Kukan nata "Sosai ta damke sa kamar zata shige jikin sa,"" .dan lumshe ido yayi yana jin sautin kukan NATA yadda yake" shigar sa ko ta ena a sassan jikin sa Zuciyarsa ce ta tsanan ta bugu a yayin da ta zura hannun ta tana balle button din rigar sa tana shafar "kirjin sa""*" Kansa ya saukr kasa a hankalin daura da fuskan ta da niyyar hana ta "Wani kasalallen kallon ta bi sa da shi wanda ya hana sa furta komai"" tallabo Kan sa tayi kusa da fuskan" ta itama sosai sannan "ta shiga shafa kwantattacer sajen sa #""cikin salo mai tada hankali har ta gan garo kan lips din sa ""sa" hannu tayi ta dan bude labben sa da yatsan ta kafin ta Daura natA lips din kan na sa kissing din sa ta shiga yi sosai ba kkakwta wa Bai San lokacin da ya fara mayar mata da martani ba shi ma Sosai suka lume cikin wannan yanayi Ga wani firgi caccen Barin da jikin su keyi duka a lokaci daya.. .itako sai dada ma shishhige wa jikn sa ta keyi tana azabtar da shi da salo kala kala na kauna . Da kyr ya tattaro hankalin sa ya dago ta """:-kallon ta yayi da idanunsa .da suka sauya suka dawo ja" Faryal me amfanin abunda kike yi ajiki na? "A San yaye yace,ki na tausaya min ko?" Don't worry zaki dena Kwana nawa ne kin mance da ni? Girgiza kanta ta shiga yi tana cewa "Noooo kamil I truly ......l..o..ve.......you... Can't live witou you"" don't leave me please na roke ka" Dan allah ka fahimce ni "Wallhy INA son ka .but ....but...but.""""""its complicated." Bambare ta yayi a jikin sa ya sake tsare ta da ido. Na fahimci complications dinki faryal Kina so na Amma its over ko? khalid zaki aura Dan dariyar takaici yayi yace . Hmmm look enough of the game faryal Bazan tsaya anan kina wulakan ta zuciya ta ba. ... Zan barki har abada ya fada a zuciye Kayan sa ya sa hannu ya dauka..ya juya kansa Happy married life. ya fada mata' tare da ficewa a dakin . komai daukewa yayi chak a duniyn faryal a lokacin. Karan rufuwar kofar sa ne ya dawo da ita cikin hankalin ta Wani firgicaaccen kara ta sake ta nufi waje da gudu tabi bayan sa Ganin rufuwar gate tayi da bayan motar sa da tuni ya bar haraban gidan Wani ihun ta sake take ta zube kasA tana birgima tana kiran sunan sa da iya karfin ta . Haji Mariya da laraba ne suka yo rige rigen fitowa wajen na ta Don ihun da ta zage ta keyi kaf ya tada su Faryal me ke da munki haka da Daren nan? Haj ta Fada tana kokarin mikar da ita tsaye "Wani razananen bari da kuka mai cin rai take fitar wa""'" numfashin ta sama sama ta ce mu....mm.......my ka.....mi lll ..ka..m l ::::kam "Kamil ne"" yayi miki me faryal? Kokarin bude vaki tayi zata sake furta wani kalman ta fada kasa" sumammiya Sosai suka razana Barin ma laraba dake tsaye gefe tana kallon faryal din zube kamar mutacciya Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page76. Jirgin su abba bai sauka ba ranar sai wajen karfe 8saura na dare Daga nan suka nufi abuzayal guest inn domin halattr meeting din da za suyi da muhimman company a kasar waje Kawu kabiru da uwar gidan sa Hajiya Zainab suke a tare da abban "Da yake ko wannen su Nada investment a cikin companyn """ tare suke zirga zirgan bin kasa she Wajen 12.30 suka kammala meeting din su na farko "***""""""""***" Amma Yaya ba zamu koma gida bako? bakin mu na China sai 4 na dare zasu iso fa "Ahh haba kabiru nan din ma ai kamar gida ne," "Allah ya kawo su lpya dai kawae""" In mun gama saii mu tattara goben Nikuma zan sanr da su mariya mun iso Yawwa toh ai shikenan Tunda kamil ya bar gidan bai tsaya ko ena ba sai bakin wani tafkeken hanya na 'highway wanda ya dosa hnyar fita daga garin Sosai yake kuka har ya rasa akan me ya keyi guda daya A ransa yana cewa tafiya ta tmkar sadaukar wa ne wa abba Ga shi Dama faryal ta zabi wani ba ni ba. to meye amfanin kukan?ya fada yana share sauran hawayen sa Wani zuciyan ce tace dashi amma in ka tafi bakayi adalci ma abba ba ya kamata yasan ka bar gidan ko ma Yaya ne Da haka ya juya kan motar sa ya nufi Abu zayal guest inn cikin Daren Kusan daya saura ya Shiga falon da Mamakin sa abban ya gani zaune da magani agabn sa zai Sha Kamil??ya fada cikin tsananin mamaki Me ya kawo ka cikin wannan dare haka lpya kua? Duk wannan tambayr da abba ke masa yana tsaye "Ji yayi ma da bai zo ba ""domin gaba daya ya kejin wata sabuwar weakness ta kama zuciyar sa" Mikewa tsaye abba yayi ya nufosa "Kamil ena maka magana," Wani abun ne ya faru ko me? Ena su mariyan Kuka kamil ya fashe dashi ya rungumo abban.... """kamr karamin yaro haka ya dinga rera kuka kan kafadar abban ba tare da yace komai ba" Shiru abban yayi zuciyar sa na kuna' jin sautin kukan kamil din gwanin tausayi Janyo sa yayi zuwa kan kujera ya mika masa ruwa ya Sha Kamil meya faru abba ya fada ya na kallon sa Shiru yayi sabida har yanzu kwakwlwar sa bata tan tance masa abun da zai fara CE ma abba ba Mariya CE? Da sauri yace ah'a abba ba ita bace Toh meye ne kamil fada min naji Ehmmmm uhmmm abba dama enaso na tafi ne Ka tafi? Ena kenan "Wani bugun zuciyar sa ta farayi ""a take" "Yace AB..bb...ah enasoo naje garin iyaye na ne ,Inda muka fito...." What kamil? Abba ya fada da dagun murya Uhm wannan ai maganan banza ne.kai yanzu zaka ma gane enda kuka fito ranar a dan shekarun ka da basu fi 13 ba "Eh abba zan gane""'" "Ah ah kamil,na hana wannan tafiya" Ba enda za kaje saboda "Banga dalili ba," Wahala kawae zaka je kasha wa kasani? Yanzu duk guri ya zanca Wani hawayen ne ya sauko masa bazata Take ya tsuguna yace abba dan Allah ka bari naje Wallhy na maka alkwarin ba abunda xAi faru Kamil baza ka je ko ena ba nagama magana Tashi kaje ka kwanta gobe ZAmU koma gida tare Aikuwa jin ambaton gida yasa kamil turjewa awajen ya kamo kafan abba yana rokon sa ta Allah Tun abba na binsa da lallabi har ya fara daga masa murya' "Sosai abban ya fara Nuna Bacin ransa akn maganan'""" Shiko kamil fir yaki ya dena; ga wani hawayen ban mamaki da ya ke bin idon sa Na CE in wani Abu aka ma a gidan tun wuri kafada min Amma ka San Allah? ba zan bari kasa kan ka cikin hatsari akan aikin banza ba Abbbba don..All..ah kamin shiru kamil ya fada a tsawace Tuni Hajiya Zainab ta bayyana sanye da hijab Ganin kamil sheme sheme aka sa tayi yana kuka shima abban na tsaye na hushi Lapya kuwa Alhj?kamil meye haka ta so Da Sauri ya mike ya nufo wajen ta mummy dan Allah kice abba ya yayi hakuri ya barni naje "Kamil son"" just calm down ya isa haka" "Zo nan ," muje ka kwanta gobe da safe zamuyi magana U've been crying tun dazu ena jin ka "Ke Zainab ki barsa sai ya Fada min dalilin sa na tirjewa akan wannan tafiya,,,I mean" For God sake kamil ba haka yake ba Ya fada hankalin sa a tashe Hakane Alhj kafadi gaskiya ni nasan bazaiyu tafiyan nan ba dalili ba Ehen kema kin gani ko "Dan shiru tayi sannan tace ""je can dakin ka jira ni son tashi ena zuwa nima" Sum sum kamil ya mike ya nufi daki Abba na binsa da kallo Uhmm Alhj ni zan yi kokrin masa magana duk abun da ake ciki da safe zan sanar da kai komai insha Allahu "Yawwa Zainab, dan Allah kiyi kokri" Sam bana son ganin sa a haka Sosai damuwa ta bayyana fuskar sa Bakomai Alhj sai da safen ## zaune ta same sa ya hada kai da gwiwa Yayi shiru Son ta fada tare da dafa sa Tell me meya faru?meya sa zaka tafi? Mariya CE koh? Wani sauke ajiyan zuci yayi ya dago Kansa ya kalle ta Mummy kawae Shhhh kamil don' lie to me Ok don bamu muka haife ka ba shine bamu da matsayin da zamuji damuwar ka Ko? Noo mummy ba haka bane Toh just tell me mana kamil ta fada cikin fada "Look abban ka baida lapya"" tun a UK yake fama, amma banga tashin hankali a fusakr sa kamr na yanzun" nan ba Me kake tunani_?baza mu iya cike gurbin iyaye n ka bako Da Sauri ya riko hannun ta yace nooo mummy Ki daina fadan haka dan Allah kinsan hakan ba gaskiya bane Kamil ka fada mn toh ena jin ka Kallon ta yayi a nitse "Yace muummy promise me bazaki Fada ma Abba exactly abunda nake boye masa ba ""!" What!! kamil ban maka wannan alkwari ba just tel me kawae Mummy amma yanzu kikace baida lpya fa .na tabbata in kika Fada hankalin sa zai fi haka tashi Ok ok fine shikenan enajin ka* Nan kamil ya bata labrin duk abunda ya faru har yay silar zuwan sa nan "Jin sa takeyi shiru, Sosai jikin ta yay sanyi, numfashi ta sauke tare da jin jina ma hali Erin na mariya" "Batayi wata wata ba ta mike tsye..kamil son""!" ka kwnta ka huta Na maka alkawari zaka tafi gobe insha Allahu Murmushi ya mayar mata sannan ya haura gadon nasa "Yace nagode mummy""itama" Gudnite ta masa ta fice abunta Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page77 "Bata bude idon ta sai a gadon asibiti," Mummy ta hango tayi zugum ta rafka urban tagumi a gefe "Wani hawayen takaici da bakin ciki suka soma gangarowa da ga idanun ta ,...a ranta tana cewa yanzu" na rabu da twin soul kenan "Bazan iya rayuwa ba kai ba kamil," Cikin wannan tunanin kuka mai karfi ya kufce mata bazata Ai ko da Sauri hj mariya da hj shafa suka nufo kusa da ita "Faryal ,alhmdullhi ya jikin" Kukan me ki keyi kuma mummy ta Fada tana kallon ta Wurgi tayi ta hannun mummyn data kai zata tallabo ta "Ni Ku kyleni, ta ke ce wa cikin kukan" Haba faryal maman ki kike CE ta kyale ki ? "Barta kawae shafa ,naga alaman wasu almatsusai na yawo kan ta ne" Ki duba yarda take so ya kashe kanta akan wani wawa shasha Mummy ni dai kice ya kamil ya dawo "Bazan Fada ba uwata,.. Ke kar kiga kina gadon asibiti yanzun nan zan mini ta tas" Don haka kar ki sake kiramin sunan wani kamil anan "Marar kunya kawae,to ki bisa yawon gantalin mana nasan kin cika masoyiyar sa" "Tsaya mariya ya isa haka .kibi ta a hankali mana ,ahalin yanzu bata cikin hankalin ta" "Da Allah shafa kyaleni,faryal da like ganin ta ba abin ta a hankali" Itako kuka kawae tkeyi kamar zata fd da ranta "Kiyi shiru mama na kinji,za a dawo miki da kamil din ki hj shafa ta Fada tana goge mata hawaye" A hakai ta rrarshe ta har suka samu suka koma gida Karfe 7na safe haji Zainab ta gama ba wa alhj bayanin tafiyar kamil Amma fa alhaj ena fatan ba zaka CE zaka tuhumi mariya akan zancen nan ba...don' na tabbata kamil bazai min karya ba Yace min ma da sannin ta ya bar gidan Ah a Zainab Dama jiki na ya bani akwae hannun mariya acikin lamarin nan Meya sa zaki ce kar na tuhu me ta "Alhj da ka daiyi abunda na gaya makan kawae," Ko wace uwa hakan take so ma yar 'ta. Amma ka zuba mata idon dai na dan lokaci Kar ka mata maganan kamil din Wata kila hakan yasa Don' Allah Alhj I'm dai kwanciyar hankali kake so ma kamil Komai zai dai daita insha allahu "Dan shiru alhaji yayai kafin yace"" zainab_hakkin mu ne da kamil ne ya nemi asalin sa nasani" Amma .......ah ah Alhj ai mun gama magana ya kama ta ka zama mutum na farko da zaka karfafa masa gwiwa shima ba so yake ya barka ba Toh shikenan ena shi kamil din Mikewa tayi suka shigo tare abba gani "Naji bayanin Ku son,amma da sharadi" Ina son ka min alkawari in ka tafi "Zaka sanar da ni duk halinda kake ciki,?" Sannan kamin alkwari zaka dawo nan ba da dadewa ba Had cikin ransa baiso ya dauki wannan alkwari ba amma ba yadda ya iya Ya so ace ya bar rayuwr su ne gaba daya Don' bazai iya zama yaga faryal a matsayin matar Khalid ba "Kamil kayi shiru ena jinka ,in ba wannan alkwari ba tafiya" Aha ah abba na maka alkawri zan aika ta hakan Yawwa son Allah ya maka albarka Tare suka taka masa har bakin motar sa Son kaji abubuwan Dana Fada maka ko Just take care Ta fada tana dn murmushi Nagode mummy kema ki kula kinji zan kira ku Yawwa shiga kar kayi dare kan hanya tafada tana goge Guntun hawayen ta Wani godiya yayi wa Allah da haji ta juya kan maganan bata Fada korar sa haji tayi ba Amma meyasa mummy tafa ma abba abunda ke tsakni na da faryal? "Marairaice fuska yayi cikin kishi da takaici yana cewa maybe ma kafin na dawo ta aure shi,amma" bakomai nima zanyi kokari ma mance da ke I wil just try my best naga na sami abunda zan je nema bye faryal ya fada tare da goge guntun kwallan sa Gudu ya shigayi sosai...bai tsaya ba sanda ya gansa cikin garin yola hotel ya nufa kafiin gobe yA fara aikin sa Ranr Sam mariya bata gane kan Alhj badan abincin da take zama aci atare wannan karon ko kulawa baiyi ba Kuma bataji yayi maganan kamil ba Faryal baki da lpya ne ? Abban ya tambaye ta durkushe gaban sa "Lpyana lau abba ,ah ah princess's" Yau sati na biyu gidan nan na lura sai an miki Fada cin abinci Ko akwae matsala ne Wani zuciyan ne yace mata ki fada ma abba komai ki huta Wani kuma yana ah'a kin manta da maganan mummy? zata iya Daura muku sharrin da zai iya rabaki da martaba idonn mahaifin ki har ma kamil "Faryal ""abba ya saka kiran ta" Cikin wani irin sautin kuka ta amsa babu komai abba Ke kar kice zaki mana wani shashancin tsiya anan haj mariya ta haura mata da fada Wani mugun kallo tabi mummyn ta dashi a kasa kasa cikin xuciyan ta na cewa Bayan kin cuce ni kin raba ni da farin ciki na ..... Na FASA jin tsoron naki Wallhy sai na Fada ma abba komai Kuma yay kamil baya gidan nan kin kore sa kema kima sa vayani kiji in da dadi Haba mariya karki na daga mata murya haka abba ya na Fada Yana lura da kowanne su Wani kallon baraza na tama mumyn tace Abba dama ni da.Yaya kamil Ke ya isa haka karki sake bude bakin ki an an Tashi ki wuce ki bamu waje Sha sha kawae Mummy ta ka rasa tana huci Mariya Ashe bazaki bri ba Tashi ki Shiga ciki princesss Da gdu faryal ta haura sama tana Dada sautin kukan ta Daure fuska tai tama tana huci Wai nikam mariya ena kamil ne abba ya fada yana maida kallon sa wajn ta "Ni ban sani ba Alhj," Zuciya fal da tsoron kallon da yake mata Ta mike ta nufi sama itama Bin ta yayi da kallo yace hmm mariya kenan.... Bazan taba aura ma faryal wanda bata so ba.Indai Nina haife ta Surayyhms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page78 Har gado ta bita ta fin ciko ta zuwa kasa Tashi matsiyaciya Yau zaki Fada min ranar da muka dawo SAA ni da ke a gidan nan Idon ta a bushe ta mike tana kallon mummyn Janyo ta tayi tace faryal meye kike tunanin zaki Fada ma baban ki dazu? Wato kina Neman Tona min asiri ko Bamuyi dake bazaki Fada masa kinsan komai ba? Mummy ni na gaji ne..gwnda abba yasan komai "Nagaji da. ""* bata kara sa ba taji tas a fusknta" Kin gaji da min biyyayya a matsayina na uwarki ko Mummmy just shut up tafada cikin wani razannanen tsawa da ita kan ta faryal sanda ta ja da baya Na baki kwana biyu tal kidawo cikin hankalin ki in ba haka wallhy zamu sa kafan wando daya dake "Mu zuba ""*ta fada tare da fice waa cikin tsananin fushi" "Kuka hade da tsoro ne ya kama ta lokaci daya""" xUbewa awjen akasa tayi tana maimai ta kalmar ennalihhi wa enna ilahi rajiun cikin kuka Satin kamil hudu a yola Da sassafe cikin kauyen mayo balwa ya fice ya nufi anguwr da suka tashi da su "papa, duk da ma ya Sha yawo cikin kwanakin""' ga uban kashe kudi daya yi wajen Neman taimakon mutane" Sosai wuri ya canza da kyr yake gane hanya 'domin kuwa a Lokacin da yA bar gurin su kadai ne a bayan anguwar duk jeji ne gefen su Gashi yanzu wajen ya sauya gine gine sun cika ko ena Gefe ya samu ya zauna yana tunanin ta ena zai fara ..gashi Dama nan ne waje na karshe a cikin list din sa Can ya hango wani mai shayi da ya masa mugun kama da wani mai sayar da sigari da daya ke karami Mikewa yayi ya Shiga motar sa ya nufe sa Da sallamr su suka gaisa Ogah lpyaa dai ko Ko kana tambaya ne? Ahh lpya lau Amma dan Allah anan garin ka tashi? Eh ogah ni cikakken dan garin nan ne Dan juya wa kamil yayi yana Dada duba anguwan da kyw ko zaiga wani abun da zai kama kwatancen sa da shi Lpya dai ko ogah? Ko ka bace kwatance ne "Ehhh toh*"" kace anan ka taso ko? Tabbas kuwa ogah anan ba enda ban SANI ba ma kenan" Toh ko kasan wani ana Kiran sa kawu James abashi?dan kwantncen kammani ya masa yace Amma fa ya Dade yanzu na maka na yaran ta ne "Dan waro ido waje mai shayi yayi ," Tabbbb kai kuma meya ha daka da shi.... Kasan shi ne? Eh kai na san shi mana abokin baba na ne ai Ena mijin aunty vicky Da Sauri kamil yace eh Cikin tsananin mamaki mai shayi yace amma ogah me zai hada balarabe da wannan katon Arnen Dan dariya kmil yayi yace ni dai in ka San enda zan same shi ka Fada min ko ka taimaka ka kaini yanzu "Ah""'a gaskiya bazan iya ba ogah chaabbbb" Don naga ma Ku masu kudi ba ruwan ku ne shyasa na kula ka Amma duniya ba yarda gaskiya Ni bazan baka adress ba kuma bana binka ko ena Kaga tfiya ta Da Sauri kamil ya fito daga cikin motar yabi bayan sa Haba bawan allah ka taimaka min ko wani Abu kake so ai sai ayi magana Nasan na daga ka kan sana'arka ka taimaka pls Gaskiya ko zan gaya maka da sharadi sai naji ka waye ne kai Kar na samu cikin hatsari duka da kawu James Dan dariya kamil yayi yace wannan ba matsala bace "Suna na kamil,daga garin abuja nake" Wanda nake nema kawu na ne yayan mahaifiya ta Mahaifiya?kana nufin kawu James Nada wata yar uwa da ta wuce joanah ne? What kasan mama na? Kamil yafa da a da burce Me kake nufi maman ka ogah? Bayan sun mutu ita da mijin ta da danta da dadewa Cikin wani irin yanayi kamil yace ban mutu ba Ena Raye .... Ah'ah bangane me kake Fada ba fa Kai waye ne...mee hadin ka da mutuwar su Harda hawaye Dan Allah ka kaini gidan kawu James Na roke ka Cikin mamaki da daurewar kai mai shayi yace wai kana nufin kaima dan su joana ne? Ta ena? Eh ka kaini zaka ji komai acahn Nan suka nufi gidan James tafiyan minti ashirin Da saurin sa ya biyo bayan mati mai shayi yana cewa ena wanda kace na maganan yar uwata joana Chak ya tsay ganin tsaban kywu na halitta da Allah ya zuba ma kamil da yayi tsayuwar sa jilin motar sa Bawon Allah ya fada sannan kamil ya juya Karin farko na hada idon sa da kawu James yasan shi din ne "Wani kuka ne ya kufce masa""* duk rayuwar sa da iyayen sa suke dawo masa a zuciyar sa" Cikin mamaki da dimuwa mati da kawu James su ke kallon sa Tallobo sa yayi yace lpya kuwa dan samari Meya faru kake kuka haka Rungume kawu yayi yace kawu nine fa Raphael Da sauri ya dagosa ya kalle sa idonsa tam da hawye RA..Pha...el hannu na bari yakai fuskan kamil din Sai yanzu ne yake ganin tsan tsan kamanin sa da iyayen sa Eh nine kawu James ni ne raphael ban mutu ba Wani kuka kawun ya fashe dashi shima ya tsungunna Rapheal mafarki nake ko fatalwa nake gani Mati ka duba min shine ? Mati kam tuni yayi suman tsaye Cikin wani mamakin kamil yace mati Dama kaine? Da gudu mati ya taho shima ya rungume sa ya na hawaye Abokina Ashe Kaine?raphale dama baka mutu ba Ban mutu ba mati Kaine ka canza haka ban gane ka ba Kaine dai ka canza raphel wallhy na dauka wani balarabe ne ya bata hanya Muje ciki kawu James ya fada yana kamo hannun kamil din Surayyya : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page79 "Mariya kenan, kina wani abu kamr baki da maths" Ni dama na lura da faryal tun tuni baza ta iya jure rashin kamil din kusa da ita ba "Tafiyar san Shika dai ke damun ta yanzu," Mtsww shafa yarin yar nan fa ta fara wuce gona da iri Ni fa nagaji da llabata daga yaznu ubanta zan naci "Don dolen ta zata fitar da wannan maitan son kamil din data kulla a ranta""'" Ja'irar yarinyar dubi Inda ta jeme ta rame kwanakin nan "hmmm Ke mariya mtsaln ki kenan ai ke"""""" baki San yadda ake cinye yaro da siyasa ba ne wai?" "Ena wannan malamin su na islmiya, mal mamman ko?." Eh mai shi kuma zai min shafa Yawwa ki kira sa yazu da yamma Ni zan Fada miki abunda zkice in yazo "Ai ni da kin bi shawara ta tun farko wallhy da sai dai faryal ta ga ba kamil gidan nan ""* amma badai tasan" mena ke ciki ba Ay kam shfaa kin ga da hakan nayi baza ta na kokarin barazanar Fada ma uban tan ba ai ....... Hijabi ta saka futchia pink har kasa wanda ya mata kywu duk ma rama ya fara bayyana a fuskan ta Rusunawa tayi ta gaida mallam mamman dake zaunee a farfajiyan bishiyoyin dake gidan "Nasiha ya Shiga mata sosai akan rayuwa,musammamn ma hakuri da kuma biyayya ma iyaye" Nasha mamaki da haj tace min kina fito na fito da ita akan zabin data miki Faryal nasan bazaki fahinci muhimmancin son da iyaye ke mana ba saboda wata rana zasu hana mu "abunda Mike matukar so ,kila ma su sauya mana da wanda ran mu baya so" "Amma kisani fa,uwa ita kadai CE wanda Allah ya kwatanta soyarrta da nasa," "akan mu," yazo mana a bakin manyan malamaii Allah yana CEwa yana son bawan sa ninki 70 fiye da yadda mahaifiyrsa take son sa ".sannan cikin kashi uku,a mutanen da Allah baya karban komai daga cikin aikin ladan su a duniya da wani" "bautan su,na farkon su shine mutumin da ya juya bya wa iyaye"" ya turje musu"",ya kyalesu," "Ga hadisai nan kala kala,duk munyi dake anan faryal,Inda wani mutum ya tambayi manzon Allah" "saw,wani mutum yafi dacewa da cancanta ka kywta ta masa, sanda Manzon (swA)mu ya kira uwa sau uku kafin yace uba,hakan kinga na nuna miki muhimmancin bin umarnin mahaifiya kenan" . "Abu na karshe da zan gaya miki visa ruwaya kala kala,fushin uwa musiba ne a rayuwar mu koda mune da" "gaskiya,muddin gaskiyar ki ba akan wani abun da zai saba ma dokokin Allah bane toh mafi alkhairi shine kiyi hakuri ki amince da bukatar mahaifiya ko ya yake" "Kar ki manta,hakuri anayin sa ne a kari na farko,ki daure ba sauda ya ba Allah ya fada acikin littafin sa" "mai girma,duk wanda yayi hakuri ya tsammaci kywkkwan rabu a gaba," "Sannan kici gaba da Addua,idan kiga bai baki abunda kike so ba to ki San hakan tsira ne da kariya" "agareki,zai musan ya miki wanda ya fishi,ko ya bar miki shi a matsayin tarin lada da zaki gani ranar kiyama...." "Guntun hawayen ta ta share, ta masa godiya,insha Allahu zan mata biyyayya malam nagode Aklah saka" da alkhairi "Yawwa faryal, tashi kije Allah ya bada ladansa,....." Nan ta mike ta shiga cikin gidan Na rasa kamil har abada na SANI.. Ta fada tana kokarin fidda guntun hawyen da ya makale. Yanzu zAn maida hankali na kan abunda mummy take so kenan? Wallhy na tsani Khalid "Amma ya na iya?Allah ina rokokn ka"" ka zaba min mafi alkhairin wannan lamarin,,,," Surayyahms : ARNE by Surayyahms Search and join @ameenci writers novel group https://www.facebook.com/groups/1567278756688999 *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 80 Tun safe faryal take kitchen ita da laraba mai aiki.... Faryal? Baba laraba ta kira ta cikin nitsuwa "Naam baba."" Anya ko Yau kin duba Hajiya ya jikin NATA ne?" What? Dama mummy ba tada lpya ne? Ohh eh jiya da dadddre ai ni nakai mata magani Na dauka ma kin Shiga ne Noo nikam ma ban sani ba kin san tun jiya dana shiga daki ma ban fito ba amma barin duba ta ta fada tana tsame hannun ta cikin flour A hankali ta turo kofa da sallamar ta Mummyn ta hango can kwance cikin blanket tayi luf Mummmy ta fada tare da nufo ta cikin hanzari Naam