🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) SAADATUBINTUABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) Bismillahirrahamanirrahim🤲🏼 AlhamduLillah am back again. Free page1 *Kaduna state, Malali GRA Sani Sami Close.* A hankali yake sakkowa daga kerarriyar matattakalar benen, kafafuwannan nasa fari karr kmr a lashe kai bakace ya taba taka kasa bama da kafafuwan nasa,. Yayinda lallausar hannunsa me kama da lambun farar Audiga yake rike da wayoyinsa guda biyu, daya kirar Samsung dayar kirar Iphone X. Yanada kudin daze rike wayar billions of naira , sbda shidin ba karamin me rufin asiri bane, ubangiji ya masa Arziki sosai fiye da tunanin me karatu, Arziki irin wanda ya gajesa a gun mahaifinsa Sarki jikan sarki. Kwata-kwata shi ba mutum bane da duniya ke gabansa, hasalima duniyar bata masa dadih, a kullum in zaka kalli fuskarsa Zakasan kawai rayuwa yake a duniya amma Sam bayajin dadinta, Daka kallesa dole Zakasan yana cikin Jarrabawar rayu. Sanye yake da wani danyen boil light ash color , irin ligt dinnan sosai. Boil din me sheki da tsantsi, dinkin riga da wando. anyi masa dinkinne irin na dattako, wato de dinkin manyan mutane, yayinda aka kewaye wuyar rikar jikin nasa da wani siririn aiki baki mara hayaniya, irin na manyan mutane. A yadda naga boil din nasa na sheki ya tabbatarmin da dolema zeyi tsananin tsada,. Kansa sanye da black din huta wadda tasha zanen aiki irin na zamani, aikin hannu ce hular ammafa irin wadda turawa sukayi Aikin danni ban taba ganin hula me kyau irin ta kansa ba. Lallausar fararen kafafuwansa sanye da black shoe me kyau dagani shoe din bame nauyi bane, Sam shi bayasan abubuwa masu nauyi shiyasa yana tsananin san boil yard ba kasafai ya fiye mu’amala da shadda ba sbda tana masa nauyi , Sam besan harkar hayaniya, saboda shi mutum ne da bayasan abinda ze takurasa, sbda yanada tsananin Jin zafi, a bedroom dinsa kusan AC uku garesa, manya-manya, baya iyayin bacci in AC be ratsashi ba, duk inda yake shiga akwai AC a gidansa, hatta da corridor dinsa akwai AC, Kitchen AC, toilet AC, matansa sam basa iya jimawa in suka shigo part dinsa sbda tsananin sanyi kai kace a cikin frij kake, ko a cikin ruwan teku. seshi din daya saba zama yake iya zama. Kuma ba wani jiki bane dashi, bashi da kiba kuma shi ba siriri bane, irin mazannan ne masu cikar zati da cika ido amma Sam bashi da kiba, sede yanada kirar karfafa,. launin fatarsa irin launin ruwan fari ne, ga farar fata ga Hutu AC to AC, Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Wayyo Kyau!! , jikinnan luwai-luwai, kamar ataba jini ya bulbulo!, tako ina a jikinsa luf-luf yake da Gashi musammanma hannayensa da kafafuwansa yanada Gashi zara-zara tamkar akama a kitsa.. Yanada tsananin kyau, kyaun da harshena baze iya misaltasa ba, dogo neshi sambal ba gargad’a, yanada Dara-daran idanuwa, luhu-luhu, yayinda idanuwan nasa suka kansance a kullum sanye cikin farin siririn glass, medical glass, sometimes be cika gani kwarai ba inba glass a idonsa, musammanma in da daddare. Yanada dogon hanci yayinda yakeda madaidaicin baki, yanada kasumba, madaidaiciya, bakaramin kyau kasumbar ta kara masa ba Ainun, ya d’an manyanta amma hakan be girgiza tsananin zallar madarar kyaunsa ba, kyaune ya hadu da Hutu da kudi. , a kallah ze Kai 50yrs. Amma Inba an gaya maka ba baka isa ka gano hakanba, shekarun nasa sun buya a cikin kyaunsa da hutun dake tattare dashi, kai inka gansa ka rantse da Allah cikakken balarabe ne, saboda kyaun nasa ya wuce shahara, kyaun nasa yayi ratsa-ratsa da imanina, bantaba ganin tsarin halitta irin nasa ba, lafiyayyen namiji azahiri ga cikar zati kai dagani dole zakasan inside zeyi girman jarumar. (BURA) A hnkli ya gama sakkowa daga upstairs din. , yayin da cikin sassarfa yake tafiya amma inka kallesa zakasha a hankali yake tafiya yanada tsananin sauri, wato yanada zafin nama, ba kasafai ake iya binsa a jere ba in suna tafiya da mutane, sbda yanada sauri, abunka da dogon Namiji. Se zuba kamshi yakeyi, na perfumes dinsa masu tsananin tsada, yanasan kamshi, yana kashe kudi kwarai a kan turaruka sekace mace, in takaice muku yafi wata macenma San kamshi shifa Sam baya mu’amala da datti ko kazanta, yanada tsananin tsafta ta fitar hankali. A hankali ya sauke idanuwansa kasa ya kalli dankareren watch din dake manne a tsintsiyar lallausar tubus din hannunsa wanda ke cike da suma. dai-dai watch din hannun nasa ya buga karfe goma da minti asirin na safe,Adai-dai lokacin kuma wayarsa kirar samsung ta dau rurin bukatar agaji, Ya duba yaga lambar Dreva dinsa ne kuma babban Amininsa tin Tala-Tala Malam Abdullahi wanzan. Dagawa yayi ya kara a kunnensa, ba tare da yace komi ba. Daga cikin wayar aka fara magana “Ranka ya dade JAROOD har yanzu baka fito ba,,,Gashi Giwar sarki nata kirana..” (mahaifiyar Jarood kenan ita ake kira da giwar sarki) dan guntun numfashi yaja hadi da langwabar da Kai ya danyi jim for some seconds kana yace “Ganinan fitowa insha Allahu…” malam Abdullahi Dreva wato wanzan Yace cikin girmamawa “Allah fiddoka lafiya ranka ya dade, fari me farar Aniya dogo tsayuwarka tafi tsayuwar gajeru dubu, Allah ya ja ranka dan tsarki jikan sarki, yarima me jiran gado, tureka se Allah yayi, kai kainuwa ne ba a shukakaba sede akaga fitowarka…” wani guntun murmushi yayi , me dauke da siririn sauti, yayinda kirarin Wanzan ya bashi nishadi, ya jinjina kai kana Ya amsa da Amin daga bisani ya katse wayar. Direct ya nufa kofar dazata kaisa part din Hajiya Zulaihat wato uwar gidansa kenan ta Auren saurayi da budurwa Yana tafe yana bin ko ina da kallo a gidan, gidan ya tsaru iya tsaruwa, babu abinda babu a ciki na morewa rayuwa, komi na duniya ubangiji ya basa, sede yanaji a ransa Ina ma za a kwace komi na more rayuwa a bashi abu daya Rakk daya rasa a rayuwarsa, Wato martabarsa da kimarda ta d’ana miji, lokuta da dama shida kansa yanajin ya tsani kansa, Amma yazeyi da jarrabawa,. Tsayawa yayi cak dai-dai tsakiyar babban falon hajiya Zulaihat. Ya juya ya kalli ko ina, komi yaji, kama daga kan kujerun falon zuwa komi da komi Army green ne and nude color, tako ina adon sarautane a falon nata. komi ya tsaru an narka Dukiya damkam a falon nata. Kallon ko ina yakeyi amma Sam hankalinsa be kam abinda yake kallo, kyakyawar zuciyarsa fal tunani tunani, nan take yaji wani siririn hawaye ya wanke masa kunci, cikin hanzarin ya zare glass din idonsa ya goge hawayen da hannunsa, hadi da saita kansa, yaja numfashi me tattare da rashin jin dadih a can kasan zuciyarsa. Ganin be ganta a falonba ya nufi bedroom dinta, daman yasan mawuyacine ya ganta a falo a wannan lokacin, yasan war haka time din bacci tane. A hankali ya tura handle din kofar bedroom din-nata yajisa a bude dan haka yasa Kai bakinsa dauke da sallama. Yana shiga Dakin beyi wata-wata ba ya kara Karfin Sanyin AC din dakin sbda ya masa kadan. tana jinsa tayi kmr batasanma ya shigo ba dayayi sallama ma Ciki-ciki hajiya Zulaihat dake kwance kan dankareren gadonta ta amsa,. Komi na dakin army green ne and nude color, Green ne favorite color din JAROOD, dan haka komi na gidan akwai green. Kasancewar dakin akwai haske kadan , hakan ya bawa JAROOD damar ganinta kwance. “Mace har mace …” ya fadi a ransa hadi da binta da manyan idanuwansa, masu kashe ruhi, da zukatan masu imani. Ta dago da kyar ta masa kallo daya ta dauke kai a zuciyarta tace “a zahiri kmr namiji nan ko duk a banza ba amfani, bura kamar lagwani a cikin kerosine,….” A hankali JAROOD cikin takunsa me fitar da Sirrin kyau ya karaso gefen gadon da take kwance ya zauna d’an nesa da ita, shi Sam baya zama kusa da mace sbda koya zauna kusa da ita bejin komi, Sam-Sam shifa wlhi bayajin sha’awar duk wata mace duk kuwa kyaunta da zatinta shi baya gani sam. Tinda uwarsa ta kawosa duniya be taba rike hannun diyya mace ba, inba hannun mahaifiyarsa ba. Tsurrr ya kara tsurawa hajiya Zulaihat din idanuwansa narkakku kmr na masu jin bacci, kallanta yakeyi Amma a kasan zuciyarsa yasan yana tausayin hajiya Zulaikha kuma yana santa, itadin tazama jurau a fagen rayuwarsa. Sam hajiya Zulaihat taki yadda ko ido ta hada dashi itafa gaba daya inta kallesa haushi yake bata, Gashi de ubangiji be ragesa da komi ba a zahiri, yanada cikar zatin daba Kowanne namiji keda irinsa ba, yanada tsananin kyau, kyaun da babu me irinsa a kaf nigeriannan. “nasha bacci kkyi ai?” Ya fadi cikin zazzakar muryarsa, har yanzu se binta yakeyi da kallo tako ina ba inda ubangiji ya rageta tanada manyan duwaiwuka ga manyan nonuwa tinjim tinjim, lintsin-lintsin, gata black beauty skin dinnan nata na Hutu se sheki yakeyi kmr tarwatsa a fresh water. dukda a kalla ta Kai 40yrs amma akwai danyen jini a jikinta kasancewar bata taba haihuwa ba, har yau bata taba sanin d’ana miji ba she’s still virgin durinnan rufe yake ruf. Sanye take da wasu danyen riga da wando pjames masu laushi da tsantsi na bacci , kaf halittar jikinta a bayyane take, duwaiwukannan kmr suyi magana dan girma, tanada shape over, Tana Cikin list din matannan da ake musu lakabi da mata masu Gantsarwa. Tanada manyan nonuwa harma sunso sufi duwaiwukanta girma. babu dan kwali ko hula akanta, hakan ya bani damar ganin sumar kanta. tanada suma madaidaiciya sede Sam baza ace da ita me suma ba, dai-dai na kitsawa take dashi. Tanada diri iya diri amma gaskiya bata da kyau sosai a fuskarta danma akwai kyaun Hutu daya gauraye da zallar kudi anci Ansha an tada Kai dame kyau. Cikin halin ko in kula irin ciki-cikinnan hajiya Zulaihat ta amsa da sassanyar muryarta “idona biyu, ko baccin dare ai ba wani dadih yakeminba balle intayinsa har in kai wannan lokacin…” ta karashe a hasale, Kai kace rufesa da duka zatayi. Ko kallan inda yake batayi ba, tanayin mgnr ta gyara kwanciyarta ta juya fuskarta gefe, ta bashi k’eya. Nannauyar Ajiyar zuciya ya sauke yana juya kalaman hajiya Zulaihat a zuciyarsa, yasan inda ta dosa sam baya neman Karin bayani. Ya kauda maganar dacewa. “Jiya da yau ranar girkikine meyasa bakiso dakina ba? Ko baki da lafiya ne?” Wannan Karan a hasale ta juyo ta watsa masa wani banzan kallo inside tanaji kmr ta tashi ta rufesa da mahaukacin dukan dase takaisa kasa sbda Azabar haushin da yake bata ya isa ya wuce tunani. “ banganeba JAROOD? Kmrya ? Lafiyata lau, kainede mara lafiya,,, innazo dakin naka mezan tsinana maka? Ko kawai jazama Kai wahala? Da daurawa Kai dawainiyya? Sekace Kana tsinanamin wani abun, burar taka ba Aiki takeyi, to mexan maka? Shaawata ba saukemin ita kakeyi ba, dan Allah malam ka kyaleni, Mtwsss! ” Ta karashe dajan guntun tsuki hadi da sake juyawa, sbda matsifar dake cinta a raima ta rasa wani irin bala’i zata masa ta huce. Sam JAROOD beji haushinta ba inda sabo ya saba, ita hajiya Zulaihat sam bata iya danne komi a ranta, kwata-kwata bata da hakuri, haka yake fama da ita a wannan shekarun, kusan 20yrs yau da Aurensu, ko yace tanada hakuri yanzu nede hakurin nata yake nema ya kare, ko yacema ya kare, domin kuwa yanada tabbacin akaf matan duniya baza a taba samun me hakurintaba da juriyarta, musamman yanda yake ganin matan nan na ynzu a hannu-hannu suke, ji suke kamar su wanken durin nasu su bada acı kyauta. Bashi da hakurin jure raini amma duk yana shanye na hajiya Zulaikha, sbda beda abinda ze biyata a duniya. Mikewa yayi tsaye jiki ba laka zuciya ba ddh, idanuwansa sunyi narai-narai, ji yakeyi kmr ya daura hannu a Kai ya fasa ihu, inside azabar tukiki zuciyarsa keyi, wlhi abinda yake damunsa baze misaltuba. “Allah ya kyauta…” kawai yace kana ya sake cewa “pls kin samu damar shirya min break?” A hasale ta tashi zaune a tsakiyar Gadon tana fadin “break din me? Tabdijan lallaima! Toh wlhi Bazan iya ba! Bazan iya wahala ba nagaya maka JAROOD… na gaji, na bayama da nayi Allah ya bada lada. Wlhi ni ba yar aiki bace, inde bazaka iya cin abincin masu aiki ba ka barshi, gaskiya, wannan rashin Tausayin naka har Ina, look…” ta karashe Tana gyara zamanta sosai a tsakiyar gadon azabar matsifa nacinta,. Idanuwannan nata sun kuma qanqancewa ga jarabar Shaawah ga matsifa cike da idanuwan, magana takeyi amma durinta ta kasa ruwa kawai yakeyi na zallar shaawah. Jarood ya kara zuba mata ido, yana mamakin yadda ita komi na fada ne agurinta, ko mgnr arziki ya mata seta hasala ta hayayyako masa. idon ta zuba masa masu cike da zallar matsifar shaawah da bala’i kmr tana jiransa daman. Ta nunasa da yatsa se faman jijjiga takeyi yayinda rindim-rindim din nonuwanta ke up and down, daman ba bra jikinta. da ace lafiyayyen namiji ne ke tsaye a gabanta da dole seyaso ya kai musu matsa, sbda sun cika taf suna neman me latsasu, sun kasaita nonuwannata luguiguta kawai suke bukata, ga nipples din sun kuma mikewa sbda shaawar da take ciki, itafa kullum cikin shaawah take. A bangaren jarood kuwa ko kallo basu isheshiba sbda koya kalla bayajin komi, shifa tinda yake a duniyarnan kaf dinsa burarsa bata taba tashiba wai danyaga mace, kullum tananan kwacce luf a Cikin wando, ji yakeyi kmr ma ba burar a jikinsa se yaje wanka yake tunama gabansa na namiji ne. Hajiya Zulaihat taci gaba dacewa, tana mgna Tana lumshe kananun idanuwa na jarabar bukatar burar namiji a gindinta. “ bari kaji JAROOD Nifa wlhi-wlhi-wlhi bazan wahalar banza da hofi ba, ko sallah ai dan lada ake yinta. Nifa Billahillazi bari kaji jarood,? daga yau na sawwake girkinkan bazan karayiba a barma Hajiya Aisha ita taga zata iya ni nagaji, girkin banza, girkin daba abun Arziki, se tsiya da tsiyacewar Asara, se wahalar banza wahalar hofi, ba’a sosama mutum inda ke masa kaikayi, Nifa bari kaji jarood wlhi haushinka nakeji koson ganinka banayi pls and pls kabarni inji da abinda ke damuna...” lumshe ido jarood yayi sbda ya matukar Jin zafin wannan kalmarta ta wai batasan ganinsa! . Shi dande yanada juriya ne amma wlhi damuwar dake damunsa tafi ta-ta, Sam bayajin dadin yadda Gashi ga mace amma be iya mata komi, seya duba ya hangama yaga mata har biyu ya ajiye amma be iya musu komi. tin kafin ya bude idonsa taci gaba dacewa , daman bawai ta tsaya bane kawai ta numfasa ne. “Kai a rayuwarka Bakasan komi ba se sa Aikin banza, se bacci kmr kasaaa, ajema a gabanka baya Aiki kwata-kwata amace kake…aiko shafe shafe, da wasanni da gaban mace ta kawo kayi kou? Amma Sam baka iya ba,,,Bakasan yadda zaka shama mace gabanta ba?se wahalar banza, wahalar hofi aurenka Auren wahala, Auren matsifa Auren bala’i Auren jaza’i Auren mummunar kaddara, shekara ashirin ina cikin wannan jarrabawar, aikin bansa aikin hofi, zaman gidanka zaman Asara zaman bakin ciki, zaman da in yau na fadi na mutu bakin cikin gidanka ne ya kasheni…..aikin banza kawai, toh wlhi nagaji da zaman Aurennan se kace ina Auran yar uwata mace…aikin banza aikin hofi, girkin banza da hofi, bazanyi girkinba wanda nayi a baya ma Allah ya bani lada, nagaji , nagaji da Aikin banza aikin daba lada ba la’ada mtwsss! …” ta karashe Tana kuma jan tsuki, ta mike se ynzu naga tanada yar kiba, sannan gajera ce, sede fa akwai Kaya taf a jikinta na morewar rayuwar dana miji,. Tana mikewa direct ta nufa toilet cikin hanzari, sbda ta gaji da ganinsa, sannan wani qololon bakin ciki ya tokareta tasan in batayi kukaba baza taji sanyi a ranta ba, daman ita macece me saurin kuka. wlhi dabadan umarnin iyayena da tini ta rabu da wannan Auren bakin cikin na JAROOD, wasu lokutan ji takeyi kamarma ta gudu tabar gidan, taje wani guri inda baza Asan inda take ba ta Auri namiji me Lafiyayyiyar bura ya dinga lafta mata kota huce takaicin 20yrs datayi gindinta kumshe a pant, kullum cikinsa pad take ita bame period ba, sbda kawai azabar feelings dake damunta. Tana shiga toilet din tasa masa key, kawai tayi zaman dirshan a kasan toilet din ta fashe da wani irin kuka, ita kadai tasan me takeji, ba karamin cutuwa takeyi ba da Auren Jarood, gata irin matannan ne harijai masu tsananin bukatuwa, kullum se tayi mafarkin ta rabu da jarood ta auri namiji me lafiya. Bayan shigarta toilet din. JAROOD dake tsaye yayi shiru, yana kallon gefe guda a dakin, almost 5yrs yana cikin wannan halin da ita, a fari ba haka takeba yanzune ta fara gajiya, kusan 15yrs lafiya sukayi shida ita, Tana ganin girmansa ynzuko ko girman nasama bata gani, sbda becinta. Inda sabo yaci ace yasaba da halin hajiya Zulaihat amma Sam ya kasa sabawa, wasu abubuwan nazuwa masa sabbi. Wasu irin hawaye masu azabar kuna tafasassu masu turiri suka fara safa da marwa akan kuncinsaaa!.,. A rana yanayin kuka fin a kirga musamman in Hajiya Zulaihat ce da girki, ita macece Wacce bata da juriya, bata controlling magana, Sam bata iya danne abinda ke ranta. A wasu lokutan jarood baya ganin lefinta, ai tayi hakuri, hakurima me tsanani, amma de yasan be kamata tadinga gaya masa irin wad’annan kalamanba, kodan darajar girmansa, a banza ya bata 10yrs. da’ace tasan irin kunar da kalamanta ke masa a zuciya data rage musu tsauri garesa. Shimafa abun na damunsa kuma bashi yasama kansa ba ubangijine ya jarabcesa badan yana soba, bashi da yadda zeyi sede hakuri, a kullum yana rokon ubangiji ya sassauta masa wannan jarabawar yasan insha Allahu ze samu sassauci komin Daren dadewa saboda ubangiji maji rokon bawansa ne. Yafi 5mint tsaye kmr mutum mutumi yana kwallah, kana ya ciro wani kyakyawan farin kyalle daga aljihunsa se kamshi yake zubawa ya goge hawayensa. Jiki ba laka ya juya zebar dakin hajiya Zulaihat ta fito daga toilet din bayan taci kuka ta koshi ta wanke fuskarta a zatonta zuwa ynzu ya fice a dakin shiyasa ta fito. Dai-dai yana shirin fita tabi bayansa da kallo, ta saki wani tsuki ciki-ciki, batasan meyasa ba inde tana ganinsa se tayita Jin bakin cikin dake sata dole tayita tsuki, itafa wallahi daza a bata abun bugu zata iya masa bugun tsiya. Dai-dai Ya kai hannunsa handle din kofar dakin yaji fitowarta a hankali ya juyo, ya zubo mata idanuwa, a kallo daya ya fahimci kuka tayi data shiga toilet din, besan meyasa ba yana tsananin Jin tausanta sbda tayi hakuri, hakuri me tsanani dashi ba duk mace bace zata jure, amma ita ta jure saboda umarnin iyaye, shiyasa be tabajin haushinta ba a kan duk kalamanta garesa, Ada batayi masa wadannan kalaman a shekaru biyar dinnan ne ta fara masa wannan kalaman yasan hakurinta ne ya kare, kuma Gashi ba yadda zeyi sbda wannan Auren nasa da ita rabuwarsa zeyi wahala. idon Zulaihat dana Jarood suka sarke cikin na juna, Zulaihat Tayi hanzarin dauke idonta a kansa sbda bata jurar kallonsa eyes to eyes duk rashin kunyarta, sbda idanuwansa nada tsananin kwarjini. , ta karasa drawer din bedside ta zauna ta daura kafa daya kan daya, tana karkada kafa. “Zan fita..” Cewar jarood da yayi mgnr a gajarce murya babu karsashi. “Ina ruwana da fitarka ko inada case da fitarkane ni zulaiha? Me fitar Taka zata tsinana min? Abu daya nasani, nagaji da ganinka a dakina na kosa ka ficemin a daki malam.. mara Amfani kawai!” Ta fadi Cikin tsiwa, tana wani yatsuna baki. Ba tare da JAROOD yace komi ba, amma kalmar ta, ta karshe ta bugesa, inda sabo yasaba. , ya juya ze bar dakin a karo na biyu, ubangiji ne kawai yasan me yakeji a zuciyarsa, samshi daman magana bata wani damesa ba, yanada miskilanci me tsanani irin na yayan gidan sarauta, sannan shi mutum ne me tsananin hakuri da danne abu a rai. “Uhm Daman ka dena wahalar da kanka a banza, dannasan bako Ina zakaje ba se gun neman magani…kayi hkri kawai ka dena wahalar banza saboda alamu ya nuna a haka zaka mutu…” jarood dake niyar fita ya tsinkayo muryar hajiya Zulaihat na fadin wannan kalaman, ba tare daya juyoba ya fice a dakin, wani dumi ya kuma lullubesa na zallar bakin ciki. Dabadan yanada karfin imaniba ya tabbatar da tini ya mutu da bakin cikin duniya. Direct ya nufa dayar kofar dazata kaisa part din hajiya Aisha jiki da zuciya ba laka. Tinda