faryal? Na dauka kin tafi schl ai Ah banje ba mummy sai da ymma Meya same ki "Babu komai faryal," No mummy ki fada min mana Dan kallon ta tayi tace jeki kawo min ruwa nasha tukun na Da Sauri ta mike ta nufi kitchen Cikin mint 5 ta dawo da bottle water da cup Yawwa auta na ke Kin daina fushin dani kenan? Dan shiru tayi sannan tace fushi kuma mummy? "Eh mana naga tun da kamil ya bar gidan nan kuka dauke mun wuta ke da ubanki,Baku damu da halin da" "zan Shiga ciki ba"" ba dole na kwanta ciwo ba" Amma ba komai' ena don na damu na ga yata kwalli daya ta auri mijin da zai bata rayuwar da ta fi NAwa shine laifi na? Nima hakurah faryal kiyi yadda kike so Amma ki SANI duk duniya ba abunda yafi mun Ku muhimmanci ke da zafar Muryan ta a sanyaye tace mummy dan Allah kiyi hakuri Wallhy na dena.. .duk abunda kike so zan yi na miki alkwari "Hmmmm faryal kenan""" Bazan tabbatr da maganan ki ba sai kin gwada mun hakan "Ki sake jikin ki,ki dawo normal .kamr yadda kike" Sannan kuma ki karbi khalid a mtsayin zabin Dana miki Ba tan tama faryal tace na amince mummy Insha Allahu zan tabbatar miki da ni mai miki biyayya CE Fuskan ta cike da murmushi tace toh alhamdullhi ..Allah ya miki albarka "Tashi kije ,nima zan yi bacci kadan" Toh kawae ta amsa mata ta fice Wani dariya ta yi mai kunshe da nishadin cin nasara Yarinya kenan in kinsan wata ai baki San wata ba Gashi cikin sauki na kalmasa ki yanzu kam ai sai Abu na gaba kuma Garin mayo balwa kuwa kamil yaba uncle James labarin tsirar sa a hannun barayin da haduwar sa da Alhj abdallh Sosai sukayi kuka gwanin ban tausayi jin yadda aka ma iyayen NASA kisan wulakanci a idon sa Daga bisani ya hada su video call da abba enda suka Dada masa godiya sosai Ehm uncle kasan dai abun da ya kawo ni na musamman Enason ka fada mun suwaye iyaye na Sauke ajiyan zuciya yayi yace Hmmm kamil' gaskiya labarin iyayen ka na da ban mamaki Amma dole na Fada maka tunda ka mallaki hankalin kanka yanzu Zan kuma fara da nemar gafaran ka Saboda ni nayi sanadiyar dawaama da karfafa maganan arnan cewar duka iyayen ka duka biyu Naki na Fada maka sunana ya koma Adamu tun farko saboda INA tsoron kar tambaya yakai na Fada mka abunda nake shirin Fada yanzu Dan kallon rashin fahimta kamil ya masa yace uncle ka musulun ta ?wow! masha Allahu what a surprise Meya sa kake tunanin akwae abunda zaifi hakan mun dadi yanzu Kuma wani irin laifi kamin har da za ka manta ahalin yanzu kai kadai ne na kusa dani daya rage mun a duniyan nan Dago kai Uncl James yayi hawaye na bin sa Kamil gaskiyar lamarin shine mahifiyar ka tana da wani buri Boyayye' "kan wata ta taso cikin tsananin shaukin addinin musulunci," Amma kuma sai Allah Yayi ta cikin mu nidin nan da kake gani nine nake kula da duk wani y'antaten bawa daga kasashen dake yan kin mu wanda missionaries (fadawan arna) suka kafirtar Na kasance mai kula da su da kuma lura da dukkan wani motsin su Biya na akeyi sosai don' na tabbatar basu canza addini ba Anan fa mahaifiyar ka joanah Ta sami wani bwa wanda sunan sa kawai yke iya tunawa visa kan bincike .ma an gano cewa a baki kogin nile aka tsince shi dauke da mumnunan rauni akan sa In takaice maka wannan bawan Joan CE kawai take iya fahimtar sa Ni da auntyn ka ba iron muzguna ma tarayyar su da bamuyi ba Amma ena sun yi nisa ba sa jin kira Shkuwa sosai wanda ta koma kauna ta kama su Na kusa rasa aiki na ranar da aka gani cewa sun hada kai da shi bawan (ARMAN malik) zasu canza addini suyi aure Saboda hakan na biye ma mata na muka kai maganan wajen wata bokanya bafulatana Ita ta Daura mahaifiyar ka lakanin tsafi shikua mahifinka ta daure masa zuciya Hakan yafaru ne sobida bokanya ta tabbatr mana da zasu kasance maaurata ba halin zanja wannan Amma idan aka daura mata wannan zai sa su zauna tare damu Nan kuma basu isa suyi musulunci ba "Cikin kuka uncle yace haka akayi kuwa""komai ya tafi dai dai" Aka aurar dasu cikin arnanci sannan suka haifoka Matsaln ta fara samuwa ne ranar da bokanya ta mutu Gaba daya mahaifiyar ka ta zanxa Karfin tsafin bokanya yana kuncewa ahankli har sanda ka kai shekara 12 a duniya Gudun kar muji labarin dena bin akidar mu da jefa su wani halin yasa suka nemo mafita a boye yadda zasu gudu mana Kana dan shekara 13 joanah da Arman suka ci nasaran gudu kan zasu nufi wani garin din su cika burin su na yin tsaftacciyar rayuwa A Wannen daren Allah yayi sandiyar su Barin duniya Labari ya iso mana kun mutu a hanyar ku ta shiga abuja daga jos. Wata takwas da faruwan abun Gaba daya wani irn ya keji kasncewar labarin akwai abubuwan tambaya Uhmm Uncl ena iyayen Ku toh kaida mama.banji ka Kira su ba Mu asalin yan yola ne anan kauyen bayo malwa aka haife mu.. Mu asalin musulmai ne kuma jigajigan fulani Gobara CE tayi sanadiyyar iyayen mu da duk wani dukiyar mu agarin mu. Dole yasa muka koma bayan garin saboda rashin matsuguni Rayuwar maraya ba dadi Sam domin mun dan Dana wahalr sa Tun mahifiyarka na shekara 7. Wannan missioneris din suka shigo mana "En takaice maka ma su suka bamu Sabon rayuwa,da sharadin karban addinin su" Gudun komawa halin da Muke ciki ne yasa kaga na kama maganan addinin su bada wasa ba har yakai aka bani wannan matsayi da na fada maka Surayyahms : ARNE by Surayyahms Search and join our Facebook group@ https://www.facebook.com/groups/1567278756688999/ *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page81 Sauke ajiyan zuciya kamil yayi yace Uncle amma baka taba jin labarin mahaifi na ba? Ehhhh toh jira ni anan ena zuwa Bayan minti 10 yA fito da dan wani akqati na karfe shegen asusun da mai kwado Ciki ya fito da wani dan takarda mai dauke da lakanin sarautar mutanen Egypt a zAmanin da Wannan takardan CE ta iso mun ta hannun wani makiyayi Ya tabbatr mana da babanka ne dan sarkin wani tsauni mai suna jarukkar a Egypt wanda aka sace shi tare da hadin bakin kuyangar sa sarki malik kakar ka ne Sun kasance suna aika wannan takardan camp da duk enda aka kafa bayi ko zaa same sa Tswon lokaci Har dai tazo hannun mu "Lokacin ne ma muka farga da sanin ai kun Riga kun gudu," sannan da akayi yun kurin nemar ku ne aka jiyo labarin mutuwar naku "Kamil yanzu kana da daman sanin iyayen mahifin ka ,tunda har yau sarki malik na raye" Nikuma na canza rayuwa ta tun da na rasa komai nawa harta yar'uwata Na kasance ni daya ne. Baka cancanci kawu iri na ba Duk halin da iyayen ka suka Shiga ciki nine sila Da na barsu tun tuni da suna chan suna raywrsu da suke burin yi .ya karashe cikin kuka "Ah'a kawu,kar kace haka kamil ya fada yana tarosa" Duk wannan alamari takaddari ne daga ubangiji Mu Gode wa Allah da papa da mama sun mutu kan hanyar komawa ga addinin Allah Dukkan nadama albarka ne da kauna irin na ubangiji akan mu Ka Gide ma Allah nida kai mun samu damar rayuwa acikin addinin da iyayen mu duka suke buri "Cikin kuka ya rungume kamil din yana rokon sa gafara,da kyr shima ya control Kansa don' tausayin uncle" daya keji "Ranar asabar da yamma siyama tana kwance a dakin ta taga text in zafar ya shigo,""20mint navaki in kina" "son sa da ran sa ki taho""" Da sauri ta dialing number sa amma shiru ko ringing ba yayi Sake duba text din tayi taga eh fa zafar dinta ne Mikewa tayi ba shiri ta nufi hanyar GG investment companyn mummy data bar masa a hannun sa yana running "A bakin Gate taga drivern sa """ "madamee ogah ya fita ""ya fada mata bisa kallon da take masa" "Ena yaje ,ta tambaye sa hankali a tashe" Cross garden Cross garden? Shi da waye "Wasu mutaane,amma tun karfe 4 suka fice" OK shikenan na gode tajuya ta nufi wajen. Wayr ta ta tuna Ashe ta bari a gado garin sauru Ohh MY GOD ta fada tana dube dube Charab taji an rufe mata ido da baki ta baya Wani dankwali aka daura mata kan idoni kafin nan aka bude mata bakin Tsoro ne tam cikin ran ta gashi ko dan kwali babu a kan ta ballanta takalmi. "Hannun ta taji an rike,ahankali an daura ta akan wani carpet mai laushi sosai.." Sannan tji ana warware dan kwalin idon nata Wani haske ne ya fara doke idon ta. Sannan yabi ya mamaye ko ena Tamkar tana fairly land na cartoon ",wasu pink,white,blue and red balloons ta gani shape din heart suna flying da wasu fararen snow balls da" suke sauka daga sama "Kasa Inda ta taka kuma wani rose flower ne babba kamar ta barma, sai splits din rose flowers a baje a" kasa ko ena a wajen "Sosai abun ya tafi da imanin ta,ganin kanta take kamar tana wani duniya,." Dan Dariya ta farayi tana tare snow balls din a tafin hannun ta Hasken camera yasa ta hankara da Sauri ta juya Zafar ta gani a tsaye yana murmushin sa dake mugun kara masa kywu Da gudu ta taho da niyyar fadawa jikin sa Amma sai ya tare ta ",hannun ta ya kama duka biyu sannan ya tsunguna kasa ya fara dacewa" Siyama garba? "I know am not the best man a duniyan nan,not as rich as you are_or ur family" "amna enaso kisani siyama ke ta da Vance a duniya ta, inaso na rayu dake ,na cika miki duk wani gurbi a" zuciyar ki. ",ki bani dama na zama rabin jikin ki" ",family nki. Da koman ki na rayuwa" Mike wa tsaye yayi "Cikin idon ta ya kalla yace a sanyaye ""will you marry me please""?" "Gaba daya jitai komai ya tsaya mata chak,wani firgici ta keji a zuciyar ta da Sauri ta juya a guje zata bar" wajen "Siyama ya fada tare da shan gaban ta," "I'm sorry nasan kinfi karfin haka ""'ure far more than dis ,Amma ena so ki fahimci ni son da nake miki ba" "karya acikin ta, and I want to spend my life with you..pls don't say no ya fada yana kokarin kneeling agaban ta" "Sosai nmfashin ta yake sama sama,da kyr ta control kan ta sannan wani matsannancin kuka ya kufce" "mata," Siyama meyafaru ne? Akwae matsala ne?hankalin sa tashe yake tambayar ta "Zafar Allah yasa ba mafarki nake ba,dan Allah ka CE min ba mafarki bane_." Ahankali ya matso daf da ita "rungome sa tayi sosai,tana cewa I love you soo much zafar no one has Eva made me special like this" "Meyasa bazan aure ka ba,shima" Kara rungome ta yayi yana kara Gode mata Tare suka nufi gidan su siyama Inda ta bayyana wa baban ta Alhj garba halin da ake ciki farin ciki Sosai yayi domin a duniya duk abun da yaran sa su kace ya zaunu "Haka alhaj abdallah ma baiyi gardaman kin lamarin ba,musamman ma daya lura da akwae so a tsakanin" su Nan aka fara tunanin sa ranan baikon siyama da zafar "Baby kinji fa siyama za tayi aure," "Yh naji labari,ta fada a takaice" C'mon girl nifa gani nake har yanzu bakiyi Hakuri da abun da ya faru ba i told u na tuba wallhy "Kuma fa saurayin kin nan ya rama miki," "Hey khalid ban son wannan maganan ai nace naji koh," Abu wata guda haryan zu kana damu na dashi Ai ni kakeso and I'm here In banda kaima duk da sxual harrasment din daka min amma muna tare..ace .har yanzu baka yarda dani ba? "Noo baby Na yarda dake," Ummh Baby why not muma ahada damu amana baikon? What? Haba khalid why the rush aure kuma? Bayan bamu gama ssassan ta kananan issues tsakanin mu ba "baby shikenan.,in ba kyason auren fine,but at least baiko ai nace" Zaifi ma dadi ace an hada duka lokaci daya Cikin hanzari tace "No,khalid nidai ina ga shhhh haba faryal ni ne fa kike so na yadda da kin amince min meya sa baiko na" zai zama matsala akan ki "Ok fine shikenan,zanyi tunani khalid gudnite" Nan ta wuce ta shige gida ba tare da taji me zaice ba shima hakan ya nufi motar sa Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page82 Duk enda Suka hada ido da zafar harara ke bi tsakanin sa dashi Da kyr ya samu ya jawo sa zuwa daki Kunnen sa biyu ya rike yana kallon sa kalar tausayi Sosai zafar ya daure fuska kamr ba kamill din da yake tunani kullum bane a gaban sa "I'm sorry zafar,dan Allah kayi hakuri wallhy nasan laifi na" Hmm ni baruwa na da kai "Hakurin me zaka bani.""'" Kamil u left without even a call wata biyu kenan ki? Haba kai kuwa. Ashe akwai uzurin da zai sa ka mance da ni dan uwan ka haka Amma bakomai kanuna na min matsayi na ai Sunkuyar da kai kamil din yayai baice komai ba Ciki ciki ya sake cewa zafar kar kafadi haka U don't have any idea how much I missed you "Too ena kaje ne ma wae ?""*" zafar ya Fada a zafafe Hey zafar calm down mana yanzu fa ana taron auren ka ne "Akwae lokaci ,zan Fada maka komai" OK fine zafar ya Fada a takaice Kayi hakurin? No yafada tare da zungurin sa cikin silar wasa Runguman juna sukayi sosai kamr wanda sukayo shekara basu hadu ba How on earth zanyi missing auren brother na kamil ya ke fada "Da allah yi min shiru mallam,ai daka yarda baka nan Yau" Da bani ba yafe maka Ahakan ma bawai na sauko bane....... Dariya kamil ya danyi yace uhh Thank God Nan fa suka Shiga hidima sosai kamil ya karbe sauran dawainiyan abubuwan da ya rage musu a ranar "ko nemar faryal bai kwatan ta yi ba," Domin A halin da yake ciki yanzui donsa na kan alhaj garba yana kallin duk wani motsin sa a wajen Zafar waye wannan mutumin? "Yi min shiru,da baka gudu ba ai da kasan shi tun tuni," Wannan baban siyama ne my suruki ya fada yana dan yake Mummunan faduwa gaban sa yayi da kyr ya ttataro murmushin dole yasa akan fuskar sa Misalin karfe 4 na yamma Zaune suke a daki su biyu saboda security an hana ko kawaye zama tare da "siyama ,faryal kawae aka bari tare da ita" "Wayr siyaman ne yayi ringing karo daya ta dauka da cewa hello hayatiii ," wait muryan wa nakeji kamr kamill? Zumbur faryal ta mike ta zauna ta na sauraraan siyaman Nan ya mika ma kamil siyaman sosai sukayi magana ya na ta mata tsiya irin na amare "Ai ka kywta tafiya ba sallama armour""'" Da gefen ido ta ke Lura da faryal yadda gaba daya ta sanya hankalin ta wajen "Hakan ya sata danna speaker ma call din""ras kuwa taji muryan kamil din daya sa harta mance da zzabin" dake damun ta Har siyama tagama bata motsa ba "faryal,,, faryal,,, siyama ta fada tana dafa ta,lpya naga kin wani zauna kin tsura min ido" Nan ne ta dawo cikin hankalin ta da tuni yayi nisa cikin duniyar tunanin kamil din Ommmm siyama kamil ne da gaske? Oh cmon girl a speaker fa na sa ai kinji sarai Mtsw to ai bani na saki kisa ba ta fada tana watsa ma siyaman wani kallo Tooohh kaji min iyeyi da faryal Ke gode min za kiyi ba attitude zaki bani ba Ki naji na ko? Toh sannu malamr tarbiya? Yaushe aka samu karuwa? "Tun randa na hadu da zafar,ya fahimceni na fahimceshi"" ya soni na so shi ""'gashi zamu zauna har abada" Cikin harara ta karashe maganan da cewa ranar nasan rayuwa ke fa? "Shiru faryal ta danyi kafin nan tace ,good for you""' hade da daure fuskan ta" "Look faryal,nasan baki kauna ta" "duk da ba haka naso ba '""but am willing to be cool with you ko dan zafar. sauran kuma ya rage miki" "Dan dariya faryal tayi sannan tace,sai na rasa wanda zan sa a hidimomi na na rayuwa sai ke akan me if I" may ask? Akan kamill mana siyama ta fada tana kare mata kallo "Koda shike rayuwar ki akan karya kike shirin gina ta,kamr yadda kike kokarin krya ta son da kike masa." "Amma let me offer you a sisterly advice faryal," Na lura dake tsoro ne tam cikin ranki "kuma shyasa kika kaurace wa abun da kike matukar so," And Ina tabbatar miki "iin bakiyi wasa ba wannan tsoron shi zaiyi ajalin ki," "Ke siyama how dare you da zaki tsaya akaina kina fda min nonsense," Ni kar ki sake fadan abun da baki da masaniya akai "I hate it,ure too nossy da Allah""'" takara she ranta a bace Wani dariya mai kara siyama tayi tace lallai faryal Kina bani mamaki wallhy "Meye ban SANI ba,? takura kan ki da kkayi kina bin khalid ne ko sadaukar da sosyyayr kamil da kkayi a" banza? Lool girl ni fa yar uwar khalid ne amma I know u Neva loved him "Mtsww sai kiyi ai," "u just lyng siyama,I love khalid mana" Kuma shi zan aura ta fada Muryan ta na rawa "Hmm cool," "bakomai ai ""'Allah ya bawa kamil princess din da yayi deserving" Dan kara ta sake tare da mikewa tsaye Meye haka faryal mena miki da zaki jefa min pillow a fuska Kar ki sake Fada min maganan da kika ga dama ya isa haka "Wallhy SAA ki kaci ba Marin bakin ki nayo ba,hawaye taff idon ta take faman fada cikin haushi da huci" Har cikin ran siyama abun ya bata dariya Amma tsam ta dake itama ta haura mata da cewa Iskancin banza kawae Toh Meyasa kike jin kishin don na masa addu'a? ba khalid kike so ba? "Na dauka da kike buga kanki akan kamill da can baya I tot ke din jaruma ce," ai da nasan haka kike "Da bazan taba kyale miki shi ba,duk da nasan ke ce a zuciyar san u know why?" Saboda u don't derseve him. "Cikin tsawa faryal tace Ya isa haka siyama,kuka ne ya kufce mata sosai" ta shigayi har muryan ta na kadawa "Sauke murya siyaman tayi ta zauna kusa dai ta,don kuwa sosai ta bata tausayi" "Faryal ban san dadin soyyaya ba saboda bani da uwa,da uba a tare dani kamr yadda naki suke tare""" Kin san yanan yin khalid kema he cares about nothing "amma samun mutum da zai dauke maka dukan damuwr ka da duhun dake zuciyar ka"" ya Sanyaa maka" "farin ciki da kwanciyar hankali ba Abu bane karami," dani ke ce I wud have fight for kamil tun farko bazan sake ba Kar ki dauka ban san forcing dinki akayi akan khalid ba I know everything...kawae kallon ki nake yi "Amma Ina baki shawara faryal koki dauka ko kar ki dauka,ba zaki so rayuwar da kike shirin jefa kan ki da" kamil nan gaba ba "Look""'" "I'm sorry in na bata miki rai," kamil is also a Frnd to me ",nasan yadda yake son ki ""'I can only imagine ya ya keji a ran sa da cutar dashi da ki kayi," Kuka kawae faryal ta keyi batace uffan ba Amma kallo daya kama ta zaka San tana cikin wani mawuyacin hali a lokacin Knocking aka fara wanda yasa su maida hankalin su kan kofar "Madame ,artist ne suka taho za'a miki photo shoot" Mai aiki tafa da nan siyama ta mike itama Dan dafa ta tayi tace "Faryal kiyi hakuri !""" but pls think about it "I mean""" Fight for your love In dai dagske kamil din kike so Sannan ta fice ta bar ta faryal dake faman zullumi cikin zuciyar ta akan maganan siyamar ita kadai Karshe "Yan ke hukuncin samun abba tayi""" Kan cewa duk abun da zai faru yau sai dai ya faru ita dai ta yanke shawara zata Fada komai "Cikin taron abokai anata surutu ana raha," Zamewa yayi ya koma dakin sa Ya na tunanin abun da ya gani a kirjin alhaj garba dazu Tracker da ya hada ne ya dauka da nufin bude wa a motar sa kafin su tashi fita Sannan ya fice zuwa enda su zafar suke Sai kuma aka ci SAA tahowar sa yayi dai dai da lokacin alhj garba ke kokarin ma zafar nasiha Mamakin sa kan tracking device din sa yaga alert a rubuce """New subject found..""" Kasa motsawa yayi saboda zuciyar sa ta kasa daukan abun da yake gani kan screen din device din sa Designer watch na hannun Alhj garba wanda take hade da wayr sa Ne ya fara linking similar informations Dana trackar kamil Abubuwa daban daban yake gani wanda ya so yayi kama da abun da yake nema Hakan ya kara jefa sa cikin zulumi Cikin ran sa yana cewa cud it be alhaj garba shine wannan mutum na karshe da nake nema? "GG? Ohh My God ya fada yana dafe bakin sa"". a yayin daya ke tuna lokacin da zafar ya nuna" msa appointment din companyn mummy """GARBA GUNNER,?" Da Sauri ya juya ya bar wajen nufi dakin sa Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * @ameenciwritres novel group fb https://www.facebook.com/groups/1567278756688999/ Page83 "Karfe 8 bayan sallad ishah faryal ta nufi dakin abban NATA,." "Dum gaban ta yke yi in banda Kalmar la""ilah illa anta subhaka inni kuntu minzzalumin""." Ba abun da take maimaita wa Da sallamr ta ta nemi wake ta tsuguna ta gaishe sa Dane kallon ta yayi yace My princess ya dai ? "Enace dai lpya ," Nan fa bakin ta yayi gum ta kasa cewa komai sai bari da jikin ta ya soma yi faryal? Kinabda matsala ne? Da kyr ta daga ido ta kalle sa da niyyar cewa eh amma kuka ne ya kufce mata mai karfi Cikin rashin fahim ta abba ya fara jero mata Tambayoyi Karshe har yace auren khalid din ne baki so? In akwaei wanda kike so na mini alkwari zan nema miki shi ko aena yake. ",magana na karshe kenan da abba Ya furta mata" Da kyr ta tsagai ta kukan nata sannan ta ce abba dan Allah kayi hakuri ka yafe min Cikin damuwa ya mike tsaye yace Ki Fada min me ye kawae enajin ki Wani karfin hali ne taji yazo mata a take ta fara kwaso labarin tun daga ranan da ta kwana a motar kamil "har sexual harrasment din da khalid ya mata,da abunda ya faru tsakanin kamil da Hajiya kaf ta Fada ma abban" "Abba don' Allah kayi hakuri,ta fada tana mikewa kasa kwance cikin kuka" Inna lillhi wa enna ilahi rajiun ya fada . Faryal? Shine kika boye min wannan al'amari Har da shi ma kamil din? Ah 'a abba wallhy ba laifin sa bane duk nice na jan yo Ranshi a matuakr bace yake aamma Tausayin ta ne Yakama shi sosai yadda yaga tana kuka a kasa awajen kamr zata cire ran ta Tashi princess zoki zauna ya isa haka kema ba laifin ki bane Kinji Da kyr ta iya mikewa gaba daya fuskan ta yayi ja don kukan data ke kan ci Abun da nake so dake shine daga yau karki sake jin tsoroon bayyana min wani Abu kinji? Yanzu da wani mummunan Abu ya faru dake fa Kar ki sake kinaji na? Da Saurii ta gyda kan ta tace toh abba bazan sake ba na maka alkwari Yawwa princess zauna anan toh ina "z uwa,sannan ya mike ya nufi wajee" Tun daga kan stairs ya kejin bakaken maganganu na tashi Hajiya mariya kamar zata tashi sama take masifa Wato duk hadaka da Allah dana yi ba kaji ba kafi so kazo ka ruguza min rayuwa ko? Dan Wani sabon tunani tayi kan cewa zata sake wasa da hankalin kamil din idan ta gaya masa auren jari za tayi ma faryal din ko zai tafi Nan ta sauke muryanta kalar munafuci tafara matse idanun. Kamil kayk hakuri ka rufa min asiri ka tafi kafin kowa yagan ka Wallhy idan auren faryal yA fasu karshen rayuwa ta kenan Cikin Mamaki kamil yace haji karshen rayuwar ki kuma? Nan taa hau fade fade tana Dada bayyana abba dake tsaye a sama na jin su abubuwan da faryal ta Fada harda wanda ita kanta faryal din ma bata sani ba "Kamil ya zanyi da alhaji garba in faryal bata auri khalid ba,Ashe ba zanyi gadara da kai ba" Ko dan bani na haife ka bane ? Mariya !!!!!!!! "alhaji yakira ta cikinwani razananen tsawace," cikin mummunan firgici ta CE na Shiga uku hade da dafe kirjin ta Ganin yadda jikin sa ke bari ya sa kamil saurin tare shi.. amma ena alhaj ya riga fada kasa sumamamme Ihu tasa wanda ya jawo hankalin faryal dake dakin da jowa dake gidan Cikin hanzari kamil ya dauke shi zuwa mota nan aka kama hanyr asibiti da shi Bayan awa hudu doctor ya tabbatr musu da cewa ya samu temporry brain paralysis Wanda ya samu asali tun daga dukan da barayin nan suka masa "An samu akwae enda ya tabu kwawlr sa," tashin hankali mai. tsanani ne yake iya taba masa wajen Amma Ku kula Nan gaba zai iya yin tsanani doctor ya kar Ashe zance nashi "Doctor ya za'ayi,yanzu me ake