ya sako kansa babban falon hajiya aisha yaji wani kamshi me sanyaya zuciya ya cika masa hanci, se yaji kwatan bakin cikin daya kwaso a part din hajiya Zulaihat ya ragu a ransa. daman ita hajiya aisha yar kamshi ce ba’a rabata da turare ako wani lokaci, domin itadin cikakkiyar yar medugurice kuma cikakkiyar yar duniya ce. Sak komi dake part din hajiya aisha haka yake a part din hajiya Zulaihat hatta da labulayyartama irin na part din hajiya Zulaihat ne, komi nasu iri daya haka Alhaji Jarood ya zuba musu ko ze chanza musu hk yake musu a tare yake musu komi hatta da motocinsu na hawa iri daya ne sak. “Ko ina tsaf-tsaf amma babu flower masu kayata guri…” jarood ya fadi a ransa se kara bin ko ina yake da ido kmr ya warke makanta, a zahiri ni senaga ko ina akwai flowers amma de bansan wani irin flower yake nufi ba bayan wadannan da Nike gani. “Inasan yara, dazan samesu sunfimun kaf dukiyarnan da Nike dashi…” jarood ya sake fadi a ransa, se kuma zuciyarsa tace “Kaida baka da Abunda za Asamu yaran ta sanadinsa? Kama denasa rai da samun yara…ka dauki kaddara, haka ubangiji ya tsara Maka rayuwarka tin FIL’AZAL…” zuciyarsa ke basa wannan shawarwari….. Hajiya aisha ce ta fito daga bedroom dinta, hannunta rike da wayarta, ita ta katse masa , shawarar da zuciyarsa ke basa. Tin shigowarsa taji, domin akwai abinda ke kara yana sanar dasu duk wanda yashigo part din, sannan ita hajiya aisha tasa wani abu da in jarood ya shigo zeyi kara, kara ta musamman. Hajiya aisha nada d’an tsayi kadan tafi hajiya Zulaihat tsawo, sannan batada kiba kmr hajiya Zulaihat, ita hajiya aisha kibarta a kasa take, tanada mulmulallan duwawuka cikakku masu ban shaawa ga duk d’ana miji. Bata da wani kyau a fuska itama harma hajiya Zulaihat ta dan fita kyau a fuska, hancinnan nata d’an dus kmr an dasasa, Gashi tanada wawakeken baki, itama hajiya Zulaihat tanada babban baki amma sede na hajiya Aisha yafi nata girma,. Kwata-kwata ita hajiya Aisharma ko matsakaicin Kyaun a fuska bata dashi, zan iya cewa de ita mummunace ta karshe, qualities dinta daya, tanada mazaunai manya manya, shima dan tana Shan magani ne sukayi wannan uwar girman daman de akwai su ammafa ta kara dana shago, bakace waluk amma sede Tana bleaching na Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, wai Danma akwai Hutu da an samu matsala, ga kirjinnan nata a shafe, se d’an kan nono tsuit ake gani ta cikin riga, kwata kwata bata da Nono, Kasancewar sanye take da doguwar Riga ta bacci red, wadda ta kwanta jikinta ya bani damar kare mata kallo. kanta babu dankwali, amma sede Tanada suma balefi, tadanfi hajiya Zulaihat suma da kadan. Ada tana Karin Gashi seda Alhaji jarood ya taka mata burki shine tadena, ta tsayawa gashinta, bleaching ma dan besan tanayi bane da tini ya taka mata burki, a haka yaganta fara ya aura, beyi tsammanin bleaching take ba, Kodan mashi baya wani kallonta sosai,.Hajiya Aisha nayin 2eyes da JAROOD ta washe wagegen black mouth dinta, labbannan nata baki suduk irin de yadda labban yan meduguri yake, amma ita nata bakin se naga yayi yawa. A kallah hajiya Aisha bazata wuce 33yrs ba amma Ido sekasha kota girma Hajiya Zulaihat sbda gabaki daya zubin tsofaffi gareta, ga bleaching ya cinye mata fata sosai. Tinda ta fito daga dakinta taketa bin jarood da ido Tana sakar masa murmushi irin na shu’uman mata makirai. shima jarood yabita da ido , yayinda fara’arta tasa yaji sanyi a ransa, Gashi data fito yaji wani uban kamshi ya doshesa.shiko a duniya yanasan kamshi ita kuma hajiya Aisha bata rabo da kamshi. Akasin hajiya Zulaikha da Bata da tunani Sena acita dan haka ko kamshinma bata damu dashiba. “Barka da safiya Ranka ya jima, Alhajin Allah…” Cewar hajiya Aisha datayi maganar cikin iya magana, Sam muryarta bata da dadih, hasalima tanada babbar murya amma ta iya sarrafa harshenta, shiyasa A wasu lokutan take zama tauraruwa ga Jarood, Sam baya iya hanata abinda takeso garesa. “Barkade Hajiya Aisha yakike? Bade wata matsalar kou ?” Cikin kissa Hajiya Aisha tace “eh babu ranka ya dade, tako ina a wadace muke a gidanka sede fatan Allah ubangiji ya kara arziki duniya da lahira…, ba abinda zamuce dakai se dumbin Adduah ,,Allah de ya kara maka lafiya…” jarood ya amsa da Amin, çıkın Jin dadih. “Mu karasa ka zauna ranka ya dade, mu karasa dinning dan daganinka kanajin yunwa.…” Hajiya Aisha ta fadi cikin ladabi kamar zata kwanta masa a kasa sbda kissa da kisisina da iya tafiyar da namiji. “Wlhi zan fita ne ina sauri,…daman nace bari in shigo ne in ga lafiyarku..” Cewar jarood daya karashe mgnr yana duba watch din hannunsa, yaga time ya tafi sosai. “Duk muna lafiya ranka shi dad’e Dawisun Hajiya Aisha,,,amma se naga kmr bakayi break ba? Ko kayi de idonane be ganemin dai-dai ba?” Ta karashe da tambayarsa cikin kulawa. “No, amma ba damuwa kawai zan wuce inna fita zanyi break a waje…” marairaicewa hajiya Aisha tayi tace “habade! Kanada mu kuma kayi break a waje? Meye amfaninmu? Gaskiya ka tsaya kayi break ko ba yawa kasa wani abu a cikinka, sbda nasan inka fita be zama Lallai ka tsaya ka kulamin da cikinka ba, nikuma Banasan ka azabtarmin da kanka da yunwa,,,” nande ta dinga kanalnayesa da zancen kulawa, har tasamu ya amince suka isa dinning daman ta shiryama kanta abinda zatayi break dashi sannan tasan daman wasu lokutan a gunta yake break Tana sane da irin rikon sakainar kashin da hajiya Zulaihat kema Jarood ita kam sam bazata iya masa hakanba ko ba komai tana sanshi kuma ga daula Tana Ciki, taci hansin ta wanke dari tasaka. Seda tacika masa ciki taf da abinci, daman tasan yanasan dumamen tuwo shine abinci. Daya fiso yaci da safe, ita ma kuma tanaso sbda shi. Yaci dumamen Tuwon da farfesun kazar hausa, Sam bayacin kazar turawa kazar hausa kawai yakeci tin yana karami har zuwa yanzu, se naman dawisu yanaso sosai,. Se 11:10am ya bar part din hajiya Aisha sbda se jansa da hira takeyi, irin hirarnan ta nishadi har ya cika tumbinsa taf, sannan ta kula baya mood, dan haka shiyasa tadinga jansa da hira har tasamu ya dan saki ta sako hijjabi ta rakosa har compound din gidan, hannunta rike da wayoyinsa, tana masa hira yana murmushi amma fa a zuciyarsa cunkus take bawani armashi. Ba karamin girma gidan garesa ba, kusan get uku ne a gidan kafin suka karaso packing spaces, tako ina gidan ya tsaru , Gashi katoto, se shuke-shuke tako ina ga wasu part part wanda shi kansa me gidan be taba shigarsu ba. Ma’aika maza se garzayowa suke suna zubewa suna gaidasa, a kallah ma’aikatan dake gidan maza sunfi su dari. sbda shide namiji ne me masa gyara part dinsa, sbda hajiya Zulaihat bata gyara masa, se hajiya Aisha ke gyara masa tasa masa turaruka, shima se ranar girkinta, inko ba ita ke girkiba bata zuwa part dinsa, se tayi luf a dakinta tayita wayace wayacenta, daga ita se ubangiji sukasan dawa take wannan wayar, Gashi kullum wayarta na hannunta, ko ajiye waya batayi seda babban dalili, 24h takeyi a daki tana waya, wayar daseta kule a bedroom dinta take yinta. This books is 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi GT bank. 08101626484. Banda card VTU pls. 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) SAADATUBINTUABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) This book is 1k 08101626484. Free page2 Seda ta rakosa har bakin motarsa dazasu fita a ciki. yayinda motocin dake jere a packing space din sukeda Yawan gaske, duk iya bin kwakwabina nakasa kirga motocin dake packing space din, yawansu yayi daga-daga da brain dina. Inada tabbacin acikin motocin akwai Wacce ba’ataba hawanta ba. Abu daya na iya ganewa shine Yawancin motocin dake packing space din duk green da White se black, whites da black’s din basufi a kirga ba. hakan ya kara tabbatarmin da yanasan green arayuwarsa. Tin kafin su karaso Malam Abdullahi wanzami ya isa inda suke, ya zube ya fara kwararoma JAROOD da hajiya Aisha gaisuwa. Kin amsawa JAROOD yayi , sede ita hajiya aishar ta amsa cikin isa, tanada mulki sosai, yan aiki nashan wahalarta, inda suke samun matsala kenan da JAROOD, Akasin hajiya zulaikha ita Sam bata da wulakanta d’an Adam, kuma ita yadace tayi wulakancin sbda ita jinin sarauta ce, bayan haka kuma daga gidan masu Arziki ta fito,akasin hajiya Aisha wadda tafido daga gidan malam shehu, bahaushe yace dan talaka be iya samun guriba. hade rai JAROOD yayi yana kallon malam Abdullahi wanzan wanda yasha manyan kaya da nadin buzaye, hakan ya tabbatarmin dashi cikakken buzu ne, baka ganin komi a fuskarnan tasa se farar fatar idanuwansa kawai, ganin çıkın idanuwansa ya tabbatarmin dashidin ba yaro bane, Akalla ze iya kai 65yrz abunka da jikin buzaye sam baza kace yayi wannan shekarunba sannan yana tare da manyan mutane yanacin Arziki, shi kansa daka kallesa zakasan baya çıkın wahala yana çıkın daula jikinnan nasa ya kwanta luf-luf. “Baba banace maka dan Allah kadena tsugunnaminba, daga yau yazama rana ta karshe dan Allah ka girmeni ni yadace in dinga tsugunno maka bakai ba…” Cewar JAROOD dake mgnr rai abace, yafi sau akirga yana cema malam wanzan wato wanda yake kira da Baba yadena tsugunno masa amma sam yaki denawa,. Ganin ransa yabaci yasa Wanzan mikewa cikin hanzari hadi dacewa “Allah ya huci zuciyarka ranka ya dad’e, baza akaraba…” hajiya aisha tayi caraf ta amshe da “Ai dole ne ya tsugunna maka ranka ya dad’e saboda shima ai yasan matsayin ba daya ba…” wani wawan kallo JAROOD yabita dashi nan da nan kuwa ta shiga hayyacinta tayi kasa da kanta. “Agurinkine matsayinmu ba daya ba, agurin ubangiji ba wanda yafi wani, se wanda yafi tsoronsa, wallahi matsayin Baba agurina ya wuce tunaninki, dan haka kar in kara Jin maganar nan abakinki…” JAROOD ya karashe mgnrsa da muryar gargadi, idanuwansa nakan hajiya aishar. Hajiya aisha ta matukar jin zafin yadda JAROOD ya wulakantata agaban wanzan, daman itafa wallahi tincan ta tsani malam Abdullahi wanzan, ko anguwa zataje bataso JAROOD yace shi ze kaita, gaba daya ta tsanesa, bata taba tsanar wata halitta kmr shi ba aduniya, ta rasa dalilin dayasa ta masa wannan muguwar tsanar, amma ta danganta hakan da yanayin yadda JAROOD ke tsananin sanshi ya basa mukamin dakosu matansa be basu wannan mukaminba. Da Anyi magana kuma yace wai tinda yataso yaganshi Agidansu , tin Malam Abdullahi wanzan nada 7yrs yake tare da iyayen JAROOD A Agadez , kuma yakema mahaifin JAROOD me girma sarki hidima, har JAROOD ya girma ya mallaki hankalin kansa yazamana bashi da wani babban abokin dayafi Abdullahi wanzan, agidansu aka koya masa tuki, har yazama dreva din JAROOD yanzu, kuma babban Amininsa yafi kowa sanin waye JAROOD, ko iyayen JAROOD basusan wani abu akan JAROOD ba yadda Abdullahi wanzan yasani, iyayen JAROOD suna tsananin san JAROOD hakan ne yasa suke san Abdullahi wanzan. “Bazan karaba insha Allahu Ranka yadade…” Cewar Hajiya Aisha data danne bacin ranta ta fadi hakan cikin kwarewa a kissa. Batare da JAROOD yabi takanta ba sbda ta bata masa rai, ya mika hannu kawai ya amshi wayoyinsa a hannunta,. Wanzan ya amshi wayoyin a hannunsa shima beji dadin yadda JAROOD din yayıma matarsa ba agabansa. Suka isa gaban dankareriyar motar dazasu fita da itan sabuwa dal kalar green se sheki takeyi tana walwali me kashe ido. Tasha bakin glashi. Wanzan na kokarin bude masa gaban motar JAROOD da kansa ya bude yashiga sam baya zama abayan mota inde malam din kejansa sede yazauna agaba saboda tafiya suke suna hira shida babban Amininsa. “Adawo lafiya ranka ya dade…Allah ya tsare…” Cewar hajiya aisha daketa sadda kai tanaso ta wanke lefinta. Ciki-ciki JAROOD ya amsa da “Ameen..” malam wanzan ya rufe masa kofar, ya zagaya ze nufi gefen dreva hajiya aisha ta watso masa wani kallo na kiyayya tanaji yanace mata “Semun dawo ranki ya dade…” ta masa banza ta juya ta nufa part dinta, tana tafe tana tsuki tana fadin. “Dreva yafi matanka na sunnah inba JAROOD ba an ina ake wannan gangancin… Mtwsss Allah de ya kyauta…” tana tafe tana matsifa ita kadai harta shige part dinta. Malam wanzan yashiga yaja motar daman a kunne take Sbda AC, inde zasu fita toh se an kunna motar tayi kusan 30mnt akunne Se AC yayi sanyi a motar sosai, sbda Malam wanzan yafi kowa sanin yadda JAROOD kesan sanyin AC, ada malam wanzan inya Tuka JAROOD a mota na tafiyar 1H se yayi zazzabi saboda mugun sanyin dake Cikin Motar, tin be saba ba, yanzu ya saba da sanyin AC din. Yaja motar suka fice agidan motar yan sandan dake tsaronsa nabiye dasu abaya. JAROOD ya kalli malam wanzan daketa tuki cikin kwarewa da nutsuwa ya matukar iya tukin mota, se sanyin AÇ kawai ke aiki a motar da kamshin turaruka, turarukan dake gaban motar sunfi kala goma, duk malam wanzan ne yasiyesu yasa sbda yasan JAROOD nasan kamshi. “Yanzu Ina zamu?” JAROOD ya jefoma Malam wanzan tambayar. “Zamu fara zuwa gün Giwar sarkine, takosa taganka wlhi ranka ya dade…takanas fa saboda kai tazo kasar nan…” (Se yanzu na fahimci har yanzu hausa bata gama ratsa malam wanzanba, dole dayayi magana ka fahimci shi ba cikakken bahaushe bane) JAROOD yayi murmushi yace “Nima nakosa in ganta nasan saboda taganni tazo kaşar ai…” malam wanzan yace “Ana ma magana…Ai ranka yadade Giwar sarki na tsananin sanka najima banga soyayyar uwa da d’aba kmr Soyayyarka da Giwa, Allah de yasa ku rabu lafiya…” JAROOD ya amshe da “Amin ya Hayyu ya kayyum…” JAROOD yaci gaba dacewa “in muka bar gidan Amour (Love) Ina zamuje?” Malam wanzan ya juyo ya kalli JAROOD kana ya maida hankalinsa ga tukinsa yana fadin. “Kasan inda zamuje mana ranka yadade, koka manta in tuna maka?“ JAROOD ya numfasa yace “Aah ina sane, amma gaskiya baza muje ba…” malam wanzan yasake juyowa ya kalli JAROOD akaro na biyu yace “Saboda me ranka ya dade ?” Cikin gajiyawa JAROOD yace “Wallahi nagaji, nagaji da yawon neman maganinnan, wasuma da muke zuwa gunsufa ba malaman addini bane wallahi ni ganinsu nakeyi kamar bokaye, gaskiya Ina tsoron kada garin san neman lafiyata in bace ga hanyar ubangijina, kaga in tashi a tutar babu ba duniya kuma ba lahira, wlhi inajin tsoron Allah baba…” malam wanzan ya jinjina kai yana me nazarin kalaman JAROOD kana yace “hakane ranka ya dade, ka kwantar da hankalinka, duk wanda zamuje gurinsu senayi bincike an tabbatarmin da malamaine na Allah da Annabi Muhammadu SAW, bawai bokaye ba…wasu kuma masu bada maganin gargajiya ne…” JAROOD ya amshe da “Amma kuma shine ka kaini gün wanda yasani na Auri Hajiya Aisha dasunan za asamu waraka inna Aureta? Kaga watoma yasan gaibu kenan, Gashi kuma ba nasara, ubangiji na kuma nuna mana bawanda yasan gaibu seshi, kuma ba wanda ya isa ya bani lafiya Se ubangijin daya jarabceni da wannan ciwon, dan Allah mu hakura mu Fawwalawa Ubangiji komi wlhi dogaro ga Allah ya isar min komi kawai na hakura…” JAROOD ya karashe mgnr yana kwantar da seat 💺 din dayake ya d’anyi baya kadan, se sauke ajiyar zuciya yakeyi yayinda yakeji kmr zuciyarsa zata kone saboda zafi da tukikin da take masa, maganganun hajiya Zulaikha kawai ke yawo a kogon zuciyar tasa. Cikin tattausar lafazi malam wanzan yace “Ranka ya dade dan Allah kabari muci gaba da gwadawa inaji ajikina wata rana za a dace, kuma ubangiji yaga zuciyarmu muna rokon lafiyarka agaresa kuma muna neman magani, shi dakansa yace katashi in taimakeka, Allah yafimu sanin kanmu, ba haka Aka haifekaba yi maka Abunnan Akayi, marasa imanine suka maka wannan mugun sihirin, ka kwantar da hankalinka ranka ya dade mun tsaida Allah daya munsan ze temakemu insha Allahu wannan problem din ze zama labari, amma fa semun dage da Adduah kuma da neman maganin , kafin ubangiji ya sauke cuta saboda san da yake mana seda ya sauke mana maganinta,, insha Allahu Aski yazo gaban goshi dan Allah ranka yadade karka Sare karfin guiwarka nima kasaremin tawa…” JAROOD daketa sauraransa kuma yana tunano maganganun hajiya Zulaikha. Yanaso yasamu lafiya saboda bejin dadin abinda hajiya Zulaikha ke masa Gashi ba halin yasaketa, sbda mahaifinta yace duk randa tarabu da JAROOD toh tsinuwarsa ta tabbata agareta kuma karta sake ta Tunkaro masa gida. “Shikenan Baba Allah ya tabbatarmin da Alkhairi…” Cewar JAROOD. Malam wanzan yaji dadin abinda yace ya amshe da “Yawwa kokaifa yallabai, Amin ya Rabbih… wallahi nasan me kakeji ranka ya dade ga mata har mata ka tara Amma baka basu wutaaaa..” JAROOD yayi dariya yace “Babana kuma Aminina…” malam wanzan ma dariyar yayi yana Cewa “Eh mana ai gaskiya nafadi ka tara kaya ba injin, amma insha Allahu kwanan nan Injin ze fara aiki…” JAROOD ya amshe da “Amin ya Rabbih Allah ya amince…nida Kaifa baba marabar kadan ce…” JAROOD ya karashe maganarsa yana kwashewa da dariya çıkın zolaya , inde suna tare da Malam wanzan se yaji Rabin damuwarsa ta gudu. Malam wanzan ya bushe da dariyar shima yana fadin . “Gyan-gyan nake jina ai yanzu gashima harna Ajiye y’a, nayima Giwar sarki takwara…” JAROOD yayi dariya yace “Au namanta fa, amma yar taka nawa take koni da haihuwa nakeyi ai da yanzu nahaifi wadda tafita wallahi…” cikin barkwanci suke maganar. Malam wanzan daketa dariya har yanzu yace “Tinima kuwa ranka ya dade, da kyar nasamu Nima wallahi, in baka mantaba kusan mata goma sha biyu na Aura muka rabu duk basu haihuba sbda matsalar daga gareni ne, se yanzu ubangiji yasa dana Auri wannan matar tawa ta karshe Nasamu na haifa y’a daya shekararta goma sha hudu yanzu, kaga komi ai hikimar ubangiji ne akaina ma yakamata kaga ishara, duk gun me maganin da mukaje cewa akeyi bazan taba haihuwa ba, asibitocin daka kaini da kanka har kasar waje sunfi akirga,,, Kagani se yanzu ubangiji yabani haihuwar, kaima inaji ajikina zan dauki d’anka a hannuna insha Allahu…” JAROOD ya jinjina kai yayinda yakejin dadin hirar tasu yace “Allah ya nunamin randa zan hau duri inyi sukuwa…” JAROOD ya fadi ko kunyar malam wanzan beji ba sbda Amininsa ne sun Saba irin wannan maganar. Malam wanzan ya kuma kwashewa da dariya kana ya amsa da “Amin ai kai daga ganinka bazaka ragama duri ba… Yanda kake labcecennan ai nasan itama Gimbiyar labceciya ce…” JAROOD da nishadi ke kwance Akan fuskarsa yace “Ai nida Kaina innaje wanka Abarnan nabani tsoro innaga girmanta, kai kaga Abaaa lafceciya…Kai Allah ya ragema Aya zakiii…” malam wanzan yasake dariya yace “Wannan Ayar kam da zakinta…wannan inta mike yaya kenan, Inka shiga gunnan Yanda yakeda mugun dadih da ruwa-ruwa kamar fadama ai inaga seka kusa kashe yar mutane..” JAROOD ya tashi zaune yana dariya yana fadin “Sekace de wani Mugu…Amma nide inaso ka fassaramin yadda gun yake da dadinnan da kullum in muna magana seka fadi gun nada dadih nifa ko shaawah baya bani…” malam wanzan yace “Ai duk yadda zan gaya maka dadinsa baza gane ba nan gaba da kanka zaka gayamin yadda kaji dadin nasa, Kaiii inka fara sukuwa agunnan zakaji kamar karka fito sbda dadinsa…Kabari kawai lokaci na nan zuwa…” JAROOD daketa murmushi yace “Allah ya tabbatar,” malam wanzan ya amsa da “Amin….” Suna tafe suna hirarsu ta nishadi har suka iso Anguwar sarki inda gidan Sarki yake sauka inyazo Nigeria a kaduna. Babban gida ne wanda ya amsa sunansa tako ina an kewaye gidan da zanen sarauta da adon sarauta yan sanda zagaye da gidan suna tsaron gidan, wannan sarkin ba karabutin sarki bane, sarkine ga Kudi ga Mulki, kuma Gadon sarautar yayi bawai asama yasameta ba, masu abune da Abunsu. Packing motar malam wanzan yayi a babban packing space din gidan. A tare suka fito da JAROOD daga motar, nanfa mutanen dake zagaye da gidan suka fara zubewa suna miko masa gaisuwa yanata binsu yana amsawa cikin safin fuska. Yafi karfin 30mnt a waje yanata amsa gaisuwar ma’aikatan wadanda ke sanye da irin kayan da ma’aikatan gidan sarauta kesawa. Da kyar JAROOD yasamu ya nufa part din mahaifiyarsa, gidan babba ne sosai girmansa ya wuce lissafina. Allah-Allah JAROOD yakeyi ya isa falon nata domin yayi ido biyu da mahaifiyar tasa. Nanma yanata cin karo da maaikata abunka da gidan sarauta. Afalon mahaifiyarsa yahadu da Jakadiyar mahaifiyarsa hajiya sabuwa tsohuwa ce amma ba sosai ba sbda tana cikin hutu. Suka gaisa da JAROOD ya tambayeta “Awani Falo Giwar sarki take?” Jakadiya ta amsa masa da “Tana falon sama, tinda ta tashi daga bacci da asubahi tayı sallah yau bata koma bacci ba sbda tanaso taganka…” murmushi JAROOD yayi hadi dacewa “Okay…” ya nufa Saman ita kuma jakadiya ta nufa hanyar fita daga falon. Ko ina ya tsaru da kayan alatu ado iri daban-daban na gidan sarauta, se kamshi kawai ke tashi tako ina domin itama Hajiya Fatima batason kazanta tanasan kamshi agunta JAROOD yagaji san kamshi. Da sallama yashiga falon nata wanda ya tsaru yaji luntsuma-luntsuma din kujeru na alfarma kalar Ligt brown,. Wata farar mace na hango gishingide akasan carpet ta tada hannunta da tin-tin irin na sarauta, sauratarma ta mutanen Agadez. kyakyawa ce sosai dukda ta manyanta amma hakan be hana bayyanar tsananin kyaunta ba, kai dagani kasan itadin cikakkiyar buzuwa ce wadda ta amsa sunanta na buzaye, Sak ita JAROOD ya biyo amma gaskiya yafita kyau, ko alaunin fata ze tabbatar maka dasu ba yan nigeria bane. Tanajin sallamarsa ta amsa ta tashi zaune tasha doguwar rigar Abaya wacce tasha ado tako ina ta daura dankwalin Abayar akanta, wuyanta sanye da sarkar danyen gold da hannayenta. bakaramin amsarta Abayar tayi ba, hancinta zir har baka ga karamin baki, sak de kamarta da JAROOD tanada karamar fuska wato baby face, hutu ya ratsata tako ina, jikinnan kamar ataba jini ya bulbulo, se glowing takeyi Tana shekin kyau da fitar da wani shu’umin siririn kyau, ita bame qiba bace kuma ba siririya bace, babbar macece amma sam bata tsufa ba sbda Akwai gyara irin na yan Niger uwa uba kuma ga Hutu. “Vie moi…(rayuwata)” hajiya Fatima ta fadi da siririyar muryarta cikin harshen French, se murmushi takeyi wushiryarta tasama da kasa ta bayyana yar siririya, Abinda ya rabasu da JAROOD kenan shi beda wushirya amma yafita kyau da farar fata ma duka. Wani irin murmushi JAROOD ya saki na zallar murnar ganinta dajin dadin sunan data kirasa dashi, tin yana karami daman haka takece masa RAYUWATA. ya karaso ya kamo hannayenta yayi kissing kana ya tsugunna ya gaidata da harshen French “Bonjour mon premier amour,(good morning first love)” hajiya fatima tayi murmushi zatayi magana JAROOD yace “Kiyi hausa Amour (Love)…” murmushi hajiya fatima tayi cikin hausarta da bata kware ba, saboda ita cikakkiyar buzuwa ce, tace “Kasan hausar nan da wahala…” JAROOD yace “Da haka zaki Iya Ai Amour..” ta jinjina kai tace “Haka ne…Yana sameku ya JAROOD dina yake da iyalinsa?” Murmushi JAROOD yayi daya ganta dukse taji damuwarsa ta gushe. “Alhamdulillahi Amour, ya gajiyar hanya ya kuka baro Mon Pere?