cki kamil ya Fada" "Eh toh abarshi dai ya huta,zuwa gobe zaku dauke sa insha Allah" Dan relieved yaji aran sa sannan yace Mun gode doctr ",kuka kawae haj mariya ta keyi a ran ta tana dan sanin wannan ranar gaba daya" Da kyr aka lallaba su suka nufi gida Inda aka bar kamil shikadai tare da abban a asibitin "Kallon yanavyin abba yasa shi tunanin duk wani so da kaunar da ya nuna masa, avtake wasu zazzafn" hawaye suka biyo masa ji yake bazai iya rasa shi ba Cikin dare ya FIta ya nufi gida ba wanda yasan da shigar sa ", fitowa da zanen yai yana kallo" abubuwan da suka faru na dawo masa sabo a kwakwalwar sa Cikin kuma yace kun ravbani da iyaye na Bazan taba bari kura bani da abba ba Kamar sabin mahaukaci haka ya zauna kokarin fitar da dukkan abubuwan da yake aiki akan sa Zanen yasa agaban sa yana kallo Kamil? Yaji an fada ta bayan sa. "me wannan zafar ya Fada yana dubar zanen monkey din,?" nan ya Shiga duba wa yana karanta wa Kamil dai hade Kan sa yayi da gwiwa a gefe guda a takure "Talk to me bro,me wannan" ?bangane ba Cikin Wani yana yin da bai taba ganin kamil ba ya gansa a lokacin Lallabin sa ya shiga yi amma Sam kamil yki dawo wa normal Xafar bazan iya bada labari. Nan hankali na a kwance ba Toh meya faru tell me Nan ya fara ba zafar labarin duk abun da ya faru da shi iyayen sa "Haduwar sa da abba""'" har tafiyar da yayi Bai Fada masa ba Cikin forgive da tashin hankali kamil din yace Zafar sanadiyar dukan da suka ma abba akai ne ya ke kwance yanzu haka Naga rpote din sa ace ciwon daya ke yawan yi din nan ma duk shine I'm scared. doctor yace min wata rana zaiiya mutuwa direct In tashin hankalin yafi karfin kwakwlr sa nan gaba mutanen nan sun cuceni yayi ywa Ya zanyi da raina in wani Abu ya same abba? Sosai suka hadu Duk suka jera suna kuka kamar kananan yara .tsakanin su ba wanda ya iya rarrashin wani Ranar ko runtsa wa "ba suyi ba,"" cikin Daren suka koma asibiti" Surayyahms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * " dis page is a special love and dedication to the readers""' lovers"" and followers"" of this book* " Most of all to all members *@ameenci writer's association* Love yha all Join our fb page@ameenci writers novel group https://www.facebook.com/groups/1567278756688999/ Page 84 Gidan Alhaj abdallah tam yake da mutane Ranar Da shike akwai ragowar yan bikin zafar Enna salima da Hajiya Zainab suke a tare da shi Sannan kawu kabiru yana karban gaisuwan daga can palorn kasa "Tun misalin karfe Sha daya na safe aka ba su kamil sallama," . a nitse doctor yace da su Za a sallame sane saboda ciwon bawai na zama a asibiti bane "Amma yana bukatan kulawa ,duk wani Abu da zai daga masa hankali yanzu a dan daka ta da shi" "Toh doct mun gode,zafar yace yana kokarin tallabo abban" Da Saurii doct yace "Nooo sir,Barin aiko da wheel chair a Daura sa" Kasan brain palysis yakan ta ba lpyan jijiyo yi gaba daya What ;! toh me zai hana sa takawa kenan yanzu Kamil ya mai da tambaya cikin mamaki No zai taka amma ba yanzu ba akalla zuwa gobe in komai ya dawo normal ajikin NASA Na Riga na ma private nurse din sa nurse rukayya ba yanin komai Ba matsala insha Allahu Tare suka sauke ajiyan zuciya OK shikenan doctor Haba mariya run tuni kek ta wani koke koke kamar kashe ki alhajn zaiyi "Ke shafa,ba zaki fahimta bane" Alhj Abdallh fa shine rufin asiri na da iyaye na "ki tuna fa ""ba don dangi dake tsakani ba ba" Asali da Jameela yar gidan alh Musa zai auro kema kin sani "Yanzu in yace ya sake ni ya zanyi iye shafa?""" Gaskiya bazan iya koma wa Ethiopia ba wallhy Mtswww anyi asaran mace wallhy Wai har wani fargaban saki kike yi yan zu? Ai babban fargaban ki alhaj garba ne da kika bala'in bun kasa arzikin ki da kudiN sa Shi ya kama ta kina tunani ba alhaj ba Dan kallo mariya tabi ta da shi Haba shafa yanzu matsaln Aure na baifi Far gaban Alhj garba bane Baifi ba ta fada da dagun murya ?ke Kawo kunnen ki kiji abun da zan Fada miki Nan suka fara kus kus a tsakanin su Daga bisani ta yanke hukun cin fito wa Palon alhj Enna salima kam har ta gaji da tambayar haj mariya Kan rashin ganin ta a jerin masu kusa da Alhj Tun hj zainab tana Kare ta harta gaji itama tayi shiru Kusan bayan isha I kowa ya hallara a dakin abba Ciikin familyn sa ba wanda baya wajen har ta siyama amarya A hankali ya fara da godiya ma Allah Sannan ya Daura dace wa Bawani Abu bane ya sa na tara Ku anan Sai dai don na sanar da ku Ku Dada hakuri ku kwantar da hankalin ku ciwon nan kaddara CE kuma akwae saukin ta sosai "Nasan na tsayar da hidiman da ake ciki a gidan nan na farin ciki,amma ensha Allahu yanzu za'a cigaba" "Haji Zainab,ena so yanzu ku shirya ayi maganan kai siyama dakin ta" Haba wa Abdallh cikin Daren nan Enna salima ta fada Xafar ma yace mata Eh enna mu ma muna son mu tsaya in yaso in ya samu sauki sai mu tafi "Ah ah zafar,Yau din nn zaku tafi" Jiki na kam da sauki kar ku damu da wannan Duk iya nasihan daya kama ta Nan aka musu Sannan haj shafa ta shige da siyama dakin ta rufo ta aka nufi waje da ita Gaba daya su ukun suka fice har da enna Itama hijabi ta sa zata sabule tabar wajen Wani dum taji gaban ta ya yanke Jin maganan alhj Juyowa tayi asan yaye tace kana magana ne Alhj? Eh nace ki koma ki zauna ban gama da ku ba A lokacin kamil da zafar da faryal ne suka rage Mikewa zafar yayi ya fice saboda yadda abba na masa ido kan ya basu waje Wani kuruwan tsoro ne ya addabi zuciyan ta amma ta dake tayi kamr ba ta San tayi komai ba Da mamakin ta alhj Abdallh yace Kamil naji abun da ya faru da kunne na Amma bazai yiwu na CE zan dau mataki ba Saboda tun farko ka boye min halin da kake ciki Amma meya sa hakan ya faru son? Bana CE duk abun da ke damun ka kafa da min ba "Dan shiru kamil yayi""'kan sa a kasa" "Son ena tambayr ka,kayi shiru" A hankali kamil ya dago kan sa yce abba nayi kuskure dan Allh kayi hakuri Ka yafe min "Hmmm Baku min adalci kamil,tafiyar da na keyi na barku bawai ban damu daku ba ne" Ban ga dalilin da zaku na boye min abubuwan dake damun ku ba Cikin sanyin murya yace haka ne abba Kayi hakuri Faryal da har ta share hawye yafi sau uku a gefe Ganin yadda abban ya ke nuna rashin jin dadin sa shi al'amuran su da su kayi A zahiran ce asalin maganan har da faryal yake jefa musu Amma sai ya nuna kamr wa kamil kadai yake fada Princess kin Fada min baki son Khalid jiya Amma Kar ki damu duk yadda kike so ki fada ni zan miki Ko da shi khalid din kika zaba har cikin ran ki ba abun da zai hana ni baki choice din ki my princess Wani faduwar gaba ne ya taso ma haj mariya Gaba daya duniyan ta fara mata juyayi a zaune Eh..ehhmm abba Dama Khalid........kasA karasa tayi tana maida kallon ta wajen kamil Kan shi akasa ta gani Basai an Fada mata halin daya shga ciki ba Yanayin sa kawai ya Isar mata da sakon tsananin fargaba dake tare dashi Ehum ena jinki princess go on Ko Khalid din kke so ne? Da Sauri kamil ya dago kan sa ya daura Sauyayun idanun sa da suka koma ja zir a kan nata dai dai kuwa suka hade da yake itama kallon NASA takeyi Da Sauri ya Dauke NASA ya kau dakan sa gefe Nan ne ma ya sata lura da kifta idon da Hajiya mariya take Mata tun dazu Wani bakin ciki ne ya tokare ta har yasa ta furta Abba bana son khalid yaya kamil nake so Ita kan ta bata San San da maganan ya fito ba Wani kamil fa? Abba ya tambaye ta kamr bai san komai ba Kan ta a rufe da kyr ta iya nuna sa da dan yatsa A kunyace tace wannan kamil din abba Wani murmushi abba yayi sannan yace alhadullhi Kamil kaji fa? En Dama ka amince da maganan Sai ka sanar da ni ena jin ka Dan shiru yayi Yana tunanin halin da haj mariya zata Shiga ciki kan maganar da ta Fada masa dazu "Wani zuciyar tace masa wannan ne damr ka na karshe in dai kana burin zama da faryal""' Abadan" Ba tare da bata lokaci ba ya amsa wa abbah eh yana son ta shima Gaba daya zufa ta keto ma haji mariya dake gefe tana jin su Take idon ta ya hau rurin rufewa "Da bakin ciki,har wani jiri ta keyi a zAune" "Alhamdullhi ,magana ta kare insha Allahu ni zan sanar da su kabiru" Nan da wata hudu za a Daura auren ku Ku tashi kuje Allah muku albarka Wani sanyi ne ke ratsa ilahirin jikin sa da zuciyar sa a take Mumurmushi ne ya kufce masa tare da godya ma Allah azuciyan sa "Dukan su kamr antsoma su kogin farin ciki haka suke ji""" Tare suka mike zuwa waje suna ma abban godiya surayyahms: ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page85 Ko sake kallon ta baiyi ba yasa ta mike fuuuu tayi waje cikin fushi Gashi bata da bakin korafi tana gudun kar allura ta tono garma Tun kafin su hj shafa su kammala ajiye siyama agidan ta kiran haj mariya yaki yankewa a wayar ta Batai wata wata ba ta tsaya musu enna da haj zainab aka sanda suka bar gidan Duk da farin cikin yake zuciyar sa a lokacin kokari yayi wajen dauke Kan sa akan ta ya nufi wajen su zafar da tun tuni shi suke jira awaje Misalin karfe 9 saura suka isa cikin raha da barkwanci irin na angwaye Har waje ya rako su..yana makale da kamil yana kwaiwayan muryn siyama dazu da ta CE """Yanzu haka zaku tafi ku barni,..." "Ni kam zan biku""''" Dariya suka fashe dashi gaba daya amma ko ajinkin sa sai ci gaba ma da yayi Kai mallam ya isa haka kace dai kana Koran mu da wayo Jabir yA fada yana dan hararrar sa Eh mana dan Allah ku tafi nagaji da ganin kattai "Tohh"" kaji shi jabir" Muta fi toh Har sun juya tafiya kamil yaji an rike hannun sa GAM Wani kallo zafar ya masa wanda yasa shi juyowa da kyw yace Yaya dai ango Ya da cafke min hannu Shidai jabiri tuni ya shige mota abun sa Dan rungomo kamil din yayi yace nagode bro Dariya sosai kamil ya fashe dashi yana cewa da Allah ni ka kyaleni sai kace nayi wani abun Wait kamil Yau naga farin cikin naka yayai yawa Na Dade banjin kana Erin wannan dariya what happen? Uhhhh Long story zafar Wani mugun kallo zafar ya watsa masa yace OK zaka fara kenan ko "No sir"" ya ce yana kallon sa" ",amma Kasan me ?" In four month tym nima zanyi auren nan dai What are you serious Kamil? Kaga zafar sai gobe kawae ZAmU karasa . "Dan dai dai kunnen sa ya zo yace she's waiting """ Wasa da dariya... Da Haka kowa ya juya Da sassafen ta danna video call ma shafa Haba mariya bana CE ki kwantat da hankalin ki bane Ta ena hankali na zai kwanta ne kam Kina gani ko baacci banyi ba fa Hmmmm ni dai na Shiga uku shafa ta fada yana fashewa da kuka "Ah ah ,kiyi shiru mana mariya kefa matsala ta dake kenan" Kina da saurin karaya Tooh ya zanyi me ya rage min yanzu? Alhj ya San ena Harkan da Alhj garba ya bayar da faryal ma kamil Yau naji yana cewa zai aika musu da kayan su an FASA da su Wallhy na Shiga Tara a hannun Alhj garba shafa "Ke da Allah ya isa haka mariya,wallhy kin fara bani haushi ma" Kamar ba mace ba?me akayi akayi alhj garban da bazamu iya wasa da hankalin sa ba shima Ki shirya yanzu muje kafin alh abdallhn ya turah Mu mun San me zamu CE Yawwa shafa gani nan zuwa Wani wawan tsaki ya buga shikadai hade da jefa da wayrsa akan gado "Damn it""':" Faryal why r u not picking up Rigar sa ya ja ya gyra buttons ya five fuuuuh ya nufi motar sa Son Alhj garba ya kira sa Dad ena Sauri ne talk later Khalid ya fada batare da ya kalle Alhj garban ba Yana ficewa motar su haj mariya ya shigo compound din "Da mamakin sa yace mariya ,hj shafa sannun ku da zuwa kune da sassafe haka" Eh wallhy Alhj ko da matsala ne suka Fada da yaken karfin hali a fuskar su Noo bakaomai ku shigo..ai yanzu anzama daya Ena jin ku mariya nasan akwae abun da ya kawo ku Kallo ne ya biye tsakanin su Sannan hj mariya tace Eh toh alhj maganan da zan Fada zai iya yiwa ya bata maka rai Amma ena son kasani munzo ne saboda muna so muhada karfi da karfe da kai wajen gyra al:amrin Ko zaka amince ka mana wannan alfarman? Dan shiru yayi yana bin su dawani irin kallo Hmm mariya kenan kamr yadda nafada mike ne ai yanzu anzama daya so just tell me Nan ta kwashe labarin ta fada masa tare da tabbatr masa da alhj ya bada faryal ma wani ba khalid din ba "Huhhmm," Yaro dan gidan waye ne a garin nan Cahrab hj shafa ta karbe maganan Wani tubabben *Arne* ne Bayida asali maraya ne ma Ohhhh good yayi Toh yanzu me kuke so na muku Dama muna so ka taimaka mana a batar dashi ne Alhj Abdallh ya Riga ya gano ni Idan na sake sa hannu akai zai gane nine da wuri Hakane mariya wannan ba matsala ba ne Ya jikin alhji abdallhn sorry ban tambaye ki ba Da sauki sosai ..jiki alhdullhi shafa ta fada "Dats good *""" Nima zan zo na duba shi anjima Kuta shi kuje zan iya nemar ku anytime Wani kwanciyar hankali da nishadi ta ji ya mamaye ta a take Mikewa tsaye sukayi suna godiya har suka fice Wani shuuumin murmurshi alhj garban yayai wanda ya dauke fuskar rahma a tattare dashi Shika dai yake zaga wajen yana cewa Zaku San koni waye ne Bake ba har zuriyar ku ma sai sun taba sunji a hannu na Surayyah m : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * _ " _this_page is for you my *_rukky_* _kudos    to _yha_ """ you _did_ a _       job_weldone     _yestade    . Page 86 Da kyr faryal ta samu ta fito bayan tswon aikan jeka ka dawo ake jera mata tun dazu "Hijabi ta zura fuskar ta empty ba ko make up,ta shigo faloun" A tsaye ta tar dashi ranshi a bace yana bin ta da wasu mugayen kallo Ita kuwa Kallo daya ta ma sa sannan ta kau dakan ta hade da dan jan tsaki Uhhhhh there you are! Ya fada yana kokarin danne zuciyar sa ya kalle ta da kyw "Khalid gani ""tun tuni kake ta da muna da aika da kira wai kam lpya? Meye ne?""" "Faryal ni ne nake damun ki ? For god sake have some respect"" ya fada cikin tsawa" "tun jiya nake kiran ki baki dauka ba baki kira ni ba ,what's is wrong with you?" "Meyasa ba kida biyayya ne wai kam""'_" Ni fa tamkar mijin ki ne. Ko kin manta saura wata hudu na mallake ki ne? Dan driya tayi sannan tace "Miji fa kace Khalid?""'hmmm mtsww Allah ya kiyaye ka mallake ni" maganan respect kuma da kake yi wannan kai ta shafa ni bata shafe ni "Har ya bude baki zaice wani Abun ta dakatar da shi da hannun ta""'-" "Kaga khalid nagode Allah ma da ka zo da kan ka""" """Yau ya zama na rana ta karshe da zaka zo waje na ko ka kira ni a waya" I'm now *_engaged_* ena da wanda zan aura pls "Kallon ta yayi cikin tsananin mamaki sannan yA fashe da wani mugun dariya""'" Faryal ure engaged ? Dawa kenan in ba ni ma¿ "ko Yau kuma yan wasan ne suka tashi," "Ohhh sai yanzu na gano ki""" Uhm ",look Dama Nazo ne na baki hakuri jiya banzo ba naji ance dad din ki baida lpya""" Ya jikin nasa "Khalid "" ta kira shi da gaske tana kokarin mikewa gaban sa" Kaga alaman wasa a tattare dani ne? Baby ya Isah haka khalid Na fada maka Abba ya Riga yasa mana ranar aure da kamil "In baka yarda ba kuma 'go home and ask your dad"" zaka ji komai" Ena za kije ya fada a fusace yana cillata kasa "Wayyoh Allah na ta fada tare da dafe bayan ta ""'" Shi kuma Kusa da fuskan ta ya matso yana girgiza mata kai "Ki Fada min karya ne . ..""" """ kice karya ne ko na tattaka ki anan wajen ya fada a tsawace""'!" "Mikewa tsaye tayi cikin zafin nama ta ture sa hade da wanka masa mari," Me ka dauki kan ka ne wai Khalid? "Koda shike ba laifin ka bane""INA hankali da tausayi awajen wanda baida uwar da xata bashi tarbiya ?" Wato Don' kaci nasara a baya INA bari kana min abun da kaga Dama shine yanzu ma kake ganin zaka iya """'huhhh¿" "Toh Bari kaji na Fada maka khalid""" ", yan zu bana jin tsoron komai daga gare ku"" kai har mummyn ma dake bin bayan ka to hell with that;;!" Dan goge hawayen ta tayi tace' "I hate you"" tsanan ka a jinin jiki na yake"" ba zaka taba mallakar mai kama dani ba ma ballanta na ni," """wawa kawai wanda bai San darajar mace ba""" Wani dogon tsaki taja ta fice abun ta "Ta barsa a daskare a wajen""" Da kyr ya dawo hayyacin sa 'Cikin hanzari ya fice a faloun ya nufi motar sa "Ya deba aguje sai gida""" run daga bakin gate ya fita a motar ba tare da ya kula ko ya rufe ta ba "Dad, dad," ya ke kwalla kira kamar zai tashi sama Daga sama alhj garba ya hango shi don haka yayi saurin sa atatara kayan khalid da abban faryal yasa aka "dawo dashi daga site din ""kar ya gani" Yana karasowa gaban Alhj garba ya zube a kasa "Cikin kuka yace dad I lost ,,," Na rasa ta dad ya zanyi Khalid tashi son mike """ Alhj garba ya fada yana tallabo sa" Fada min ne ya faru? "Cikin kuka ya kwashe duk abun da. Faryal ta fada masa yA gaya""" Alhj garba Baice uffan ba ya "Janyo hannun sa suka nufi sama""" Kuka kawai ya keyi yana bin baban na sa har sanda suka isa daki """ Zaunar dashi yayi sannan ya mika masa wani wine yace Sha wannan son'" Da zafin sa ya karba ya juye duka abakin sa Yawwwwwa ya fada yana zaro ido waje "Khalid ka kwantar da hankalin ka""." wannan Karon baza mu jira taimakon kowa ba da kaina zan dauka maka fansa "Na maka Alkwari""" Dan kallin baban NASA yayi yace ' Dad kar ka ragar masu "Ayayin da jiri ya fara debr sa,.." Haka har ya kwanta awajen shiku ma Alhj garban ya fice abun sa ****bayan kwana bakwai da biki "Ranar Monday zafar ya shigo office din kamil""" "Cikin mamaki ya CE ango ""ango""" Kar dai kace aiki ka dawo ka bar amaryan namu a gida "Dan murmushi zafar yayi sannan ya sama ma kan sa wajen zama""" """Kamil kaima fa kwanan nan zaka Shiga daga cikin nan" Dai nima na huta da tsoka na "Toh ai gaskiya ne""bawani tsokana ya fada yana kokarin rufe file din sa" Yawwa tun da ka gama ka Tashi mu tafi dama Nazo daukar ka ne "What lallai ma "" na din ga zuwa maka kenan" jiya fa na bar gidan naka zafar? ko so kake siyama ta korani Yau Mtsw ni wallhy ka tashi mu tafi yun wa na keji """' Da kyr kamil ya amince ahakan ma sai da aka kira faryal ta bashi go ahead" Kafin suka nufi gidan zafar din Karfe 7 saura na yamma ci suka fito Cikin nishadi da jin dadi """hannun siyama sarkake Dana zafar suka rako kamil din har waje" "Honey ni na gama rakiya ta anan na Bar hair strecher na a wuta fa"" tafa da a shagwabe" OK jeki toh Nima yanzu Zn shigo Nan tayi sallama da kamil ta wuce ciki Dan kallon kamil din yayi a nitse yace . "Ya maganan mu ne""' ""naji kayi shiru?" Wani magana kuma zafar? "Mtsw kar kace min kaman ta mana ..nasan kasan abun da nake nufi""" "Dan shiru yayi sannan yace """ Zafar I can't do this any more! What? Kace me kamil Lpyar ka kuwa¿ "Lpya ta lau mana ,ya kake so nayi?" Ya nake sO kayi? Ohhhh na fahimce ka kamil yanzu komai ya zama maka banza a rayuwa har ka fara tunanin zaka kyale wanda ya wulakn ta maka iyaye ya kashe su ko? Saboda yanzu akwai faryal ko? Is dat it¿ Ohhhh haba Zafar dan Allah ka daina fadan haka mana Of cous ena so na tabbatr da adalci ma iyaye na Amma wallhy ba akan faryal bane nace na fasa "Da Allah mallam karka raina min wayo"" are you crazy" """': .naga kamar wani abun na damun ka" "For god sake"" an samu suspect a hanu zaka fara billo da naka haukar" Suspect;;; kamil ya maimata cikin sanyin murya Riko hnnun zafar yayi sanna yce "Wannan shine matsala na zafar," papa da mama sun mutu tun tuni Kai da siyama yanzu kuke Gina rayuwar ku "I can't ruin your happiness zafar""" "Na gwammaci na yafe Dana jefa ku cikin wani irin hali""'" Ka duba ka ga yadda ryuwar ku ta zanja cikin knkanin lokaci "Gaskiya I can't ruin it""" Na tabbata baza ta jure rashin uba ba ga kuma halin sa da zai bayyana wanda bata San da shi ba "Zafar""" Kayi tunani mana I can't.......... Shhhhhh kamil ya Isah haka "Enough""" Ni dai bazan taba Bari duk wahalan da kasha a rayuwa ya tafi a banza Shi din yayi tunanin halin da zaka Shiga Ciki ne lokacin daya ke maka nashi muguntar Kaima ai ya rabaka da dukka iyayen ka kamil...... Kar kada kan sa ya shigayi yace "No Xafar c'mon"";" Bamu tabbatar alhj garba bane ma fa tukunna "Mtsww just lie more kamil," """Ok kana nufin duk" bin ciken da kayi a Germany da hacking security agencies da kayi ka samu shaidu akan sa .shima zaka karya ta ne ko? Ka fada min mana Dafa shi yayi ahankali tare da ajiyan zuciya "Kamil kar ka sadaukar da rayuwan ka akai na katuna da Erin wahalar da fuskan ta abaya""'" ",rejections da banbanci da mutane suka nuna maka" "Har rasa faryal ka kusa kayi akan haka""" "Ni enagah karya Alhj garba kamr taimako ne mai girma ma al""umma" "Don' na tabbata bakai daya ya cutar ba a'rayuwar sa""" Kayi tunani "Shiru kamil yayi yana sauraron xAfr daya cije yana masa magana""" "A snyaye yace naji zAfar zan sake tunanin""" Sai da safe ya Fada tare da juya wa Shiga motar sa Ya fice agidan "Ko dakin Abba baibi ba ya wuce site din sa""" Da wannan tunanin har bacci ya kwashe Surayyhms : ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * *Maryam bintu* *Hadiza musa* *Mummyn mufeda* *Mummyn memuh* *Sameerah* *Xaynab(queen)* *Xynab Auwal* this page is "a special dedication to you guys,thanks for the love and support " Ameenci loves you too Page 88 "Kafin ace wani Abu ambulance ya taho harabar gidan alhj""" Wanda yayi Dai dai da shigowan motar kamil cikin gidan Cikin hanzari ya fito ya tarda haji mriya da sai ihu ta keyi tana rusa kuka Da kyr ya tattara hankalin sa yace hj meya faru Lpya kuwa ? Kamil alhj alhj neeee ta fada cikin kuka ta na nunan kofan gida A hanzar ce ya mike zai nufi cikin gidan ya ci karo da likito ci "Rike da abba a emergency wheel bed""" Abba. ya fada yana riko gadon a hannun su Duk iya kokarin hana sa da su kayi Sam yaki sake wa tare dashi cikin motar amblunce aka fice Suna isa aka wuce da abba emergency Baifi minti sha biyr ba sai ga zafar da hj mariya sun iso su ma Ena yake kamil ta fada a hargitse tana dube dube Yana emegerncy hjy Doctr suna kan sa yanzu "Yawwa ,yawwa ta fada tana goge sauran hawayen ta" Xugum su kayo awajen dukkan su kowa na saka NASA tunanin zUciyar sa Sai da aka dauki kusan hr 4 kafin doctors suka fito daga dakin shi Doctor ya farfado?ence dai alhajn ya tashi? Doctor ka amsa min mana Hajiya ta fada cikin wani Sabon kukan "Sauke ajiyan zuciya yayi """ yana kallon yadda su zafar da kamil suka tsare sa ido suma suna so suji me zaice "Ku kwantar da hankalin ku ,tun da" "Ba mutuwa yayi ba""" Ensha Allahu zAi tashi "Me kake nufi doctor""!" kana nufin bai ma tashi bane ko me? ta fada a hatsale Calm down Hajiya ana kan aikin akan sa "Conditions din san ne akwae hatsari babba aciki,muna bukatar lokaci" Da kyr zafar ya taro ta daga fadawa kasa da take shirin yi "Ku kara hakuri """ doct ya fada sannan ya wuce office Misalin 3 saura sai ga faryal da siyama suma sun shigo asibitin Da gudu ta fada jikin mummyn NATA tana rusa kuka ita ma Abba bai tashi bako mummy? Excuse me su kaji an Fada Da hanzari suka mike dukkan su Waye a madadin alhj abdallh?nurse tace "Da sauri mummy ta nuna zafar """ tashi kaje Kaji meye ne kuma Shiko San da ya biya gefe ya Janye hannun kamil da yanayin sa yafi na kowa zanca wa awajen "suka shige tare ciki""" Ehen kune a madadin alhj ko? Eh doctor. Yawwa 'toh Da farko dai ena mai Baku hakuri kuma ena so "Kusan cewa ciwo kamr jarabawa CE wa bawa""" In Allah ya so komin tsananin sa sai kaga an warke "Wannan Hakane doct""" Wani Abu ya faru da abban ne Tare da sauke ajiyan zuciya yace "Am sorry"" gaskiya conditions din sa yafi karfin mu" A dan bin cikie da muka yi test result ya gwada mana yasha over dose na wani dangerous poison ne "gaskiya""'" Wanda ma "Ba a cika samun sample din sa a kasan nan ba"":!" Don' haka ena shawar tar ku da kuyi ggagawar daga sa zuwa kasar germany Don' ya samu cikaken kula wa Taimakon da zan muku shine Zan Baku referal letter Zai taimaka muku yadda ba zaku Sha wahala sosai wajen samun attention daga wajen manyan likitocin acahn ba "Shiru dukan su suka yi ,gaba daya jikin su a sanyaye" "Kamr basu wajen""" Da kyr kamil ya budi baki yace Mun gode doct Allah ya saka da alkhairi Amma a wani hali abban yake yanzu pls Hmmuhm gaskiya bana so na daga muku hankali "But in ba""ai gaggawar kaisa chan ba ba zaku iya rasa shi Nan da 72 hrs" What.......... Dukan su suka Fada 72hrs fa kace doc zafar ya Fada hade da mikewa tsaye AiKo sake sauraran sa ba suyi ba suka fice dukkan su "Motar sa ya wuce a guje yabar asibitin," Shi kuma zafar ya tsaya kananun shirye shirye da kuma hiring nurses domin emergency flight na asibiti zasu bi "Dukkan su Basu lura da haj mariya bata wajen ba ma'""" Ita ma Hanya ta deba aguje ta nufi gidan alhj garba "Cikin kuka take cewa," "Ai dama raina ya bani akwae abun da ka masa """ Bana cire tsammanin kaine aljh garba "Wallhy""" Yau za kaga Fachalin bala'i "Yau xaka san ka tsokano tsuliyar dodo garba""" zamuyi ta ta Kare tsakani na da kai "Macuci """"azzalumi" Bakin mugu kawae Na tabbata kaine kama sa masa wannan abun Wani wawan parking tayi a harabarr Gidan ta shige cike a hanzr ce Tana kwalla masa kira kamr ma haukaciya Ko ena gidan shiru ya sata din ga bin ko ena cikin gidan tana duba wa tana zage zage Ena muumy zafar ya tambayi siyama Honey tare fa kuka Shiga wajen doctor da ita? What noo anan na bar ta Ohh ehh ai ta biku da kuka shiga dazun Anya kuwa ? Sunan cikin wannan musun faryal ta iso wajen Ya zafar ya naga. mummy ta fita Shima yay kamil ya FitA Wai ena su kaje ne? Me doc ya fada abban bazai tashi bane Meye ke faruwa ne? Hankalin ta a tashe take magana Cikin mamaki yace mummy ta bi mu office din doc kike nufi? Amma ya bamu gan ta ba Baku gan ta ba kuma yya zafar?ni dai fitan ta kawai na gani Kuma daga ofis din da kuke ta fito eta ma Tooh ena mummy take kenan ? Yana Fada cikin ran sa Yana cikin haka aka kira sa daga reception kan komai ya zama ready na tafiyar abba "Sun ga alert daga kamil""""" Tare suka shige ciki aka fara shirya abban zuwa wajen Shiga jirgin "Gaba daya hji mariya ta zaga gidan amma shiru """ Wani tunani ne ya fado mata da Sauri ta sauko kasa tayi hanyar gate da niyyar tamabyar me gadi Bata gan sa ba shima yasa taja wani uban tsaki "Da kan ta ta bude gate din ta fice""'" A wangale ta bar Musu abun ta ta kama hanyar asibiti Kusan Karfe 4 saura da mamakin ta taga traficc kan hanyar data bari ba kowa dazu Polisawa masu jajayen hula ne suke special duty kan hanyar Mtsw Wa'ynnan zasu bata min lokaci wallhy Ji enda suke caje mutane kamar barayi Cikin tunanin ta har aka iso kan ta Haji me a booth dinki? Sojan ya fada kamr yadda suka saba Ba komai officer "Open""'," ya fada ya juya zuwa bayan booth din Tana daga ciki ta vude musu bata fito ba Tururuwar da ta gani sauran yan uwan sa Sun farayi kan motar na ta ya sata saukowa cikin hanzari Tana Daura kafan ta a kasa taji bindiga akan ta "Don't move,,,,sojan ya fada cikin tsawa da ya dada firgita ta" Officer meye hakan meke faruwa ta fada cikin rawar murya Ki rufe mana baki hajiya Ki sani duk abun da kika Fada anan zai zama hujja a kan ki Cikin firgici da tsannain tashin hankali tace menayi? Ku fada min mana Kafin ta gama rufe bakin ta wasu bakaken jakkuna ta gani ana fitar wa daga both din ta har guda biiyu Me wannan ta fadaa hankalin ta a tashe? "Ohh baki San ma me bako hajiy ""!?" ya Fada yana daga ledar cocaine sama daga cikin jakar Za kiyi vayani a gaban CID "Sata a mota""" Ihu ta fasa ta Daura hannun ta aka Wallhy bana wa bace Ban san me shi ba wallhy Sharrri aka min "Kokwuwa ta keyi dasu tana ihu ," da kyr suka danne hannun ta cikin ankwa aka tura ta cikin mota Tuni wajen ya cike da mutane Ana ta kallo masu dauka awaya na dauka "A bakin airport suka hadu da kamil dukan su biyu""" shirye tsaf ya taho Zafar ena mummy Ya kamata tana nan kafin mu wuce da abban "Hakane """ na neme ta tun dazu layin ta shiru kuma ance ta fita ne OK to ya za'ayi kenan Yay zafar to muje mu duba ta mana faryal ta fada cike da damuwa akan fuskar ta Ok to bari na duba siyama wajen nurse din nan Ya juya ya bar su awajen Kallon ta kamil ya dan yi wanda yasa ta matsowa kusa dashi "A hankali ya sa hannayen sa cikin nata ya kira ta cikin sanyin murya""'" "Ruhi, ki kwantar da hankalin ki" Kinji¿ I promise Zn yi duk wani kokari abba ya dawo mana Mu cigaba da rayuwa. Tare da shi "Dan murmushi tayi ta kalle sa,sannan tace" "I trust you twin soul.""" tare da dan kwnciya akan kafadan sa Kiss ya Daura mata a goshin ta sannan yace ki kula da kan ki kinji A hannun sa ita ma ta mayar masa tace and you too Lura yayai da zafar da siyama agefe har sun fito suna rabe a gefe Da Sauri ya mike ya riko hannun ta suka isa wajen su Kamil ena ga ka tafi kawae "Har yan zu ba mummy ba labrin ta""" Gashi Mu fa ake jira an gama komai Ni zan tsaya na duba na sanar da ita halin da ake ciki Ko gobe zaka ganni insha Allahu Toh bakomai ku sanar dani in kun gan ta Hankalin mummy a tashe yake zafar Haka ne kamil ka kula Da haka su kayi sallama suka nufi hanyar gida shi kuma yabi jirgin emrgency tare da abba Surayyah: ARNE by Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * Page 89 "Zugum tayi ta kafa wani uban ta gumi""" Gaba daya fuskan ta ya canza don kuka da ta ci "Kallo daya zaka mata kasan ta fara shiga cikin halin nadama da kuncin rayuwa""'" "Kofa taji an bude da sauri ta mike tsaye""'" Tare da sauke ajiyan zuciya tace Alhamdullh barrister Asmee (private attorney na ta) na gode Allah da "kika zo""'" "A fitar dani anan wajen bazan iya ba""' ..hankali a tashe take Fada" "Kwantar da hankalin ki haj"" 'ki nutsu ki Fada min duk abun da kika sani pls" Kamar ya Asmau? ni kawae ki fitar dani anan kafin muyi wata magana Miji na na asibiti ko ba ki San da hakan ba ne? "Haj kiyi hakuri dan Allah ki bani hadin kai""' ..wannan case din kin fa yana daya daga cikin jiga jigen laifu" ka a kasa. "Is unbailable,""ko beli ba a bayar wa fa""" Musamman ma da aka kama ki dumu dumu dashi a mota? "Kuka mai cin rai ta sake "",wayyo Allah ni mariya na Shiga uku'" Wallhy ba NAwA bane Asmau Sharri ne "Amma hajya ya akayi jakkunan nan suka Shiga motar ki""' ?" Ki daure ki fada min komai zai taimaka mana wajen bin cike Nan ta kwashe labarin iya yadda ta bar asibiti har da zuwan ta gidan alhj Garba "Uhmm hajya al'amarin da ban mamaki,." kika CE ke kadai ce a gidan ba kowa da kika fito Ehh Asmau.mai gadin ma ban gan sa ba. Ko kin san sunan me gadin Ena zan sani ni kuwa? Amma kun sanar da su zafar halin da nake ciki?ko Ya jikin alhajin ma yanzu oho? Dan shiru bar.asmee tayi kafin tace Hajiya kar ki damu da wannan zan Neme su zAfar din Sannan Zan fara bin cike daga kan wannan me gadin .... Yawwa ko siyama ma ki gwada tambaya kinji barrister Wallhy bazan zauna anan ba """cikin kuka ta karashe" Lallabata da kyr barister asmee tayi kafin ta samu ta fice "Ennalihhi wa enna ilaihi rajiun dukan su suke maimaita wa jin labarin abun da ya faru da mummyn su""" Barin ma siyama da gaba daya kan ta ya kulle : "Cikin ran ta take tambaya"" kenan wurin dad ta nufa a guje dazu a asibiti?" me mummy da dad suka kulla ? . "Mu tafi ""'" taji muryan zafar da ya riko hannun faryal dake faman rusa kuka a gefe Da kyar aka basu mint 20 suyi magana da mummyn na su dake kulle Kuka suka fashe dashi dukan su suka Fada jikin ta..eta ma bata iya daurewa ba haka ta jona su su kayi tayi Zafar ne yace mummy aena kika samu cocaine? "Zafar wallhy banawa bace ," """son ka yrda dani" Nima a mota ta kawae nagani "Bansan komai ba""'" "Na yarda Da ke mummy ya fada yana rike hannun ta""'" ......yA jikin alhj. Ya tashi? Ta fada tana goge hawayen ta Nan zafar ya kwashe labarin komi ya Fada ma ta "Cikin takaicin kan ta tace""'" "Allah sarki alhj,ka ya femun""' bana tare da kai acikin wannan hali da kake ciki a yanzu" Kiyi shiru mummy ensha Allahi zaki fito..kinji ? "faryal ta fada cikin shhekar kuka"";" "Shima abba zai warke,Yaya kamil na tare dashi acan" Share mata hawayen hj Mariya ta shiga yi tana cewa haka ne faryal Ku ta mana addua kun ji? ita ma Siyama dake gefen su gaba daya tausayin su ya kama ta Lokaci daya ibtila'in rayuwa ta dauke musu uwa da uba Rayuwa kenan A hakan aka zo aka fitar da su daga wajen suka nufi gida Faryal ma Gidan su siyaman ta tare da zama Da yammacin ranar ta fito zaune ta hango sa a palour ya jin gina kan sa shi kadai Yayi shiru Kallon ta kawai yayi baice uffan ba ya maida mata da kirkirarren murmushi "Kusa dashi ta zauna""" "tace ,""ka FASA bin su abban ne?" "Hhhmm faryal bazan iya tafiya na bar ku a wannan halin da ake ciki ba""" mummy tana vukatar mu yan zu Su ma acahn na neme su amma ban same su ba Ya zafar kar ka Fada ma yay kamil kaji Meya sa? Ya fada yana dada mikewa ya zauna da kywu "Please ,ni dai kar ka sanar dashi yanzu" Ka bar su aji da na abban Kasan Yaya kamil zai daga hankali sosai fa Tare da sauke ajiyan zuciya yace haka ne... Zan yi kokari naga na tsaya kan case din mummy kawae "Ko agano wani Abu aba mu bailing ta"":" In yaso daga nan sai na Fada masa "Yawwa hakan ma yayi," Siyama tace wai ta bada information na mai gadin su ma barrister asmee ko? "Yeah"" ta bayar. Let's hope Allah yasa aci sa'an samun wani Abu koda bayani ne daga gare shi" Ameen yay zafar Ta Fada tare da mikewa ciki Binta yayi da kallo """'a zuciyan sa yana cewa bazan iya boye ma kamil komai ba faryal I'm sorry dole ya sani" . Daga waya yai ya sa kunne "Muryan bariste asmee yaji," Zafar ka taho na sami wani labari Kafin wani cikaken minti ashirin zafar ya isa office din ta Baristr me aka samu? "Yawwah look, ta nuna masa wani photo duk da ma bai FItA da kyw ba" Wannan shine mai gadin gidan alhj garba "Ehen meya faru,me yace an kamo sa ne?" "Tsaya tukunna zafar," Ina so ka nutsu ne ka tayi ni fayyace wannan lamari "Wannan hotor cc camera CE ta dauko a wani boyayyen jeji anan cikin garin""'" Gawar mai gadin ne..a muce aka Same sa Sannan ba bu wani traces ko alama a jikin sa na wanda su kayi kisa. amma tabbas hrbin sa akayi a zuciya. "Innalihhi ,kawai xafar ya Fada hade da dafe kan sa" Toh mai gadi ya mutu Bamu da wani makama kenan ko? Kinsan fa baza a taba bari a bincike Alhj garba ba saboda an tabbatr da baya nan lokacin "Ywwaaa speaking of alhj garba," Zafar me kasani tsakanin Hajiya mariya da alhj garba? Ko zaka iya Fada min alakar su "Hmm ehhh toh,.gaskiya mummy abokiyar business din sa ne..." Kema kina sane da manyan contracts din daya ke bata GG ma enda nake aikii duk a karkshin sa ne amma da sunan mummy "Sannan auren mu da siyama ya hada su""" "I think dats Oll""'" ya fada tare da gyra zamn sa Wani shiru ne ya ratsa wajen...barrister asmee ba tace uffan ba tsawon minti 3 "Sannan tace""" Amma abban ku fa? Shi baya harka da alhaj garban ne¿ Meye alakan su a ganin ka? "Well gaskiya barrister,abba baya da wani alaka da shi,illah surkan taka a yanzu da ya hada su" toh Me ya hana auren Khalid da faryal? Faryal bata son Khalid shyasa abban mu ya dakatar da maganan auren "Hakane"" amma ya kake ganin reaction din alhj grba akan maganan dakatar da Khalid din""." "Kuma bayan haka haj bata samu matsala da shi ba?""" "Naji ance baya karban hakuri akan lamarin yayan sa,musamman ma shi Khalid din" "Gaskiya ba su samu matsalr komai ba.,komai normal""don wannan karon" Ya hakura ya ce ma su abba "Uhhm good""" "Toh zafar""" naji labarin cewa alhj garba shine mutum na karshe daya duba abban ku kafin ciwon Nan nashi yayi tsanani Hakane? "Yes,haka ne!" Amma meyasa kike tamaba ya na haka ko Kin samu wani Abu ne akan Alhj garban? "Tell me pls,.." "Uhhh no ban samu komai ba zafar," Amma ya zama dole mu bin cike sa Sabida a gidan sa abun ya faru "Hakane ...amma tayaya kenan""'" kin san ya nada karfin dukiya da iko akasan nan ko "Wannan bazai xAma matsala ba," "In har zaku biya kudin da zan bayar na hada kan kwararrun lawyers guda biyu ""'" Sune Wanda Zaso taimake mu akan komai. Shikenan "Wannan Ba damuwa barrister """ Zanyi magana da brother na kamil anjima Za kiji ni ensha Allahu. Toh zafar sai na jika tare da mikewa tsaye da niyyar tafiya. Surayyahms : *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * ARNE by Surayyahms Page 90 Bayan kwana biyu a Germany kamil ya karbi sako daga wajen Doc jabir abokin sa fake aiki babban "asibitin abuja,nigeria" Wayar sa ya dauka da ke faman ringing tun dazu bai kula ba ya sa a kunne tare da sllama "Zafar"" jabir ya aiko min result din autopsy na wacce alhj garba ya zo da ita wajen abba ranar""" ('bin ciken da likito ci keyi wanda ya shafi zanen yatsu da duk wanni bangaren jikin mutum musamman idan kwarraren bata gari ne) Dan shiru yayi yana sauraro kafin ya sake cewa """Yawwa yanzu ka bani minti 10 zan duba naga waye ita," Daga kan ta zamu fara Sañnan ya katse wayar' Ba tare da bata lokaci ba kamil ya hau bin ciken sa akan computer sa Wani murmishi yA sake tare da mika hamdala """Tana nan kusa ne ma Ashe,.lallai zaki ci uban ki ya Fada a takaice tare da mike wa zuwa waje" Washe gari da safe cikin asibiti Wajen private doctorn su yaje tare da gaya masa zaiyi tafiya gobe zai dawo' "Jirgin Portugal ya hau ,da karfe biyu na rana ya sauka a wani hamshakin hotel wanda a kasar ma sai" wane da wane ke shiga' Room 507 ya mike straight ya knockin Ana bude kofar Cikin mamakin idon sa suka sauka akan wannan matar da suka shigo da alhj garba ranar (Hadiza irin matan nan ne masu biyan kyawawan maza suyi lalata dasu) """Ohhhh handsome ta fada tana kokarin shafa masa fuska," "Da zafi zafin ka kake""" Har ka iso? Cikin wani mugun murmushin yace ai dole na' "Kin san fa na kwana biyu ena nemar Shiga wajen ki ban samu ba""" Duk mganan dayake yi hankalin ta baya wajen Ita kam ta riga ta yi nisa da nitso wajen kallon kyun halitatr sa Musamman ma yadda taga yaci kwalliya na daukar hankali' Cikin sigar kwarkwasa da kisisi na ta matso kusa dashi ta na cewa """Gaskiya kana da kyw" Shima dab da ita ya matso yace Allah ko' "Cikin wani yanyin mutuwar jiki tace"" """"uhhhh muryan ka na gigi ta min brain'" cikin murmushi da dabara ya Riko hannun ta duka biyu daga zuge msa zip din wando take shirin yi "Haba baby, yanzu fa na shigo" "ya kamata na freshen up kafin ki fara komai""," Sai kace guduwa zanyi? YA Fada tare da dan kashe mata ido Wani dadi ne ya kashe ta "A take tace """ """Toh shikenan amma ni zan fara shiga ta fada tana mikewa bathroom din" Tana shiga ya juye wani sinadarin kwaya a cikin cup din wine din ta data ajiye gefen gado Ya fice abun sa A niheria kuwa Gida zafar ya nufa shika dai ba tare da ya sanarda kowa ba "A hankali ya tura dakin kamil din sannan ya Shiga bin cike kamar yadda kamil ya masa bayani""" Bayan kamr minti 10 ya ci karo da wani envelope kasan gado "Cikin hanzari ya dauka ,ya fara kokarin budewa"":" "Bai ji mamakin ganin hotunar ba dan ba banbancin su da wanda siyama ta nuna masa a gidan su""" Wani sabon takaici da bakin cikin ne ya rufe sa a hanyar sa na komawa gida "A hotel kuwa.kusan bayan minti Sha biyar ta bude idon ta"" hade da wani gigicaccen ihu ta mike a firgice" "Shut up""""""" "kamil ya Fada cikin tsawa," Yana zaro belt din sa Duka sosai ya Shiga mata baji ba gani Bai tsaya ba Sanda ya mata jina jina "A gigice tace""" Kai waye ne? Who are you ? "Mugu""' azzalumi," ka cuce ni kasa na biya maka jirgi don' kazo ka ci mutun ci na? Bata hankara ba taji Saukan Wani wawan mari a fuskan ta Tuni ta kara gigice wa hade da FASA wani kara Ta hau rokon sa """: Pls ka Fada min rai kafada min me nA maka ," me kake so a waje na Kudi ne? Wallhy zan baka su Amma Kar ka kashe ni pls Kar na kashe ki kika ce? Cikin hanzari ya juya ya zAro Bindigan ta dake boye a drwer ya danna mata a kai' Tuni ta hau bari da karkarwa "Tana cewa na tuba," kamin rai' Zan baka duk abun da kake bukata Ni bana bukatar kudin ki' "Duba nan'""" """ya nuna mata hoton aljh garba a wayar sa" Take ta runtse idon ta kamr wacce bata son ganin fuskar "In kina son na bar ki da ran ki ,ki Fada min komai da kika sani akan sa" Ko amsawa bata iyayi ba tsaban tsoro ta Shiga masa bayani Nan ya Shiga mata tambayoyi tana basa information Duk yadda suka hada makircin su ma abba da ahj garba sanda ta fada """'Wallhy ban San komai akan cocaine dinn nan ba""" don Allah kar ka kashe ni Cikin kuka ta karashe "Wani mugun kallo ya bita da shi""" Sannan ya mika mata glass din wine "Ya ce Sha""" Girgiza kai ta shiga yi tana cewa noo "Dan Allah kar ka bani wanna kwayar """ "Ko sauraron ta baiyi ba ya dura mata tas""" Kafin ya gama share Komai a dakin jini har ya fara FItA ta hancin ta Karfe 12 na dare ya isa germany abun sa Laluba ta yayi yaji shol kan gadon ba kowa Don haka ya mike da Sauri ya lali bi computer sa Video call ne ya dnna cikin mint kadan yace kamil ya ake ciki? "ka samu wni bayani""" "Zafar can you believed alhj garba da hannun sa akan ciwon abba"" ga video zan tura maka" "Case din mummy fa""" "Wel"" ban SamU komai ba tukunna" Amma ai yan zu mun san ena zamu sa kafa da kyw Kicin kicin yaji na fitowar siyama daga bayi "A han zArce ya CE ""'kamil kashe zan kira ka'" Dawa kake magana hubby? "Uhmm ba kowa wifey"" yana mike wa" Tsaye Ena zuwa' ya Fada tare da daukar system din sa "Wani kishin zafar din ne ya fara tokarin ta a kirji""" "Gaba daya ta kasa gane kan sa"":" Musamman ma kwana biyu da hankalin sa baya wajen ta sosai Cikin dakin sa Ya nufa ya zaune kan kujera Dukkan hankalin sa sosai ya sa Kan videoda kamil ya turo yana jin maganr matar "Gaba daya yanayin sa ya sauya"" ga wani sabon" tsantsar tsanan aljh garba daya kama sa a take Cikin tsananin mamaki siyama ta juya daga bakin kofar sa da Saudi Inda ta labe tana jin komai "Zuciyar ta CE take famar kai kawo wajen tambayr"" wani alhj garba?" "Kar dai dad ne!?""" """girza kai ta shiga yi tana cewa" "Ah""ah, nooo gaskiya ban yar da ba' !" Sai dai wani daban ba dad ba "Karar shigan tex taji a wayan ta""" da Sauri ta mike ta dauka """ na tafi wajen barist asmee zan dawo anjima""" Wani Sabon tashin hankalin ta shiga ganin TeX din zafar din "Take ta jin gina bayar ta da bango """ "Zai kai videon nan kenan," What if dad ne da gaske? Noo ta fada cikin rudani A guje ta nufi dakin sa "Ta hau bin cika waje""" Sosai ta duba ena ko zata ga system din sa amma bata gani ba Daga bisani Cikin wadrobe drwer ta koma ta dauko dogon envelope din da ta gani da zu A nitse ta zauna ta hau bude wa filla filla "Paper na farko ,ta fara karanta tarihin monkey clan" da kazantar aiyukan su na mugunta da su kayi ma mutane ... Cikin son ta San me hadin zafar da su yasa ta kara bude sauran shafukan "Daya bayan daya""" "Dum, Dum"" zuciyar ta ya buga ganin zanen jikin kirjin dad din ta ne boro boro a paper'" Gaba daya zuciyar ta ta fara Neman zautar da ita da abubuwan da take bi take karanta wa Wani rikitaccen ihu ta fasa tare da wurgan da tsohon hoton alhj garba da ta gani A kasan dakin Cikin kuka tace innalihhi wa enna ilaihi raijiun dad meya sa ka boye mana asalin ka? "Why""""""''" "Cikin zafin nama ta mike waje""'" ",key tayi wa motar ta nufi gidan su a guje" Tana kuka: *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * ARNE by Surayyahms Page 91 Wani mugun dariya ya sake hade da busar hayakin taba "My son"" ya Fada yana dafa kafadar khalid" Naji dadin dawowar ka Kaga yadda nagama da su ko? "Wani shu""umin murmushi hade da dan dariya Khalid yayi shima" Ya na cewa """Lallai dad ka cika qwarzon namiji '," """abun koyi, da abun yaba wa""" Amma cikin kwanaki kalilan kayi duk wannan abun' ? "Ban labari dad""" Ya fada yana gyra zaman sa Ai na fada maka son' ' ba wani mahaluki da zai ja dani ya kwana lpya "Nan alhj garba ya kwashe labarin komai ya gaya ma Khalid""" Wanda ke faman dariyar labarin hj mariya jin yadda ta kare Cikin wani dariyar alhj garba yace akwai saura Ban gama da su ba... "Sai na tabbata na kwashe arzikin su kaf a duniyan nan,sun talauce sun dawo bayi""" "Da kyw dad""" """ Indai ena Raye sai na shafe mariya da duk abun da ya shafe ta a doron kasa" Wani nishaidi ya keji A xuciyar sa jin maganan mahiafin na sa Sosai uban NASA yake burge sa' Dan tsagaita wa yayi yana kallon baban nasa sannan yace "Amma dad, siyama fa?" "Kasan fa tana son wannan wawan mijin nan ta,""" in suka talauce zai shafe ta fa Hahahha yaro kenan Tuni nagama plan din wannan "Na yanke shawarar zan bar masa GG investment ya cigaba da aikin sa albarka cin ya ta siyama,..." "Kafin nasan yadda zanyi da shi daga baya""" Da kyr siyama ta gyra tsayuwar ta Tare da dafe bangon faloun don' kar ta Fada kasa Layi ta fara yi Sakamakon jiri da rudani da ya kama ta a lokaci daya A wajen "Madam ""'" taji an Fada daga bayan ta Da kyr ta daga kai ta kalli mai aikin dake tsye akan ta "Yawwa bude min gate"" yafada tan juya wa motar ta" "Daga ciki ta CE""'" Kar ka sake ka Fada ma kowa na zo gidan nan kana jina? Toh madam ya amsa a ladabce Cikin sauri ta juya ta bar gidan ba tare da sun SANI ba """Dama Kaine ka aikata dukkan wanna abubuwan ma abba da mummy?""" "Ka cuce ni da ka haife ni dad,ure a monster," tabbas kana cikn mugayen mutanen nan Allah zai tona asirin ka wata rana A zuciye take tuki take fadan hakan ita kadai "Daga baya ma""Dan Gefen hanya ta tsaya ta ci kukan ta." ta koshi kafin ta nufi hanyar gida' "Bayan kwana biyu," Alhj garba yaji labarin mutuwar hadiza a asibiti "Dad,dad,Khalid ya fada yana taba sa" Uhh Khalid meye ne Baki a wangale yace tunanin me ka keyi haka ena ta magana? "Dan juyowa yayi yace""" Khalid maganan hadizan nan ne Akwae kamshin barazana aciki Kamar ya fa dad? Toh Naji ance kwayar da muka ba alhj Abdallh ne ta mutu dashi Kuma ga raunukan bugu ajikin ta What? "Ba a samu traces din wanda ya aika ta hakan ba ne/""" Ena zaa samu