(My father)” hajiya fatima ta amsa da “Lafiya lau yaso mu taho tare amma hakan be samu ba, ayyuka sun masa yawa, baka tambayi su Mardiya da sajeeda ba seka fara da tambayar babanka…” duk cikin rashin kwarewa ahausa take maganar. Mardiya da sajida kannen JAROOD ne su uku kawai mahaifiyarsu da mahaifinsu suka haifa duk suna gidan Aurensu. “Ai daman yanzu zan tambayesu Amour, yasu Mardiya da sajida ya kuma mamana?” Cewar JAROOD da yayi mgnr yana murmushi. Hajiya fatima tadan hade rai sbda mgnrsa ta karshe. “Lafiya lau..” tabashi amsa agajarce. Murmushi JAROOD yayi yafi kowa sanin duk duniya ba wacce mamanshi ta tsana kamar Abokiyar zamanta, wato Amaryarta Hajiya Sadiya. “Yaya jikin naka? Har yanzu Anata Fama ko? Gashi shekaru nata tafiya kwance tashi asarar me rai…” JAROOD ya sadda kansa kasa yace “Ehe wallahi Amour har yanzu anata fama, insha Allahu, Allah ze kawo sauki…” jinjina kai kawai tayi nan da nan yanayinta ya sake sauyawa tace “Wallahi Sadiya tacuceni , ni nasan ita tamaka wannan mugun asirin, duk inda mukaje cewa akeyi itace tayi wannan kullin saboda taga ita bata taba haihuwa ba, seni nahaihu kuma nahaifa d’ana miji, da mata biyu, shine ta kashemin namijin yadda bazaka moruwa, Allah ya isa tsakanina da Hajiya Sadiya, wata shara’ar nida ita se munje lahira…” hajiya fatima ta karashe tana sharar kwallah. Cikin muryar kwantar da hankali JAROOD yace “Ki kwantar da hankalinki Amour, kinga fa ba’atabbatar ita tamin asirinba, ni nadauka jarrabawar ubangiji ne kawai, insha Allah seya yayemin Amour bawanda yasan gaibu se Allah, duk lalube ake Cikin duhu…” humming kawai hajiya fatima tayi tace “kai yarone JAROOD nafika sanin wacece hajiya sadiya ta azabtar dani tin kana ciki ubangijine ya rubuta sena haifeka JAROOD …” JAROOD yace “Haka ne Amour toh Abar masa komi shi yasan yadda zeyi dani…” ya karashe yana kokarin danne damuwarsa saboda yadda yaga mahaifiyarsa nacikin damuwa. “shikenan Allah ya kawo mafita…” hajiya fatima ta fadi, daman ita macece me hakuri da saukin kai. JAROOD ya amsa da Amin. “Wanzan yacemin ansamu wani me maganin kou ?” Hajiya fatima ta jefo masa tambayar. JAROOD ya amsa da “Ehe Amour, amma nagaji da ziryar neman maganinnan…” “Me nema ai baya gajiyawa JAROOD, ka jure insha Allahu wata rana za adace, inata maka adduah bana bacci sbda kai wallahi…yanzu tinda nazo ma tare zamuje gun masu maganin…” Cewar Hajiya fatima. JAROOD yace “Toh shikenan Amour…” sukaci gaba da hira irin ta d’a da uwa çıkın So da kauna. Anan gidan yayi azahar tare da mahaifiyarsa sukaci abincin rana, se hira sukeyi taso da kauna, sukayi video call shida mahaifinsa ta wayar mahaifiyarsa. Se wuraren 3;pm suka bar gidan shida Malam Abdullahi wanzan , hajiya fatima taso sutafi tare gun maganin amma JAROOD yaki da kyar yasamu ta hakura bata biyosunba sun rabu Akan ze dawo zuwa dare. “Wai har Ina ne gun me maganin?” JAROOD ya tambaya malam wanzan dake driving tin Dazu sunata tafiya har sunyi tafiyar 1H amma basu isa ba. Malam wanzan yana driving yace “Mun kusa isa, ,,” JAROOD yace “Wani irin gurine wannan amma dagani dajine kou ?” Malam Abdullahi yace “Ehe amma ba daji sosai ba, karka damu ranka ya dade mun kusa isa…” cikin gajiyawa JAROOD yace “Wallahi nagaji da zakan motarnan..gaba daya ma nagaji da yawon neman maganinnan…” ya karashe kmr ze fashe da kuka. “Insha Allahu wata rana se labari, kwanan nan zaka hau Aiki kama hajiya babba ciki ka dawo kama hajiya karama ciki…” Cikin kwarin guiwa malam wanzan ya fadi hakan. JAROOD yayi murmushi kawai. Yace “Allah amince …” “Amin..” Cewar malam wanzan. “Inka samu masallaci mu tsaya muyi sallah…” Cewar JAROOD malam wanzan Yace “Toh ranka ya dade…” tafiyar 2H sukayi suka isa wani masallaci acikin gari, sukayi packing da motar securities dinsa. sukayi sallar la’asar suka idar sukaci gaba da tafiya acikin wani kasurgumin kauye dake Cikin zariya. “Tafiya kamar ta barin kasa..” Cewar JAROOD daya gaji da tafiyar, seya kwantar da kujera ya tasar ya rasa ma yazeyi dukya gaji saboda be saba tafiya me nisa ba a mota sede ajirgi. “Mun kusa insha Allahu…” Cewar malam wanzan. Jarood yaci gaba da mita “Ai da kawai jirgi muka hau dakasan da nisa har haka…” Malam wanzan de yayi shiru se basa hakuri yakeyi danya kula yagajine. Seda suka kara tafiyar 20mnt kana suka isa wani d’an karamin gida Awani daji gabaki daya dajin gidanne kawai gida adajin, gabas da yamma bawani gida se wannan gidan, mutanen dake zaune awajen gidan sunyi layi sunfi mutane dari uku, kama daga kan jinsin maza da mata, amma gaskiya mata sunfi yawa sun baibaye ko ina ga manyan mutane tako Ina, anyi packing motoci sunfi motoci dari biyu ata farfajiyar bukkar gidan. “Wani irin gida ne wannan kamar gidan matsafa? Dan duk mutumin dake shuka alkhairi baze baro çıkın gari ba yadawo daji…” Cewar JAROOD daya fadi mgnr yana kallon gidan yana kallon malam wanzan. Malam wanzan ya bude baki zeyi mgna JAROOD yaga wani mutum ya fito daga gidan hannunsa rike da wani jan kyalle irin na tsafi. Haka kawai JAROOD yaji sam hankalinsa be kwanta ba gaskiya. “Gidan bada maganine ranka ya dade bakaga mutane tankanba…” JAROOD ya girgiza Kai yace “Gaskiya wallahi ban yadda da gidannan ba, nan gidan matsafa ne, dagani ba Aikin ubangiji ake shukawa ba a gidannan…ajuya mota kawai ka mayar dani Gidan Amour maza cikin hanzari kafin gari ya fara duhu kasarnan ba lafiya bace da ita…” malam wanzan ya kalli JAROOD yace “Haba ranka ya dade musha wannan doguwar tafiyar kuma kace mu juya? Dan Allah ka fita muje kashiga kagani bawai gidan tsafi bane gidan maganin gargajiya ne, shiga kawai zamuyi nariga naje jiya nakama mana layi yanzu shiga kawai zamuyi…” “wallahi bazan shiga ba… dan Allah mu juya kawai wallahi nagaji , bazan kara dawowa ba gun wani neman magani daga yau wallahi, nariga na hakura…@ JAROOD ya fadi. Malam wanzan yashiga lallaminsa da lallabasa kan yashiga amma JAROOD yayi fır yaki, wanzan yayi-yayi JAROOD ya tubure. Dole suka juyo da motar suka dawo kaduna ran Wanzan adagule, sam ba haka yasoba, yaso ace su shiga su amshi maganin yanaji ajikinsa za adace. Amma JAROOD yaki, hakan ba karamin batama wanzan rai yayi ba. A anguwar sarki sukayi sallar Magriba, awajen gidan kana suka nufa falon Hajiya Fatima atare shida JAROOD, daman Hajiya fatima tanata kiran malam wanzan saboda tasan inta kira JAROOD bezama lallai yana kusa da wayarsa ba, sbda shi ba ma’abocin waya bane, amma yana kiran mahaifiyarsa sede itadin tafiso takira malam wanzan, tafi sabuwa da hakan. amma JAROOD inyaga kiran mahaifiyarsa yana dauka. “Malam ina zakaje? JAROOD ya juyo ya kalli malam wanzan ya jefo masa tambayar, ganin yanaya binsa zuwa falon mahaifiyarsa. This book is 1k 08101626484. 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) https://chat.whatsapp.com/CyBhsjJtnx7C5FWgP88xX1 SAADATUBINTUABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) This book is 1k 08101626484. Free page3 Malam wanzan ya kalli JAROOD yasan dalilin dayasa ya masa wannan tambayar. “Zanje gun uwata ne nima mu gaisa ,ko angaya maka kai kadai keda Giwar ne…” cewar malam wanzan. JAROOD yayi murmushi yace “Ku tsaya a gaisuwar, wlhi karka sake ka gayama Amour naki shiga gun me maganin…” “toh..” kawai malam wanzan yace da JAROOD, amma badan ya dauka ba. Suka isa falon da sallahma Hajiya fatima na kasa tana zaune da charbi a hannunta sanye da maroon hijjabi har kasa, dagani yanzu ta idar da sallah tana lazimi. wani sabon kamshi ke tashi a Falon da Sassanyar sanyin AC. Tin shigowarsu ta washe baki hadi da Amsa sallamar tasu tace tana kallon JAROOD. “Sannu Vie moi…” “Yawaah Amour…” JAROOD ya fadi yana karasowa gareta ya tsugunna ya gaidata ta amsa kana ta dawo da dubanta ga malam Abdullahi wanzan wanda shima ya zube se kwararo mata gaisuwa yakeyi. Ta amsa fuska sake tace “Ga kauna, ga kaunah…” JAROOD yayi murmushi shima malam wanzan din murmushi yayi, sun fahimci me take nufi, daman hakan takece Musu inta gansu tare. “Zauna mana malam wanzan kabani bayanin yaya ake cikin Yanzu kuka dawo daga gun maganin? Ina fatan de a dace?” Hajiya fatima ta fadi mgnr tana kallon malam Abdullahi dake tsugunne tinda ya gaisheta be zaunaba. Zaunawa yayi Akan lallausar carpet din dake falon yana facing hajiya Fatima ya kalli JAROOD yaga shima shi yake kallo ya wani hade rai. Amour ta kalli Wanzan ta kalli JAROOD ta kula da irin kallon da yake ma wanzan. “Inajinka bani bayani nana, kasan wannan Karan bazanbar kasar nan ba insha Allahu se naga ya Ake ciki?” Hajiya fatima ta kara fadin hakan tana tsare malam wanzan da idanuwa. Yayi shiru ya kasa magana saboda ya rasa meze ce. “Ya kayi shiru kuma inata magana ko kana tunanin wani abunne??” Hajiya fatima ta kara jefo wa Malam wanzan tambayar ganin yayi shiru tanata mgna shiru. Malam wanzan ya dauke idanuwansa Akan JAROOD ya dake ya fara magana cikin girmamawa kansa kasa yace “Ranki ya dade Allah ya kara Miki lafiya, wallahi munje gun maganin amma JAROOD yaki shiga, kuma munasa ran maganinsa zeyi aiki amma nayi-nayi JAROOD yaki shiga wai gun tsafine, wallahi ranki ya dade seda na tabbatar da inganci gurin me maganin sannan na kaisa…” nan da nan hajiya Fatima ta hade rai jin bayanin malam wanzan, ta kalli JAROOD Wanda ya hade rai sam beso wanzan ya fadama Amour abinda ya faru ba. “Kai haka akayi?” Hajiya fatima ta taare JAROOD da ido hadi da jefo masa tambayar ranta a matukar baci. Kallonta yayi yaga bacin ran dake kan fuskarta yayi hanzarin sauke idanuwansa , yayi kasa da kansa. “Kiyi hakuri dan Allah Amour…” JAROOD ya fadi cikin kankan da murya. “Hakurin me? Meyasa zakayi haka ? Waishin ko zugaka akeyine? Yaya kakeso amaka ne wai? Atunaninka Wanzan ze kaika inda za a cuceka ne? Dashi me cutarwa ne, da tini mu iyayenka baka taso ka ganmuba! Wani irin rashin tunani ne wannan ka farayi JAROOD? wannan ai rashin mutimcine ana fafutukar lafiyarka kanawa mutane wulakanci da rashin mutumcin, wannan Ai tsantsar wulakancine,,” hajiya fatima taketa fadin hakan cikin fada. JAROOD ya jima bega fushi da fadanta ba se yau, tadinga masa fada ta inda take shiga bata nan take fita ba. Shi kansa malam wanzan yayi nadamar gayamatan da yayi ganin yadda taketa fada, tamaki bari JAROOD din ya bude baki ya mata bayani, se fada take masa, shi kanshi malam wanzan be taba ganin fushinta irin na yau ba. “Dan Allah ranki ya dade Kiyi hakuri wlhi bansha zakiyi masa fada haka ba, nasha natsiha zaki masa Dan Allah ki masa natsiha kawai ranki ya dade, yafimu damuwa da abinda ke damunsa, abunne da gajiyawa ranki ya dade…” malam wanzan ya fadi cikin kidimewa bakaramin kidimasa fadan da takeyi yayi ba, sam ma besha haka take ba se yau. Nan da nan JAROOD ya shiga hayyacinsa ganin yadda taketa fada, se yanzu yake nadamar rashin shigarsa gun me maganin, danma Allah yasa wanzan ya d’an mata magana dan yaga ta d’an sassauta fad’anta. “Kiyi hakuri Amour dan Allah, zamu koma gobe insha Allahu, Dan Allah baba malam ka bata hakuri Gobe da sassafe zamu koma insha Allahu…” Cewar JAROOD daya fadi cikin kwantar mata da hankali. Se yanzu Hajiya fatima tadanji sanyi aranta jin yace ze koma gobe. Ta kalleshi tace “Kamin Alqawari zaka koma goben?” JAROOD yayi hanzarin cewa “zan koma wallahi insha Allahu Amour, bansan abinda ze bata ranki wlhi…” d’an sakin ranta tayi tace “Yawwa ko kaifa Allah yamaka Albarka JAROOD wlhi ina tsananin san inga ka warke, shine burina na duniyarnan dani da Sarki, Allah ya nunamin randa zanga ka warke, wlhi duk Akan lafiyarka naketa wannan fadan, gobe in Allah yakaimu dani za Aje insha Allahu…” malam wanzan yajin dadin mgnrta t karshe yace “Yawwah Ranki yadade kwara aje dake din..” JAROOD ya kallesa ya masa wani kallo, malam wanzan yaki yadda ya kallesa. “Wai sekace dole zuwa gun maganin…” JAROOD ya fadi aransa cikin gajiyawa, tinda ya taso yake zuwa gun neman magani ina zakaje neman magani daga ina kake neman magani, yana çıkın jarrabawa. Anan gidan sukayi sallar isha’i a masallacin wajen gidan. Ranar a nan sukaci abincin dare, sukasha hira su ukun se sha biyu nadare Sukabar gidan zuwa gidan JAROOD. A hanya JAROOD ya dinga kunkunan meyasa Malam wanzan yagaya ma Amour yaki shiga gun me maganin. Malam wanzan najinsa bebi takansa ba harya gama kunkunan nasa. Suna dawowa gidan. direct JAROOD ya nufa part dinsa yasan yau ranar girkin Hajiya Zulaikha ne bazuwa zatayi ba. Bedroom dinsa ya nufa wanda yayi kyau ya gaji da kyau. Ya fada bathroom yayi wanka ya dauro alwala ya shirya cikin lallausar kayan bacci Se sanyin AÇ da AÇ kawai ke Aiki a dakin. Ya fara jero sallolinsa na dare kmr yadda ya saba, ya sallame. Ya zauna yanata lazimi, har zuwa lokacin sallar Asubahi, seda yayi sallar asuba 6:30am ya kwanta bacci haka yakeyi akullum baya bacci se yayi sallar asubah,. Juyi ya dingayi akan makeken dankareren gadonsa na alfarmar komi a bedroom dinsa green ne da milk color. Juyi kawai yakeyi timeis to time yanata tsuki ga bacci cike da idonsa amma ya kasa yinsa sbda tunanin dake cike fal da zuciyarsa, gaba daya tunaninsa ya ta’allaka ne dazuwa gun amsar maganinnan shifa harga Allah besan zuwa amsar maganin wallahi, amma ba yadda ya iya kodan Amour yazaman masa wajibi yaje. Se wuraren 8:30 yasamu bacci ya fara figarsa. Yajawo wayarsa yayi typing message ma Lambar malam wanzan ya tura masa kamar haka. “Se 2:pm inna tashi a bacci zamuje amsar maganin in case in Amour takiraka kace mata se 2:Pm zamuje gun amsar maganin kaddarar.” Ya tura masa malam wanzan naganin karashan abinda yace asakon yayi murmushi kawai. abangaren jarood yana tura masa sakon ya kifa kai nan da nan bacci me nauyi yayi Awan gaba dashi. *** *** *** *** *** *** *** *** *SHIN WANENE JAROOD?* *** *** *** *** *** *** *** *** Asalin mahaifinsa Sarkin Agadez Abdulmuminu Haifaffen cikin garin Agadez ne, shi kadai iyayensa suka haifa amatsayin namiji, yanada yayyi hudu duk mata ne. Abdulmud’allab da Fa’iza sune iyayensu. mahaifinsa Abdulmud’allab ya gaji sarauta ne agurin mahaifinsa, kasancewarsa shi kadai namiji a yaran babansa. Shima se ubangiji ya bashi namiji d’aya wato Abdulmuminu, bayan rasuwar mahaifinsa Abdulmud’allab da mahaifiyarsa hajiya Faiza mace me kirki duksun rasu. Abdulmuminu ya Auri Hajiya Fatima matarsa ta farko itama cikakkiyar buzuwa ce, kmr yadda yake shima buzu ne, tin tana 10yrs ya aureta har takai 20yrs bata samu haihuwa ba, dan haka ya karo aure saboda haihuwa yake nema ido rufe musammamma ta d’ana miji saboda yanaso yasamu magaji. Ya Auro hajiya Sadiya itama cikakkiyar buzuwa ce, hajiya sadiya tinda tashiga gidan sarki Abdulmuminu taketa neman yadda za ayi tasamu haihuwa kota halin yayane, amma abu yaci tura, ko bari takasa yi itama duk bin bokayenta da malamanta Amma abu ya faskara. Ana çıkın haka ubangiji yabawa Hajiya Fatima Wacce Ake kira da Giwar Sarki ciki, nanfa sarki ya rikice da murna, ya ninka tarairayarsa da kauna Akan hajiya fatima daman yana santa kowa ma yasan yana santa sbda Auren Soyayya sukayi da ita, Hakan ne yasa yake kiranta Da giwar Sarki Abdulmuminu. ita kuma hajiya sadiya ya Aureta ne danta haifa masa yara, sam baya santa zan iya cewa de arashin uwa ne yayi uwar daki. Hajiya sadiya tinda takula hajiya fatima nada ciki tashiga shige ficen yadda za’ayi çıkın ya zube, tayı-tayi abu ya faskara, seda aka haifi cikinnan akayi rashin sa’a agareta aka haifa d’ana miji. Ranar hajiya sadiya batayi bacci ba, tanada Aminiya Hajiya bara’atu ta kirata a rikice tini suka dunguma gurin boka sukace akashe yaron, boka be boye Musu ba yace baze yuba akashe yaron, ya sanar dasu in suka matsa se sun kashe yaron su suna iya mutuwa har lahira. Jin hakan ya matukar firgita Hajiya sadiya ta kalli kawarta tace “Toh meye mafita…” hajiya bara’atu tace ba wata mafita domin ita kanta ya kulle. Hajiya sadiya tayi jim can wata dabara ta fado ranta, ta roki bokan daya kashe masa gabansa na har abadan ta yadda baze moruba har abadan a tunanin hakan zeyi sanadin daze kashe kansa da kansa, sbda namiji ba Bura Ai ba namiji , wato de ze zama Gashi a raye amma matacce ma yafisa daraja. Tini boka ya aiwatar mata da hakan, sannan ta karada asa masa tsanar sarauta da masarauta, tasa a nisanta zuciyarsa ma da kasar Agadez baki daya, acewarta bataso ya girma ya mulqa kasar Agadez tinda ita bata haihu ba kwara kowa ya rasa mulkin ita da hajiya fatima. Batare da Hajiya fatima da sarki sun sani ba akasha suna yaro ya amsa Sunan mahaifin babansa wato kakansa Abdulmud’allib ake masa lakabi da JAROOD, sarki ya dauki san duka duniya ya daurama JAROOD, Hajiya sadiya takasa cire San JAROOD azuciyar sarki, wannan San na Allah ne tayi kadan ta rabasa, haka bokanta yagaya mata. JAROOD Yanada 5yrs aka haifi Mardiya,. Kasancewarta mace yasa Hajiya sadiya rashin jin damuwa sosai amma fa bakin ciki kmr ya kasheta ganin ita shekaru nata tafiya Amma shiru bata haihu ba bama alamar zata haihu