fa? Kasan ta da shegen bin maza Hala ma ta hakan ne aka samu galban ta "Hmmm toh meye naka a ciki yanzu dad," "Kasanni ai son"" na Riga na bada aiki akai" Don' ban yarda da kowa ba Ina so ne a batar min da lawyer mariya "Don' koma waye ya kashe hadiza,nasan yana nemar shaida ne akan mu" "Hhhh gaskiya ne dad," Ni kuma zan bin cika waye ne take bibiyan abun na gani "A take alhj garba ya juya yace""" """ noo khalid kabar su kawae" Ba yanzu ba "Kai dai ka tabbata gobe idan aka fara shigar da karan mariya komai ya tafi dai dai awajen lwyers din mu""" ka fahimta? Goben nan nake so a kama dukkan wani kaddorrin ta da na mijin ta a Daura kan bin cike Zan ga yadda za su na bincikar mu in basu da kudin Mu kuma zamu Dada tabbatr na hukuma wannan sana'ar ta ne Wani shuumin murmushi Khalid yayi yace to dad.yayi Barin fita ya juya ya bar wajen """Kusan kwana biyu kenan" Yau ma ko bacci kamil baiyi ba saboda jikin abban ya tsanan ta sosai "Tun yana daure wa, har ya dena hana hawayen sa saukowa ganin yadda abban ya koma" Gashi kullum kudin aikin karuwa ya keyi "Saboda ciwon yaki sassauta wa""" Likitoci daban daban yake biya domin samun cigaban abba amma shiru "Bayan sati guda,siyama gaba daya yanayin ta ya sauya a gidan ba kamr da ba" "Shima kuma zafar din bai lura ba """ saboda tsananin matsin da yake ciki na nemar barrister asmee da tawagr ta Sosai zafar ya Shiga wani hali na tunani "ko wajen aiki baya iya lekawa """ 'Tunanin sa ya baristr asmee za ta masa hakan bayan ya bata kwakkwarar shaida da zai basu lasisin binci kan alhj garba? "Gashi yau saura kwana daya tal,a shigar da kara na farko akan mummy" Haka kuwa ya faru washe gari da ba a samu bariatr asmee b Aka bada daman karbe duk wani kaddarori na familyn alhj abdallah Da mariya "Hatta gidan da suke zama sanda aka kwace aka daura kan bin cike," "Wani bakin ciki da kukan takaici faryal take yi,ranar ko abinci bata iya ci ba""" Ba yarda siyama ba tayi da ita amma sam taki sasaauta wa kan ta ranar "Siyama Cikinn dakin ta kwance ""take juyi" Har Cikin zuciyar ta tasan da hannun mahaifin ta akan batar barrister asmee Tunanin ta ko ta je ta fada ma zafar ne? """Amma wani zuciyar tana CE mata mahaifin ki ne fa siyama" In kika Tona masa asiri Shi zai tafi gidan yari Kenan ? "Ki tuna fa""" baki da kowa sai su biyun Zafar zai iya daina son ki in ya gano Kin san komai daya faru yau kuma ki kayi shiru aka tozar ta su Wani zazzafn hawaye ne ya biyo kun cin ta "A raunane take cewa,""" """'bazan iya ba'" "I'm sorry hubby," Bazan iya Tona asirin dad ba Surayyahms : *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * ARNE by Surayyahms Mistake ba page 93 tukunnan Wannan ne 92 Page 92 Haka rayuwa ta kasan ce ma su zAfar da faryal a Nigeria cikin tsanani da ta kura Duk dama aikin sa na companyn GG investment din daya keyi "Kudi sam baya Isar su, har wanda za'a karashe dawainiyar su na you da kullum" Sannan ga maganan daukar wasu sabbin kwarraun lawyers ma mummym su da Yau saura sati guda shigar karar ta na karshe a babban kotu "Idan kuwa basu samu wani gamsashen shaida ba""" tabbas za a tura hj mariya gidan yari kamr ydda sharia ta tanadar """Gaba daya komai ya kwace masa" rayuwa ta yi masa zafi Godiyar Allah ma kamil ne yake dawainiya da abba a kasar Germany """ shima sosai abun ya fara taba sa" "don A halin da ake ciki ya zaga kan kwararun likita sun kai biyar akan ciwon abban""" Har India san da ya kai sa ya sake dawowa dashi amma shiru """Duk ran da ya tuna sanadiyar alhaj garba ne suke cikin wannan halin GabA daya yakan Shiga wani" mawuyacin yanayi "A gefen alhj garba kuwa ba abun da yake damun su""" "Rayuwa jawai su keyi cikin nishadi shi da dan sa Khalid""" Ko jaje ba su ma zafar da ke matsayin surukin sa ba ma """ ballanta na ya dame sa don bai neme taimakon sa ba akan case din" "Cewar Khalid """ "zafar girman Kaine dashi," """su kyale shi kawae" "Cikin tsananin yun wa da gajiya barrister asmee ta bude idon ta a bakin wani titi," Ba abun da yazo kwakwalwar ta illah wahalr kusan wata daya da suka sha a jejin Ga kisar Gillan da aka ma barisr shehu a idon ta yaki dauke mata a ido Wanda ita taje dauko sa ranar da suka rabu da zafar daya kawo mata videon can Cikin kuka ta ke maimaita kalman innalihhi wa inna ilaihi rajiun' """ Dole na samu maku" mafita """bazan taba bari alhj garba ya Sha ba" "Ko da kashe ni zaiyi""'" """ bazan janye akan case dinnan ba.;" Mike wa tayi da kyr ta nufi gefen hanyar ta rabe don' nemr motar komawa cikin gari Ranar da safe kamil ne tafe tare da doctor ya na masa vayani cikin harshen Inda yake cewa """ dukanin gubar dake jinin alhj abdallah ya fita""garau yake" """ amma wannan alluran da aka masa daga baya ne shine babban matsalar' ya toshe hanyar motsin sa" gaba daya "Amma akwae engine da za'a iya sa shi kuma ya mike garau""" "Sai dai in har aka sa shi bai mike ba ,toh ku cire rai a kan sa dole zai mutu kawae""" "Cikin damuwa kamil ya kalli docton yace""'" nawa ne kudin shi wnnan engine din haka? Kuna dashi a nan ne "Eh akwae anan """ "amma Mr kamil ka tabbata Zaku dauki duk wani abun da zai iya biyowa baya""" "Dan shiru yayi yana tunani""" _chan daga baya yce "Yes'," Ka Fada min kudin kawae Nan doctr ya rubuta masa duk wani expanses da abubuwan da zai kashe akan jinyar Sannan ya fice ya bar sa a wajen Wani zazZafan numfashi ya sauke tare da dafe kan sa Don kuwa kudin daya gani ko Gaba daya dukiyr sa da ya rage ya sa ba zai shika shi ba Baiyi wata wata ba Mike wa yayi fice a asibitin kafin washe gari ya sanar da zafar ya tura masa komai daga cikin safe din sa Da ya rage a Nigeria Sannan ya hada Dana wajen sa a Germany. A hakan ya din ga rokor doctor akan su karbi Rabin kudin da alkwarin zai biya su "Cikin watan nan""" Ba suyi dogon gardama ba saboda dama aikin na su "ba lallai ba ne abban ya mike a raye""'" Don' haka Da wannan uzurin suka amince aka shigr da abban A ranar aka fara aiki. "Washe gari ana saura kwana uku shigar kotun haj mariya""" Da sassafe shika dai a bainar asibitin. Yana tsaye a bakin dakin har aka fito da abban Da Sauri ya nufi doc cikin hrshen turan ci yace . Ya ake ciki? Abba na zai tashi ko? "Dan murmushi doctor yayi yace masa""" Kayi hakuri' """haryan zu dai jira za muyi muga ni nan da Hour daya" Kafin musan me yake ciki "Ko ya rayu' ko ya mutu""" "Excuse me ya fada"" tare da Barin kamil din a daskare a wajen" Juya wa da zai yi su kayi ido hudu da zafar' Da sauri ya taho suka rungume juna Sosai kamar baza su rabu ba Nemar wuri su kayi suka zauna bayan sun duba abban da ke kwance har yanzu ba motsi Idon sa taf taf da kwalla ya bashi labarin halin da suke ciki a Nigeria akan mummy """Kamil yanzu haka mummy za taje prison akan laifin da ba NATA ba?" kallin zafar yayi Cikin tsananin damuwa ya dafa shi Ya ce' """ insha Allahu zamu San yadda zamu yi zafar" Mummy ba zata je prison ba. "Oh Allah""'" "kamil ka daina rudin zuciyar ka da fadan hakan mana""" Ta Yaya zamuyi acikin kwna uku ba mu da ki lawyer tsayaye? "Kawae nasan zamu rasa uwa da uba ne a rayuwa in ba muyi wasa ba""" "Shigowar wasu mutane ne ya dakatar da kamil wajen ansa maganr zafar din""" Da hanzari ya mike tsaye yana jiran karasowar su wajen sa Dan murmushi ya sa ya mika ma Mr Johnson hannu tare da sakatariyar sa Alisha daga companyn waya ta Samsung Ba tare da bata lokaci ba suka sanar da kamil an shirya yau ne ranar launching din web design na sabon tracking device na zamani daya kirkira dakan sa da Misalin karfe uku na yammacin ranar ake bukatar sa a wajen Wasu document suka mika masa snnan su kayi ficewar su Tsaban murna zafar har ya manta a asibiti suke Sosai ya rungume kamil din yana godiya wa Allah Cikin jin dadi "Dan sarara wa yayi"" ya dafa sa yace kamil?" Ya naga baka farin cikin ne? Kabarni ena ta hauka ka ja kayi shiru? Lpyan ka kuwa? wannan babban abin farin ciki ya same mu ka wani daure fuska Daga Yau fa ka rabi da talauci har abada C'mon Kallo kawae yabi zafar din dashi ya ajiye document din kan kujera "Ya nufi dakin da abba ke kwance""" Cikin sanyin jiki yace Zafar bazan iya barin nan wajen yau ba idan abba bai tashi ba Duk wani Kudi bazAi taba amfana ta ba muddin na rasa shi a rayuwa ta "Kuka ne ya kufce masa a yayin da ya tsugunnar da Kan sa jikin abban yana hawaye""" Shima jikin sa ne yayi sanyi daga tsaye Kusan Minti 5 ba wanda yace uffan a wajen """Haka kamil ma bai dago Kan sa ba" Zazzafafn hawaye ne kawae yake fitar wa Kan sa a kasam jikin abban ".kamr daga sama yaji ance ka....mi...all""""" Bai gaskata abun da kunnen sa ke jiyo masa ba Sai dai yaga zafar ya fada kan sa Yana ihun Kiran sunan ABBAH Da hanzari ya dago kan sa inda suka yi ido hudu da abban Bakinsa bari yakeyi bai iya cewa komai ba Shima ya kankame sa tare da zafar din "Suka hadu kowannen su na kuka "".suna kiran sa" Murya can ciki abba ya Shiga rarrashin su "Amma ena""""""c" "ba wanda ya saurare sa kukan su kawai suke ci a jikin sa,kowa da kalar nasa" Shikan sa abba hawayen tausayi da tsantsar so ne yake bin idanun sa daga kwance "Yana jin su""" Surayyahms : *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * ARNE by Surayyahms Page 93 Haka rayuwa ta kasan ce ma su zAfar da faryal a Nigeria cikin tsanani da ta kura Duk dama aikin sa na companyn GG investment din daya keyi "Kudi sam baya Isar su, har wanda za'a karashe dawainiyar su na you da kullum" Sannan ga maganan daukar wasu sabbin kwarraun lawyers ma mummym su da Yau saura sati guda shigar karar ta na karshe a babban kotu "Idan kuwa basu samu wani gamsashen shaida ba""" tabbas za a tura hj mariya gidan yari kamr ydda sharia ta tanadar """Gaba daya komai ya kwace masa" rayuwa ta yi masa zafi Godiyar Allah ma kamil ne yake dawainiya da abba a kasar Germany """ shima sosai abun ya fara taba sa" "don A halin da ake ciki ya zaga kan kwararun likita sun kai biyar akan ciwon abban""" Har India san da ya kai sa ya sake dawowa dashi amma shiru """Duk ran da ya tuna sanadiyar alhaj garba ne suke cikin wannan halin GabA daya yakan Shiga wani" mawuyacin yanayi "A gefen alhj garba kuwa ba abun da yake damun su""" "Rayuwa jawai su keyi cikin nishadi shi da dan sa Khalid""" Ko jaje ba su ma zafar da ke matsayin surukin sa ba ma """ ballanta na ya dame sa don bai neme taimakon sa ba akan case din" "Cewar Khalid """ "zafar girman Kaine dashi," """su kyale shi kawae" "Cikin tsananin yun wa da gajiya barrister asmee ta bude idon ta a bakin wani titi," Ba abun da yazo kwakwalwar ta illah wahalr kusan wata daya da suka sha a jejin Ga kisar Gillan da aka ma barisr shehu a idon ta yaki dauke mata a ido Wanda ita taje dauko sa ranar da suka rabu da zafar daya kawo mata videon can Cikin kuka ta ke maimaita kalman innalihhi wa inna ilaihi rajiun' """ Dole na samu maku" mafita """bazan taba bari alhj garba ya Sha ba" "Ko da kashe ni zaiyi""'" """ bazan janye akan case dinnan ba.;" Mike wa tayi da kyr ta nufi gefen hanyar ta rabe don' nemr motar komawa cikin gari Ranar da safe kamil ne tafe tare da doctor ya na masa vayani cikin harshen Inda yake cewa """ dukanin gubar dake jinin alhj abdallah ya fita""garau yake" """ amma wannan alluran da aka masa daga baya ne shine babban matsalar' ya toshe hanyar motsin sa" gaba daya "Amma akwae engine da za'a iya sa shi kuma ya mike garau""" "Sai dai in har aka sa shi bai mike ba ,toh ku cire rai a kan sa dole zai mutu kawae""" "Cikin damuwa kamil ya kalli docton yace""'" nawa ne kudin shi wnnan engine din haka? Kuna dashi a nan ne "Eh akwae anan """ "amma Mr kamil ka tabbata Zaku dauki duk wani abun da zai iya biyowa baya""" "Dan shiru yayi yana tunani""" _chan daga baya yce "Yes'," Ka Fada min kudin kawae Nan doctr ya rubuta masa duk wani expanses da abubuwan da zai kashe akan jinyar Sannan ya fice ya bar sa a wajen Wani zazZafan numfashi ya sauke tare da dafe kan sa Don kuwa kudin daya gani ko Gaba daya dukiyr sa da ya rage ya sa ba zai shika shi ba Baiyi wata wata ba Mike wa yayi fice a asibitin kafin washe gari ya sanar da zafar ya tura masa komai daga cikin safe din sa Da ya rage a Nigeria Sannan ya hada Dana wajen sa a Germany. A hakan ya din ga rokor doctor akan su karbi Rabin kudin da alkwarin zai biya su "Cikin watan nan""" Ba suyi dogon gardama ba saboda dama aikin na su "ba lallai ba ne abban ya mike a raye""'" Don' haka Da wannan uzurin suka amince aka shigr da abban A ranar aka fara aiki. "Washe gari ana saura kwana uku shigar kotun haj mariya""" Da sassafe shika dai a bainar asibitin. Yana tsaye a bakin dakin har aka fito da abban Da Sauri ya nufi doc cikin hrshen turan ci yace . Ya ake ciki? Abba na zai tashi ko? "Dan murmushi doctor yayi yace masa""" Kayi hakuri' """haryan zu dai jira za muyi muga ni nan da Hour daya" Kafin musan me yake ciki "Ko ya rayu' ko ya mutu""" "Excuse me ya fada"" tare da Barin kamil din a daskare a wajen" Juya wa da zai yi su kayi ido hudu da zafar' Da sauri ya taho suka rungume juna Sosai kamar baza su rabu ba Nemar wuri su kayi suka zauna bayan sun duba abban da ke kwance har yanzu ba motsi Idon sa taf taf da kwalla ya bashi labarin halin da suke ciki a Nigeria akan mummy """Kamil yanzu haka mummy za taje prison akan laifin da ba NATA ba?" kallin zafar yayi Cikin tsananin damuwa ya dafa shi Ya ce' """ insha Allahu zamu San yadda zamu yi zafar" Mummy ba zata je prison ba. "Oh Allah""'" "kamil ka daina rudin zuciyar ka da fadan hakan mana""" Ta Yaya zamuyi acikin kwna uku ba mu da ki lawyer tsayaye? "Kawae nasan zamu rasa uwa da uba ne a rayuwa in ba muyi wasa ba""" "Shigowar wasu mutane ne ya dakatar da kamil wajen ansa maganr zafar din""" Da hanzari ya mike tsaye yana jiran karasowar su wajen sa Dan murmushi ya sa ya mika ma Mr Johnson hannu tare da sakatariyar sa Alisha daga companyn waya ta Samsung Ba tare da bata lokaci ba suka sanar da kamil an shirya yau ne ranar launching din web design na sabon tracking device na zamani daya kirkira dakan sa da Misalin karfe uku na yammacin ranar ake bukatar sa a wajen Wasu document suka mika masa snnan su kayi ficewar su Tsaban murna zafar har ya manta a asibiti suke Sosai ya rungume kamil din yana godiya wa Allah Cikin jin dadi "Dan sarara wa yayi"" ya dafa sa yace kamil?" Ya naga baka farin cikin ne? Kabarni ena ta hauka ka ja kayi shiru? Lpyan ka kuwa? wannan babban abin farin ciki ya same mu ka wani daure fuska Daga Yau fa ka rabi da talauci har abada C'mon Kallo kawae yabi zafar din dashi ya ajiye document din kan kujera "Ya nufi dakin da abba ke kwance""" Cikin sanyin jiki yace Zafar bazan iya barin nan wajen yau ba idan abba bai tashi ba Duk wani Kudi bazAi taba amfana ta ba muddin na rasa shi a rayuwa ta "Kuka ne ya kufce masa a yayin da ya tsugunnar da Kan sa jikin abban yana hawaye""" Shima jikin sa ne yayi sanyi daga tsaye Kusan Minti 5 ba wanda yace uffan a wajen """Haka kamil ma bai dago Kan sa ba" Zazzafafn hawaye ne kawae yake fitar wa Kan sa a kasam jikin abban ".kamr daga sama yaji ance ka....mi...all""""" Bai gaskata abun da kunnen sa ke jiyo masa ba Sai dai yaga zafar ya fada kan sa Yana ihun Kiran sunan ABBAH Da hanzari ya dago kan sa inda suka yi ido hudu da abban Bakinsa bari yakeyi bai iya cewa komai ba Shima ya kankame sa tare da zafar din "Suka hadu kowannen su na kuka "".suna kiran sa" Murya can ciki abba ya Shiga rarrashin su "Amma ena""""""" "ba wanda ya saurare sa kukan su kawai suke ci a jikin sa,kowa da kalar nasa" Shikan sa abba hawayen tausayi da tsantsar so ne yake bin idanun sa daga kwance "Yana jin su""" Surayyahms *AM££NCI WRIT£R'S ASSOCIATION * ARNE by Surayyahms Page 94 "Bayan abba da zafar""" Hajiya Zainab ya fara kira ya sanar mata' Murna da godiyan wa Allah ba irin wanda bata yi ranar Shima da kyr ya samu ya runtsa saboda tsaban kira daga coleaques din sa na wajen aiki' da kuma abokan "arziki wayan da suka gani a tv""" "A haka ma Banda sakonni na waya da sauran kafafan media""" Ranar faryal kamr zata fashe saboda gaba daya ba suyi wani dogon magana dashi ba "Washe gari Da sassafe Doctr ya sanar dasu zasu iya tafiya"".." amma za a dawo dashi bayan wata daya a sake duba sa A gidan kawu kabiru kuma tuni haj Zainab ta sanar dasu kawn Sosai ya taya murna yana sa albarka "Sabanin hj shafa da ta kasa zama""" Kafin kace wani Abu ta nufi hanyar Office din cId wajen hj mariya Da kyr ma aka bar ta ta shiga don' yawan zuwan ta wajen "Kawata ya akayi'""" haji mariya ta fada a sanyaye tana kallon ta Hmm kema kin san akwae tunda kika ganni da ssafen nan ai Cikin son taji zancen tace Haba? Meya faru? Angano wani Abu ne Ah' a fa mariya wannnan zancen daban ne Toh ena jinki kin san yanzu zaa fitar dake in baki Fada da Sauri ba Ehmm yau da safe ne nake jin labarin danku Ashe Harkan arziki ta same shi can Germany Wani da kenan kike nifi shafa? Dan ku *ARNE* ma na? Ohhh kamil kike nufi Meya same shi ? Nan shafa ta Fada mata daya bayan daya labarin cigaban da kamil ya samu Shiruuuu haji mariya tayi ba tace uffan fa illa sun kuyar da kanta da tayi Shafa ko sai surutun ta take kanyi bata ma kula ba "Can cikin Nisan tunanin ta taji an CE haba mariya""""" Ya zaki maida ni rediyo mai jini ina ta zuba kin min shiru? "Yi hakuri shafa," """""wallhy rayuwa kawae nake tunawa""" Wato Dan Hakin da ka raina WaTA rana shi zai tsole ma ido "Allah ya sa shima kar yasa adada daure ni anan.""" "."""" Don' harga Allah nasan bantaba kywtata masa ba iya zamana dashi" Haba wa mariya Shidin wa? Mu kayi da alhj Garba ma ballanta na shi Keeee shafa rufa bakin ki Wani alhj garban mu kayi da shi gani a kulle?: "Sai dai kice yayi danu dai ""daya cuce ni ya raba ni da miji na da Yaya na ,hatta dukiyata sanda yayi" sandiyarsu kuma ya jefo ni anan? "Ke dan Allah shafa wannan rayuwar bata ishe ki ba""?." na dauka abun da ya faru dani zai zamo miki izina a rayuwar ki "Haba dan Allah""me baki gani ba" Ni dai tun ba yau ba nake nadamar rayuwa ta shafa' Yafiyar ubangiji Dana "Iyali na kawai nake nema yanzu""" "Domin nice silar komai daya faru da su shafa""." Gashi Yau zanje kurkuku akan laifin da ban aikata ba "Ni CE silar komai,,nice......" cikin kuka ta karashe magan nan ta "A gefe kuwa Shafa gaba daya jikin ta yayi sanyi """ Gashi Bata ko samu damar magana ba Aka fitar da ita domin lokaci yayi Kuka sosai haj mariya ta cigaba dayi tana cewa Allah ka kaya femin "Wajen Karfe 12.30 na rana suka iso Nigeria su biyu""" Kasancewar kamil zai tsaya wasu kananan aiyyuka acan Ba wanda yasan dawowar su hatta siyama da suka gama waya da ita yanzu Haka abba yaki fir sai sun je sun duba mariya kafin su wuce masaukin sa "Amma sai dai da sukaje an hana su shiga kasancewar lokaci ya kusa na shigar da karar ta na karshe""" Inda za'a yanke mata hukunci Haka su kayi hakurii suka juya "gida zafar ya koma""" Abba kuma ya masa mausaki a hotel Tun yana hanyar gida number keta kira amma sam bai kula ya dauka ba Yana cikin tafiyar sa a hankali yaji an taka birki dab dashi Shima rage wa yayi sosai ya sassauta tukin nasa' "Kiran ne ya sake shigowa har sau biyu kafin ya daga""" "muryan da yaji ne ya bala""in basa mamaki" "Barrister asmee""""?" "Nice a bayan ka"" ka taho zafar bana son na fito a motar Ne" Ai bai tsayA jin karshen maganr ba ya FIto a motr sa ya nufi nata Yana shiga ta ja motar suka bar wajen "Ba su tsaya ko ena ba sai gidan sa""" Da yake gidan shiru ba kowa siyama ta gaya masa Dama zata je asibiti eta da faryal Ba tare da bata lokaci ba suka fara tattaunawa Baristr asmee meya faru haka Ena kika shiga kin san case na hannun ki? "Calm down zafar""" "Nima Yau kwana na na biyu da tsalleke siradi a hannun alhj garba""" Ko fita bana yi Sabida tsaro What? Kina nufin Dama shi ya kama ku? "Long story ""'" zafar ena ka shiga ne nata kiran ka shiru Ena Germany ne wajn abba Alhmdlh kin san abban mu ya samu sauki har mun dawo dashi """yanzu haka yana hotel" "Ahamdullhi!""." "kai""'" amma naji dadin wannan zancen_' Gaskiya na muku murna. Case din mu zai fara samun kwakrar makafa "Hakane barister"" yanzu ya ake ciki? anjima ne fa zaa Shiga kotu" Noo ai yanzu dole su daga mana kafa """mun samu sabon shaidu kwarara" Duk da ma bai yi linking da cocaine din da aka Sa mata ba Amma dai mun samu suspect dole a sarara mana "Haka ne""" Yawwa kamil ne ya tura naka videon nan ko ? Ena yake?ena son ganin sa fa Eh to Gobe zai dawo ena ga "Toh zafar""." ya kama ta muje kotu mu sanar da su tun wuri a samu a shigar da case din Tare suka FitA da niyyar nufar hanyar kotun. dai dai gate suka ci karo da su siyama........ Baima lura da ita ba tsaban hankalin sa yayi nisa wajen tataaunawa da baristr Wani dogon tsaki ne ya kufce maTA tare da daure fuskan ta Sosai A rayuwar ta' ta tsani taga zafar din da wata mace koma waceece Ballntana ma enda taga ya bada hankali yana ta zuba zance Zafar matar ka CE koh Nan ya juya ya kalle su suna fitowo daga mota Ohh ya fada tare da saukowa daga motar baristr "Yabi bayan su""" Fuskan ta a daure tace wacece wannan kuma hubby? """""Ohh God'" ko sannu da zuwa bazan samu ba ne "Kin ga karki damu yanzu zan FItA ne""" Ena dawowa soon "Faryal ku Shiga ciki ena zuwa""" ya fada tare da juyawa bakin gate "Fuuuuuhhh"". ta juya ta shige ciki tana mita ranta a bace" Hmm da dai ance nice mai tsinannen kiishi Gashi kema ai faryal ta fada tana bin bayan ta da Sauri "Kwance ta tarda ita ta hade rai""" Siyama me haka akan bakisan baristr asmee bane ko me? Na santa mana faryal... da ai fushi yake "Da ta bace tabar sa""'" "Amma yanzu ta dawo ya wani lillike mata""" Uhmmm nikam wallhy naji dadin ganin ta har hankalina ya kwanta Wallhy Mtsww Niki kyale ni faryal'. Aiya sani sarai ba nida lpya amma bai damu ba wajen ta ya fara zuwa kamr za tayi kuka ta karashe "Sosai abun yaba faryal din dariya""" "Tsura mata ido tayi sannan tace "" uhm" Ni dai nasan me yake saki wannan mitar siyama Amma bakomai "Na miki uzuri """ ta fada Hade da mata kwalo What zo nan faryal me kike nufi'?. ni ba abun da ke damu na Garau nake Hmmm siya kar ki maida ni karamr yarinya Ciki ne dake wallhy' Inafa lura dake a gidan nan Dan Shiru tayi tana kallon faryal din da ta gwalo mata ido "A shagwabe tace"" Uhmm faryal kar ki Fada masa kinji" "What""""Meyasa?" Ah' ah nidai kar ki fada nafiso sai ya sami lokaci na tukunna Yan zu kam Punishment din sa kenan ta fada tana turo baki Uhhmmm toh shikenan..... .ni dai yanzu Jiran sa nake ya fada min yaa abba na yake Tunda an hana mu zuwa wajen mummy Court Hmm faryal kar ki tunaa min Amma tun da baristr asmee ta fito akwae hope ai "Yeah haka ne""ta fada tare da rufe kofar" "A kotu kuwa ba zata haj mariya taga aljh abdallah, da zafar' ga kuma barister asmee" Wani hawayen farin ciki ne ke sauka a idon ta Lokacin da ake gabatr da shaidu akan alhaj garba Hatta abba da barister Sanda suka bada shaida akan sa Enda lawyer mai kare shaidun Shima Ya yi iya kokarin sa wajen jaddada ma kotun laifin hj mariya bayi da alaka da shaidun da su asmee suka bayar Bayan musanyar bayanaii tsakanin Lawyoyi Da haka alkalin ya yanke hukunci kamr haka """Za cigaba da tsare haj mariya a hannun hukuma" Sannan kotu ta bada Dama wa bristr mai kare wanda ake zargi data kawo gamsashen shaida akan wanda "ake zargi Kafin 6 ga wata mai kamawa ( ""sati biyu)" Da haka kotun ta tashi Surayyahms ⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO🖊* ARNE BY Surayyahms "_Note""_ *afuwan* *please*na* *biyu* *kunji* ni *shiru* *bana* *jin* *dadi* *ne* """ "*Amma* *alhmdullhi* *m* *back* *now* """ *RUKKY* for loving me *MEELAT* for believing in me *ASMEE* ki warke pls *Ummuherney.* 1.4'3 *LEMATU* missing u da guruciyar jummai "_BRILLIANT_ _WRYTERS_ "" _I_ _HEART_ . _YHA_ _OLL_ ❤" "Page 95""" Tun safe kamil ya shigo Nigeria misalin karfe 7am Bai ko wuce ma saukin abba ba ya nufi hanyar office din zafar Kasancewar safiya ne ba wani mutane sosai kai tsaye ya wuce abun sa' Baristr asmee CE zaune tana shan coffee alamun ita ma bata Dade da shigowa ba Murmushi ya sake hade da sallama Baristr ki CE nayi latti mana "Gaskiya kayi""" "Fuskn ta cike da murmushi tace""." anya kamil Kaine haka kamr ba jinya kayi acan ba 'ya naga ka kara kato Hhh toooh lallai ma Baristr baki kalleni da kyw ba dai "Toh Ena zafar din""?tun jiya yake jaddada min meeting din. Nan" "Ohhh yana tahowa""" Kasan matar sa bata jin dadi kwana biyu "Ohhhh"" toh ya ake ciki ne jiya mun fara maganan barrister jafar" Eh amma ai kaji vayani na "Kudi ne kawae""" amma kasaan matsalan yanzu? Jiya naje wajen sa da yamma "amma ya gwada min wsu dban sun Rigamu viya akan case din mu""" Which I'm sure alhj garba ne Hmm toh ya kenan barrister ? Kamil still maganan kudi ne' Ni nasan Jafr sosai In zaka iya bashi wanda yafi wancan Zai dawo Layin mu' "Ba komai call him yanzu""" Nawa ne amount din da suka biya shi "Gaskiya bai gaya min ba""amma na bin cika" Naga 20mil suka bashi Kaga sun kara masa 5mil kenan "GOod""" Ki kira shi Anjima zafar zai baki 30mil Mu kuma zamu fara plan din mu Gyda kan ta yi cikn yrda tace Angama kamil Sai na jiku Suna cikin yar hiran su' har zafar ya shigo Shima ya jona su Tun da suka sanar da shi abun da ake ciki Haka kawai yaji ya Shiga wani bakon yana yi Satan kallon kamil din ya keyi zuciyar sa cike da tambayoyi kala kala """Ashe har zaka iya mancewa da kiyayya da mugun ta irin na mummy'?" "Mummy kin gani""? wanda baki taba kashe masa ko sile biyar naki ba shine Yau zai zubar da milliyoyi dan" kwacar yancin ki! "Kai"" Allah ya bani zuciyar ya fiya da Sanin darajr mahaifa" "Zafar,...ni zan wuce" Maganr da ta dawo da shi hankalin sa kenan ya mike tsaye' Toh barist sai Nazo anjima din Dan kallo kamil ya visa dashi yana cewa' Ya jikin ku da siyaman' "Naga kamr kaima ba lpya ne ai""" Dan dolen sa ya murmusa yace nikam muje gida ka huta' Kasan ba da dadewa ba Abba zai fara nemar ka ko? No' ka manta ne da abunda ke gaban mu Ba gidan da za muje Kawae mu zauna ka bani red file na companyn nan Zan fara aikin nima Hhuhhhu haba kamil' Yanzu fa ka iso muje gida kawae Anjima sai mu dawo "Da kyr ya lallaba sa suka fice suka nufi gida""" Ko break fast faryal bata yi ba tana zaune tana kwje kwajen shigar da za tayi a gaban mirror Simple fitted gown ash and black wanda yaji aikin stone ta sanya "Tayi daurin ta push bak ""sannan ta jefa jelar gashin ta abaya""" Light pink jan baki ta shafa komai Ra's a fuskan ta Turaraae kowa ba wanda bata gamutsa ba ajikin ta Duk Dama yanzu ba kamr da Daga ciki take jin sassanyr muryn sa dake famar zolayar siyama a falo Wani dadi ne da kunya taji ya rufe ta Ji take baza ta iya fito wa ba ma. "Bata San lokacin da aka bude kofa ba"" ji tayi ana cewa" "Woooow"" uhmm uhmm" Wannan wanka ya cije ni Ai sai ki fito yanzu kam' na dai Riga shi gani Murmushi kawai take yi tana kallon siyaman dake faman zuba Kafin tace ni wallhy kunya na keji siya' """ya zanyi" Lalala toh bari naje nace masa ya tafii ta na kokarin juyawa taji an damke ta "Haba siyama "" kar kimin haka" "Muje toh""" "Biye take bayan siyaman kamr wata sabuwar amarya""" Sallamr su ne ya sa dukan su maida hankali kan su faryal din Ba kamil ba har zafar sanda ya Kare mata kallo Sosai fuskn ta ya haska tayi kywu "Uhmmm nikam Barin tashi naje""" Wifey ko Na zo ne? Zafar ya Fada yana kyllaro mata ido daya "A shagwabe tace o,o'" Tana make kafadun ta Dariya suka kwashe mata dashi duka wanda ysata komawa ciki dan kunya Shi kuma zafr ya fuce wajen baristr asmee "Tsaye take a GEFe kanta a kasa """ Shima baice uffan ba har ya iso dab da ita Cikin sassanyar murya yace ruhi na kinyi kyw sosai "Anya kuwa kina missing dina"" naga....." Shhhhhh twin soul kar ka sake fadan haka "Dan marairece fuska tayi ta jin gina ajikin sa tana cewa""" "I can't live witot you kamil """ Farin cikin ganin ka ne ya sanya ni haka' "ure my hrtbeat""" Dada kankame ta yayi Yana shakar daddadn kamshin dake tashi a jikin nata Tare su kayi breakfast' sannan suka cigaba da dan hirar su Kan shi kwance akan cinyar ta Dab azahar zafar ya shigo gidan ya same su "Cikin mamaki yace"" lallai ma kamil" Wajen abban kenan KO Dan mike wa yayi yana Sosa keyr sa Sannan yace "Ahh""" ai ban Dade ba Yanzu zan tafi' Kun gama A yayin da ita kuma ta shige ciki ko uffan bata CE ba Kallon shi kawai yyi Yana dariya ciki ciki' yace Taso dai muje sallah Naga kamr in kana kusa da ita rudewa kake yi Dan murmushi kawei yayi 'Uhmmm toh muje dai Ya Fada yana tura shi waje Wani ciwon ciki ne ya murda ta' cikin Sauri ta sauko Tana kiran zafr a hankali har ta fito Zuwa dakin faryal A daddafe ta ce Faryal har yanzu zafar bai dawo bane "Uhmm ya na waje""" Tace a takaice ba tare da ta ba lura da yanayin ta "Ok """ Nan ta nufi hanyar waje bata Ganshi ba Yasa ta juyo wa cikin gidan Sosai gaban ta ya fadi "Jin fadan dake tashi cikin daki zafar din""""" Dada jingin kanta tayo jikin kofar tana jin musanyar magan nasu Cikn daga murya zfar yake cewa Amma kana bani mamaki kamil Duk abun da ya maka Till now kana cewa Mu nemi wani hanyr "Convicting din alhj garba ta dabn ba tare da ka bayyana wa duniya shi waye bane ""?" "Zafar ba haka bane""ni" Damuwa ta kawae mu fitar da mummy ne yanzu Dats why banso na dago wani case' "Is good da bawan da ya SANI""" He can go to hell if he wants to' "Look bro""kaima kasan duk muguntan sa akwae ranar kin dillanci'komai Nada karshe fa" cikin tsananin Bacin rai "Yace""meyasa kai ba zaka kawo karshen ba?" "Na miye na rufa masa Asiri""u have evidences" Kai kanka ba zaka iya kayyade mutanen da ya zalun ta ba' Xaka bari kenan ya cigaba da shimfida zalunci bayan kana da daman tsayr dashi "Meya ke damun ka""" "He raped your mum a idon ka""""" 'ya wulaknta ta' Sannan ya mayar dakae maraya; Ka duba kaga halin da ya samu aciki "Cikin wani Sabon daga muryn yace ""what more¿" Ko sai ya dawo kan mu ne? Ok ok fine zafar' "Ya Isah haka'""" Hade da dafe kan sa Yayi shiru. "Sosai zuciyar sa ta sosu""" jin maganr mahaifan NASA ya sashi Shiga wani yana yi "Lura da halin daya Shiga yasa zafr ya sassauto""" "Ya dago sa yana kallon jajeyen idanun sa," Shima Kan sa kasa ya sauke sannan yace """am,am" Am sorry kamil Shhhhhshhh zafr bawai ban so na Tona asirin sa bane¿ Siyama fa' auren ku fa "Ba zamu kasance cikin farin ciki ba kenan""" Bazan so na dan dana mata azaban rashin iyaye ba' "Ka tuna labarin daka bani""""" kace fa shi kadai ya rage mata a duniya "Ko kana ganin rasa ta a rayuwar ka zaka samu farin ciki ne""" I know siyama ba zata zauna da mu ba bayan hakan "Huhhhhn""" na San zaka CE haka kamil "But for how long zan boye mata gaskiya""" Bazn iya boye tsanar da nake masa ba gaskiya Tsuguno tayi awajen' Ji take yi gaba daya bata duniyar Fuskan ta chab cike da hawaye bakin ta ya kASA fidda kururuwan da Ruhin ta take yi "A rude ta kama hanyr waje """ "Kuka kawae take yi tana takawa tunani kala kala a kwakwalwar ta """ Bata ko lura da Inda zata je ba *⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO🖊* ARNE By Surayyahms Page96 Siyama bata tsaya ko ena ba sai gidan su Kafar ta ba ko takalmi ta sauko daga napep "Ko ena shiru"" ya sata haurawa sama dakin Khalid" Kwance ta tarar da shi yana faman waya Da TJ abokin sa Cikin Sauri ya katse wayar ya talloba ta ganin tana shirin zubewa kaSA' Da layi ta shigo dakin kamr wacce tasha wani Abu Ga hawaye zir zir na bin idanun ta A rude ya ce Siyama meya faru ? Uban wa ya taba ki Ki fada min Ya Fada yana riiriko ta hankalin sa a tashe Cikin wani sabon kuka tace' Khalid ka fada min gaskiya "Miye asalin DAD""" Me tarihin sa Tell me pls? "What me kike nufi""" Wani Dad din kuma "Namu mana "" khalid kar ka boye min naji labarin komai" So just tell me' ta fada a tsawace cikin kuka "Hey"" sis calm down pls" Me haka siyama? Kina daga min hankali Wai me aka CE miki akan dad Karya ka keyi Khalid' kasan waye dad "Ranar ena jin ku""" Ko xaka CE duk abunda yake faruwa gidan su faryal ba hannun ku aciki ne? Ka karya ta naji "Dan yarfe hannu yayi yace """ Ohhhhh Allah nah "Siyama""" "akan wannan kike daga murya""" "Well," yes haka ne da hannun mu aciki' "Amma kin san su suka jawo ai""" Don haka wannan ba matsala bace Kinji amsarki ena? Chak ta yanke kukan ta mike tsaye tana kallon sa cikin mamaki "Naji wannan khalid""toh" Me hadin daddy da monkey clan'? Xaro ido waje yayi sosai yace "Whaaaat"" siyama" Ena kike jin wannan labari Karya ne?? don't lie to me khalid Yana daya daga cikin yan fashin nan da ake nema wanda su kayi fyde akan hanya? ko Ka tuna lokacin da ya tafi ya barmu tun kana 13yrs? Cikin mamaki take kallon sa """da har jikin sa na Neman ya fara rawa yace""" Siyama so what? Da Allah kin cika tambaya "Abun da ya Dade,kuma ai yanzu duk wanda abun ya faru da su sun Riga sun mutu" "Dad kuma ya dawo gare mu""" Me damuwar ki? "khalid Kaine kake fadan haka""?" INA imanin ka yake ? Toh bari kaji Shine ya ma maman kamil fyde kuma ya kashe parents din sa duka gaban idon sa Kuma kamil yana sane ya gano dad ne "yanzu haka ya Tara shaidu akan sa""" "Cikin wani irin rudani yace ""Me kika CE?" Zo ki mun bayani' ya fada yana zaunar da ItA kan gado da kywu Nan ta zayyana masa labarin data jiyo akan kamil ranar da aka yi fashi a hirar su da zafar "Kaji ai"" Khalid" "ni dai dan Allah ku cire hannu akan gidan alhj abdallah""" Nasan in kuka cire kamil baxai Tonah asirin dad ba "Xufah ne ke ketaro masa ko ta ena duk da Ac dake wajen""" "Dan shiru yayi sanna yace""" Yanzun kin san me? Kije gida kar ki nuna kin san komai' "Ni zan ma dad magana"" inya dawo daga Hawaii" zAmu janye case din' """,ko karyan shaidu zamu bayar a sake ta" Kinji? "Toh Khalid"" promise ?" Kasan bazan cigaba da boye ma zAfar komai ba Bayan mune bamu da gaskiya "I don't want to loose him""" "Hmm uhmm karki damu ""naji" Saura kuma kije ki kwafsa "Toh shikenan Khalid"" ni na tafi" "Call me fa""" "Yawwa sis "" bye" Tana fita yace "Damn it """" da karfi yana wurgi da pillow" "Daukar waya yayi ya danna kira""yace dad" Alhj garba Bai ko karasa jin karshen labarin khalid din ba "Yace "" son nasan na aikata hakan""" amma duk wannan shafin rayuwata ne a baya "Yanzu haka kune a gabana "" bazan taba bari wani ya cutar daku INA Raye ba" Always rember dat Ok dad..yanzu me ake ciki kenan "Ka kyale su kawae""" Basu da hanyar kamani don kua case dn na chan kasar waje Hannun CIAs Dan tabe baki yayi yace kuma fa haka ne "toh dad""" "Nima bawai na yarda bane "" ko ka aikata hakan ma sai me?" Amma ya kamata kadawo da wuri saura 6 days kwanankin su ya Karee "Zan dawo son""" Kar ka damu A nan suka tsaya da hirar ta su Ya mike ya fice abun sa Siyama kuwa A bakin gate su kaci karo da zafar "Hanklin sa a tashe""" Da Sauri ya taho ya rungume ta yana cewa Siyama kinsa zuciya ta ta yanke da bangan ki ba' Ena kika fito baki tambaye ni ba? Shiru tayi ta kasa cewa komai Da kyr ta dago tace na zagaya ne nayi excising kafa na Doc yace na daina yawan zama waje daya "Uhhh wifey"",ai zaki sanar dani ko" "Hankalina ya tashi sosai ai""" in aka dauke mun ku fa Ya fada yana kure ta da ido Dan marairaice fuska tayi "Sannan tace "" yi hakuri hubby""" BazAn sake ba Toh shikenan babyna taho Muje ciki Gaba daya dar dar ta keyi da su a gidan musamman ma kamil duk lokacin da tagan sa sai maganan ya fado mata Zuciyar ta sam ya kASA samun sukuni duk lokacin da tuna sanadiyyar bakin zaluncin baban tane ya dawo maraya "Barin ma kaxAntar da ya aikata ma mahifiyar kamil din""" "Ita kan ta tasan bata masa adalci ba""" Amma ba yadda ta iya alhj garba mahaifin ta ne Karfin gwiwar ta A ganin ta zasu cika alkwarin da suka mata na janye case din akan su hj mariya Kowa ya zAuna lpya "Cikin kwana hudu aka gama hada dan bayanai daga wajen barrister jafar""" Su kuma kamil suna kan aikin akan companyn alhj garba dake hannun zafar GG investment a asirce "Sannu a hanakli, suke sato muhimman bayanai akan alhaj garba ba tare da ya hankara ba" Bai basu wahalan nemar security access ba saboda yanayin yadda kamil ya kwarance wajen sarrafa naa'ura ko wata iri CE Ana washe gari zaa Shiga kotu na karshe Misalin karfe 10 jirgin Hawaii ya sauko da shi Tare da khalid suka nufo gida daga airport suna dan hirar su Basu damu ba sabida a ganin su komai zai kare goben' Bayan ya kammala meeting dinsa ne kamar yadda aka saba Secteran sa ne yaxo cikin hanzari yana cewa "Excuse me Sir""" Security agents dinka sunada muhimman magana da zasu Fada maka "Cikin dan mamaki yace"",security agent?" Shigo da su Nan wasu mutane suka shigo home office din sanye da bakaken kaya Ehen ena jin ku Cikin tsoro suka fara rarraba ido Ko wannen su na jira dan uwan sa ya fara magana Cikin wani firgitacen tsawa khalid yace Da Allah kufara mana magana kun wani sa mutane agaba Non sense! Cikin eh eh na. "Ya CE : sir. Dama yau ne muka gano anyi hacking acct din mu na red files""" "An kwashi bayanai muhimmai daga ciki""" Sai dai bamu san.... Bai kai karshe yaji ance What? "Kamin shiru nace""" "damn it""" Bazai yiwu ba domin Security Dana sa kan kowani company a kasan nan is tight Ba wanda ya Isah ya bude ba tare da nabashi secrty code da hannuna ba Sudai sunkuyr dakn su suka yi cikin tsoro Suna rarraba ido Wani company kake magana ma akai kenan "Cikin Barin baki daya daga cikin su yace"" GG Sir?" Dum gaban sa ya yanke sanda yayi Chak ya tsaya bin su da kallo shiru Dan mintuna baice uffan ba "kafin yace 'kira min baristr jafar khalid""yanzu" Ba a koyi minti 5 ba ya mika masa briatr jafar din a waya Dan gefe ya koma Khalid na biye dashi Yana jin duk abun da yake fda Cikin wani mahaukacin Bacin rai yayi wurgi da wayar a hannun sa yana cewa Jafar din Shi waye a garinnan da zan sa shi aiki ya kiyi? toh ya sani ya yanki ticket dn mutuwa r sa a yau Dad calm down Ma fita zamu nema Komai ya Riga ya faru "Cikin hushi dukkan su suke maganan""" Da kyr ya tataro fushin NASA ya dawo dakin da suke afusace yace Ena information da kuka samu game da mai mana binciken Nan ma shiru su kayi suna enda enda Wani tsawar ya daka musu Sannan su kace "Sir"" hoton sa ne kawai ba wani information" Toh me kuke jira ku Bani hoton mana Dan kallo yayi Ya mika ma khalid "Amma wannan ba zafar bane ai"" alhj garba ya fada yana kallon su kamar mahaukacin zaki" Kwacewa Khalid yayi a hannun baban nasa "Shima din ya gani""" Bugawa kansa ya Shiga yi Cikin hanzari Ya dafe kansa yana cewa No..no.no dad it can't be wannan kamil ne ai "Tsaya Khalid""waye kuma kamil?" ka tuna Wanda nake fada maka ranar a waya kace kasan da labarin? Shine ai siyama tace ka ma mum dinsa fyade kafin ka kshe su Whatttttt?ya Fada a hargitse Meyasa baka fadamin ba khalid Dad kai kace na bari kasani ai Ohhh shit alhj yace yana dunkula hannun sa cikin Bacin rai Kana da information akan sa? Ehhhh ya fada yana dialing number wanda ya taba sashi ya bincika mASA kamil din lokacin fadan su akan faryal Cikin mintuna 15 ya Taho da envelope din ya mika musu Nan suka karanta tarihin sa "Har suka ga yadda ya kwarance kan Harkan aikin sa"" a takaice ma" Harda wasu bayanai na musamman akan sa wanda shi kansa Khalid bai SANI ba Wani tashin hankali da tsananin raxana ne ke bayyana kan fuskar aljh garba Cikin zuciyar sa yace Yau tashi ta kare in har yaron nan ya kwarance hakan da gaske Cikin rudani Khalid yace muje dad Yau zamu bar kasan nan kawai "Duk tsiya idan ba agan mu ba ai zaa daga case din ko""" Yes haka ne son' "Ena bukatar lokaci na gama da wannan yaron"" muje" Baice uffan ba suka fice suka nufi airport Duk da first class ne jirgin nasu Amma jira suke sabida hazo da ya Riga ya sauko Kasancewar yamma ya dosu yi "A chan gefen su kamil kuwa""ya kammala hacking" "Ya Riga ya tura ma CIAs Link din Alhj garba komai da komai""" "Da shike cahn bakamr nan yake ba""alert na shigowa suka bincika" Suka tabbatr Suna kammala wa kuwa Tuni suka hada runduna Aka tsare jirgin da zai sauko da su Bayan hour hudu suka iso US Enda gaba daya jikin aljh garba yayi sanyi ganin yadda gurin yayi Tsit kamar ba filin airport ba "Suna fitowa fili kuwa yaji ance freeze""" Kafin kace wani Abu wajen ya gauraye da FBIs da polisawan america Basu ko kula meye ke cewa ba suka tura sa cikin mota hannun sa sarke da hankwf Ihu da firgicin kuka da hargowa Khalid ya keyi shikadai yana kwalama baban NASA kira Amma ena sun Riga sun cafke sa Dama shine na krshe da suke nema Gashi bayi da case hukunci ne kawae yaku jiran sa a hannun su Yana isah prison zaije na bar karshen ryuwar sa ki a kashe shi "Da kyar Khalid ya tattara hankalin sa ya mike""" Huci yake faman yi Xuciyar sa kafe da Neman daukan fansa ya juya ya Shiga jirgi domin ya koma nigeria a cikin daren *⚜B.W.A🖊*: *⚜BRILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* ARNE By Surayyahms Page 97 Saukar dare Khalid yayi bai tsaya ko ena ba ya nufi gida Ranar ko runtsawa baiyi ba tsaban bakin ciki ' tunanin baban NASA ne ke dawo masa Musamman ma ydda fuskan sa ta bayyana tsananin damuwa shikn sa Khalid bai taba ganin tashin hankali irin na yran nan ba Fassss! ya yi wurgi da kwalban giyan dake hannun sa Wani ihu ya sake sakewa yana cewa "Baka isa ba""" Sai na kshe ka kamil' Ka raba ni da dad har abada Bazan kyaleka ba cikin kuka mai sauti ya Kare she Haka ya cigaba da shaye shaye yana kuka kamr zaii cire zuciyan sa cikin Daren hr sanda ya galabaice bacci yayi awun gaba da shi Washe gari davsafe karfe 10 labari ya Riga ya fara yaduwa kafafun watsa labarai musamman ma aljazzera da CBC news Itama siyama da kyr ta tattaro hankalin ta don' haka ma bata biyo su kotun ba ranar tafice abun ta Wani zazzafan hawaye ne yake kwalala idon haj mariya Ganin ydda su abba da dukkan familynta suka taru a kotun don' su tsaya mata Kusan minti Sha biyar aka dauka ana sauraran zuwan khalid ko lawyer su amma shiru Dole alkali ya bada ikon cigaba da sharia Enda barrister jafar yayi cikakaen bayanai game da alhj garba Dadin Kari baristr jafar ya tabbatar ma kotu shaidan kama alhj garba da makamancin wayannan laifin data aika ta Enda ya kara da cewa ya mai sharia Sanin kotu ne cewa a halin da ake ciki alhj garba wanda ake zargi Ya na hannun kawarraun jamian tsaro a kasar US "Shyasa ma baai samu hallatr wannan taro ba""" Ga Karin bayanai daga likitoci da yan sanda akan bin ciken da akayi game da ciwon alhj abdallah da bacewar baristr asmee Sannan ya mika ma alkali wasu files Ya zauna Cikin dn mintoti kadan alkali yayi dan rubuce rubucen sa sannan ya dora da cewa Yaune rana ta karshe da kotu zata saurari wannan kara Bisa gamsashun bayanai da bincike kotu ta yanke hukunci kamr haka Kotu ta gamsu da kama wanda ake zargi da laifin bata suna da sharri ta hanyar cune miyagun kayan maye Sannan da laifin sace lawyer gwamnati da azabtar da rayuwar alhj Abdallh ta hanyar xusa masa maganguna masu rauni Bisa wayannan ne kotu ta yanke ma alhj garba gunner.adadin shekaru 75 yrs a gidan yari Visa tsarin doka ta kasa Da taran kudin jinya na duk abunda aljh Abdallh ya kashe wajen jinya Kotu ta bada daman a sake wacce make tuhuma sannan kotu ta wanke ta daga zargin "Don haka take bada daman cire duk wani tsaro akan dukiyar su maza maza""" Da haka kotu ke Jan hankalin ku da ku nisanci duk wani Hulda da miyagun fasadi na kasa don' don zuciyar mu Ko don gudun fadawa irin wannan yanayi nan gaba Gwam alkali ya buga court .kowa ya mike Tsaye Duk abunda akeyi gani take kamar mafarki Don' gaba daya zuciyarta take fargaban tsayawa a gaban iyalan nata Murna su keyi Allah allah ta fito Tare da baristr jafar da asmee suka tsaya Enda take faman masu godiya Bakomai haji ena zuwa yavfada yana karasawa enda kamil yake Cikin mamaki tace asmee har Yanzu baki fada mun enda kuka sami kudin hayan wannan lawyer ba Don ko Na tabbata shi ya Tono asirin alhj garba da' ko ni na Sha mamaki Ashe haka garba yake? To Ena kuma alhj ya samu million 15 din fisabillih asmee Hmmm Hajiya kenan Ki gode ma Allah "Komai ikon Allah ne""" Gaskiyan magana shine ba jafar bane ya Tony asirin alhj garba danki ne kamil Kuma shi ya kwato mana jafar daga hannun alhj garba a kimanin million 30 Kinsan fa su suka fara daukan sa kafin mu zo Tsuman tsaye hj Mariya tayi tanajin yadda asmee take jero bayanai kan abubuwan daya gabata Ita kanta bata sanda hawayen dake bulbula idanun ta ba A guje faryal ta tahi ta rungumeta tare da zafar Cikin murna da far in ciki suke cewa alhdullhi mummy We missed you alots Dada kankamw su tayi tana kuka tana shafo kansu Allah ya muku albarka Ku yafe mun kunji? Nasan na sa ku cikin mayuwacin hali Ku gafarceni ya rana Cikin kuka dukkan su suke girza Kansu Alaman a'ah ta dena rokon su gafara Mummy ki daina kuka nida fryal mun yfe miki tuntuni "Baki mana komai ba""" Kar ki sake tafiya ki barmu mummu Dan murmushi tayi tace Yi shiru auta na..ba enda znje daga yanzu Kinji Abba kam tsaye yayai yana kallon su tausayin su ne fal cikin ranshi Har tsakr xuciyr sa yake jin nadamar matar ta sa Batayi kasa a gwuwa ba kuwa ta kara so gaban sa ta cigaba da cewa Har yanzu dai bazan dena nemar gafara ka ba alhj Ka yafe mun ko zan ji sanyi a raina Dan kamo ta yayi ya daka ta daga tsugunen da take Ya hau share mata hawayen ta "Haba Mariya "" tunda nazo cell kike faman Neman gafara na" "Ya isah