kullum tana ziryar yawon zuwa gun bokaye amma ba riba, kullum se kara dilmiyewa takeyi kudinta nagun bokaye Gashi ba kudine dasu ba se abinda tasamu agun miji, amma taki nutsuwa kai inka ganta bakace matar sarki bace kullum a lalace take sbda tasawa rayuwarta mugun Abu da hassada da bakin ciki, ta rantse tukunyar Hajiya fatima bazata tafasa ba, gashi ta-ta ko zafi takiyi, karfin asirinta ke zaunar da ita agidan Sarki Amma Sam ba kaunarta yake ba, danginsama sam basa santa saboda bakin halinta da rashin haihuwar da batayi ba. ita kuma hajiya Fatima daman yar Waziri mahaifin Abdulmuminu ce, sam ba ruwanta ga hakuri ga Addini, ko magana ma bata dameta ba, seda Aka Auro Hajiya Sadiya shine tayi baki na dole ganin irin cutarta da Hajiya Sadiyar keyi, tashigo tasameta da mijinta amma kuma ta dage dole seta fitar da ita a dakin mijinta bayan ita tazo tasameta. Hajiya Fatima tazo ta kara haihuwar yarinya mace Sajeeda,. Hajiya sadiya tashiga shige da fice har seda taga ta dakatar da hajiya Fatima daga haihuwa tinda ita bata haihu ba, ahakama bada san ranta aka haifa ukun ba, da ace da yadda zatayi databisu dukta kashe yara ukun. Sarki yakuma san hajiya fatima ita da yaranta saboda yafi samun kwanciyar hankali da hajiya fatima ita hajiya sadiya ko iya tarairayar miji da kulawa batayi ba se hauka dabin bokaye da makirci. Haka JAROOD ya taso kwata-kwata bayasan harkar sarauta, har zuwa balagarsa, ko irin mafarkannan na balaga sam bayayi, bayasan mata kwat-kwata, koya gansu basa burgesa kuma basa bashi sha’awa ko kadan, baruwansa da kowa, inka gansa da wani toh da malam wanzan ne shine ko ina zasuje tare suke zuwa , makaranta ma tare suke zuwa kafin dağa bisani yazo yabar kasar yake Egypt yayi karatunsa Akan Kasuwanci, burinsa kawai kasuwanci bayasan wani harkar sarauta ko mulki-mulkinnan. Seda JAROOD yakai 20yrs mahaifiyarsa ta fahimci a gaskiya beda lafiya saboda sam bata ganin yana Abu yadda maza keyi , Ya taso da kyau sosai da kwarjini ga kwakwalwa mata nasanshi sosai amma seta kula shi sam mata basa gabansa, sema daya zauna taji yanata sukar mata yana zaginsu, afari tasha aljanace ta auresa. Dan haka ta dukufa nemo masa magani. seda yakai 25yrs ne sukaje gun wani me magani shi yake tabbatar musu da gabansa be Aiki acewarsa kuma gaban nasa baze taba Aiki ba har abadan. Ba karamin tashin hankali hajiya fatima da sarki suka shiga ba harshi JAROOD din hankalinsa ya tashi. Hajiya Fatima tadinga kuka tin kafin ace asiri aka masa taji Ajikinta asirin aka masa kuma tasan hajiya sadiya ce ta masa dukda de batasan gaibu ba amma biri yayi kama da mutum. Me martaba ya dinga bata hakuri yace insha Allahu ta kwantar da hankalinta duk inda magani yake seya nemo masa. Aka fitar da JAROOD kasashen waje domin a nemo masa lafiyar gabansa Amma duk inda akaje sede likitoci suce su lafiya lau suka gansa basuga wani ciwo a tattare da gabansa ba. Ko ina akajefa mgnr daya ce agun lokitoci har şarkı ya gaji ya dawo ga magungunan gargajiya sune basu can basu nan, amma har yanzu ba’adace ba, hajiya sadiya kam tana gefe tana dariya zuwa yanzuma wanda yama JAROOD mugun asirin ya rasu tanada tabbacin bawanda ya isa ya karya asirin afadin duniya acewarta. A haka har JAROOD yakai 30yrs har yanzu yana kan karatunsa a egypt ya hadu da Abokai yan Nigeria harma yakan bisu Nigeria ağarın Kano, in anyi Hutu a school dinsu, da haka yasaba da Nigeria yaji Tafi masa dadih Akan Niger, tin me martaba beson zuwansa Nigeria har yazo ya hakura ganin yadda JAROOD din keson nigeria suma suka fara zuwa Nigeria gün iyayen abokanayen nasa sbda JAROOD din zumunci ya kullu atsakani toh acikin abokan nasa Akwai wani Hassan dan kaduna ne, JAROOD yazo yana Binsa kaduna daga kanon gidansu İbrahim, har yazoma yafi sabawa da kadunan, yazamana har gidaje sarki yasaya a kadunan sbda JAROOD suma kuma sukazo suka saba da kadunan, JAROOD ya fara kasuwanci kadan-kadan a kano da kaduna yana duba abinda babu seya Saro Akasar waje, a haka yadinga habbaka yana karatu kuma yana kasuwanci shide ba ruwansa da mace. Zuwa lokacin tini anyima mardiya aure anan cikin agadez din. Hajiya fatima taje nemawa JAROOD magani awani kauye dake Cikin Agadez, anan me maganin yace ai warakar JAROOD na jikin mace, yace amasa aure. Hajiya fatima Nadawo wa tasanar dame martaba, ya gayama Babban amininsa wato wazirinsa sarki beda wani Amini daya wuce Waziri İbrahim,. Tini Waziri İbrahim yace ya bama JAROOD yarsa Zulaikha dukda kuwa yasan da rashin lafiyar gabansa. Şarkı yayi murna sosai, hajiya fatima ma tayi murna sosai Abangaren JAROOD sam beyi murna ba sbda shide yasan beda abinda zeci yarinyar mutane, dan haka besan yazeyi ba, yaso subarsa ya mutu a haka. Mahaifiyar Zulaikha da Zulaikha sunyi murna sosai, mahaifiyar Zulaikha bahaushiya ce Hajiya Safiya cikakkiyar yar nigeria ce haifaffiyar kano. Zulaikha daman tanasan JAROOD amma Sam batasha abinda ake fadi nacewar gabansa be Aiki da gaske bane seda akayi Aure, akasha bikin da ba atabayin irinsa ba Akab garin Agadez din. Amarya ta tare a gidan sarauta Agadez, tanata jira taga miji yazo dakinta amma har Akayi 1week bezoba, Zulaikha atime din kusan 20yrs take daman a hannu, a hannu take takosa taji namiji a gabanta. Seda tayı 2month agidan taji still shiru bata rasa ciba bata rasa shaba, amma sede ango beshigo ba sbda koya shigo besan meze mata ba. Seda tayi 1Month agidan zuwa lokacin JAROOD ya shigo dakinta sun kwana tare ma sun tashi shiru, tafiya tayi tafiya har akayi 3yrs shiru Zulaikha se atime din ta tabbatar da dagaske ne abinda ake fadi, sbda ko hannunta JAROOD be taba rikewa ba, kuma gata cikakkiyar mace ta tara kayan ruwa ajikinta. Akayi 5yrs zuwa lokacin taje ga iyayenta da niyar araba Auren mahaifinta ya mata fada sosai, ya tabbatar mata da duk randa tasake ta rabu da JAROOD toh karta dawo masa gıda kuma ta tabbatar da tsinuwarsa ta tabbata akanta inhar tamatsawa JAROOD yasaketa. Sarki Abdulmuminu beji dadin wannan hukukçun da Waziri ya yanke ba, ya basa hakuri akan kawai araba Auren, Waziri yace ai baze yuba Yarima ba mata ai mutumcinsu ze zube, hakan kuma zesa mutanen Niger su dinga zargin JAROOD wasuma bacewa zasuyi beda lafiyar Gaba ba, sede akwakulo wani sharrin amasa. Dole Zulaikha takoma dakin Aurenta taci gaba da zaman hakuri, bata inda JAROOD be wadata ba kawai matsalarta rashin Bura, ita daze dena mata komi ya bata bura yafi mata komi dadih wallahi ita kadai tasan me takeji, dataji ta koshi se gabanta ya fara Ruwaaaaa, da vibrating. Daman karatun likitanci takeyi taci gaba da karatunta, har JAROOD ya gama nashi karatun ya roki iyayensu Dazu yadda ya koma nigeria domin zuwa lokacin kasuwancinsa yayi kwari sosai a nigeria musamman a arewar nigeria dama kudun baki daya, har gidajen mai garesa sunfi goma a arewa musammanma a kaduna, ga motoci yanadasu Treloli sunfi dari. kuma kawaishi yafijin dadin zama akaduna, yasan Kano sosai , amma gaskiya kaduna tadanfi masa dadin zama. Da kyar şarkı ya amince da hajiya fatima JAROOD ya koma nigeria ağarın kaduna dashi da iyalensa, Zuwa lokacin sunada 10yrs da Aure shida hajiya Zulaikha wadda tagama karatunta na likitanci, JAROOD ya bude mata katon asibiti, tazuba likitoci wani lokacin tana zuwa asibitin, wasu lokutan bata zuwa duk bata çıkın nutsuwarta, Zuwa lokacinnan ubangiji ne kawai yasan irin jarrabawar shaawar da take ciki, wasu lokutan da kanta takesa kanta takawo, sbda zuwa yanzu dauriyarta ta fara karewa, in abun yaci tura dole se tayi yan dabaru. Sunada 15yrs da Aure JAROOD da Malam wanzan sukaje gun wani me magani A meduguri, anan shima yace se JAROOD ya karayin Aure, JAROOD yaki afari amma sedaya gayawa mahaifiyarsa ta bashi karfin guiwa saboda Ance lafiyarsa na jikin mace ne, inba tananba bata yadda Za ayi akarya wannan sihirin. Anan medugurin JAROOD ya hadu da hajiya Aisha ya gaya mata matsalarsa ai tini tace zata jure tinda taga Akwai abun lasawa. Aka daura Auren hajiya aisha da JAROOD ta tare agidansa dake kaduna inda hajiya Zulaikha take. Hajiya Zulaikha hankalinta yatashi ganin JAROOD ya karo Aure atunaninta da lafiyarsa ma Kenan, dukda ya mata bayanı amma bata fahimta ba kasancewarta mace me tsananin kishin tsiya. Tin daga nan zaman lafiya ya kaura tsakanin hajiya Zulaikha da JAROOD, tanata zuba ido taga meze wakana tsakanin Aisha da JAROOD se kuma taji shiru Aishar ma da kanta tasanar da ita ba abinda yashiga tsakaninta da JAROOD amma fa dukda haka kishi be bar Hajiya Zulaikha ba ganin irin matar da JAROOD ya Auro mata me sıffar yan duniya ga makirci ga uban kisisina, ita kuma Zulaikha tanasan mijinta sosai kawai de matsalarsu rashin Sex ne, duk inda takaiga shaawah JAROOD baya Tabata hakan kesa mata haushinsa aranta ko d’an romances be taba mata ba tsawon 20yrs suna zaune, tinda ya karo Auren hajiya aisha ne tarikice masa har take iya gaya masa wasu maganganun banza. Hajiya Zulaikha takasance mace me kamun kai duk yadda takaiga shaawah bata taba jin tana shaawar kaucewa hanyar Ubangiji ba, tanada Aminiya daya dasuka hadu anan kaduna Doctor Salima, taso tasata ahanyar bin maza sbda tana gaya mata matsalolin ta amma hajiya Zulaikha tace bazata iya ba wallahi duk shaawarta batasa imaninta ta fita ba, har yanzu imanine fal zuciyarta uwa uba kuma tasamu tarbiya tagari agurin mahaifanta. Askasin hajiya Aisha Wacce daman tin kafin JAROOD ya aureta ita ke ciyar da gidansu, ba iskancin da bata tabayiba afadin duniya inde afannin neman maza ne, ba kalar burar da gindinta be gani ba, kuma har yanzu datayı Aurennan ma ba denawa tayi ba, wato yanzuma tabude sabon babin bin maza, acı me kyau Asha me kyau ai dole seda bura. tasamo d’an yaro d’anye sharaf dan 25yrs ita kuma tanada 35yrs ne yanzu. Ana kiran yaron da Dan boy. Dan boy ya kasance me wankin mota ne, a inda hajiya aisha ta hadu dashi takai wankin motar ta ne wani car wash da Dan boy ke aiki tagansa, kasancewar dan boy kyayawan namiji ne baki yanada hancı sannan giant ne ga tsawo ga jiki kai inka gansa baza kasha 25yrs yake ba, akallah zakasha yakai 30yrs sbda yanada jikin karfafa, dole daka kallesa zakasan burarsa katuwa ce. Hakane yasa Hajiya Aisha narkewa akan San dan boy, tana miko masa kokon bararta yayi accepting dawuri ganin tanada Farare ahannu, . Hajiya aisha taji dadin yadda dan boy yayi accepting dinta. Ta gatantasa ta bude masa shagon saida wayoyi, tasiya masa katafaren gida me kyau, dataji duri na ruri taje ya sassasoka mata Wutsiya. kuma tana matsifar jin dadin burarsa, ga dadih ga girma. In kaganta ta kule adaki toh dashi take waya mugun sanshi takeyi, amma Sam JAROOD besani ba, seta fita ta kwana ma bata gidan dasunan taje biki saboda tanada kawaye sosai tinda tazo gidan hajiya Zulaikha ke ganin kawaye iri iri wanda daka kallesu kasan yan duniya ne, ita kam kawarta daya Aduniya Doctor salima. Iyayen JAROOD nada gidaje ağarın kaduna dan haka suna zuwa garin sosai domin suga dansu sbda shi Sam be cika zuwa Agadez ba, har yanzu hajiya sadiya bata dena shige da fice ba Akan JAROOD ita de burinta kada yayi mulkin Agadez kawai kowa yatashi a tutar babu Gashi itade bata haihuwa har yanzu ko bari bata taba yiba, Sajida kanwar JAROOD tini itama tayı Aure açan Agadez din. Harsu hajiya Sadiya bata bari ba, se asiri take Musu ta hanasu haihuwa agidan mazajensu aurenma dabadan karfin Adduah uwa dake bibiyarsuba da basu isa suyisaba. Sunyi aure amma har yanzu ba wacce ta haihu, sajida kam tini mijinta yakaro Aure har kishiyarma ta haifi yara uku. Ita kam mardiya har yanzu mijinta be mata kishiyaba dukda bata haihuba ya dauki kaddara ya Fawwalawa Ubangiji ne ya tsara musu hakan, yanasan matarsa sosai. JAROOD na Cikin jarrabawa me matukar rad’ad’i ubangijine kawai yasan ya yakeji, kwata-kwata bayajin dadin duniya tinda ya Taso har zuwa yanzu a neman magani rayuwarsa take kuma yana tunanin aneman maganin ze mutu, wai danma akwai Amour da Sarki ga uwa uba Abdullahi wanzan suna kara masa kwarin guiwa, kuma dan yanada karfin imani Amma Allah kadai yasan ya pain dinsa yake, wallahi abinda yakeji arayuwarsa da tini ya hadiye zuciya ya mutu, dande kawai akwai karfin iman, amma abun nadamunsa yadda yake ganin rayuwarsa ta bambamta dana maza, yana Sha’awar yaga namiji da iyalansa suna zaune lafiya, musamman yaga an hayayyafa, shi kam tinda yazo duniya gabansa be taba harbawa ba, yadda gaban maza keyi, shi nasa sam ko motsi be taba yiba, gade bura lafceciya amma sam bata motsi kuma kaf jijiyoyinsa lafiyarsu lau. *** *** *** *** *** *** *** *** *** Wannan Kenan Back to story. *** *** *** *** *** *** *** *** *** This book is 1k 08101626484. 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) This book is 1k 08101626484. Free page4 Karfe biyu dai-dai JAROOD ya tashi daga baccin nasa, yana tashi yaji wani mugun ciwon kai, daman kusan kullum da ciwon kai yake tashi in yayi bacci , sbda Azabar tunani dake damunsa danma Allah ya taimakesa har yanzu beda hawan jini, amma yanaji ajikinsa yana gab da kamuwa da ciwon hawan uban jinima. Adaddafe ya nufa toilet yayi Alwala , yayi sallar azahar. Kana Ya shiga dakin motsa jiki, kmr de yadda ya saba a kullum. ya motsa jikinsa for 20mnt, ya fito ya shiga wanka a gaggauce, ya fito, zuwa lokacin kiran da Malam wanzan ya masa yafi kira goma, harda Amour ma se kiransa takeyi, kusan miss call ashirin nata kiran har yafi na Malam wanzan. “Haba ni bantaba ganin wannan abu ba, sekace dole zuwa gun maganin, nace bazanje ba se abarni tinda ni ba karamin yaro bane ai…” Cewar JAROOD daketa shiryawa Yana shirin yana mita, harya kammala shiryawan, ya fito cikin danyan boyel yard, zallar ruwan Kwai, me azabar turirin kyau, dinkin yar shara, ba karamin amsarsa dinkin yayi ba, besa hula akansaba sumar kannan nasa ta kwanta luf irin na buzaye kmr akama a kitsa sbda kyaunta da tsayinta. Ya fito babban falonsa se zuba kamshi yakeyi, kyaunnan nasa ya kara fasowa, seya rikide yau kmr wahainiya age dinsa suka kuma buya acıkın kyaunsa da zallar fatar hutunsa se yayi kamar dan saurayi. Komai besa acikinsa ba amma sam ko yunwa bayaji, daman wasu lokutanfa yanacin Abincine kawai dan karya mutu amma badan zuciyarsa naso ba. Cikin sassarfa ya fito compound din gidan, ganin yadda lokaci ya tafi sosai har 3:pm wai ahakama dan a gaggauce yayi wankan ya shirya. Se jero masa gaisuwa maaikata keyi daya fito farfajiyar gidan a gaggauce yake amsawa, ya kosa ya isa inda ake packing motarsa in ze fita, yasan malam wanzan nacan ya cika fam. Kafin ya karasa ya kalli Dankareren watch din hannunsa yafi sau ashirin. Aiko ilai yana karasowa ya gansa jikin motar ya tsaya kyam, yasha nadinnan na buzaye. “Ayi hakuri na bata lokaci, wlhi bacci ne ya kwasheni sosai…” Cewar JAROOD domin yasan yayi lefi. Malam wanzan ya girgiza kai kawai yace “Ai ranka ya dade nasan duk gün maganinnan ne bakaso aje kuma insha Allahu se anje yau…Giwa nacan tana jiran mu Biyo mu dauketa tin Dazu taketa kirana…” JAROOD dake kokarin shiga mota yace “Uhmm bade kun matsa se munje ba, muje kawai Allah ya tsare, amma ni sam jikina nabani ba nasara…” kafin ya dire maganarsa, malam wanzan yayi saurin amshewa da “Kasan gaibune?” JAROOD dake kokarin rufe murfin motar gaban daya shiga yace “Waneni…” ya rufe marfin motar. Malam wanzan ya zagaya yashiga dreva side yana fadin. “Toh tinda baka sani ba kabarwa Allah kawai, Amma insha Allahu dağa gün me maganinnan mungama zuwa gun magani insha Allahu domin zamu samu biyan bukata insha Allahu…” malam wanzan ya karashe yana karya kan motar suka fice agidan motar securities na biye dasu abaya. JAROOD ya tabe dan karamin bakinsa yace “Oho ni nawarkr ko karna warke wlhi daga gün wannan me maganin nagama zuwa gun neman magani Akan Abarnan, kawai abarni haka, Matannan kuma duk sawake Musu zanyi, sbda Harga Allah nagaji, nayi iya bakin qoqarina zuwa yanzu nagaji…” malam wanzan dake driving ya kalli JAROOD ya gefen ido kana yace “Har Hajiya Zulaikha yar gidan Waziri?” JAROOD dake facing dinsa yace “Ai ita zan fara saki wallahi, saboda a shekarunnan tafi kowa takuramin, Aisha sam bata tabamin maganar rashin lafiyarnan ba, amma ita Zulaikha bata da magana sena bura…” “Kai!! Wlhi karkaga lefinta tayi matukar kokari 20yrs fa kuna tare ko nononta baka taba tabawa ba balle akaiga kataba sha, uwa uba ka sosa mata kasanta, aiko kaga dole tadamu, kai zan iyace maka akaf duniya babu macen dazata iya juriyar da hajiya Zulaikha tayi akanka, aiko zaka rabu da Hajiya karama ni banso ka rabu da hajiya babba…” Cewar wanzan. JAROOD yace “Toh in abu yaci tura ai dole in rabu da ita wlhi nida kaina nasan tayi kokari, kokarin ma, me tsanani banda abinda zan biyata dashi, shiyasa ina daga mata kafa sosai awasu lamuran, amma abinda takemin da Aisha keminshi ai da tuni nasaketa wallahi…” “aiko ita hajiya karamar tayi karkaga lefinta, shaawafa mugun abune awannan lokacin, Ai babu abinda za ace da matannan naka se Allah ya musu sakayya da Aljannah musammanma hajiya karama…” JAROOD yace “haka ne kuma Amin ya Rabbih…ni kainafa abun nadamuna, wallahi damuwar da nake ciki ko ita Zulaikha din bata cikin irinta, inaji ina gani banda katafus, ko shaawa banji baba malam ta ina ma zan iya taba wani Nono Balle insha? Nifa gani nikeyi wannan duk hauka ne da tsantsar iskanci… kai Nifa kona warke bazan iya wannan rashin Ajinba sekace wani karamin yaro, over 50yrs nake fa arayuwata yanzu …” malam wanzan ya bushe da wata iriyar dariya sosai, bakaramin dariya maganganun JAROOD suka bashi ba. “Ranka ya dade banda cika baki, Sadda zaka dinga yamutsar nonuka da duwawuka wallahi baka sani ba, kilama kwana zaka dingayi kana kwasar ragaaa…” malam wanzan ya fadi yana dariya har yanzu. JAROOD yaja wani tsuki hadi dacewa “Allah ya kyauta, sekace de d’an marasa tarbiya,,ni yanzu haka amaganar da kakeyima wallahi ji nakeyi kamar mutumcina ya zube tin kafinma abun ya faru…” malam wanzan ya kuma tintsirewa da dariya ya juyo ya kalli JAROOD kana yaci gaba da tukinsa yana fadin. “Sannu d’an masu tarbiya..insha Allahu zan Tuna maka maganar nan da kayi, aide lokaci yazo insha Allahu…” JAROOD ya tabe baki yace “Ko lokacin yazo zakasha mamaki wlhi, kai Nifa ba d’an iska bane, ka duba kaga yadda duk inda nabi ake ganina da kamala, kuma ma in hajiya Zulaikha ce kusan 10yrs fa nabata ta ina zan zauna ina wannan bad’alar da ita, ai wallahi nide bance bazan sex da ita ba, amma harga Allah acıkın duhu sbda zubewar mutumcina, Balle har takaiga wai insha mata Nono mace!!!? Tabdijan! Allah ya kyauta wannan rashin tarbiya har inaaa!!! Yanzu in Amour tasamu labarin ina wannan iskancin ai seta tsaneni wlhi…” malam wanzan ya kuma kara kwashewa da dariya har yanzu yana dike da mamakin JAROOD har yanzu se dariya yakeyi yana juyowa yana kallonsa Rabin hankalinsa nakansa Rabin hankalinsa nakan driving ya jima beyi dariyar da yake tayı yau ba. “Lallai wlhi kanada Aiki!! Au waikai hajiya Zulaikha ma gani kakeyi rainaka zatayi danka sha mata nono? Ina maga Aisha kam ai nasan ba’a maganartar ita…. Da sauranka d’an masu tarbiya…” ya karasa mgnrsa yana kuma kwashewa da dariya. JAROOD ya yamutsa fuska kamar zeyi Amai ya hade girar sama da kasa hadi da tsare gida yace “Renin hankali! Kai kanka yakaji maganar abakinka? Ni JAROOD? Haba! Sekace de wani d’an marasa tarbiya 10yrs fa nabawa Zulaikha kawai se in kama ganin jikinta taga nawa skin to skin, ita kam aisha Aisha Ai ba’a mgnrta kmr yadda kace wlhi…uhm yanzu kai Matarka daka Auro last maman Amour, haka kukeyi da ita? Wannan Ai zubar da mutumci ne dajama kai raini…” ya karashe mgnrsa yana kuma tsare gida. Har yanzu malam wanzan be bar dariya ba, ze iya cewa tinda suke da JAROOD be taba bashi dariya ba kmr ta yau. “Yaro man kaza, zauna nan har gaba da nono na zuqeee mata, toh ai ta hakan nema aka samu takwarar Giwar, seda nayi tande-tande da zuke-zuke!