haka""duniya da lahira na yafe miki" Allah y yafe mana gaba daya Ameen dukan su suka amsa dashi Dai dai da karasiwar kamil da bristr jafar wajn Toh alhj mu zmu wuce Hajiya sai wata rana ya fada Da dn murmushi fuskan sa Nagode jafar asmee Allah saka da alkahiri Uhmm bakomai hj suka Fada tare da musu sallama Mu..mmy taji ance Ras gaban ta ya fadi Ta juya don ta kure sa da ido amma ta kasa sai kukan da yaci karfin ta Har cikin zuciyarta take huci kanta a sunkuye suna fuskntar juna Shima fusknsa tuni ya sauya idanun nan sun ciko sunyi ja jir "Yacebmuryn sana rawa""meyasa kike kuka?ni ne?" A haukace ya riko hannunta yace ki fada min duk abunda kike so zan mikiyanzun na mumny Kiyi hakuri kidai na kuka Kiyafe ...... "Shhhhssssshsh""" tace hade da toshe bakin sa da hannun ta Kunyar ka nake ji kamil' "Me zan ce maka""" Ka fada min mezan maka yanzu ya goge duk wani cuta da azaba da wulakanci dana dandana ma rayuwar ka? "Ka ceci ni ka tsaya mun alokacin da bani da kowa""" Ka kwace mun hakki na Dana iyalai na lokacin da bamu da komai "Ni kuma na guje ka na raunana maka a lokacin da kake bukatar kulawa da tausayi"" ban duba" Zafin rashin iyaye ba Na cigaba da azabtar dakai Wani sabon kukan ne ya sake fasowaa "Har tana bari"". Kamil" Ban cancanci a kira ni uwa ba "Don bantaba zame maka uwa ba a rayuwar ka """ son zuciya ta da rashin tausayi sune kawai suka rudeni A hankali ya dwo dab da ita a tsugune a gabn ta ya shga share mata hawaye a daburce kamr sabon mahaukaci Cikin kuka yake cewa Mummy ki daina fadan haka kinji "Karki sake tunanin akwai laifin da uwa zata ma dnta wanda bazai iya yafewa ba""" Komai ya Dade da wucewa awaje na "Ban taba tunanin ke ba uwa bace a gareni""" A duk halin da nake ciki "Kiyi shiru mummy""" Taso muje gida ki huta Ya fada yana tallobata enda take faman sharara kuka abunta gawnin tausayi A gefe kuwa su abba suma hawyn suke sharewa don tausayin su Daga hannu sama yai yace Alhamdullih Allah! "Na Gode maka daka kawo karshen wannan lamari""" Kamo hanun faryal yayi yace zafar muje gidan muma koh Tare suka dunguma a mota Shi kuma kaml tare da mummy a dayn motar Yanzu ne son shi da nadama ke turara a cikin ranta Uhmm zafar ka duba siyama kuwa? Abba ya Fada yana duban sa Uhmm abba dama dazu dan kirata tace zata je CID office ne don' ta karasa jin maganr kan baban nata Ah ' ah shine baka bita ba ka barta eta kadai? Haba zAfr haka Zaka ruke yar mutanen Aure fa is for Better for worst Ta rasa mahaifin ta Siyama tana bukatar ka yanzu A sanyaye yace haka ne abba Barin sauke ku sai na je Nima zan bika yay zafr Faryal itama tace Tun daga bakin gate abba ya nace zai sauka akan su juya suje Neman siyaman kawai Ba yadda suka iya haka suka sauke shi suka juya Shit siyama pick up mana Ranshi adan bace yake danna wayr Kusan 12 miss cols ba ansa Toh Yay zafar ena ZAmU fara zuwa yanzu gashi bata picking kols din mu ba "I don't know faryal""" Kawai muta zagawa Noo muraba hanya Kake gidan su ni naje CID offis Baice komai ba Gyra parking yayai ya sauke ta kafin yace Ohhhh toh shikenan Hakan ma Zaifi ..call me in kin isa Toh ta fadaa tre da shigewa adaidata sahu A gefen siyama kuwa gidan su taje bata tarar da kowa xiki ba ya sa Ta zauna ita kadai taci kukan ta iya iSAR ta Wajen karfe 4 na yamma ta sake dialing number Khalid din Bai dauka ba again Ya sata ture wayr gefe Tana cewa ai na fada muku Da yanzu anjanye case din nan an sake su tun wuri da duk haka bai faru ba Karar wayar tane ya sake dagota Kamr bazata dauka ba Sai kuma ta picking Hello' Siyama Ohh think GOd Khalid ? Me haka inata kiranka tun safe kaki ka dauka Am sorry sis Bana so asan enda nake ne Kinsan fa a zuriar mijin ki akwai wanda suka Neman ganin baya na hr yanzu Kuma bazan barsu ba Ohh c'mon Khalid Stop it dan Allah Rashin jin Kane ai ya jawo duk abunda yafaru Meyasa kuke min karya? You promise me zaku hanye case din Ba tare da ansani ba but no you make me look stupid Ohh siyaaaaama wallhy na Fada ma dad "Shi yace wai bazAsu iya ba""" Ko nima Ban yi tunanin kamil ya kwarance haka ba "What Khalid amma na fada maka ai"" I told you everything game da kamil" Meyasa baka yarda dani bane? Look siyama abunda Ai faru ya Riga ya faru Amma shima ya jira NASA Sai na dandan masa azabar da baitaba sha ba Said na dauka ma dad fansa I promise "Cikin tsawa tace stop it Khalid""" Its over..ya Isah haka Kasan abunda kake Fada kuwa Bamu da kowa fa a duniyan nan Nida Kaine kawae' Kuka sosai ta fashe dashi Ta cigaba da cewa Din Allah ka bar wanna magana "Mu tallafo rayuwar mu tare""" Kar ka bi hanyar da dad ya bi na roke ka Khalid Cikin kunan rai yace Siyama "I can't""" "Kije ,tunda idonki ya rufe"" don' king aa dad baya nan" yanzu zAki bi mijin ki da dangin sa Ki yaudari ubanki daya haifeki koh? Gooo Ki tafi nace Nidai bazan FASA ba "Just shut up Khalid""" Me kake so kace min? Me ban muku ba don' ku gyra lamarin Xafar miji na ne amma na boye masa komai bayan nasani I shud have told him nasan enda baristr asmee take da kuka sace ta Ko ce maka akayi banji xAfin yaudaran sa Dana keyi bane Ina ganin yadda suka talauce suka wahala Hatta plan dinku akan Barin masa GG invtsment nasani Amma nayi shiru nabar sa cikin azabar wahala "Cikin shhekar kuka tace ""worst part ma" na zo na bude maka asirin su da kamil kaf na Fada muku Khalid meyasa baka da tunani ne wai kam?nayi hakan ne don ena kaunar ka da dad I betrayed my husband "na munafurce sa""" Nasan bazAi yafe min ba "Naji siyama "" ya fada a San sanyaye" Look zan kiraki anjima nayi baki Uhmm kan ena ne toh Oh god siyama ban son yawan tambaya toh Ena gidan gonar dad Amma karki Fada ma kowa fa Khalid gidan gona? "Me ka keyi acan""" Baiko saurare ta ba ya kashe wayar sa Hello..hello.hell... Ohh khalid ya kashe ne mswww Ta ce tare da dago kanta Wani tsuma ta keyi tana bari fasssss wayar ya sake hannun ta ya Fada kasa Za..f...a..r ta fada da kyar Tana kallon sa tsaye cikin yanayin da bata taba ganin sa ba Ita kanta jikin ta ya gama bata Zafar yaji duk abunda ta fada da Khalid a wya Baice uffan ba ya juya a fusace yana goge hawyen sa Zai bar wajen Wani ihu ta tsala a guje ta karaso jikin sa ta damke saa Xafar dan Allah ka saurare ni..pls let me explain Kayi hakuri Cikin Wani tsawa yai wanda yasa ta raxana yace Me xaki ce min? Look Bana bukatar bayanin ki kinjin ko TURE TA YYi ya FICE ABUN SA *⚜BWA🖊*BRILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* ARNE By Surayyahms Page 98 A guje ta sake bin bayansa tana kuka Xafar ka tsaya dan Allah Wallhy ba da son raina bane kayi hakuri Tass taji saukan mari a fuskan ta A take ya chakumota dab da shi yace Siyama kun bani mamaki "Ashe ko da kashe ni za""ayi a gaban ki ba zaki hana ba? Ashe" Rashin tausiyin ki ya wuce kaina ya koma kan yan uwana da iyaye na? Mena miki siyama ? Ki Fada mun Don Allah kayi Kayi hakuri zafar nayi kuskure danbboye maka komai Am..m....a... Just shut up siyama Na yarda dake "Ke fa mata ta ce"" meye dalilin ki in banda son kai da rashin imani" En kina tunanin zaki rasa kowa a duniyaa a kan gaskiyar ki Think about kamil da baban naki yayi sanadiyar rasa iyayen sa a wulakan ce me suka masa? Koda shike ba zaki ga haka ba don't kamil is just a mere friend to you ko Dada chakumo ta yayi muryansa na rawa yace "Ni fa? Neefa siyama""" Ni ba mijin ki bane? meyasa kika goye bayan a cutar da nawa iyayen to? "Tell me """ ya karashe cikin daga murya Kar kada kanta ta shigayi tana Dada riirike sa Cikin sheshakar kuka tace wallhy ba nufi ba kenan Ka yarda dani pls Zafar na tuba bazan sake ba dan Allah kar ka rabo dani Har kasa takai tana fadan haka cikin kuka har muryan ta na dishewa Hmmmm bazan iya ba Bani da dalilin zama dake ki zauna nan gidan ku "Thanks for betraying my trust""" Ya fada yana ture ta gefe Hawayen shi ya share ya juya ya bude motr sa ya mata key ya fice Yana ganin tana binsa tana ihun kiran sunan sa ko ajikin sa tafiyar sa kawai ya keyi zuciyar sa na kuna Wajejn karfe 5.30saura ya fara kiran layin faryal kan tazo su wuce gida kawai Kusan 12 misdcola ya mata bata daga ba Daga karshe ma said ya farajin switch off Bai yi kasa a gwuiwa ba ya nufi offiahin cid amma still akace masa bata zo ba Gida ya koma Yayi parking da sallamr sa ya shigo faloun Tare ya hango su abba da mummyn da kamil suna dan hiran su Hankalin sa ne ya fara tashi da baiga faryal din ba "Bayan ya gaishe su yace""" Mummy faryal ta dawo ne Na kira ta taki dauka tana kashe min waya Ashe ba taje offis din cidn vama Me?faryal kam bata dawo nan ba India kafan mu anan da ta shiigo da mun ganta Kiran ta kamil ya shiga yi shima amma switch off Abba layin ta baya shiga Yace hankalin sa dan tashe Toh kuje mana ku dubo ta haj mariya tace tana mikewa tsaye Muje zafar ko ba chagi ne wayrtan "No kamil bana tunanin haka ""amma ena zata je tun dazu fa muka raba hanya" Suna juyawa zasu fita wayar kamil ya hau ringing Gaba daya attention din su ya juyo tunnanin ko eta ce ta kira shi Cikin hanzari yace mummy eta ce Huhhh yawwa Allahmdullh Sata a speaker na mata magana Ai kuwa yana danna wa Da kukan ta suka fara cin karo Cikin murya dishi dishi tace ka. mi..ll Don' Allah kar kazo Faryal..faryal..ke da wayae? Ena kike Waye ne wannan ya Fada a tsawace Wani fito ne mai sauti ke fitowa ciki wayan "Attention, Attention" Khlid ya fada da wani shuumin murya "Kamilll""" Ena fatan ka fahimci komai yanzu Saura iyayen naka su fahimta Bushewa yyi da dariya yace my in laws Gare ku ne dokar in kun tabbata kuna son yarku "Na farko""" Kamil shika dai zai zo Bana son dan rakiya Wani dariyan ya sake yi Yace idan kuka kuskura kuka hada harkn nan da hukuma gawa biyu zai dawo muku gida Na muku alkwari Mee ku kace inlaws?uhmm ena jin ku Tsinanne Allah ya isa tsakanina da kai khalid Bazaka taba cin nasara akan mu kuma dole kabani yata "Hahaaha Hajiya mai ran karfe""" Hmmmmmm enaga zaman prison bai isheki ba ko? Kai abba ya dakatr da shi a tsawace Ka gaggauta sakar min da yata kafin na banbance maka tsakanin yaro da babba a kasan nan Uhmmmm kawai yace yana wani Sabon fito Khalid baka da hankali ne xafar ya Fada a raunane donji yke kamr Kansa zai fashe lokacin A gefe kuna kamil yana ta hade haden sa cikin Sauri ko zai gano enda wayar ta ke don' ya samu yaje wajen Amma ena fir address da location yaki nunawa Muryan Khalid din ne ya sake dakatar da shi da cewa Na huta char da kai kamil Duba wayar ka zaka ga enda zaka sameni Dan make muryan sa yayi Yace Come quick Faryal ce fa? "U Wundt wanna miss the fun""" Cikin Wani kakkauran murya mai raxani kamil yace "'Khalid don't try me '""" "Hey""slow down" A bi doka a zauna lapya don kar a maimaita papa da mama 15yrs ago Ka fahimta "Ya Fada yana Kara tun tsurewa da dariya yana cewa"" awaiting" A firgice kamil yace khalid me kake nufi? Baice komai ba ya kashe wayar sa Dafe kansa yayi jiri na shirin debar sa Luuuu abba da zafar suka taro sa Kamil.. Kamil..kamil Ena shi kam ma bai jin su Kansa kawai ya rike yana furgice a hannun su kamr mai aljanu Abba zan mutu in wani Abu ya faru da ita "Help me,bana son haka ya faru da ita I can't take it" Cikin wani razannanen kuka yake fada wanda ya daga musu hankali sosai Abban ba iya cewa komai ba sai haj Mariya ce Ta riko sa tana lallashin sa kamr karamin yaro Son ya isah haka ba abunda zai sami faryal insha Allahu Kayi shiru ' Khalid bazai ci nasara ba i promise you Dada aje kansa yayi cinyanta yace mummy ki taimaka min bazan iya rasa ta ba fa' Duk da abunda ke damun kowa a ransa gaba dayn su saida suka tausaya masa Musamman ma zafar daya San me maganan Khalid din yake nufi Duk ya FIta hayyacin sa shikan sa baisan yana furta wayannan maganganun gaban su mummyn ba Bori kawai ya ke musu shi wai dole xAi FItA cikin Daren ya nemo ta Da kyr mummy ta ke rarashin Sa Itama tana faman share hawaye Cikin daren Sai da abba yasa xafar ya kira jabir aka masa allura kafin ya samu ya runtsa Washe gari da asubahi ya tashi firgit yana salati da sauri zafar ya mike tsaye daga sallayar shima Dafe kansa yayi baice uffan ba ya mike ya dauro alwala ya zo yayi sallah Kamil tea xafar ya fada yana ajiye masA cup da maganin ciwon kai Ko kallon sa baiyi ba ya fara sauya kayan jikn sa cikin hanzari Uhh kamil stop me haka ne? Kana dada daga mana hankali fa calm down mana Calm down fa kace zafar? Kaifa kaji abunda yace jikin sa na karkrwa yace Zan iya mutuwa zafarr im sure khalid yayi raping faryal na tsaya ena gani!? I can't take it Kallon Tausayi sosai zafar ke bin shi dashi Yace ka fada ma su abba kafin ka wuce toh Nooo nasan zasu karya dokan nan Bana so wani Abu ya faro har sai na samu faryal da lapiyan ta Amma kasan Dole zasu SANI "To ka hana su dai"" kasan wallhy Khalid yafi ubansa rashin hankali" I know him Ni dai na tafi ya Fada yana bude back door Cikin Sauri Bai ko jira zafar ya karaso ba ya ja motr sa ya fice Ajiyan zuciya ya sauke ya koma ciki enda wayr sa ke faman ringing Ganin number siyama yasa shi Jan tsaki yaa fuce yayi site dinsa Bai kula ba Tafiya ya keyi sosai kamr zai bar garin abuja Yana iso wa yaga mota baka a parker a bakin dan wani siririn hanya gashi duk wajen jeji ne kusan karshe karshen garin Wajen krfe 9 saura na safe siyama ta shigo gidan a sace Bata tsaya ko ena ma sai site sin su abba "Cikin kuka da Neman yafiya ta rera musu kaf abunda ya faru da abubuwan da tayi""" Hankali tashe abba da hj Mariya suke jin kalaman siyaman dake faman zufa da hawaye a tsakiyan su Cikin fahimta abba ya mata nasiha Sannan hj Mariya ta kara bata baki akan tayi hakuri Kn abunda ya faru Mun yafe miki siyama kowace ya a matsayinki haka zata yi Kasa bude bakin ta tayi sanadiyar Wani murda da cikin ta yyi Mu...mmy ta fada tana damke cikin da hannu Da Sauri hj Mariya ta karaso Lpya? Siyama meke damun ki "Zufa kawai take yi tana rike da cikin """ Salati wajen ya kaure dashi nnan abba ya fice kirawo zafar Cikin Minti 10 su kayi asibiti da ita Duk da yaji tausayin ta amma still baidaina jin haushin ta ba Ranar ba irin surutu da fadan da zafar bai Sha ba akn siyama musamman ma da ya Fada musu tafiyar kamil Alhj ya za muyi Ba musan me zai faru da shi acahn ba Ni tsoro nake ji Kar su kace min shi Alhj do sumting ta fada idonta na ruwa Hakane Mariya bazan mu zauna mu barsa cikin hatsari ba Xafar ka zauna nan tare da siyama "Zo muje Mariya""" Gefen kamil kuwa Da shike ba kowa bakin titin da sauri body guards din ya taho wajen sa yana masa umarnin ya biyo su Ba tan taba ya fito a motar sa ya shige na su suka nufi cikin jejin Wani katon farm house suka iso wanda aka gine shi da katako Baida nisa sosai da bakin titi amma ba aganin alamn sa daga kan titin Daure hanneyn sa su kayi shidai baice uffan ba yana kallon su Har gaban khalid suka jefa sa Khalid ena faryal ya fada fuskn sa a daure Uhmmm relax mana Tana zuwa bari na kammala hada video camera ta "U will love it"" yace yana lashe baki" Hankali tashe yace khalid na cika maka alkwarin ka na zo nika dai Its time ka cika min nawa Let's not waste time A fusace ya mike ya matso dab da fuskan kamil din Wani dariyar mugunta yayi yace banga dama ba toh Mtsw Kai dama kazo nan dan kana tunanin zaka Sha lpya ne? Na kira ka don' kazo kaga yadda zanyi shagali na Da matar da kake cewa Zaka aura kayi karya kasani zubda hawaye ka zauna lpya Guards Ya kira da karfi Ido kawai ya musu suka fito da faryal din da aka daure mata hannu da baki Cikin zafin nama kamil ya yunkuro zai je wajen nata Amma dam gurds din suka damke shi Hawaye ne ke zir zira idon ta tana faman kara da bakin ta Ran shi a bace yace Kai matsoraci ne Khalid Why don't u face me First? ubanka ai ba haka yake ba jarumi ne akan harkan sa Kaifa? Sauke idon sa yayi yana cije bakin sa yace Kana challenging dina ne? Toh shikenan Hannu ya ma wasu katti biyu Banda wanda suke rike dashi Akan su jibge shi Su kuwa Ba kakkwatawa suka Shiga dukan sa kota ena Sai dai Duk da hannun sa a daure yayi iya kokarin Kare knshi amma ena Dan da khalid yaga kamr zaifi karfin su Wani katon katago ya dauka ya dinga zabga masa a kafa shima Tsaban radadin zafi kasa ya tsuguna idon sa sun kada jajir Kokuwa sosai take yi da wanda ya rike ta tana hawaye masu cin rai amma ba halin magana ballanta motsawa Numfashi sosai yake maidawa kamr shi kadai yayi ma kamil din duka Wani mugun kallo ya bita da shi Ya chakumota da karfi ya kawo ta dab gaban sa Kafan ta ya fara kuncewa kafin ya kamo hannun ya kunce Takei ta bishi da wani wawan mari tana dukan sa iya karfin ta """ mugu kawe"" azzAlumi" Ko ajikin sa sai ma tsawan da yake daka mata Dan juyi tayi tace "Kamil """"' daa karfi zata je wajen sa" Cikin zafin nama ya finciko ta ya ya jefa sanda tafada kasa "Kee ""'ya fada yana wawuso gashin ganta" Ki nutsu ko na hada dake ya fada yana nuna mata kamil chan a daure jini na bin kansa Wani bakin ciki ne ya tokera tanajin chunkushewar da zuciyarta yayi Kara mai karfi ya sake sakamakon cizo da ta danna masa a hannun sa Ba shiri ya saketa ya rike wajen Gashi ya bada guards oda su fita A guje Ta ruga gun kamil din ta fada jikin sa tana jijjiga sa Kamil..km...ka ta shi .... Dishi dishi yake jin muryan nata A hankali ya dago hannunsa ya kara lalubota jikin sa baice komai ba Ku taho da private jet nan kusa..mu bar nan Dan juyi yyai yana kallon su ya dn tabe baki """Uhm Kar ka damu kamil baza auri faryal ba ""amma zata mutu yadda maman ka ta mutu wulakan" tacciya A fusace ya iso su ya sake finciko ta yana cewa anan zaka mutu don dole ne na dauki fansa ta GAM yaji kamil ya rigo dayan hannun ta fuskan sa ba alaman rahma Amma bai daddara ba ya kara buga masa sandan hannun sa akai Ya janye ta da karfi ya fice Wani firgitaccen ihu ta sake tana kwala kiran sunan sa amma tuni ya tsume jini ya rufe fuskn sa Da kyr ya iya bude idon sa shima yana kiran sunan ta a raxane Wani yun kurin karfin hali yayi ya hau kunce igiyar hannun sa da baki Kukan ta ne ya jawo hankalin abba da hj Mariya kusa da wajen "Faryal,farylllll hj ta kwala kiran" Mriya ta nan ne abba ya Fada yana zagowa Chak suka tsaya ganin khalid din riki riki na Jan faryal a wulaknce Kafin kace wani Abu hj Mariya ta balle a guje ta nufo sa Shiko abba na daga kafa yaji bindiga kansa ta baya Dariya mai karfi ya sake yana kallon su tsuru tsuru Mummy....take Fada tana rirriko hj mariyan dake kokuwa da khalid tare da tsine masa Ki sakeni ko yanzun nan NASA a harbe mijin ki "Baka Isah ba ka bani"" yata ta fada a zuciye tana dukan hannun sa daya riko faryal din" Basu hankara ba suka ji karar bindiga tau tau tau "Na tashi""" Dum zuciyar sa ya Sara Gashi su biyu ne kchal wajen Sauran gurds suna dan nesa da wajen Sake ta yayi tare y jefa ta jikin mummyn nata sannan ya nuna su da bindiga Gam suka rike juna dan tsoro sai kuka su keyi ko ajikin sa A sace zafar ya kwada ma wanda ya Daura ma abban sa bindiga akai "Tim ya Fada kasa""" Khalid let go of them ya fada ZUciye zai tinkaro sa Da hanzari abban ya riko sa yana cewa Xai harbe su xAfar kar kaje pls hahahaha ai da kabar shi Yanzun nan na fara da shi kafin su Huci kawai ya keyi yana kallon sa kamar mayunwacin ZAki Oyah Hajiya bani waje Ya fada yana janyo faryal din Kar kada kanta ta keyi tana cewa ka barmin yata mugu kawae Ki matsa mun nace karna danna miki wannan akai Ya fada a zafafe "Ko ajikin ta ,,dada turjewa ma tayi ta riko yarta gam ajinkin ta" Hankade ta yayi ya ture Faryal tayi gefe Ya danna harsashin bindigan sa setin hj mariya Basu hankara ba su kaji tau tau Shikan sa bari hannun sa ya shiga yi ganin kamil a tsakiyar su da hjy Dukan su basu San lokacin daya iso ba Wanda yayi dai dai da karasowar siyama da jamian tsaro Bindiga kaca kaca setin kansa "Suna fama ihun ""drop your weapon"" ma Khalid" Suman tsaye hj Mariya tayi tana kallon kamil tsugune gaban ta jini na tsiya ya Raxxannen ihun faryal ne ya dada dawo wa da ita hankalin ta kafin isowar su abba wjn nasu "Kamil,... Kamil ..kowannen su yake kira iya karfin sa" Amma ena tuni ya rufe idon sa tamkar matacce a gaban su Numfashin ta sama sama yake tsananta bugu cikin yananyi gigita Bata iya kara bude bakin ta ba ta sulale wajen Itama sumamiyya motar ambulance da na jamian tsaro Ne suka kwashe su Sai asibiti Shi kuma khlid aka wuce dashi yana faman hauka na Tsine ma siyama kan cewa taci amanar su Kuka sosai ta keyi amma Sam taki kulasa Tabi bayan su mummy asbitin da a ka sauke kamil *B.W..A*🖊 "[2/16, 5:10 PM] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊*" ARNE By Surayyahms Page 99 A tsaye suke jungum jungum kowa na nashi tunanin Ita kam Ko zama ta kasa sai zirga zirga ta keyi Ga Hawaye ya kasa dena sauka idon ta Wani sabon kaunar sa ce take tsuma zuciyar ta Sannan ya hadu mata da tunanin itace silar Shigan sa halin da yake ciki a yanzun Bakin ciki da takaicin kanta sosai ya rufe zuciyar ta' Su Hajiya shafa ne suka kara so wajen cikin rudani hj zainaba tace Ena yake Mariya me ake ciki? Dan guntun hawayn ta goge tace Zainab nima har yanzu na kasa ganewa hourn mu hudu anan Ba wanda ya fito Ikon Allah kuma tun jiya kuka zo ko Shafa tace tana dafa ta Eh tun dare Mike nan ga faryal can har ta farka Amma shi shiru har yanzu Ko likitocin basu ce komai ba suma.. Allah dai ya bashi lpya kuyi hakuri Mariya Bakomai kabiru "....enada yaqinin zai ta shi da izinin Allah""" Kamil bazai min haka ba 'ta na goge hawayen ta Kallon tausayi kowa ke bin ta da shi wajen Bayan kaman minti Sha biyar doctors suka fara fitowaa amma ba wanda yace musu komai Abba sai bin su da tamabayoyi yake Amma ba amsa Daga bisani babban cikin su ya biyo baya tare da nurse suna magana kasA kasa Kaf din su suka nufo sa suna jera masa tambayoyi Doctor ya ake ciki? Kayi shiru baka ce komai ba Kallon su yayi a nitse tare da sauke ajiyan zuciyya yace Ku kwantar da hankalin ku Ku sani duk abunda ya samu bawa toh mukaddari ne Amma ena so ku cigaba da addua fon shine babban makamin mu Uhmm haka ne doc Amma har yanzu bamu fahimce ka ba "Eh toh Alhj a gaskiya I'm sorry to tell""" Munyi iya kokarin mu akan sa amma shiru haryan zu jikin sa bai fara amsan treatment din mun ba A rude hj mariya Tace sai Yaya kenan doctor bangane ba Hj calm down addua kawai yake bukata Wata kila Allah ya sa kuna da rabo "A hankali ta,fara sulale wa kasa zata fashe da kuka hj Zainab ta riko ta suka bar wajen" Cikin office abban suka iske doc yana zaune "Zauna Sir"" ya masa nuni da kujera" Lapya doc naji kana nema na Ko jikin kamil din ne Eh amm bawani Abu bane 'na Riga na kira likitoci yau zamu kara masa aiki da gamma in kun amince Ya Fada yana tura musu farar takarda da Biro Ahh doc me zai hana na amince in dai Dana zAi tashi "Hakane sir""" Amma zan so ka karanta tsarin aikin kar daga baya ya dawo mana matsala Baice uffan ba sanda suka gama karanta dokokin shida zafar "A sanyaye yace ""Doc dama ciwon yayi tsanani har haka ne?" "Eh alhj kuyi hakuri ban Fada gaban kowa ba dazu don naga hankalin su a tashe take""" "Patient din ku yana da only 10% na chance din rayuwa""" kuma gaskiya wannan kadai ce mafita na karshe da zAku iya Innalillhi wa enna ilaihi rajiun abba ya Fada cikin damuwa Biro zafr ya dauka yayi signing ya mika ma sa yace Allah bada SAA Mun gode Shidai abba baice uffan ba zafar ya dago sa har ciki domin dukkanin alamU jinin sa ya haura sosai shima Ba wanda ake bari ya Shiga dakin kamil din Iya kacin kallon su ta window Dakin faryal Matan duka suka tare Su zafar kuwa suka nufi sallahr azahr a masallaci Sam suka goge damuwa a fusakn su sabida yanayin faryal din Tayi iya tambayan ta Ba wanda yace mata ga kwarraen abunda ake ciki har taga ji ta bari Karfe biyar na ymma bayan kammala operation na biyu ma kamil kawu kabiru suka FIta da hj shafa aka bar hj Zainab akan zata na luda da faryal Zuwa gobe Wanda yayi dai dai da shigowar mahaifiyar abba enna salima Gaisuwa kowa ya kwasa kafin aka kaita dakin tagan sa Har da dan kukan ta sannan ta nufi wajen jikan ta faryal Ita ta dinga debe musu kewa A zuciyar ta tana farin cikin sauyawar hj Mariya Bayan isha hj Mariya ta dawo daga raka enna salima da driver ya zo daukan ta A hankali ta sulale ta bi dakin kamil din sabida shi ba ward yake ba Sarkafe a life supporting machine EGC na kan reading a hankali Ta shagla wajen kallon sa ta window luf luf fuskan sa kamr a kira sa ya amsa Ena mummy ? Zafar yace yana mika mata magani Taje raka enna naga har yanzu bata shigo ba Basu karasa maganan ba abba ya Jiyo ihun ta daga waje tana rusa kuka Dukan su su kayo waje yuuuu hankali a tashe suka nufi enda take Turuuwar likitoci kusan Biyar dukan su suna hanzari zasu shige ciki suka fara sauke idon su akai Meya faru mariya Meya same kamil din Cikin firgitccen kuka tace Zainab tun tuni abubuwan nan ke kara ni na San akwae matsala Wayyo Allah na Shiga uku nikam Da kyr akayi tayi dasu subar wajen amma sam sukaki Musamman faryal dataa jingine ta cije ta window tana kallon su Dukansu hankalunsu a tashe yake suna bashi taimakon gaggawa numfashin sa sai Dada raguwa ya keyi Kowa wajen na hawaye hade da adduoin kala kala wasu afili wasu bakin su yakasa buduwa Bushewa faryal tayi jikin windown zuciyan ta na fat fat kamar a waje yake Ko hawayen ma ya kasa zuba kamr wacce ta Shiga shock haka ta tsaya jikin window ta kafa ido ciki Kasa kasa doctors din su kayi magana Sannan aka hada wata allura aka masa da sauri kan jijiyan jinin sa Chak Layin numfashin sa ya daina reading Komai ya tsaaya Daga cikin doc din ne wata take magana akan cewa inbai tashi ba to ya.mutu ne su FIta kawae Kasa su kaji ta tim ta fado cikin hanzari hj Zainab da mummyn suka daga ta Aka maida ta gadon tare da nurses akan ta Da kyr doctr ya musu bayani Yace musu awa biyu kacal maganin ya keyi In ya wuce haka bai tashi ba toh su yi hakuri su dauki kaddara bazai tashi ba Masallaci suka nufa suka cigaba da adduai da nafiloli Da Neman taimakon addua Ita kam haj mariya ta gigice ta FItA a hankalin ta ji take ba zata iya daukan mutuwar kamil din ba Sannu a hankali hj Zainab da mummy suke satan kallon agogo Faryal na gaban su har yanzu itama ba labari Lokaci nayi wajajen karfe 12 na daren suka dunguma enda suka Tarar da xafar da abba tsaye suma Zuciyan su na dar dar hj Zainab tace Alhj ya dai "Naga wajen a kulle""" Eh muma yanzu muka iso dukan Alamo basu fito bane Basu gama rufe baki ba nurse ta fito ta ciki Tama alhj hannun alaman ya shigo Gaba dayan su zuciyan su bugu take kamr zasu ji karar juna Murmushi da ya gani fuskan doct ya daure masa kai Doc lapya me ake ciki ya fada a sanyaye Alhamdullli alhj komai ya dawo sai dai bai bude idon sa ba tukunna Congratulattions wannan ikon Allah ne Ku kara Gode masa Faffadan murmushi ne ta kufce masa ba zata Ya shiga share hawayen farin ciki Yana godiya ma doc Zasu iya shigowa hala muryn ku ya sashi ya Dada kuzarin bude idon nasa Doc yace ya na kokarin fita Suma murmushin daya musu ne yasa su shiga tunani kala kala Ku shiga nurse ta fada itama ta wuce Har ana rige rige bakin kofa su ukun Suka kuso kai ciki Kowa da kalan nasa maganan da yake jero masa kwanin ban tausayi Barin hj mariy data kankamo hannun sa tana kuka tan acewa ni ya kamata na wahala anan ba kai ba son "Ni na cancani mutuwa ba kai ba""" Dan siririn hawaye ne ya fara bin idon sa Dake lumshe Murmushi hade da hawayen suma suke yi Abba yace kamil Ka bude idon ka son Ga zafar ga su mummyn ka Ka tashi ka dube mu kaji Gam taji ya rikee hannun ta Ya sata sake murmusawa A hankali bakin sa ya fara motsi yace abba* Mu...mm..y Kabbara haj zainab tayi tana gogee hawayn ta tana salati Ko uffan batace ba in banda tsananta kukan da tayi tana kallon yadda zafar ya kankame sa suna hawaye Waje abba ya futa yana matukar godiyaa ma Allah axuciyar sa Murya ciki ciki yace Mummy ki dai na kuka mana Banjin ...... bata bar sa yakarasa ba ta shuga goge hawayen ta cikin hanzari tana cewa Na daina son "Wallhy na dena """ Murmushi kawai ya iya mayarma hj zainb ya kwantar da Kansa a hannun ta ta jikin pillon sa Ranr da kyr likata ya raba su da dakin kamil wajen 2 na dare Kowa ya kwanta Washe gari wajajen 10 ward din da aka kawo sa duk da ma exclusive ne Cike yake tam da mutane ciki faryal da enna ne kawai basu nan Tarsiraya da gata ba wanda baya gani Sam hj Mariya ta like kusa dashi ta hana kowa rabr sa Shikuwa kallon su kawai ya keyi amma har ransa faryal dnsa yake tunani Gashi kunya ya hana sa tanbayn su ena take Ana tare har kusan lasar enna salima ta shigo Sañan abba ya musu umarni kan suje su shirya gidan Likita ya ce zaa salleme su da safe Ba musu hj Mariya da su hj shafa suka fita suka fice Enna salima ne kawai far dashi tana ta basa labarin yadda kowa yay reacting lokacin da abun yA faru Wani bin yayi dariya wani bin tausayin su ya kama shi Dan maraireci fuska yayi yace Enna. Banga faryal ba fa Wai baxata zo ta gaishe ni bane Tooh kaji ai dama nasan da walakin goro a miya Tun tuni na lura dakai Uhm toh Faryal tana chan kwance ai ciwon munafurci kuka kulla Meya same ta enna?ya fada yana yunkurin mikewa xai sauko Ah ahhhhh toh Badai xaka ji a bakina ba in ka sake ka sauka kan gadon nan Da ni nace ka kwanta tayi ta suma ma mutane? Dn murmushi yayi ganin yadda ennan ta wani hada rai kamr dagske Haba kakus nima fa bance ke bane Ki taimaka min naganta toh Ya Fada a shagwabe Ah ah zaka kalallame me ni koh Toh zauna nan bari na dubata ai eta ta fika kwarin jiki Yawwa tsohowa mai ran karfe Yi sauri ena jira yafada cikin dan dariya Harara ita ma tadan bisa da shi tana tafiya da kyr tana mita Bayan mintina uku aka tura kofar Abun mamaki siyama yagani sharbe Sharbe da hawayen ta Siya ? Me ya faru na dauka ai kin bi su mummy gida Ba tace uffan ba sanda ta kara so gaban sa A nitse ta fara vayani har ta karashe yana binta da kallo Da kyr ta kalle cikin idon sa ta ce Kamil I don't dersve to be a friend Amma ena fatan zaka yafe min abubuwan Dana maka? Dan mumrshi ya sake Yana kallon ta Siya ba abunda kika min Ena fatan kinsan bada niyyar kuntata miki na aikata hakan ba I really want you to be happy Uhmm nasani kamil shyasa na ke fatan Allah zai sa ka yafe min Bakomai siyama ure more than a friend kamr yar uwa haka na dauke ki Kiyi shiru kinji komai ya wuce Dan hira suka fara Kadan sai ga enna da faryal a biye da ita Zo nan muje kishiyata ta fada tana ma siyama signa Suka fita Daga nan ta tsaya tana kallon shi yadda ya kure ta da ido kamr bai taba ganin ta ba Knta ta tsugunar dan Kare fuskan ta Kadan daga kallon nashi "Ruhi"" bazaki ce min sannu ba ne? I'm sick" Kamr an mutsine ta taho a fusace Tana kallon sa "Bazan Fada ba din," Is not fair abunda ka keyi Me yasa zaka ki tashi Kasa zuciyata ta mutu a lokacin da baka numfashi Ai da sai ka bari mu mutu tare ' Ni kar ka sake min haka "Wallhy baxAn iya ba kuma"" na tabbata bazan iya jurewa ba" Cikin kuka ta karashe masifan ta har tana e' e' na Hannu yakai zai kama ta tayi Sauri ta juya masa baya ta cigaba da kukan nata Ruhi kiyi hakuri basan sake ba Ba laifi na bane ...kinji ko kulasa ba tayi ba saima Dada kukan da ta cigaba dayi tana mita A hankali ya soma mikewa yace ouchhhhh da karfi cikin ganganci ya na rike da hannun sa' Ba shiri ta juyo ta iso ta rike hannun Meya faru ? Ka buga ne..mu gani Tana matsawa a hankali tana hure masa Shirun da taji yayi ne ya data daga kai suka hada ido Wasu xafafan sako ne take aikata mata cikin kallon NASA Harta kasa hanashi janta jikin sa da yke shirin yi Saima Dada lumewa da tayi "I missed you ruhi """ Kiyi hakuri kinji bana sake miki haka..we are meant to be Murmushi tadan sake ta Dada kankame sa Su kaci gaba da hirar su Kusan karfe 10 na dare kowa ya watse ranar a dakin sa Da shirin gobe zaa taho da kamil din gida *B.W.A* : *⚜BRILLIANT WRITER'S ASSOCIATION🖊* ARNE By Surayyahms "Sadaukarwa ma dukkan masoya wannan littafi""" I wish zan iya lissafo ku "But I hope you know""ena matukar jin dadin kulawarku da kaunar ku """ Ena fatan Allah ya hane mu da shrrin da take ciki ya daukaka ilimin mu da alkhairin dake ciki(Ameen) *NOTE' * *A zahirin gskiya mu hausawa ko ince yan arewacin kasan mu mn dauki Kalmar *ARNE* da "mummunan tsanani wuce yadda Allah ya ka'idantar mana""*" "*Ku SANI kafiri ba abun kauna bane""" "Amma mutum ko ya yake halittar ubangijin ka ne""bance ka daukaka su' ko ka fifita su ""ko ka amince da" "su fiye da dan uwan ka musulmi ba""*" "*Sai dai Ena jan hankalin mu da mu janye su da kywawan halayen mu""*" *kamar manzon mu muhammad(SAW) "Mu rage kaifin harshen mu ,mu sassaauta mu'a malar mu' mu basu hakkin su na mutane"" mu gwada" "musu addinin musulunci addini ne na zaman lpya da kyakkwan zaman takewa da tarbiya""*" *A karshe ena mana tuni da muhimmancin gyra tarayyan mu da su don kar mu kasance a cikin wanda "Annabin mu yayi alkwarin zaiyi Fada da shi ranan tashin qiyama""( Allah ya tsare mu)" Ameen_ _Special dedication to_ *rukayyah hassan * *Meelat Musa * *Asmeenatzeeyan * *Ummerheney (swthrt) * *Lemaahh * *Ummu frhna * *Maryam meemah * *Faty a first * *Halima * *Bilkisu * *Umm sayeed * *Feedoh * D.s brilliant❤ "Page 100""last page " "Tun daga ranar daya dawo gida ake safaran zuwa gaisuwa""" Tarairaya da kulawa ba irn wanda baya gani wajn su "Compnyn Abba gaba daya suka koma hannun sa""" Ba tare da bata lokaci ba ya Shiga signing contracts aka cigaba da aiki Haka zalika hj Mariya ta samu nannauyan kudi na diyyar bata suna da alhj garba ya janyo ma kasuwancin ta Sai dai wannan karon bata damu ba kamar yadda ta saba sa hankalin ta kan dukiyan nata sosai Bayan wata daya da kwana shida """" Zaune suke su biyu a falon suna dan hirar su "Kasan cewar yaune rana ta farko da kamil ya fara FItA dakan sa a mota""" Alaman jiki ya gama warware wa Dan gyran murya yayi ehm ehm yace' Hajiya ya kamata a fara maganan auren Yaran nan ko enaga Bai kamata ana jinkiri da maganan aure ba tunda naga sauki ta samu sosai me zaa jira? Uhmm hakane alhj nima tun jiya nake dakon maganan nan a raina Amma har yanzu ena ga kamr zai wahala yaushe ya tashi jinya ace ga dawainiyar aure? Hhhh Mariya kenan Wannan ba wani Abu bane Ni dai nafisso na cika musu alkawarin su ne kawai kowa ya huta Amma en kikace abr miki danki ya kara warewa shikenan "Dan murmushi tayi tace """ "A"" Ah dai alhj" Nima zan so naga ya nutsu shima a gidan sa "Yanzu dai abunda za""ayi koh zamu fara shirye shirye ba lallai sai da sannun sa ba" Nasan inya SANI zai Daura makan sa damuwa da zirga zirga Mu zamu dauke wannan In yaso daga baya sai ya sani "Toh ai shikenan yayi""" Zan kira kawun nasa muyi magana Ko da nan da sati 6 ne sai a daura "Bakomai alhj"" nima zan San yadda za'ayi dai" Cikin dan hirar su har ya dawo daga zagawar sa Da kyr ya kyela hj Mariya ta yi bcci kasancewar shakuwa ce sosai irin ta da da uwa yanzu a tsakanin su Washe gari da yamma abba ya sanar da hj Mariya sun tsaida ranar auren "Cikin farin ciki tace""Masha Allah alhj""" Muma ensha Allahu zamu fara shirin mu Bara na kira Zainab Da shafa Ta fada tana mikewa wa_je "Shirye shirye akeyi sosai""" Tun ana saura wata daya chas hj Mariya da siyama suke safaran FItA dubai da turkey shoping na "Sayan kayan ta bangaren ango""" Akwatuna Sha 18 ta siya da kudin ta masu ji da lpya sannan suka hau Jero kayan zamani ciki na gani na fada Hj Zainab da hj shafa suke dawainiyar gyra amrya da dukan abunda ake bukata na gidan aure hatta kissa tarairaya da iya Jan hankalin miji sanda aka mata lecture akai Kasaitatun mata guda biyu aka kawo daga Sudan da Niger kowacce da irin gyaran da take mata Don' haka ma faryal ta tare gaba daya gidan su da zama Ko lokacin waya dashi basu bata ballanta na hira Kansa sosai a daure yace Zafar meke faruwa ne? Ni naga kamr kowa dawiniya yake nikadai ne bansan me ake ciki ba """ kamr ya fa..me kagani" Naga mum ne kullum cikin tafiya wai sai tace taje siyyayya Ni har nagaji Hhhh ka gaji dame kaida kake gida abun ka Kai nima fa haka naga siyama nayi kwanan nan Bansan komai ba Cikin zolaya yace ko zaka tambayo mana faryal ne "Mtsww ji mun kamar bebsan ta tafi chan gidan ta brni ba""" Kasan wani Abu ko naje basu bari nagan ta "Hhahhhhh toh kaima ka hakura mana Abu da za akai gidan ka kwanan nan""" What me kace? Kwanan nan kamr Yaya ya fada yana kure sa da ido Dan tabe baki yyi yace I don't know Amma ai asali dama saura wata biyu auren ku koh "Uhmm yh "" amma bansan ko har yanzu abba nakan batun sa ba" Hakane tashi karaka ni Tunda ba Hira za kaje ba Tare suka fice.suka nufi gidan zafar din TeX kawae ke Shiga tsakanin sa da ita Gaba daya baya jin dadin rashin jinta da ganin ta da bayayi Amma ba yadda ya iya Wata asabr da safe a masallaci karatun qur'ansa kawai ya keyi Bai Ankara da abba dake gefen sa tsyae ba Yana rufewa ya mike chk suka ci karo da abban na dan murmushi Ena kwana abba antashi lpya Yafada yana rusunawa "Lpya lau"" taho ena son magana dakai" Toh abba ya fada yana binsa a baya har suka isa falon sa Yawwa bawani Abu bane ya sa na kira kan Illa nasanr maka da yan uwan mahaifinka Allah yayi mun sada da su Wani dum yaji zuciyan sa ta yanke' baice komai ba Sannan ka shirya kwanan nan zasu taho domin halattar auren ka nan da sati biyu insha Allahu Aure nan da sati biyu?ya Fada yana dago Kansa cikin sauri Eh mana son' ko ka FASA ne? In akwai wani abun ka fada mun bakomai Ah' ah abba naga wai sati biyu kace fa' har yaushe A gama shiryawa Uhmm karka damu sa wannan Maman ka ai tayi nisa wajen shirye shrye ' bata so a takura maka ne da stress shyasa bata Fada maka ba "Toh Abba ,in Sha Allahu ni mai biyayya ne a gareka""" "Duk abunda kace shi Aayi""" Yawwa son Allah ya maka albarka..kaje in akwae shirye shiryen da kake so kayi kaima ure free Toh ABBA ...bari na duba mummy ya fada yana mikewa a kunyavcee "Wani Sabon yanayi ya tsinci kansa na farin ciki da nishadi""" "Cikin ya nufa ya dauro alwala yayi raka biyu ya gode ma Allah"" da yanayin rayuwar sa" Wajn karfe 10 saura yaji knocking Da sauri ya koma gado ya dun kule kamr ba lpya "Kamil"" kam" Tafada tana dan turo kofar kadan "Subahanllah son""" Yana ganka haka Mutsu mutsu ya farayi da jikin sa ya juya mata baya "Kamil me haka ne wai,ba ka da lpya ne" Ko yau ma abunda ka tashi min da shi kenan Murya ciki ciki yace ba so kike ki rabu dani ba Ai Abba ya Fada min komai Ohh Allah Yau naji shegen taka tashi' ta fada tana dan Jan bargo Toh so kake kowa na gidan sa ni na ajiye ka kana min shagawaba ni bazan ga jikoki na ba kenan Sauri ya rufe kansa da bargon don kunya Wanda ya bata dariya sosai "Hmmm yaron nan bazak barni da shirita ba ko""kwara ma ijiye maganan kunya in ba haka" Zanga ko kana da wata uwar data wuce ni "Da kyr ya sauke Bargon taree da maraice fuska yace mummy""" Amma shine kike ta wahala ke kadai Zaka gaji fa? "No son"" uwa bata gajiya da dawainiyan yayanta "" ballantana auren Dana? Ka manta na maka alkwarin" zan cike gurbin Dana watsar a rayuwar ka 'ko har ynzu Dana bai yarda dani bane "Ohh mummy"" nifa bance komai ba" Ni yunwa ma na keji "Yawwa abunda aka saba' toh taso muje""ai ban ganka ba ne shyasa na fito nan din dama" "Tare suka jera ya nata zuba mata surutu tana dariiya""" Tunda aka sanr dashi shima ya dena damun faryal din ya cigaba da harkokin gaban sa da su zafar "Tun saura kwana hudu fara shagalin biki"" gidan Alhj abdallh ya fara amsan baki" "Sosai aka shiga rubibin hidima siyama ko zama bata iya yi""" Duk Harkan anko kawaye da dawiniyan make up artist itake fama dashi Da Kasaitacciyar walima aka fara a haraban katon guest house din alj abdallh Amarya cikin gold material fitted gown wanda hudayya ta kayata shi da dinkin zamani Har kasa yake binta tare da alkyabban sa sharar wanda aka siyo daga tettsur a turkey "Tasha light nude make up daga hannun jide of stola""" Wanda ya sata tayi kywu sosai kamar sarauniya haka tafito ranar Tubarkallah Photo artist ba iya kirga su afilin wajen Don kusan kowa sanda ya dauki bride portrait na musamman "Komai tubarkallh anyi walima na gata """ "Da shike programes biyi ne kacal da vikin ba irin kudin da aka zubar ba wajen walima""" "Hatta yan kallo sai a suka tafi da kyuwtukka turare da turamen zannuwa,handryers da dai sauran gifts" kalakala Bayan an kammala Washe gari da sfe aka hau shirya gidan Sosai aka sake kawata shi Musamman ma part din da yan uwan mahaifin kamil din zasu xAuna Karfe 4 na yamma private jet guda hudu suka sauko "Wanda qka shirya musu motocin sa range rovers guda hudu bakake,da Benz da rolls royce sport" A kalla motoci takwas suka iyo jeri Dana abba da yan uwan sa guda biyu "Daga airport har gida suka nufa ajere""" Kusan duk wanda yaci karo dasu sai ya kalle su Mata uku ne suka sauko tare da bayin su guda shida kana kallon su ba tan tama kaga kammanin jinin kamil Sauraan kuma maza ne farare sol ba sai anfada ma ba daga nija suke ba tare da abba suka shigo masaukin Ba tare da bata lokaci ba princess zafareen tabada umrni aka fara sauke kaya ana safarn su zuwa site din Hajiya Mariya ciki harda Tsadaddun akwatuna seti guda ashirin da hudu na amrya Sai guda 5 daban na mahaifiyar amarya "Princess"" zafren,zainobia da afreen" Yaran sarki malik arman kenan kakan kamil daga Egypt wanda kawun sa na yola ya Musu jagora Zuwa wajen abba Tarba kala kala na abinci da gaisuwa ba wanda basu gani ba Duk dama larabci yafi kama bakin su Sosai suka mika godiya da tukicin su wa abba da hj mariya akan riko da amana da su su kayi ma dan Na su "Shiko da kyer ya sake jiki dasu"" gashi" Ko motsawa ba su bari yayi ba labari ba wanda bai sha ba Cikin harshen larabci princess tace jeka kwanta kar kayi lattin gobe Toh ya fada tare da mikewa dakin sa ya kwanta bai jima ba bacci ya dauke sa ***** Ranr asabr da misalin karfe 3.aka fara taron daurin aure bayan la'sar aka Daura Angwaye ansha desigenrs dark blue ango ne kawai yayi complete sosai ta dau kalar fatr sa Su zafar kuma pink cap suka Daura akai sun fito sosai kamr ASaCE su Cikin haddadenn baby pink material aka sake shiryata Kafin aka dunguma daukar photo gaba daya dangin da kawaye "Princes afreen ena ka saka da faryal""" Don' tunda suka ganta suke yaba kyun halittar ta da kuma tarbiyan ta Da daddare ne kuma aka Sha dinner Inda kowa ya Sanya white dress acikin su Colour uku ne kawai ke bubbling acikin hall din wato fari da pink Da blue Kallon su kawai ya isheka nishadi banda irin shgaalin kudi da akayi awajen Washe gari wuni da kyarr aka ttara ta aka kaita gidan ta dab Dana dan uwanta zafar Cikin soyayya da shakuwa suka raya Daren su Ba tare da wani shaanin ma'auta ya shiga tsakanin su ba Don' tunda aka kawo ta take fama da azabben tsoron sa Shikan sa yasan inya taba ta ba zAsu samu su tafi Egypt din nan lpya ba "Kwana uku da aure suka tafi tare da yan uwan uban sa egypt""" Enda aka dauki kwana hudu ana tsuma ta da abubuwa kala kala ga gyran jiki na musamman na larabawa duk suka sake dirje ta da su Saida tafuce a kamaninn ta tsaban kywu Cikin tsarin aladan su aka kaita site dinta da shi Anan suka raya Daren auren su cike da shaukin kauna da soyyaya ***** Bayan shekaru bakwai A farfajiyan gidan aljh abdallah wanda aka dda janza masa tsari aka kawata shi da kywu Yara guda biyar na hangou suna ta tsalle suna zagawa taree da kekn su wajen shakatwa Wata matashiya ce sanye da kayan irin na bayin sarki malik Ta ke kawalla kiran "Jannat,mujaheed,Ashween da jawahir su da dan karamn su khalid" kana kallon su kaga kamannin iyayen su Ashween da jawahir yaran kamil sauran kaf na siyama ne Sosaii suka cike waje da surutu musamman wajen kakan naasu dake faman basu labarin ban dariya kala kala Shiko kamil na can gefe na famar danna mata kafa Din ko iya motswa ba tayi ciki ya kai wata takwas da dan kai Sai shagwaba take faman zuba masa Daddy dady ashween ya bankado kofar ya fada jikn sa Kuzo Dady zafr ya kawo camera ZANU dauki photo ban daku Hnn yimmin shiru ba zamu zo din va Faryal ta fada Dan cune fuska yai ya jingina da kamil din da niyyar kai kara Krka ce komai na ganta kaje zan dauko ta yanzu ya fada suna tafa hannun su Da kyr ya lallabota suka sauko tare da kyr take takawa Siyama na gefe na dariya ciki ciki ta karaso ta rike ta Tana cewa nifa nalura sai kin gansa kke wani narkewa Allah siyama kin sa mun ido Zan hadaki da yya zafr fa Kwanan nan kema ki Shiga kayi Uhmm lallai ma zaki Dade Ashe nikam nagama Tadin su su keyi anata shirmen daukan photo Mummy kuzo mana jawahir ta fada tana Jan hannun faryal da tuni wani azabbaben murdewa cikin ta hau yi Dan kara ta sake wanda ya jawo hankalin su kaf wajnta "Tuni yara suka fara kuka Ganin Yadda takeyi""" Lokaci data ta birkice Ba'ayi wata wata ba akai da ita asibiti Enda ta sumbudo yaran ta har biyu mace da namiji Wnda suka ci sunan Abba da mummy Da inkiyar amar da amra Kamr ranr ma aka taru duka afalo Cikin nishadi da dariya Hajya Mariya rike da amra tace dama dai so suke mu jira su ayi family pics dinnan Zafar taho da camera yau kam mun shirya Yaran duk kan jinya suka dale na abba da mummy ita ko siyama ta rike amra faryal ta riko Amar sai mazajen su a gefen su Click camera timer ya dauka har sau uku... "Turbakallah masha Allah """ familyn Alhj abdallah Happily ever after... Sai mun sake haduwa a littafi na nagaba End