…” Cewar malam wanzan. “da girmanka? Ina ganinka da mutumci ashe ina… kai kaga zaka iya ni ba mara mutumci bane dazan dinga wannan iskancin kamar wanda aka yaye agidan karuwai…” malam wanzanfa dariya kawai yakeyi kamar cikinsa ze kulle ji yakeyi kmr yayi packing ya gama dariyar, Amma ba dama ganin time ya tafi. Ya kalli JAROOD yace “Ai sarki da giwa ma seda sukayi hakan sannan aka sameka malam sunnah nefa soyayya cefa kome kayi lada ne da matarka..har Gindin matarka in kasha lada n…” kafin ya karashe JAROOD yayi hanzarin zuge glass din side dinsa ya tofar da miyau, har Amai ya faraji sbda yadda malam wanzan yace wai Asha gindin mace. ya dawo ya kalli malam wanzan yana yamutsar baki, kai kace gindin macen ne abakinsa. yace “Dan Allah abar mgnr kayan kyamarman haka karka sani inyi Amai…wlhi zuciyata ta fara mugun tashi , kasa ina nema in farajin Amai-Amai …” “iyeeeehhhh! Ahhh wlhi Kanada babban Aiki malam, Allah de yakai damo ga harawa ko beciba yayi barne-barne, da wasa-wasa…” Cewar malam wanzan daketa dariya har yanzu mamakin JAROOD yakeyi. “Yade cin..Amma banda wannan siffofin rashin tarbiyar da rashin d’a’ah, kana magana kmr de kanaso ka maidani karuwan namiji, Dabi’un mazan banza ne Ai wannan…” “har fin karuwa seka zama wallahi,,,badai muna nan ba inda rai aida Rabo..” Cewar malam wanzan JAROOD ya masa banza sbda ya gaji da mgnr. Dai-dai suka iso gidan hajiya Fatima wadda tini ta fita farfajiyar gidan tana jiransu daman Malam wanzan ya kirata tinda suka kusa karasowa gidan. JAROOD yayi hanzari ya Riga wanzan, fita ya bude mata gidan baya tashiga ta fara masa fadan meyasa ya bata lokaci har haka kuma tanada kiransa be daukaba. “Kiyi hakuri Amour bacci ne ya daukeni..” Cewar JAROOD, be jira cewartaba yana fadar haka ya mayar da murfin motar ya rufe, ya koma inda side dinsa kusa da dreva. Hajiya fatima suka gaisa da Malam wanzan,. Suka hau hanyar zuwa zariya gurin me magani. JAROOD ya juyo ya kalleta sanye take da rigar danyar shadda tasha gold tako ina wuya hannu da kunne, ko ina kawai gold ke mgna Alaji! ba karamin kyau tayi ba, shaddar ta amsheda kalar purple dinkin doguwar riga Tasha aiki. Ta yafo babban mayafi light purple. “Amour wai gold kikasa amma Kinsan hanyar daza mubi se Ahankali nanfa ba Agadez bane Amour, kar muyi kicibus da masu satar mutane…” malam wanzan yayi saurin cewa “ba wani masu satar mutane insha Allahu ranki ya dade, ai yanzu ba Kwana kin baya bane, da kwanakin baya nema bazeyu mubi hanyar zariya a mota ba sede a jirgi…” hajiya fatima harta zaro ido jin mgnr JAROOD, seta maida idon jin abinda Wanzan yace. “Allah de ya tsaremu, kuma ubangiji yasa mu samu abinda mukaje nema, Allah ya dubi duminiyarmu…” JAROOD da Malam wanzan suka amsa da “Amin…” “wai nikam Malam Wanzan iyalinka ta karshen nan daka Aura Hassana sunanta kou ? Har yanzu kuna tare? ” Hajiya Fatima tayi tambayar da Malam wanzan. Cikin ladabi malam wanzan yace “Ehe muna tare ranki ya dad’e, sunanta hassana Ai itama yar Agadez ce…” hajiya Fatima tace “Ehe nasani, yan biyu ce kou? itace ta haifi takwarata?” Malam wanzan yace “Eh itace. Ita yan uku ce matar tawa, itace ai tahaifi me sunanki Ranki ya dade…” hajiya Fatima ta jingina bayanta sosai da kujerar motar, takasance macece ita mesan hira sosai. Taci Gaba dacewa “Nagane Allah me baiwa ashema yan uku ce…Amma ita takwarar tawa itama kace kamar yan biyu ce aka haifa dayar ta rasu kou?” Malam wanzan yace “Haka ne kuwa ranki ya dade gaskiya baki da mantuwa, ai aranar da Aka haifesu aranar dayar takoma itama macece daman de batazo da rai ba…” “Allah sarki Allah yasa me ceto ce..” malam wanzan ya amsa da Amin. JAROOD dakejin me suke cewa shima ya amsa da Amin, yana jinsu Amma besa baki ba sbda shi wlhi bema taba ganin yarinyar ba, yadesan yana bada abubuwa sosai akaima yarinyar, kasancewarta me sunan mahaifiyarsa. itakam hajiya fatima taganta da tana jaririya daga nan kuma bata taba ganin yarinyar ba. “Ranki ya dade ai yanzu haka ma ita takwarar taki tana kusan shekaru sha hudu ne, tana makarantar sakandiri ne yanzu haka SS2…” Cewar malam wanzan. Hajiya fatima ta rike baki cike da mamaki tace “ ohhh Innalillahi! Girman d’an mutum ba wuya , yanzu ita wannan jaririyar da Aka kawo mana ita har gida nida Sarki muka dauketa a tsumma harta girma?” Malam wanzan dake murmushi yace “Tini ma kuwa ranki ya dade ai in kika ganta tubarkallah, kyasha yar 17yrs ce…” hajiya Fatima tace “Ahh tubarikallahu masha Allahu, Allah ya raya mana ita kace sarki ya kusan Aurar da Diyyah,,,” malam wanzan yayi yar dariya yace “Aah ranki ya dade JAROOD ne ze Aurar da ita ai shine ubanta, sarki kuma kakantane…” hajiya fatima tayi murmushi tace “Au sankaine Abun,,,Ai shikenan Allah ya fiddo mata da muji nagari ..” suka amshe da Amin. JAROOD ya kara da “Nakusa sirikai saura kiris a fara çemin grandfather…” hajiya Fatima da Malam wanzan sukayi dariya hadi dacewa “Insha Allah…” Suna tafiya suna hira yau sunyi sauri sosai , da güdü malam wanzan yakejan motar. Dan haka Awa daya da mintoci, ta kawosu. Seda suka tsaya sukayi sallar la’asar acıkın gari kana suka karaso gun me maganin . Yauma mutanen dasuke gurin tinkass sunfi na jiya. Hajiya Fatima dasuka fito daga motar su duka ukun suna tsaye suna kallon wannan uban mutanen. Tace “Wai masha Allahu, wannan mutanen duk na meye?” Tayi tambayar da malam wanzan . “Duk masu amsar maganine ranki ya dad’e…” ya bata amsa cikin girmamawa. “yanzu wannan gurin sbda Allah ace bagun tsafi bane..” JAROOD Ya fadi yana mejin haushin dawowarsa gurinnan. “Kull da mgnr tsafinnan , in kanaso mu shirya...” Hajiya fatima dakatar da JAROOD da kalamansa . Dolensa yaja baki yayi shiru. “Ranki ya dade mu karasa, shiga kawai zamuyi dayake nariga na kara zuwa na mana booking, baza mu tsaya jiraba shiga kawai zamuyi…” hajiya fatima tace “Toh Masha Allahu…bismillah…” ta karashe mgnrta da juya akalar maganarta ga JAROOD. Malam wanzan ya shiga gaba JAROOD ya mara masa baya rannan nashi baki-kirin, hajiya fatima ke binsu abaya. Wani wanda ake Kira da d’an malam shi ya musu izo zuwa cikin dakin dame bada maganin ke ciki. JAROOD se kallon ko ina dako ina yakeyi yana yamutsar baki, labulayyan gurin duka red ne, fentin gurinma red ne. Kawai de JAROOD beda yadda zeyi ne amma sam wallahi hankalinsa be kwanta ba, ya kudiri aniyar ko an amso masa maganin a mugun gurinnan bazeyi amfani dashi ba. Seda suka zauna Awani benci dake Cikin falon bukkar, suka jira wani ya fito daga wani d’an daki yamma dasu, shi kadai ne daki acikin bukkar. Mutumin na fitowa JAROOD ya bisa da idanuwa yaga hannunsa rike da bakar ledar akasin jiya dayaga jan kyalle. “Zaku iya shiga…” Cewar dan matashin daya musu iso, wanda a ido befi 30yrs ba, sanye yake da wasu tsofaffin tufafi, dagani zakasan tufafinnan yafi 3month ma ajikinsa blue din shadda ce amma ta rikide takoma color me wuyar misaltuwa, ga fuskarnan bakikirin kamar an masa fentin baki, kwata-kwata bashi da kyaun gani, gashi jibgege tarin kiba guda, uwa uba ga uban tumbi kamar me shirin haihuwa. Hajiya fatima ta zuge bag dinta , ta dakko kudi kimanin 100k ta mikawa matashin ya amshe jiki na rawa ya dinga kwararo mata godiya shi Sam be taba ganin ma 50k tashi ta kamsa ba se yau Gashi yağa har 100k kuma duk nashi. Sosai yayıma hajiya fatima godiya tace bakomai ai wani abunma se ansamu biyan bukata. Tafadi aranta. Suka saka kai çıkın dakin da mutumin nan ya fito bakinsu dauke da sallahma, tini aka amsa sallamar çıkın dattako, JAROOD se raba ido yake adan dakin, yağa nan farin kyalle ne aka zagaye ko ina dashi, akasin falon bukkar. Har Allah Allah yadingayi ya daura idonsa Akan mutumin dake bada maganin. Nan kuwa idanuwansa suka sauka akan wani tsoho tukuf wanda a kalla ze iya kai 100yrs a iya nasa tunanin, sanye Cikin manyan kaya farare soll shi kansa tsohon fari sol yake siriri, yanada gashin gemu sosai, dukya cika fuskarsa kuma gemun fari Sol (Furfura). kyakyawa ne sosai yana zaune akasa kan wani farin kyalle, yayinda wani farin fai-fai kato ke aje agabansa,. “Ku zauna …” mutumin ya fadi yana nuna Muş’u gurin zama batare daya kalli fuskokinsuba. Hajiya fatima da Malam wanzan suma se kare masa kallo sukeyi. Suka zazzauna akasa kan tafarma ita kanta tafarmar fara sol take. Cikin girmamawa suka gaidasa su duka . ya amsa çıkın kamala har yanzu be kallesu ba. “Meke tafe daku?” Dattijon ya jefo musu tambayar still ba tare daya kwllesuba. Hajiya fatima ta kwararo masa bayanin komi Akan rashin lafiyar JAROOD. Se yanzu ya dago direct yasa idanuwansa manya-manya akan JAROOD din dukda ba’a nuna masa shiba ance shine JAROOD din ba. Me maganin ya jima yana kallon JAROOD for good 25mint kana ya sadda kansa kasa, ya daura idanuwansa akan wannan faifan na tsawon 10mint, kafin dağa bisani ya fara magana çıkın sassanyar muryarsa ta dattako, still ba tare daya kallesuba. “Iskokan dake tare dakai na kirki sun tabbatarmin dayimaka wannan sihirin Akayi, kajima kana neman magani insha Allahu kazo ga waraka da taimakon Allah subhanahu wata’ala mu nan magani muke bayarwa da yardar ubangiji,…” hajiya Fatima tace Allah ya yarje mana…” duk suka amsa da Amin harda me bada maganin. yayinda hajiya taji zuciyarsa ta mata wani sanyi ajikinta kawai takejin insha Allahu sun dace da yardar Allah. Shi kam JAROOD sam hankalinsa be kwanta da mutuminba shifa se yanzuma ya tabbatar da matsafine jin irin maganganun da yayi, kwata-kwata gün be masa ba arai ba, yaje gun magunguna dayawa amma be taba tsanar wani guriba yadda ya tsani wannan gün bada mgnin dama me bada maganin baki daya. Dattijon yayi gyaran murya kansa na kasa yaci gaba da magana “Amma gaskiya matsalarka babba ce agaremu sede ga Ubangiji karama ce, a gaskiya kmr yadda akasaba gaya muku warakarka na jikin mace ne toh hakan ne, zan iya ce muku wanda ya masa wannan sihirin an masa shine tin yana jariri, sannan wanda yayi kullin ya jima da rasuwa wato bokan da yayi mummunar sihirin. saboda haka yanzu zan baka magunguna da yardar Allah , amma da sharadin gaskiya seka Kara Auro mace ta uku Akan matanka guda biyu dasuke gida, sbda Harga Allah warakarka najikin mace ne, sannan kuma anasone ka Auro yarinya karama, Wacce akallah batafi shekaru goma sha biyu ba, zuwa shekaru goma sha uku, har zuwa shekaru goma sha hudu, zuwa de shekaru goma sha shida,,,idan SO samu ne ayi Auren Acikin wannan satın zuwa ranar Juma’annan wacce take tafe.…” Ku fara biya domin chapter na paid grp insha Allah. *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484* Set din Mace tagari 10k Set din bujenki jagab 12k Set din bata gindin kishiya 5k Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake. Yajin maza 5k Set din karfin maza 10k Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k Set din matar Oga 15k Set din balaraba me ruwan dadih 10k Set din baini wa bainik 30k in bononza. Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k Set din me jego 40k Set din sakarni inyi fitsari 30k Tsumin kankana promo 5k Tsumin rubutu 7k Tsumin tasani me gida 7k Tsumin zumar dadih 7k Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k Garin bata gindin kishiya 5k Saiwar bata gindin kishiya 10k Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k Dahuwar gandar mata 7k Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo Set din ci-muci 25k promo! Set din matar oga 20k Set din dundurusun dadih 15k Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo Jigidar mallaka 10k promo Set din mallaka 70k private package.promo! Matar minister package 📦 50kpromo! Bridal package 100k promo. VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k Set din kashe dadin gindin koshiya 200k Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC Location Kaduna. Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484 RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦300. 500Mb ₦250 2GB = ₦600. 1GB ₦500 3GB = ₦900. 2GB ₦1000 4GB = ₦1200. 3GB ₦1500 5GB = ₦1500. 4GB ₦2000 VALIDITY: 30:DAYS Call this line or whatsapp 👉🏼👉🏼 08066268951 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) https://chat.whatsapp.com/CyBhsjJtnx7C5FWgP88xX1 SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) This book is 1k 08101626484. Free page5 “What!!! In Aura yar 12yrs, yar cikina kenan fa? Ni JAROOD in Aure yar 12yrs Impossible, Ko yar 20yrs bazan iya Aura ba yanzu wallahi, ko yar 30yrs gaskiya bazan iya aura ba….y’ay’an cikina kenan fa!” JAROOD ya fadi cikin zabura, nan da nan zufa ta kara keto masa. Ya zubawa me maganin ido kallon mara hankali yake binsa dashi, wato ko acikin masu bada maganin wannan babban mahaukacine, se yanzu ya fara Tunanin babban ciwon hauka nadamun tsohonnan Me maganinnan jin irin kalamansa waishi ze kara aure, ga bura ba lafiya. wato da gaske ne da ake cewa akwai mahaukacin cikin riga, be yadda da wannan maganar ba se yau Akan tsohonnan, shifa wallahi beji ajikinsa ma ze samu saukin wannan Abar ba. “Sekace agarin mahaukata ni JAROOD zan aura wata wai yar 16yrs…” JAROOD ya fadi azuciyarsa ya bude baki ze karayin magana Amour ta watso masa wani kallo dole ya dakata da mgnrsa, kawai yabi Amour da ido yana jiran yaji mezata ce, shide wallahi kome za ayi baze kara aure ba danshi ba mahaukaci bane, ko ajalinsa za ayi baze kara aure ba, ya kudiri hakan azuciyarsa, harga Allah kwara ya mutu yabar duniyarnan da ace ya kara aure. “Kayi hkri da abinda yaron yace malam. Ai bashi yayi kansa ba dole ma ya kara Auren, Amma kana ganin inya kara Aurennan Akwai waraka kuwa?” hajiya fatima tayi maganar Tana kallon tsohon, ita kanta fa ta kad’u dajin mgnr Karin Auren domin tasan da wahala d’an nata ya yarda da wannan tsarin, maganar data fadima ta fadeta ne kawai. malam wanzan kam shiru yayi yanaji ajikinsa inde se JAROOD ya kara Aure ze samu lafiya toh lallai baze samu ba, domin yasan mawuyacin Abu ne JAROOD ya karo aure. JAROOD yabi Amour da kallo jin tace wai dole ya kara Auren. Malam Aliyu me magani yayi murmushi irin nasu na dattako kana yace “bakomai hajiya ai yaro yaro ne, insha Allah batun warakarsa Munasa ran hakan, in har kikaga ya kara Aurennan yadda nace masa yar 12yrs zuwa 16yrs, be warke ba, toh ku hakura da neman magani domin bashi da waraka in har besamu lafiyar ananba…”. 100% Hakiya fatima ta yadda da abinda malam Aliyu yace, taji wani sanyi ya ratsata. JAROOD naso yayi magana Ta hanasa magana da idanuwanta, dole yasama bakinsa key, zuwa lokacin nan har kansa ya fara ciwo jin maganar Karin Aurennan da Akeso a kagaba masa sbda rashin imani acewarsa. Malam wanzan yayi shiru shide kmr ruwa yacishi, kawai yariga ya sadakar ba sa’ah, sbda yasan JAROOD baze yadda ya kara Auren yar 12yrs ba , sbda JAROOD nada mugun san girma gani yakeyi kmr ya girmi kowa a duniyarnan. “Shikenan malam badamuwa, ka bamu maganin kasa mana ranar dazamu dawo,…” Cewar hajiya Fatima. JAROOD ya kalleta yaga da full confidence dinta, wato harma sa ran dawowa wannan mugun gurin Amour keyi. JAROOD ya fadi aransa. Yanaso yayi magana ba damar yinta, amma ya kara kudirta aransa wlhi baze kara Aurennan ba, wannan ne karo na farko dazeyima Amour gardama. Malam Aliyu ya gama hada maganin ya mikawama Amour ya mata bayanın duk yadda za ayi da maganin, wani rubutune har jarka daya, se wasu kulli kulli. JAROOD yanaji de ana mata bayanı, ya kudirta aransa ko maganin bazesha ba. wallahi. Amour ta amsa maganin da malamin ya gama hada mata. Hajiya fatima se godiya takema malam Aliyun shi kuma JAROOD ya kosa su tashi su fita daga bukkarma baki daya ga mugun zafi agurin, kuma ga mugun zafin bakin cikin da kalamansa suka dasa masa na maganar Karin Auren, se yanzu yake nadamar daman yasani da jiya da basu taho da Amour ba yashiga gun me maganin, yasan in yace da Malam wanzan karya gayama Amour ba gaya mata zeyi ba, amma yanzu ai yasan bame kwatarsa se Allah. “Nawa ne kudin dazan biya?” Amour tayi tambayar da malam Aliyu. Malam aliyu yayi murmushi kawai yace “Sadaka zaki bada kawai ba a yankewa, ki bada Abinda ya sawwaka, sannan bazaku dawo ba harse kunga biyan bukata…” cikin farin ciki da murna hajiya Fatima ta bude bağ dinta ta ciro kudi bandir, bandir, na yan 1k ta fiddo bandir biyar ta ajiye agaban malamin ta kara da kwararo masa godiya. “Kayi hakuri da wannan malam insha Allahu zan dawo bada jimawa ba, ko iI kadaice…nagode nagode, ubangiji yayi sakayyar Alkhairi Allah ya bamu nasara…” Cewar hajiya fatima. JAROOD de se kallon bakinta yake tayi, tanata godiya kmr a bata kyautar wani abun. Malam Aliyu yaji dadin yadda take masa godiya hakan ya basa tabbacin ita din macece me dattako da sanin yakamata. “Toh shikenan bakomai Allah ya bamu nasara…” cewar malam aliyu. hajiya Fatima ta amsa da Amin çıkın jin dadih, nishadi ya cikata tako ina , ta jima bataji nishadi irin na yau ba da take ciki. Malam aliyu ya hada mata magungunan tsarin jiki, sbda itama ya fahimci akwai sihirce sihirce ajikinta na shekara da shekaru. Hajiya fatima tayi godiya sosai ita da Malam wanzan JAROOD ma yayi godiya se dole, Amour ce tasashi godiyar dolen da beyi niya ba. Suka fito daga bukkar suka Amshi lambar wanda ya musu jagorancin zuwa gun malam din, hajiya fatima ta kara masa Alkhairi ta kara masa 10k tace yasa card, ya amshe se kara kwararo Musu godiya yake . JAROOD kam tini ya amshe car key ahannun malam wanzan yakosa iya isa motar yasha AÇ, sbda zafi yakeji kmr zeyi hauka, shi sam be tabayin 10mnt bama baya çıkın AÇ se yau yayi har 40mnt yana çıkın azaba, Gashi yau ana Rana sosai kasancewar lokacin zafi ne, se zufa kawai ke diga ajikinsa kmr an masa wanka da ruwa. Hatta toilet dinsa fashi akwai AÇ, be çıka wanka da ruwan zafi ba, komin sanyin da akeyi sbda shi din mutum ne mejin zafi sosai ya saba da rayuwar turai, sanyi da sanyi. A mota suka samesa, Hajiya fatima tashiga gidan baya, malam wanzan yashiga dreva side ba bata lokaci yaja motar suka bar gurin, agurguje sbda ganin yadda time yatafi kusan 5:40 ake nema yanzu. Satar kallon JAROOD malam wanzan yayi yaga rannan nasa hade, dukda uban sanyin AC dake motar Amma JAROOD zufa yake tayi. Hannu yakai ya kara sanyin AÇ, hadi da karkato AÇ garesa sosai. “Kayi gudu sosai pls…” Cewar JAROOD da yayi mgnr ba tare daya kalli malam wanzan fa, dukya kagu yaje gida ji yakeyi kmr ya tashi sama, kawai so yakeyi yajisa atsakiyar gadonsa, yana juyi. “Vie moi…” Amour ta kira sunansa çıkın sanyin murya tin Dazu take kallonsa duk taga yanayinsa ya canza, se tausansa ya rufe mata zuciya abinka da zuciyar uwa akan d’anta, tasan duk maganar Karin Auren ce ta canza masa yanayi. “Na’am Amour..” JAROOD ya amsa hadi da juyowa ya kalleta çıkın girmamawa. “Dan Allah kar kasa damuwa kaji akan mgnr Aurennan,,,”amour ta fadi masa cikin kwantar da hankali dan tasan d’an nata dasa abu a rai. Jinjina mata kai JAROOD yayi Alamar toh ya numfasa se kuma yaci gaba dacewa “Amour dan Allah bazanyi Aurennan ba gaskiya wallahi ayi hkri abarwa Allah lamarinnan kawai, karmu fada harkar matsafa, na bayama dana auri har mata biyu Akan tsarin bokaye Allah ya yafemin, gaskiya yanzu ba Kari…” JAROOD ya fadi kmr ze fashe da kuka. Hajiya fatima dake kallonsa tace “Baze yuba, ni inaso kayi, naji yazamana wannan ne Karin aurenka na karshe inaji ajikina akwai nasara awannan Karan insha Allahu…” JAROOD ya maida kansa ga kallon hanya ba tare daya ce komi ba, shide yasan wallahi kome za ayi baze kara Aure ba, wani kuna ma yaji aransa da Amour ta masa maganar. Çıkın zafin da yakeji a zuciyarsa yace “Amour shekaruna hamsin fa yanzu aduniya, ace in auri yar 12yrs kamar ni JAROOD? Sekace de karamin yaro dan Allah Amour Karki dauki mgnr matsafinnan, asani in Auri yarinyar mutane in cutar da ita…” malam wanzan nata kallon JAROOD ta gefen ido, daman shi yasan za a rina, kwanta-kwata ma beji ajikinsa JAROOD ze amince da mgnr Karin Aurennan ba, mutumin dake maganar ma ze saki sauran matan nasa. Hajiya fatima ta sauke Gwauron numfashi kawai for some seconds se kuma tace “Bari mu İsa gıda se muyi magana…” ba tare da JAROOD yace komi ba kawai ya kwanta Akan kujerare hadi da hadiyar wani mugun yawu mara dadih, ji kake kuuttt. “Nasan zansha fama Da Amour akan Aurennan, Allah ya daurani a nasara wlhi banasan kara Aurennan…” JAROOD ya fadi aransa, besan mgnr ta bayyana ba amma malam wanzan ne kawai yaji, amour ma hankalinta nacan kan dogon tunani akan kara Auren, sam bataji me yace ba. Suna isa kaduna, dai-dai ana sallar magriba, bakaramin gudu Malam wanzan yayi da motar ba. suka tsaya a wani masallaci A kawo, sukayi sallar magriba, harda Amour ita ta shiga masallacin mata, tayı sallar sannan suka iso anguwar sarki. Acikin gidan malam wanzan yayi packing Giwar sarki ta kalli JAROOD wanda taga beda niyar fita daga motar tace “Ka fito mu shiga çıkı inaso muyi magana…” “Kaina na ciwo amour pls, zuwa gobe zanzo se muyi mgnr insha Allahu…” badan hajiya fatima taso ba tace “toh shikenan Allah sawake yanzu bari in baka magungunan naka…” ta karashe mgnrta tana miko masa ledar maganinsa dake hannunta. Ba tare daya kalli ledar maganin ba yace “ki bar maganin anan Amour goben innazo zan amsa insha Allahu…” “shikenan Allah ya kaimu goben, inka isa gida se muyi waya inji ya ciwon kan, ka tabbatar kasha magani…” JAROOD yace “Toh insha Allahu…” hajiya Fatima ta fita daga motar malam wanzan ya bude mata murfin motar. Ya amshi ledojin hannunta har falonta ya rakata. Bayan sun shigo tsakiyar falonta Ta juyo kalli wanzan tace “kana ganin Anya JAROOD ze yadda yayi Aurennan kuwa?” Malam wanzan yace “ wallahi da kamar wuya ranki ya dade…” hajiya fatima da jikinta yayi sanyi karai zuwa yanzu tace “Toh Allah ya taimakemu , Ubangiji ya dubemu, Allah ya daurani akansa ya amine, ni araina gaskiya inaso ya kara Aurennan wlhi inaso ya warke…” malam wanzan ya amshe da “Amin ..” yana me ganin damuwa kwance akan fuskarta. “Dan Allah kadan tayani yakın hakan akansa…inaji ajikina akwai nasara awannan karan…” malam wanzan yace “Toh ranki ya dade, Nima inaji ajikina akwai nasara, amma sede da wahala JAROOD ya amince da Karin Aure, kawai de dan Allah Giwar Sarki abisa a hankali… abinda kwanciyar hankali be badasa ba akasin hakan baze bada ba..” hajiya Fatima data zauna Akan lallausar kujerarta tace “Toh shikenan, kaje seda safe ka kawosa da wuri nasan da wuya ma na iya bacci sbda damuwar wannan lamarin..,” malam wanzan ya rissina yace “Toh shikenan ranki ya dade, ki kwantar da hankalinki komi na Allah ne…” hajiya Fatima tace. “Allah ya mana me kyau, zuwa dasafe zan sanar dame martaba wannan maganar…” malam wanzan yace “Amin..Amma dakin dakata da sanar dame martaba ranki ya dade ki bari zuwa goben muga shi JAROOD din ze amince..” hajiya fatima ta amince da abinda malam wanzan yace. “Shikenan toh se goben…” sukayi sallahma ya fice a falon ya dawo motar cikin sauri. “Ka barni a car tin-tini, kanacan kuna shiryamin wani abu Kaida Amour kou? Ka barni a mota sekace ba mutum ka bari ba, bayan kasan kaina namin ciwo…” JAROOD ya fadi mgnr yana kallon malam wanzan. “Yi hakuri, bani nakar zomonba..” kawai malam wanzan yace dashi danya kula da yadda yake mgnr a hasale yake kmr irin shiya sashi yin Auren. Ba tare da JAROOD yace komi ba, malam wanzan yaja motar sukabar gidan. “Me kukace Kaida Amour ?” JAROOD ya jefowa malam wanzan tambayar. “Ba abinda mukace…” Cewar malam wanzan. “Shine kuma kaje ka dade…” malam wanzan ya masa shiru kawai ya riga yasan baya mood, yau mutumin se ahankali mulki ya tashi. Suka İsa gidan dai-dai ana kiran isha’i a masallacin gidan suka tsaya sukayi sallar isha’i, JAROOD ya tsa yayi sallar Shafa’i, beyi wutiri ba sbda yana sallar dare. seda ya gama laziminsa sannan ya fito a masallacin wuraren 9;pm. Yana fitowa daga masallacin ya shigo cikin gidansa ya baro inda masallacin yake, akwai get a tsakanin masallacin da cikin gidan. dai-dai hajiya yaga motar hajiya Zulaikha tashigo gidan,ta gansa amma se tayi kmr bata gansa ba, tayi packing a packing space, ta fito sanye doguwar rigar Atamfa ba karamin amsarta atamfar tayi ba, dinkin ya amsheta Abinka da Dirarriyar mace nonuwannan sun kuma cika kmr zasu fashe, ta yafa mayafi dai-dai da kalar kayan jikinta. Hannunta rike da karamar hand bag. kalar skin dinnan nata na zallar Hutu da kudi, se sheki takeyi ga haske tako ina a gidan se hasketa yakeyi Kai bakace dare bane inka shigo gidan sbda haske ne tako ina fauuuu!. JAROOD ya kalleta ya kalli dankareren watch din dake hannunsa. “Ke da izinin wa kika fita a gidannan!?” JAROOD ya tambayeta cikin tsawa,. Mamaki ya rufe hajiya Zulaikha ganin yadda yake mata magana, be taba mata tsawa ba se yau, aiko Seda kunnenta ya amsa, da gangar jikinta. Ta kallesa kawai seta daskare anan tsaye, har hannuntama rawa ya somayi sbda tsoro, car key dinta seda ya subuce ya fadi kasa, ta kasa tsugunnawa ta dauka sbda tsoro, batasan tana tsoronsa ba se yau. Çıkın tsananin matsifa da jaraba yaci gaba dacewa “Wallahi daga rana me kamar ta yau in kika kara fita agidannan batare da izinina ba, sekin gane waye ni a ranar, saboda raini duk kinbi kin raina mutum, zanyi maganinki tinda bake kike auren kanki ba ni nake aurenki!!!” Yana gama maganarsa çıkın fushi ya juya ya nufa hanyar get din daze kaisa part dinsa. Bayan wucewarsa hajiya Zulaikha tafi 5mnt a tsaye ta kasa ko kwakwaran motsi batasan shi jarababbe bane se yau, ashe ya iya fada? Duk bata sani ba se yau. “Ko uban me yasha?” Take tambayar kanta da kanta, se kuma taja dogon tsuki tace. “A banza de tinda baka da katafus bura kamar lagwani acıkın kerosine…ka tara mata baka musu komi se borin kunya…mtwsssss!!‘’ takara Jan wani tsukin. Ta tsugunna ta dauki car key dinta, tasa acıkın hand bag dinta, ta nufa part dinta tana tafe Tana tsuki ita kadai, tasan wannan fadan daya mata yau duk na borin kunya ne. *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484* Set din Mace tagari 10k Set din bujenki jagab 12k Set din bata gindin kishiya 5k Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake. Yajin maza 5k Set din karfin maza 10k Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k Set din matar Oga 15k Set din balaraba me ruwan dadih 10k Set din baini wa bainik 30k in bononza. Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k Set din me jego 40k Set din sakarni inyi fitsari 30k Tsumin kankana promo 5k Tsumin rubutu 7k Tsumin tasani me gida 7k Tsumin zumar dadih 7k Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k Garin bata gindin kishiya 5k Saiwar bata gindin kishiya 10k Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k Dahuwar gandar mata 7k Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo Set din ci-muci 25k promo! Set din matar oga 20k Set din dundurusun dadih 15k Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo Jigidar mallaka 10k promo Set din mallaka 70k private package.promo! Matar minister package 📦 50kpromo! Bridal package 100k promo. VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k Set din kashe dadin gindin koshiya 200k Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC Location Kaduna. Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484 RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦300. 500Mb ₦250 2GB = ₦600. 1GB ₦500 3GB = ₦900. 2GB ₦1000 4GB = ₦1200. 3GB ₦1500 5GB = ₦1500. 4GB ₦2000 VALIDITY: 30:DAYS Call this line or whatsapp 👉🏼👉🏼 08066268951 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) Free page group https://chat.whatsapp.com/CyBhsjJtnx7C5FWgP88xX1 SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) This book is 1k direct to me 08101626484. Free page6 Daren ranar Kwana yayi yana sallar yana Adduah, Allah yasa Amour ta mance da maganar Auren kafin wayewar garin gobe. Haka JAROOD ya kwana beci ba besha ba, kmr yadda ya wuni kuma ko yunwa beji, Sema Azabar ciwo da yakejin kansa na masa. Sam be rintsa ba, seda yayi sallar Asubahi yasha tea da bread, kadan, yasha maganin ciwon Kai sbda ji yakeyi kamar kansa ze fadi kasa. Ya koma ya kwanta, ya kure sanyin AÇ sosai, nan da nan Ciwon kansa ya karu, ya lullube yana me lumsar idanuwa, be tabajin ciwon Kai irin na yau da yake ji ba. Jawo wayarsa yayi ya kunna karatun Alqur’ani çıkın kira’ar malam Ahamad sulayman, ya rager volume kadan- kadan yakejin karatun na shigarsa, yayinda tunani ya dabai-bayesa,, abu daya ya tsaya masa a rai. “Ni na auri yar 16yrs se kace wani d’an iska, mtwssss!” Ya fadi a zahiri hadi dayin juyi akan makeken Gadon nasa, ya kara luntsuma akan Gadon hadi da Kara rufe jikinsa sosai. Ya jawo wayoyinsa yasakasu a Airplane mood yaci gaba dajin karatunsa , jefi-jefi inya tuna da maganar Karin Auren wai kuma ace ma ya Auro yar 16yrs, wannan kalmar auren yar 16yrs ya tsaya masa arai kuma ya matukar bata masa rai. Se 9:am da kyar yasamu bacci yayi awon gaba dashi, dabadan taimakon karatun Alqur’anin ba yasan dawuya, ya İsa yayi baccinnan. Wuraren 1:45pm yaji kamar muryar Amour akansa, kamar a mafarki kamar agaske. A hankali ya bude nannauyan idanuwansa, kwatsam idanuwansa suka sauka akan Amour dake tsaye akansa Tana sanye da dogon hijjabi purple, purple ne best color dinta shiyasa yawancin kayayyakinta akwai purple ajiki. “Amour..” ya Kira sunanta a hankali danya tabbatar ita dincede akansa ko mafarki yakeyi. “Vie moi… na kiraka, na kiraka shiru shiyasa nasa dreva na ya kawoni, tin Dazu inata jiran zuwanka naji shiru nakasa daurewa nazo da kaina, wallahi ka ganni nan ko baccin kirki banyi ba…” hajiya fatima ta fadi tana lumshe idonta daya mata nauyi sbda rashin bacci, kmr yadda ta fadi wlhi ko baccin batayi ba. A hankali JAROOD ya tashi zaune a tsakiyar Gadon yana kallonta, yağa idanuwanta sun d’an tasa, se yanzu ya kuma Jin ya tsani ma zuwa gun me maganin dayayi, sbda duk shi ya kawo mgnr data hana masa mahaifiyarsa bacci, gaba daya tsanar auren ta kuma shiga ruhinsa, har haushin Auren seda yaji. “Meya hanaki bacci Amour?” JAROOD ya tambayeta irin kmr besan komi dinnan ba. Zaunawa gefen bed dinsa hajiya fatima tayi. “Au kama manta kai? Toh bari in Tuna maka akan maganar me maganinnan ne, na Karin Aurenka , wallahi damuwa da tunani sun baibayeni, inaso ka kara Aurennan a lokacin dame maganinnan yace ka kara, inaji ajikina za a samu nasara insha Allahu, wallahi inaso inga jikana aduniya, banso in mutu banga jikanaba ko daya a Duniya JAROOD,,,,” hajiya fatima ta karashe mgnrta tana me sauke numfashi idanuwanta nakan jarood dmwa dukta dabaibayeta. “Dan Allah Amour ki kwantar da hankalinki, Karki sama kanki damuwar banza da hofi Akan maganar wannan mutumin dabesan gaibu ba, abinda zaki duba Amour in aure kesa in samu waraka da tini nasamu lafiya, ki duba ki gani mata biyu na Aura ba Asan ra’ayina ba dan Allah Amour ki cire maganar nan Aranki kar matsafinnan ya Jefaminke a wahala, kawai kici gaba damun Adduah kamar yadda kika sabamın amour…” humming hajiya fatima tayi kana tace “Bazaka gane ba, kasan ance abinda babba ya hango yaro baze taba hangowa ba, tinda kaga nadamu ba banza ba ni nasan mena hango…” JAROOD ya maida kansa gefe daya yana me zurfafa a tunani ba tare dayace komi ba, sam besha yadda mahaifiyarsa ta dauki maganar nan har yayi Yawan daya wuce tunaninsa ba se yanzu. nan da nan yaji kansa ya kuma wani sarawa, wani sabon ciwon Kai yaji ya kuma kanalnayesa gefe daya. “Wallahi nadamu JAROOD yanzu yaza ayi kayi Aurennan zuwa wannan juma’arh me zuwa, Karin Aurennan shine kawai farin cikina JAROOD …” hajiya Fatima ta fadi itafa bata ki a yanzu in zeyu ba a daura masa auren, ji takeyi kmr ta rufe idonta ta bude taga ya warke. Kallonta JAROOD yayi, cikin mamaki shifa ya fara tunanin Anya ba mugun sihiri me maganin ya mata ba, sbda yaga bata taba shiga damuwar data shiga ba yanzu akan sauran Aurensa da yayi amma wannan ya kula da muhimmanci sosai ta dauki abun fiye da tunanin. “Yanzu amour kina ganin ya dace dan Allah ? Ace namiji kmr ni 50yrs in auri yar 16yrs haba Amour ana ganin mutumcina dan Allah karkisa hannunki a zubewar mutumcina, ban taba miki musu ba, yau tinda nace banaso a kyaleni kawai amour ni kadai nasan damuwata, dan Allah karku karamin wata dmwar Amour a barni da wadda nike ciki, ni wallahi inde Sena Auri yar 16yrs kwara in hakura da samun lafiyar in mutu a haka, harga Allah kona Auri yar 16yrs Amour bazan iya wani abu da iya ba kona warke, maganin ayi kawai kar a fara, Dan Girman Allah Amour ki kyaleni da mgnr nan, wlhi daga jiya zuwa yau duk naji san in warkema ya fita a raina, zan samu me martaba kawai Amin lamani in saki zulaikha da iya ma Aishar, kwara inyi rayuwata ni kadai Amour,zatafimin dadih Akan wani tashin hankalin, se in mutu ina bautar Allah,…” hajiya Fatima tayi shiru Tana sauraren kalaman, nan da nan tausansa dake ranta seya kuma ninkuwa. Ta mike hadi dacewa “Zanyi tunani akan maganarka nan da zuwa la’asar kazo gida ka sameni, inaso ka amshi maganinka ka fara amfani dasu,…” JAROOD yaji dadin ganin ta mike, shima mikewar yayi ta kalli saitin gabansa ta çıkın wandonsa taga de ga Aba lafcece girmanta ya gaza boyuwa. Kasancewar yana sanye da kayan bacci riga da wando masu laushi da kwanciya ajiki. Hakan ya bata damar ganin lafceciyar burar tasa har ta sakko ga cinyoyinsa. A sace take kallon burar tasa ta çıkın wandonsa, abinka da babbar mace me hikima sam JAROOD be fahimci nan take kallo ajikinsa ba se yashama tunani takeyi yağa ta kuresa da ido besan bashi take kalloba, mutumtakansa take kallo. “Namiji har namiji amma babu namijin, Allah ya isa tsakanina da duk Wacce tama d’ana wannan mugun abun…” hajiya fatima ta fadi a ranta. “Amour me kike tunani,?” JAROOD ya tambayeta. Firgigit tayi kmr irin da gaske tunanin takeyi ta basar kawai tace “bakomai,, kazo anjimar ina jiranka…innaji shiru zan dawo, danna kula baka dauki mgnr da muhimmanci ba…” ta fadi tana nufar hanyar fita a dakin nasa. JAROOD ya biyota yana fadin “Amour dan Allah karki dawo ki bari kawai ni inzo, ai girmanki ya wuce Kizo inda nake sede ni inzo inda kike…” “daliline ya kawoni na kasa daurewa ne…kuma shi ze dake dawo Dani in baka zoba…” Cewar hajiya fatima. Jarood yace “Banson wani abu ya dameki Amour, in kika koma gida ki kwanta kiyi bacci sosai dan Allah Amour dina banso kanki yayi ciwo…ki kwantar da hankalinki.. ” hajiya Fatima tace “Insha Allah zanyi kokari, amma nasan hankalina baze kwantaba yanzu tukunna, Senaga meye ya yuuuu…” dai-dai suka iso tsakiyar falon, ta juya ta kalli JAROOD da bece komi ba. “Ka koma time din sallar biyu yayi Gashi can anata kira kayi alwala kaje masallaci, zan shiga gurin Zulaikha da aisha mu gaisa agurguje se in wuce gida sbda ina bukatar bacci, ina jiran zuwanka anjiman…” jarood yace “Toh insha Allahu..” Har bakin kofar fita part dinsa zuwa part din Zulaikha ya rakata , daman tasan part din kowa agidan, gidan ba bakonta bane. Tashiga part din Zulaikha, a falo tasameta suka gaisa kana ta koma part din hajiya aisha suka gaisa sannan tabar gidan. Shi kuma JAROOD yana dawowa part dinsa yaji ciwon kansa ya kuma ninkuwa. gabaki daya daga jiya zuwa yau haushin kowa yakeji a duniyar nan Banda Amour, sbda itan be isa yaji haushintaba in har yanaso ya gama da duniya lafiya. Ya fada bathroom yayi alwala yanata Tunaninka, bacin rai ya cikasa, yayi nadamar zuwansu gün me maganin yafi a kirga. Ya fito ya nufa masallacin cikin gidan kasancewar sallar karfe biyu sukeyi. Sukayi sallar suka idar. Maaikata nata gaidasa a gaggauce yake Amsawa , ya hadu da Malam wanzan suka gaisa sama-sama harshi haushinsa yakeji irin haushin dabe tabaji akansa ba se yau, sbda duk shi yaja masa wannan matsifar ya kara kira masa tashin hankali bayan wanda yake ciki. Ya dawo part dinsa, jikinsa sam ba laka, a falonsa na kasa ya yada zango., yayinda tunanin dake ransa ya kara ninkuwa akan nada, Ashe ada a Aljannah yake yanzu ne yake cikin Damuwa tsundum, shi wallahi kwara damuwarsa tada Akan wannan. “Anaso asani abinda baze Yuba, baze taba yuwa ba…” ya fadi yana juyawa ya kalli saman POP din falon, ji yakeyi kmr Kansa ze fashe dan ciwon da yakeya karayı masa. “Allah Kai mana maganin abinda bazamu iyawa kanmuba..” JAROOD ya fadi yana shafo sumar kansa zuwa sajen fuskarsa, dağa jiya zuwa yau harya kara ramewa. Ahankali ya mike ya kara sanyin duka AÇ din dake Fallon, sbda sanyin ya masa kadan, turirin da zuciyarsa keyi shi yake haifar masa dajin zafi sosai a jikinsa, daga jiya zuwa yau wani mugun zafi kawai yakeji. Haka ya wuni saka-ka jiki ba laka, ga mugun ciwon Kai nadamunsa, yasha Magani yafi sau hudu Duk ciwon kan yaki sauka. Bayan ya dawo dağa sallar la’asar, sanye yake da jallabiya dark yellow Tasha Aiki wuya da hannu. Ya isa bedside ya jawo wayoyinsa ya kunna su, yana kunna İPhone X dinsa yaga sakoninin amour kusan sakonni uku, budewa yashiga yi. “Ina jiranka…nakira wayarka a kashe…” sune abinda tace aduk messages din guda uku. Yana cikin danna wayar kiranta ya shigo,. “AMOUR…” shine abinda aka rubuta a screen din wayar. Yana kallo harta gama ringin be dağa ba, wayar na katsewa wani kiran ya kara shigowa. Akaro ba biyu yaki dauka. Sema ya jawo drowr din bed side dinsa inda car keys dinsa suke, ya dauki key din Wata Mercedese kawai ya fito daga dakin da wayoyinsa a hannunsa se sauri yakeyi, har zuwa lokacin se kiransa amour keyi, yasan data kirasa taji be daukaba zata kara dawowa gidan kmr yadda tace. Yana shirin fita daga part dinsa sukayi kicibus da hajiya aisha wadda Tasha doguwar rigar material abinda da kalar Hutu kome kasa se yayi maka kyau, rigar ta amsheta sosai sede fuskarnan kmr an tuka taiba, taci bleaching ta koshi. Cikin kissa ta rissina ta gaidasa irin ladabinnan na matan da suka taba bariki. “Ranka ya dade ina wuni barka Da yammaci..,” JAROOD ya amsa fuska babu Yabo babu fallasa,. “Barka de, ya kuke?” “Lafiya lau ranka ya dade…daman naga yau kwana kusan uku baka lekomu ba shine na leko inga lafiya kake?” Cewar hajiya Aisha. “Lafiya lau nake, 2days dinnan ranar girkin kine kema meyasa bakizo inda nake ba? Ko kema sbda banda Amfaninne yasa bakizoba ?” Cewar JAROOD da yayi mgnr zuciyarsa na d’aci. Hajiya aisha tayi saurin cewa “Wace ni ranka ya dade, wallahi banji dadih bane zazzabi ke damuna, amma jiya nadafa abinci na kawo maka dinning haka nazo na kwashe naga baka ciba,,, kayi hkri in rashin zuwana ya bata maka rai yallabaina, nakiraka awaya in sanar dakai banjin dadih se kuma baka daga ba…” “okay…kinje asibiti?” JAROOD ya tambayeta Cikin kulawa ko wani nauyi da Allah ya daura masa yana saukewa kawaideshi matsalarsa rashin sex ne. “Naje ranka ya dade…” “Allah ya kara sauki…” Cewar JAROOD aisha ta amsa da Amin tana me karantar fuskarsa se yanzu ta kula ya rame a 3days din da bata gansa ba. “Wani Abu na damunka ne naga ka rame?yallabain..” Ta tambayesa cikin kulawa a takaice yace “Nop…in kuna bukatar wani abu ku tambayi Malam baba ze Baku kome kuke bukata, zanyi yar tafiya ne…” ya fadi a takaice yana kokarin wuceta. Ta biyosa a baya tana fadin “tafiya zuwa ina ranka ya dad’e?” yanaji yayi banza da ita, be bata amsa ba danya gajima da mgnr. dukya kosa yabar gidan. “Allah ya tsare hanya…” hajiya aisha ta kara fadi, nan ma bece komi ba. Har car ta rakosa,. Malam wanzan dake zaune a benci kusa dame gadi, yana ganin JAROOD din ya rugo a guje, ya karaso inda jarood din yake, ya rissina amma be tsugunnaba ya gaidasu suka amsa ya kula JAROOD ciki ciki ya amsa, gabaki daya yana çıkın yanayin dabe saba ganinsa acikiba. hajiya Aisha ta kuma masa Allah ya tsare be amsa ba wannan karonma. ta juya nufa part dinta danta kula gogan nata mulkin ya tashi, akwai made abinda yake damunsa. Ta fadi a ranta. Tabe baki tayi tace “Öhö de ni ko ajikina can ta matse masa, ni ai adadina, tafiyarnan taka, yau tare zamu kwana nida d’an boy dina me burar dadih, ya kwana yanamin sukuwa da bur adurina…” ta fadi a ranta nan da nan kuwa taji tsigar jikinta ta tashi, tana shiga falonta ta dauki wayarta data bari a falon nata ta kirasa hadi da numfar bedroom dinta çıkın hanzari tana matse cinyoyi kaikayin durinta ya tashi, nan da nan duk tabi ta jike, abinda da mace me tsananin bukata. “Ina zakaje uban dakina?” Malam wanzan ya tambayi JAROOD ganin yana kokarin shiga motar ta dreva side hakan ya bashi tabbacin yau dakansa yakeso yayi driving dukda be gaya masa ba,. “Fita zanyi,,, duk abinda su zulaikha da aisha keso ka basu, Amour ma duk abinda takeso a bata,,,” JAROOD ya fadi bayan ya shiga dreva side ya zuge glass kasa shine yake masa maganar. “Toh uban dakina,,, Amma nasha ma ko gidan Amour zakaje?” JAROOD ya girgiza masa Kai kawai yana kokarin tada motar. “Ka bari mana in tukaka, kafi 2yrs fa rabonka da kayi driving zaka iya tuki kuwa?” Cewar malam wanzan JAROOD ya daga masa Kai kawai Alamar Eh. Ya rufe glass din motar ba tare daya sakece masa komiba yaja motar ya fice a gidan, malam wanzan yabi bayan motar tasa da ido, shida kansa ya kula da ramar da JAROOD din yayi, kuma yasan duk dmwar Karin Aurenne ya ramar dashi. Malam wanzan ya koma kan benci kusa dame gadi ya zauna yana Tuna’nın ina JAROOD din zeje? Ayadda yake masa magana ya bashi tabbacin ba yau ze dawo ba kenan. Duka ma’aikatan gidan nasa mamakin ganin yau JAROOD yayi driving da kansa, sun saba ganin in ze fita kullum tareda malam wanzan suke fita, amma yau Gashi ya fita shikadai, kowa fa mamaki ya kashesa, sede kowa yayi shiru ba halin ace uffan. *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484* Set din Mace tagari 10k Set din bujenki jagab 12k Set din bata gindin kishiya 5k Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake. Yajin maza 5k Set din karfin maza 10k Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k Set din matar Oga 15k Set din balaraba me ruwan dadih 10k Set din baini wa bainik 30k in bononza. Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k Set din me jego 40k Set din sakarni inyi fitsari 30k Tsumin kankana promo 5k Tsumin rubutu 7k Tsumin tasani me gida 7k Tsumin zumar dadih 7k Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k Garin bata gindin kishiya 5k Saiwar bata gindin kishiya 10k Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k Dahuwar gandar mata 7k Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo Set din ci-muci 25k promo! Set din matar oga 20k Set din dundurusun dadih 15k Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo Jigidar mallaka 10k promo Set din mallaka 70k private package.promo! Matar minister package 📦 50kpromo! Bridal package 100k promo. VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k Set din kashe dadin gindin koshiya 200k Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC Location Kaduna. Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484 RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦300. 500Mb ₦250 2GB = ₦600. 1GB ₦500 3GB = ₦900. 2GB ₦1000 4GB = ₦1200. 3GB ₦1500 5GB = ₦1500. 4GB ₦2000 VALIDITY: 30:DAYS Call this line or whatsapp 👉🏼👉🏼 08066268951 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) Free page group https://chat.whatsapp.com/CyBhsjJtnx7C5FWgP88xX1 SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) This book is 1k direct to me 08101626484. Free page7 Tafiya yakeyi Akan ti-ti acikin tsaleliyar motar tasa, amma Sam besanma ina zeje ba, ayadda yakejin zuciyarsa daya kara Aurennan kwara ubangiji ya amshi ransa kawai ya huta. Shawagi yadingayi akan ti-ti har aka kira magriba yayi packing a dai-dai masallacin dake Cikin Anguwar dosa, masallacin shekh zafar. Yayi sallar magriba ya jima yana lazimi har zuwa isha’i, anan masallacin yayi sallar isha’i, kana ya fita yabar masallacin, ya koma motarsa , yaga miss call din Amour kusan miss call 60, kuma har yanzu kiransa takeyi bata bar kiransa ba, yanaso ya daga amma besan meze ce mata ba harga Allah, shiyasa kwara yabar gidansa for 2days ko ubangiji zesa ta mance da maganar Aurennan. Jan motarsa yayi Direct zuwa çıkın Hayin dan bushiya, yana da gida anan, shi wallahi Yama mance yaushe rabonsa da zuwa gidan nasa, yafi 2yrs beje gidan ba se yau zeje gidan. Yana tafe yana saka da warwara acıkın zuciyarsa harya isa gidan, gidan dan karete ne, na gaske, tin bakin a get din gidan na fahimci hakan. Hon ya farayi abakin get din gidan hadi da dafe kansa wanda ke masa barazanar tarwatsewa, yana me kallon wayarsa daketa ringin , awannan Karan malam wanzan ne ke kiransa yaki dauka, yana kallo ya masa kira uku amma yaki dagawa. “An damu mutum…” ya fadi a bayyane, gabaki daya kansa ciwo yake masa irin ciwon kan dabe taba irinsa ba se a kwanakinnan tinda mgnr Aurennan ya sako Kai yake Cikin wannan mugun ciwon kan. Seda yayi hon uku kana me gadin dake gadin gidan ya fito a guje yanajin hon din amma yana toilet ne. Yana lekowa yaga motar JAROOD, yaganeta sbda malam sbda lambobin motocinsa daban suke, ya Riga ya haddacesu, 10yrs ba wasa ba. Cikin hanzari baba me gadin ya bude masa get din ya danno kan motar ciki. Yayi packing a packing space ya fito yana karewa gidan kallo, kato ne sosai gidan, ga bangare bangare agidan kusan bangare biyar, ko ina haske ne a gidan, kai kace akwai mutune a gidan. Aguje me gadin ya karaso ya zube ya fara jero masa gaisuwa. “Barka da zuwa ranka ya dade…”. “Barkade ina mukullin gidan?” JAROOD ya fadi yana nufar hanyar shiga part din farko, Sam besan hayaniya, bana me gadin yanada surutu sosai. “Gashinan aljihuna ranka ya dade, ai kullum dashi Nike yawo ajikina…” baba sani me gadi ya fadi yana lalubar aljihunsa ta çıkın wandon jikinsa, ya ciro mukullayen gidan ya basa. JAROOD ya amsa yana kokarin bude kofar falon part din. “Me gyaran gidan yana zuwa de kou?” JAROOD ya tambayi me gadin dai-dai ya bude falon. “Eh yana zuwa sosai duk bayan kwana biyu yake zuwa…” JAROOD yace “okay…” dai-dai ya saka Kai cikin falon, ya rufe kofar me gadi ya koma bakin aikinsa yana mamakin zuwan nasa gidan a wannan lokacin, yajima sosai baya zuwa gidan kuma ko leko gidan bayayi, amma 25 ga wata yakesa Malam wanzan ya biyasu hakkinsu, shinema yake zuwa gidan time to time ya duba lafiyar gidan, kusan 10yrs yana gadin gidan Ze iya kirga sau nawa JAROOD yazo gidan. JAROOD Yana shiga falon ya kunna AÇ, ko ina tsaf’tsaf yake a falon kmr ka kalli kanka a tiles din kasan falon, akwai komi na more rayuwa agidan Kai kace akwai mutane acikin gidan, falon yaji kujeru na Alfarma kalar dark blue da Golden yellow, ba karamin kyau falon yayi ba ba hayaniya, ga wani makeken TV daya mamaye bango daya a falon. Yana kunna AÇ ya isa kan kujerar 3Cttr ya kwanta hadi da dafe kansa da karfin gaske, ya kashe Wayoyinsa duka biyun, ya ajiyesu Akan dan karamin table din dake gefen kujerar da yake Kai. “Hasbunallahu wani’imal wakeel…” ya fadi yana kara dafe kansa sosai. Daren ranar duk yadda yaso yayi sallar dare kasawa yayi, sede ya kira baba sani me gadi, ya bashi kudi ya Siyo masa Tuwo a gidan Abincin hadiza Balangu, da Panadol night, ya danci tuwan kadan, kadan ko loma hudu beyi ba, sbda abincin baya masa dadih, kawai yasha maganin, ya koma ya kwanta. 20mnt yayi da kwanciya bacci yayi awon gaba dashi, me mugun nauyi sbda maganin dayasha, ya mance rabonsa da yayi bacci me dadin wannan. Abangaren hajiya Fatima tadinga kiransa be daga ba, Gashi yace karta dawo zezo. Shiru-shiru har akayi ‘magriba bata gansa ba kuma be dauki kiranta ba. Kawai seta kira Malam wanzan ta tambayesa ina JAROOD? Anan malam wanzan ke gaya mata aiya fita tin la’asar be dawo ba har yanzu…” “ina yaje?” Itace tambayar da hajiya Fatima tayima malam wanzan din. “Wallahi ranki ya dade giwar sarki bansani ba, na tambayesa be gayaminba…” hajiya fatima taja kwafa tace “Shine ko daukar wayata yakiyi? Tinda aka masa maganar Aurennan gabaki daya ya canza rayuwarsa, kmr de an masa bushara da barın duniya…harni zecema zezo yaki zuwa sbda wulakanci…” hajiya fatima ta fadi cikin fada, ba karamin bata mata rai JAROOD yayi ba, sbda yace zezo kuma bezo ba, ashe karya ya mata. malam wanzan dağa çıkın wayar yace “Ayi hakuri ranki ya dade…” “barni dashi….ko karfe nawa ya dawo kace dashi ina nan Ina jiransa yau inya kwana bezo gidannan ba sena saba masa, Aure de ba Gashi wallahi seya yisa inde ina raye…” tana gama fadar hakan ta katse wayar. Malam wanzan yabi wayar hannunsa da kallo, se yanzu ya tabbatar da hajiya fatima ta dauki maganar Karin Auren JAROOD da muhimmanci fiye da tunaninsa. “Allah ya kawo mafita…” malam wanzan ya fadi yana zaune har yanzu a bencin me gadin shi kadai, yana jiran shigowar JAROOD dukda de yanaji ajikinsa yau da wuya uban dakin nasa ya dawo gidan yasan kuma duk sbda sanadiyar mgnr aurennan ne yasa yabar gidan sbda be taba fita shi kadai ba a gidan se yau. Har 2:am nadare Amour nata kiran malam wanzan taji ko JAROOD yadawo amma yace mata har yanzu be dawo ba. Kuma ta kirasa-ta kirasa amma yaki dauka,. Haka ta kwana tana kirga kwanaki yau tasakance laraba ce. Tinda ta tashi da sassafe take kiran JAROOD amma Şam be dağa ba a time dinma shi bacci yakeyi, da kyar ya iya tashi yayi sallar asubahi sbda baccin dake idonsa har yanzu maganin nan be sakesa ba. Tin 6:am data kira JAROOD be dağa ba ta kira malam wanzan ta kuma tambayarsa JAROOD ya dawo yace mata aah. Abu kmr wasa jarood yau kwanansa biyu baya gidan. Sannan ta kira ta kira be dağa ba, sede ya mata message kmr haka. “Amour dafatan kina lafiya, nayi tafiya naje duba kasuwancina dake garin abuja…am sorry kina kirana ban daukaba nayi busy ne Amour…” batace masa komi ba dataga message din, seta kirasa be daga ba. Amour tacika tayi fam kmr zata fashe, Gashi gobe juma’ah, tarasa yaza tayı, bataso jumaarnan ta wuce ba tare da JAROOD ya kara Auren ba kmr yadda me maganin yace. Shiru-shiru JAROOD be dawo gida ba har ranar juma’ah iya kaçın bacin rai Amour tashiga, se yanzu take karajin san ta masa Auren sbda taga iyakarsa. Abangaren JAROOD yana can küllüm wuni yake ya kwana da ciwon Kai sbda tunani, tinda yashiga gidan be fito ko waje ba sallarma agidan yake yinta, sede ya aiki sani me gadi ya Siyo masa Abinci wani yaci, wani ya kasa ci. , yadda JAROOD yake ganin Amour na kiransa ya bashi tabbacin har yanzu Tana kan bakarta na mgnr Auren. Yanaso yaje ya ganta amma besan mezeje ya taras ba amma yana kewarta ji yakeyi kmr yayi 1yr be ganta ba, Alhalin suna gari daya, daman yasan basa gari daya ne toh shine ze iya hakuri. Da sassafe hajiya fatima ta kira Sarki ta sanar dashi duk halin da Ake ciki, afari shima beyi amanna da mgnr Auren ba, seda Hajiya Fatima tasan yadda tayi ta masa bayanı, aiko nan da nan yaji zuciyarsa ta aminta, sbda yasan tinda hajiya fatima ta hakikance akan maganar to Tabbas akwai nasara insha Allah. “Kibishi a hankali giwata…duk yadda ake ciki ki sanar dani,,,duk abinda kikayi dai-dai ne…” Cewar sarki, sbda dukta gaya masa ya ake ciki. Toh kawai hajiya fatima tace dashi amma ita kadai tasan wani irin bacin rai takeji a zuciyarta Akan JAROOD kuma ta kudirta aranta, insha Allahu baza a wace yau ba seyayi Auren yanaso ko bayaso. Suna gama waya dame martabar ta kira Malam wanzan yace yazo tanason ganinsa. Aiko kafin 20mnt ya iso gidan. A falo ya taddata, kallo daya ya mata yaga ta fada sosai, manyan idanuwanta sunyi luhu-luhu sbda rashin bacci da bata samu. “Kaga cin mutumcina da JAROOD keyimin a kasar nan sbda yaga ni ba me martaba bane, dan yaga ina mace ban isa in sashi abu yayi ba, Sema ya bar garin sbda ni ga mahaukaciya kou? Toh wlhi zan nuna masa wacece ni, se yayi aurennan koze mutu wlhi…” hajiya Fatima ta fadi a hasale, tin kafin malam wanzan ya kwanta take maganar. “Ba haka bane ranki ya dade. Allah ya huci zuciyarki ze dawo insha Allahu abi komi a sannu Ranki ya dade…” ya fadi yana zaunawa a kasan carpet. “Asannu kmr ya? Kana ganin yadda yaronnan yaketa wulakantani ace kmr ni ina UWARSA, yau kwana uku ina kiransa yarannan yaki dagawa, sbda kawai yanaso yacimin mutumci dan ba ubansa bane,,,zezo ya sameni kuma Aure wallahi yau ba fashi ko yar gidan uban waye yau seya Aureta…” hakuri kawai malam wanzan ke bata ganin ta hasala sosai. “Kirawosa da wayarka in gani da gaskene baya dauka…” Cewar hajiya fatima. Malam wanzan yayi hanzarin lalubar wayarsa kirar android ya fara kiran lambar JAROOD, bugu biyu ya masa Amma yaki dagawa. Kwafa hajiya fatima taja cikin bacin rai tace “wallahi Sena sabama JAROOD…” “Allah ya huci zuciyarki Giwar sarki,,,” Cewar malam wanzan. “Tashi muje…” ta fadi tana mikewa daman hijjabi ne ajikinta. Malam wanzan ya mike Cikin hanzari hadi da tambayarta “toh ranki ya dade ina zamuje ranki ya dade ?” “Akwai de mai a motarku sosai kou?” Malam wanzan yayi hanzarin amsawa da “Eh akwai ranki ya dade…” ba tare datace komi ba ta saka takalmi ta fice a falon Tana tafe malam wanzan na biye da ita har suka iso Çar , ya bude mata gidan baya tashiga, ya dawo yashiga gefen me tuki, ya tada motar suka fice a gidan ba tare da yasan ina zasuje ba. *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484* Set din Mace tagari 10k Set din bujenki jagab 12k Set din bata gindin kishiya 5k Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake. Yajin maza 5k Set din karfin maza 10k Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k Set din matar Oga 15k Set din balaraba me ruwan dadih 10k Set din baini wa bainik 30k in bononza. Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k Set din me jego 40k Set din sakarni inyi fitsari 30k Tsumin kankana promo 5k Tsumin rubutu 7k Tsumin tasani me gida 7k Tsumin zumar dadih 7k Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k Garin bata gindin kishiya 5k Saiwar bata gindin kishiya 10k Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k Dahuwar gandar mata 7k Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo Set din ci-muci 25k promo! Set din matar oga 20k Set din dundurusun dadih 15k Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo Jigidar mallaka 10k promo Set din mallaka 70k private package.promo! Matar minister package 📦 50kpromo! Bridal package 100k promo. VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k Set din kashe dadin gindin koshiya 200k Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC Location Kaduna. Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484 RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦300. 500Mb ₦250 2GB = ₦600. 1GB ₦500 3GB = ₦900. 2GB ₦1000 4GB = ₦1200. 3GB ₦1500 5GB = ₦1500. 4GB ₦2000 VALIDITY: 30:DAYS Call this line or whatsapp 👉🏼👉🏼 08066268951 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) Free page group https://chat.whatsapp.com/CyBhsjJtnx7C5FWgP88xX1 SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) this book is for matured woman. Wato masu Aure. This book is 1k direct to me 08101626484.Insha Allahu a page 10 free page ze kare, wani games din na paid group, wasu zantukan bazasu fadu ba se a paid group dan haka ku hanzarta biya. Free page8 “Ranki ya dad’e, ina zamuje?” Malam wanzan ya tambayeta ganin sunata shawagi a ti-ti batace masa komi ba, se kallon ti-ti kawai takeyi Tana tunani tunani, gaba daya ma ta rasa yaza tayi dabararta ta gudu. “So nakeyi ka kaini inda zanga yammata, yara haka, in Zaba masa wadda ta dace dashi wallahi yau yarannan be isa ya kara kwana ba ba tare da yayi aurennan ko waye ubansa a kasar nan wallahi, bade beda mutumci ba yarannan, ni nasan ma yana garinnan kawai boyewa yayi, jikina nabani yana garinnan yarannan kawai nayi shiru ne na kyalesa, so yakeyi yacimin mutumci, kuma hankalinsa ya kwanta…” çıkın makurar bacin rai take maganar. malam wanzan ya numfasa shima wallahi yanaji ajikinsa JAROOD na garinnan ba inda yaje kawai de sbda mgnr Auren da Amour keta masa yasa ya gudu ya bar gidan., yaje gidajensa da dama inda yasan ze samesa amma be samesa ba, kawai de yasan da wuya inya bar garin, shida ba fita yakeyi wasu garuruwan sosai ba, anan kadunar ma seya jima beje offishin kasuwancinsa ba, amma de yakan fita ya dawo, sometimes yana zuwa su hadu da abokansa ne na kasuwanci a Hamdala hotel suyi hirar kasuwancinsu , su danyi ciye-ciye yadawo, yana fita kullum duk ranar Saturday ne da sonday yake Hutu a gida amma sometimes ba gün kasuwancinsa yake zuwa ba sbda duk kasuwancinsa yanada me kula masa dasu wani Amintaccensa Sadiq dashi sukayi karatu. Se malam wanzan ma yakan dubo masa wasu abubuwan, kudi ne ya tarasu ya rasa yazeyi dasu wai danma a haka yana taimako sosai, kudinne an gajesu, sannan ga Albarkar kasuwanci ubangiji ya masa. “Abi komi ahankali ranki ya dade ki masa hakuri dan Allah, tinda ya muna bayaso , a hakura ni aganina Kinsan uban dakina in yaki abu se ahankali…” hajiya fatima tayi hanzarin cewa “Ai barinsa gidannan da yayi shiyasa ma dole se yayi aurennan wallahi ko wayeshi garinnan, yanaso ko beso se yayi, zan nuna masa yara basa girma inde suna gaban iyayensu, in ina raye ko yakai shekaru darı in nace masa yayi abu dole yayi, kaide ka kaini inda zanga yammata yau ko yan tallah ne se yaronnan ya auresu yau dinnan base gobe ba wallahi….zan nuna masa d’a be girma gaban iyayensa…” malam wanzan yayi packing a gefen hanya ya juyo ga hajiya fatima cikin nutsuwa da fahimtarwa ya fara magana “Ranki ya dade inso samu ne, be kamata a hadasa dako wacce yarinya ba, kwara a nemo Wacce aka aminta da tarbiyarta, uban dakina ma bazeso mace mara tarbiya ba, Kodan yaran daza a haifa da ita in Ubangiji ya yarje mana, ya kamata a bincika kar a hadasa da kowa ranki ya dade, aduba tagari kmr yadda Annabi SAW ya umarcemu damu nemawa y’ay’anmu uwa tagari, dan Allah ranki ya dade kar Ayi gaggawa, gaggawa Aikin shedan ne, amma in ranki ya baci da mgnata ayafeni tuba nakeyi…” hajiya Fatima tayi shiru hadi da nazarın maganganun malam wanzan kana tace “Haka ne kuma, wallahi bakayi lefi ba, ai gaskiya ce ka gayamin aiko kaga daga kin gaskiya se bata…toh yanzu yaza ayi? Ya kake ganin za’ayi, yarannan de insha Allahu baze wuce yau beyi aurennan ba ko in gayama me martaba ya nema mana yarinya ta kirki açan Agadez acıkın yaran abokansa ko jikokin abokansa…” malam wanzan yace “Eh haka ne ma yayi ranki ya dade,,,Amma ni aganina a fara bari JAROOD din ya dawo inyaso se ayi duk abinda ya kamata, cikin dadin rai…” hajiya fatima tace “Ta Ina ze dawo ayau dinnan? Yarannan beda niyar dawowa wallahi yanzu ya zanyi dashi bayan ko wayata baya dagawa? Yaufa yarannan baze wuce yauba seyayi Aurennan,…ja motar mu tafi ka kaini kaf gidajensa na garinnan in dubosa…inde yana garinnan yau sena nemosa, aide nasan kasan duk gidajen nasa na garinnan ko?” Malam wanzan ya tada motar yana fadin “Eh nasani ranki ya dade…jiyama Naje gidajen nasa dayawa, inaga befi saura gidaje biyar a gidajen nasa banje ba..” “muje sauran da bakaje ba…” malam wanzan yace toh ranki ya dade. Ya saka motar kan kwalta. suka hau ti-ti cikin sauri yake tafiya da motar sbda hajiya Fatima tace yayi sauri. Acikin lokaci kankani sukaje gidaje biyar din duk baya nan. “Duk munje gida biyar din benan Anya inaga da gaske baya garinnan? Kuma jikina na gayamin yana garinnan…” Amour ta fadi cikin gajiyawa tana me duba agogon wayarta kirar Samsung, taga wuraren 1:pm ake nema. “Su kenan gidannasa kenan?” Cewar Hajiya fatima. Malam wanzan yace “Eh ranki ya dade wlhi duka gidan kenan..” be mance da gidan JAROOD dake hayin dan bushiya ba, sede yanaji Ajikinsa bayama gidan, sbda Sam be zuwa gidan tin can ba zuwan yakeyi ba, kuma duk shine karami a gidajensa yanada tabbacin da wuya yaje wannan gidan nasa ya zauna for good 3days. “Maidani gida…” hajiya fatima ta fadi tana jingina kanta da jikin motar ita kadai tasan me takeji a zuciyarta, burinta daya Rakk aduk duniyar nan shine taga JAROOD yasamu lafiya, in ubangiji ya yarje mata ta goya jikanta a bayanta. Bawanda ya kara ce da wani uffan har suka iso gidan, kowa nata saka sa warwara a zuciyarsa ba kmr ma hajiya fatima. A tare suka shigo falon hajiya fatima da Malam wanzan duk suka zube akan carpet hajiya fatima ta mance when last tasawa cikinta aminci, tinda mgnr Aurennan na JAROOD ya kama bata sama cikinta abinci me nauyi ba sede abubuwa liquid take iyasha, damn can ita ba ma’aciyar Yawan cin abinci bace Amma takanci jifa jifa, sbda batasan kiba. Tana zama a falon ta rafka uban tagumi. Malam wanzan dake kallonta yace “Ranki ya dade karkisa damuwa dan Allah, komi yayi farko zeyi karshe…” hajiya fatima ta sauke ajiyar zuciya cikin jin dadin kalaman malan wanzan tace “Haka ne,, malam wanzan amma yarannan yana sane yabar garinnan, kilama yana hotel , duk dan sbda Aurennan ne, kuma ko mu dade komu jima seya dawo yasamu matar Ayau dinnan inde ni na haifesa Sena masa Auren ko yanaso ko bayaso wallahi,,yanzu kana ganin menene mafita? Dan Allah acikin abokanka babu me yarinyar mace Wacce bata wuce shekarun dame maganin ya fadi ba…” malam wanzan yayi shiru yana nazari can seyace “Aah gaskiya babu a yaran abokai na sede in tambaya ko za a samu a jikoki, ko dangi, wlhi dayake abokannawa yawanci duk sun girmeni…” hajiya fatima tace “Eh yawwah ka lalubomin, yanzu dan Allah, bari inje inyi sallah kaima kaje kayi sallar, İnka dawo seka gayamin ya ake ciki, in ba asamu se in kira me martaba ya duba mana acan, amma karka nuna Musu JAROOD za a bawa yarinyar, sbda nafiso a samo masa, wadda zata auresa dan Allah badan kudi ko mulki ba…” malam wanzan yace “Toh ranki ya dade, Allah yasa adace, zan bincika sosai kuma zanyi duk yadda kikace ayi..” ya karashe maganarsa hadi da mikewa. Hajiya fatima itama mikewar tayi. “Ka dawomin da magana me dadih dan Allah ko zanji sanyi a zuciyata…” Cewar hajiya fatima. Malam wanzan yace “Insha Allahu…” ya fice a falon zuwa masallaci se kiran sallar juma’ah akeyi a masallatan dake tin sallar karfe biyu. Yana fita hajiya fatima ta nufi dakinta domin tayi sallah, zuwa yanzu tadena kiran JAROOD kuma tasa a ranta bazata kara kiransa ba, duk daran daddewa zezo yasameta sede yazo ya tarar da Amarya ta kudirta hakan aranta. Abangaren malam wanzan da yayi sallar Jumaah, ya idar yana fitowa daga masallaci, ya koma gefe yashiga lalubar lambobin kaf abokansa yana tambayarsu ko sunada yarinya yar 12yrs zuwa 16yrs wani bawon Allah ke nema ze aura, be nuna musu babban mutum kmr JAROOD ze auraba seya nuna musu wani bawon Allah ne, aiko kaf kowa sede yace bashi da ita, duk se wani tunaninma yake zuwar musu rai, sbda sunsan shi malam wanzan yanada yarinya yar 14yrs, se duk sukasha ko tsafi za a musu da yara, saboda haka duk kowa yace babu, Kowanne cikin abokan nasa da irin tunanin dayayi, wasu suce tsafi za a musu da yara, wasu suce kashe musu yara za ayi, ganin yadda duniya ta lalace kowa nashi yakeso, sannan yanzu ba kamar Ada bane duk ba yarda duba da yadda duniya ta tabarbare, ballema ana ganin shi malam wanzan yanada yarinya me wannan shekarun amma shine ya bugo yana nema, wasu suce ai da Alkhairi ne malam wanzan baze nemesu ba. Nan de har a dangi kaf malam wanzan ya laluba amma babu, Sema aka dinga kara fassarashi da miyagun suffofi na rashin mutumci daman anajin haushinsa saboda yadda ubangiji ya rufa masa aşırı kaf a danginsa babu me rufin asirinsa, kuma yanzu a dangi in kanada kudi ka shiga uku, haka ma Inkai talaka ne kashiga uku, mutanen duniya duk sun lalace ubangiji ne kawai yakesan bawansa, duk yadda yake in har baya saba masa, amma yan uwan yanzu sun lalace sede Adduah kawai, wani yana gefe ji yakeyi kamar ya kasheka sbda wata niimah da Ubangiji ya maka, kuma yan uwanka, jamaah muji tsoron Allah mu dinga yakı da zuciyoyinmu. Haka malam wanzan ya dawo gidan jikinsa ba laka a falo ya tadda hajiya fatima se zirya takeyi a falon Tana jiran shigowarsa, Tana ganin ya shigo ta tarbesa da “Allah yasa de a dace?” Tin kafin yace komi a yanayin fuskarsa ta fahimci ba’adacee ba. Malam wanzan ya girgiza mata kai hadi dacewa “wallahi aah ranki ya dade ba adace ba, kowa yaki amincewa har acikin dangi na lallaluba, duk sede su dinga cemin bazasu iya Aurar da yaransu masu wannan shekarunba gudun karsu kamu da yoyon fitsari gün haihuwa, wasu ma karara suke nunamin basu yadda dani ba, kinsan yadda rayuwa ta canza ranki ya dade…” jin abinda yace yasa hajiya Fatima zaunawa hadi da sauke gauron numfashi tace “Nagode da kokarinka, Allah yasa haka ne yafi zama Alkhairi…” malam wanzan ya amsa da “Amin…” atunaninsa kota hakura da mgnr aurenne. “Alhamdulillahi ya fadi a ransa…. “Mikomin wayata in kira Me martaba, ya laluba ko za asamu a abokansa…” ta fadi tana nunawa malam wanzan table din kusa dashi inda wayarta take. Malam Wanzan murna ta koma ciki na tunanin kota hakura ne, ya miko mata wayar ta amsa tana kokarin Nemo lambar Me martaba zatayi dealing se kawai ta fasa ta tsaya tayi shiru, Tana tunani-tunani, tasan da wuya asamu wanda ze bada yarsa take yanke Ayau kuma me wannan shekarun, Tabbas za ayi musu mugun tunanima in mgnr nan ta fasu a Agadez, balle daman ga Abokan hamayya tako ina, tini za a kullo wani mugun sharrin a maka musu, mutum yanzu ba abun yarda bane. ta fasa kiran me martaba kwata-kwata, ta ajiye wayarta a gefenta. Ta kara küre malam wanzan da ido na 3mint se tayi hanzarin tunano wani abu, se tayi zumbur kmr an tsikareta kawai tace. “Bakadana y’a me 14yrs ko 12yrs ma kace kou? Wadda aka haifa kwanaki har akasa mata sunana….” *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484* Set din Mace tagari 10k Set din bujenki jagab 12k Set din bata gindin kishiya 5k Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake. Yajin maza 5k Set din karfin maza 10k Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k Set din matar Oga 15k Set din balaraba me ruwan dadih 10k Set din baini wa bainik 30k in bononza. Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k Set din me jego 40k Set din sakarni inyi fitsari 30k Tsumin kankana promo 5k Tsumin rubutu 7k Tsumin tasani me gida 7k Tsumin zumar dadih 7k Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k Garin bata gindin kishiya 5k Saiwar bata gindin kishiya 10k Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k Dahuwar gandar mata 7k Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo Set din ci-muci 25k promo! Set din matar oga 20k Set din dundurusun dadih 15k Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo Jigidar mallaka 10k promo Set din mallaka 70k private package.promo! Matar minister package 📦 50kpromo! Bridal package 100k promo. VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k Set din kashe dadin gindin koshiya 200k Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC Location Kaduna. Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484 RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦300. 500Mb ₦250 2GB = ₦600. 1GB ₦500 3GB = ₦900. 2GB ₦1000 4GB = ₦1200. 3GB ₦1500 5GB = ₦1500. 4GB ₦2000 VALIDITY: 30:DAYS Call this line or whatsapp 👉🏼👉🏼 08066268951 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) This book is for matured woman(matan Aure) SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) This book is 1k direct to me 08101626484. Next page is the last page of free page insha Allah, sauran se munje VIP za a warware zare da Abawa. Free page9 Malam wanzan shi Sam Yama mance yanada diyya mace, saboda tsabar kad’uwar da yake ciki ta damuwar da hajiya fatima tasasu aciki, na mgnr Aurennan. sannan beyi tsammanin hajiya Fatima zataso ta hada jininta da nasa ba kasancewarsa kaskancinsa. “Tuba nike ranki ya ranki dad’e, eh inada yarinyar me shakara goma sha hudu,,,Amma sede…” se kuma ya dakata be karasa ba. Hajiya fatima dake kallonsa tace “Amma me? Baza ka bamu ba kou?” Malam wanzan kansa na kasa yace “Aah wane ni, ba haka bane ranki ya dade, ko bana raye ku Masu bada Auren yarinyar nan ne, kawai de ina ganin kaskancina yayi kasa dayawa ace za a hada jini dani da gidan sarauta…” malam wanzan jinsa yakeyi kmr a mafarki ace waishi yau za a hada JAROOD da yarsa, amma sede kuma a kasan ransa yana tsoron Mezeje ga JAROOD. “Damu dakai duk daya ne Agun ubangiji Kaida kanka kasan mu ba irin mutanennan bane, kasanni kasan me martaba kasan JAROOD toh me yayi saura? Sede ko in bazaka bamu bane shiyasa tin tuni muketa nema kayi shiru baka tunasar dani kanada shuka a gida ba muke bid’ar iri…” hajiya Fatima ta fadi cikin kankar da murya, ta numfasa bata bari malam wanzan yayi mgna ba taci gaba da magana. “Amma bazamu maka dole ba dan kana karkashinmu, in baka Aminta kabamu yarka ba, Mun hakura, wallahi daganan inda akayi maganar nan ba wanda zejita insha Allah…” malam wanzan yayi hanzarin cewa “Wallahi aah ko daya, na Amince ranki ya dade, Ai da JAROOD da BATOOL yar wajena duk mallakinkine se yadda kikaso dasu, na Amince wallahi Niko yanzu a daura…” wani irin farin ciki ya lullube hajiya Fatima wanda ta jima batayi irinsa ba, nan da nan fuskarta ta rikide da zallar Madarar nishadi. “Nagode sosai da wannan karramawar, amma ni a shawarata atumtubi yarinya bata da wanda takeso, ? Sannan mahaifiyarta zata amince? Danginka zasu amince,?” Malam wanzan yace “duk ba matsala ranki ya dad’e, ita yarinyar bata farama tsayawa da samariba, ita kuma mahaifiyarta ai a karkashina take, dangina duk ba matsala ranki ya dade, na Amince Dari bisa Dari ko yanzu a daura Aure…” hajiya Fatima tayi murna sosai kuma taji dadin karamcin malam wanzan agareta. Godiya tashiga masa sosai kamar zata tsugunna masa har seda ma malam wanzan yaji kunyar irin godiyar dataketa masa yace “dan Allah ranki ya dade, kibar godiyar nan kina sani jin kunyaku, ni nasan ba abinda zanyi in biyaku da Alkhairanku gareni, kuma ni na yarje in JAROOD yazo yaga bata masa ba kawai ya saketa wallahi na Amince bakomai…” hajiya fatima tace “Waneshi, Ai insha Allahu ma mutuwa ce zata rabasu, fatanmude Allah ya bashi lafiya, wannan mutumtawar da darajawa haka, daka mana, kai masha Allahu… bari in kira me martaba in shaida masa wannan abun farin cikin,,,” takai hannu zata dauki wayarta, daya aje agefenta, malam wanzan shima se murmushi yakeyi besan dalilin dayasa ba yake jin kansa a farin ciki sosai. “Ranki ya dade agayama me martaba ya wakilta koma wanene yazama waliyinta ita BATOOL, komi na damka muku ahannunku, duk yadda kukayı dai-dai ne…” farin ciki ya kuma lullube hajiya fatima Lallai se yau ta yadda malam wanzan cikakken dattakone, wanda babu irinsu sosai a duniya se dai-dai. “Wannan karancin daka mana ubangiji ne kawai me iya biyansa,,,” hajiya fatima ta fadi tana kokarin dannama lambar me martaba kira, bugu daya biyu ya daga, cikin murna ta sanar dashi yadda ake ciki, aiko shima yayi murna sosai, yasan hajiya fatima nada hankalin da bazatayi abinda be dace ba. Nan suka gama tsaida maganar in aka sauko daga sallar la’asar Ayau za a daura Auren, batare da dogon bincike ba me martaba ya kara aminta, ya kuma jinjinama malam wanzan da mutumcinsa, yaji dadih sosai. malam wanzan yace ya wakilta waliyin BATOOL. Seda yasa aka bashi waya domin ya masa godiyar wannan shatara ta Arziki ga bada diyya kuma ga karramawa, beyi mamakin halaccin malam wanzan ba domin duk cikakkin dhiyyan Niger 🇳🇪 yan halak ne wallahi. Bayan malam wanzan ya amshi wayar, Me martaba ya dinga masa godiya da karamci, ya masa godiya sosai, malam wanzan ma rasa meze ce masa yayi, ganin babban mutum kamar Sarkin Agadez na masa godiya. Ya rasa meze ce kawai ya mikawa hajiya fatima wayar kunya gaba daya ta rufesa. Sukayi sallama dame martaba da hajiya fatima. Sunayın sallamar hajiya fatima ta Kai goshinta gabas tama Ubangiji sujjadar godiya, farin ciki ya lullubeta, bata taba shiga yanayi me dadih a Auren JAROOD da yayi ba guda biyun kmr na yau, ji takeyi Ayau hankalinta har wani kwanciya yayi sbda farin Cikin nishadi. Tajima a sujjadar tanama Ubangiji kirari da godiya hadi da dumbin gaisuwa ga Annabi Muhammadu SAW Annabin da Ubangiji da kansa ke masa kirari, d’an gatan Allah kenan, duk wanda ya rikesa bashi ba asara. . Hajiya Fatima ta dago harda hawayenta na farin ciki, ta karama malam wanzan godiya, mikewa yayi domin ya gaji da godiyar kunya yakeji, sekace ya basu wani abu, shi yadace ya musu godiya basu zasu masa ba, sbda hada jini dasuma Alkhairi ne, ga Tarbiya ga sanin sanin darajar d’an adam ubangiji ya musu. “Zan tafi ranki ya dade…” hajiya fatima dake kallonsa cikin dattako tace “Toh ina kara godiya,,sannan dan Allah inaso karka kara kiran JAROOD, ka kyalesa har sanda yaga dama ya dawo, tinda za ayi Auren Ai shikenan…sanda yaga dama ya dawo se yaji kawai daga bakina…” malam wanzan yace “Toh insha Allahu… yadda kikace haka za ayi ranki ya dade…” ya juya ya fice a falon, cikin farin ciki da murna yau yake jinsa. hajiya fatima ta gyara zamanta se murmushi takeyi, ta jawo carbinta dake gefenta tashiga zikirin Ubangiji, se kallon time takeyi ta koşa taga la’asar tayi. Tana nan zaune Tana lazimi har aka kira la’asar ta tashi tashiga bedroom dinta ta dauro alwala tayı sallarh la’asar tana idarwa tayı Adduah ta jawo wayarta zata kira Me martaba seta fasa sbda tasan kila yanzu ba a daura Auren ba in aka daura ze kirata ya sanar da ita. Har wuraren 5:pm be kirata ba, ta jawo waya zata kirasa , sega kiransa yashigo. Dagawa tayi, ya sanar da ita an daura Aure akan sadaki 3m (duk wanda yasan Niger yasan sadakinsu da tsada harga Allah , so kar ace karyata tayi yawa, kafin kuyi korafi ku dinga duba yanayin rayuwar labarin da akeyi, da rayuwar da masu kudi keyi a gidajensu, inhar kana zuwa gidan masu kudi kasan abinci-abinci da ake musu yanakaiwa kala 20 wallahi tallahi sede inba gidan masu kudi ka taba zuwa ba, so haka a Niger Aurensu da tsada wasu, bansande al’adar wasu ba a Niger din balle ma a Agadez kudin Auren sadakinsu da tsada, masu kawomin mgnr reni ku dinga gyara harshenku) a sadakin da aka bada 3M hajiya fatima gani takeyi yayi arha da yawa kawai de batace komi ba, shi kuma me martaba yayi hakan ne dan asamu albarkar aure. Hajiya fatima Da kanta ta fito farfajiyar gidan çıkın murna, neman malam wanzan bayan sun gama waya dame martaba. Aiko can ta gansa zaune kusa dame gadi suna hira. Yana ganinta ya iso inda take hadi da rissina mata, tana murmushi tace “Kadena rissinamin yanzu Kai sirikinane, an daura Aure Akan sadaki 3M a kudin Nigeria …” malam wanzan ya zaro ido waje yace “kai! Sekace de a banza kuke samo kudin kuma Ranki ya dade kudin yayi yawa, albarkar Auren kawai muke nema base anyi al’adar Niger ba ranki ya dade, dubu Dari ma yayi sadakin base an tsawwalaba, Allah de ya basu zaman lafiya…” hajiya Fatima ta karajin dadin kawaicin malam wanzan duk da yanada bukatar kudin domin ba wanda zece baya bukatar kudi a wannan rayuwar, amma malam wanzan be nuna kwadayinsa a fili ba kuma daman shi ba mutum bane me kwadayin, haka akeso mutum ya kasance ya dinga boye kwad’ayinsa. Hajiya Fatima na murmushi tace “Masha Allahu AlhamduLillah dasamun mutum dattijo kmr kai a matsayin sirikinmu, Allah ya kara maka girma da karamci malam …” malam wanzan ya amsa da “Amin, tare daku Giwar sarki me takun kasaita…” hajiya fatima ta kara fadada murmushinta tace “Yawwa yanzu ita yarinyar da mahaifiyarta suna Agadez ne ko suna nan Nigeria ?” Malam wanzan yace “Kin manta ranki ya dade suna can Agadez, amma suna zuwa garinnan ai suyi yan watanni sesu koma, amma zamansu din-din-din a agadez ne…” hajiya Fatima tace “Toh su dawo nan nigeria da mamanta duka, daman ita kadaice yarka kou akwai wasu?” Malam wanzan yace “Aah ita kadaice ranki ya dade…” “toh shikenan acikin gidajen JAROOD wannan da mukaje last Awani anguwa ma yake?” Malam wanzan yace “Eh a can cikin anguwar dosa ne…” hajiya fatima tayi shiru Tana nazari se kawai tace. “Su dawo nan nigeria da zama ku zauna a wannan gidan, kafin muga yadda ubangiji zeyi, se yarinyar ta tare anan gidansa tinda Akwai part part a gidan, zuwa gaba insha Allahu…” malam wanzan ya zaro ido waje sbda mamaki yace “Ranki ya dade wannan gidan yayi girma dayawa, zan kama hayar ko wani karamin gida ne semu zauna acan kawai, kafin aşan yadda za ayin…” hajiya Fatima tace “Aah baza ayi haka ba, kawai de tazauna a nan gidan, kar kace komi, ai yanzu an zama daya insha Allahu zuwa sanda suka shirya zasuzo se insa me martaba yase musu ticket din fly insha Allah…” malam wanzan yadinga godiya cikin farin ciki suka rabu, ranar har karfe tara na dare suna tare a compound suna hira, hajiya fatima farin ciki ya isheta, Daren ranar batayi bacci ba, sbda murna seda tayi sallar asubahi ta kwanta nan da nan bacci me ddh na nishadi ya dauketa, da kwanciyar hankali. Tirkashi! Abangaren goga ranka shi dadd JAROOD kuwa haka kawai tinda ya tashi ranar juma’ah yake jinsa wani kala, shide gashinan baya farin ciki kuma baya bakin ciki, damuwarsa ta sassautu, jefi jefi gabansa na yawaita faduwa, se Adduah kawai yakeyi. harde yaje sallar juma’ah ya dawo, a masallacin Shekh Ahmadu tijjani dake hayin d’an bushiya yayi jumaah yau. Tinda yazo gidan be fita ba se yau. Daga masallacin ya wuce asibitin 44, sbda yanaso a duba masa BP dinsa, ciwon kan da yakeyi yayi yawa, kuma ko yasha magani ciwon kan ba sauka yakeyi ba. Yana tafiya yana kallon wayarsa yayi mamakin ganin Amour tadena kiransa, malam wanzan ma ya dena kiransa, wani irin farin ciki ya kuma rufesa, ko bakomai de yasan yau zeyi bacci me dadih domin yasan maganar Auren ta fasu kenan tinda yağa an dena kiransa. Yana shiga asibitin ba bata time aka dubasa kasancewar daman asibitin yake zuwa shida iyalansa, sannan a asibitin akwai wani babban likita doctor Khamis abokinsa ne, sunyi zaman Germany tare sanda yaje Germanyn wani karatu, doctor khamis ne ya dubasa. A karo na farko yaga jininsa ya hau, ya matukar mamakin ya akayi yaga jininsa ya hau har 180 bayan shi bedama hawan jini kwata-kwata. Cikin hanzari yayi masa Test din ciwon sugar, yaga babu sugar hawan jinin ne kawai. Ya sanar da JAROOD jininsa ya hau har 180, da JAROOD yaji beyi mamaki ba sbda damuwar da yake ciki ta isa, kuma daman ance damuwa tara mutum takeyi seta taso a lokaci daya, shide harga Allah damuwarsa ta yawaita awannan karon, ga damuwar Aurennan itace babbar damuwarsa, ga damuwar Dayakeda ita daman tin can, Wacce tinda yazo duniya yake ciki. Doctor khamis yace “Meke damunkane har haka sir?gaskiya ka cire damuwar nan sbda zata jefa lafiyarka a matsala babba…” nan de doctor ya dinga masa natsiha kan ya cire damuwa a ransa,. Daga bisani doctor ya bashi magunguna, da shawarwari. JAROOD ya koma hayin dan bushiya a hanyarsa ta komawa ya tsaya ya siya Gasashen kifi, shi yafisan kifi akan naman kaza. Yayi siye siyensa , ya dawo gidan ya bawa malam sani me gadi nasa kana yashiga ciki da nasa, ya cire jallabiyar jikinsa Royal blue me kyau, jiya yasa malam sani me gadi ya Siyo masa jallabiyoyi kala biyar, da boxes da singlets. Ya rage da Gashi se boxes ya zauna yaci kifin sosai, katon kifi ne amma seda yaci rabinsa sbda yanajin yunwa, yasha Tamarind drink, shine favorite drink dinsa, se kunun Aya yana matsifar san kunun Aya. yasha magungunansa nan de falon ya kwanta nan da nan bacci ya kwashesa, tinda ya fara baccin yaketa mafarke-mafarken gashinan acikin wani haske, mafarkin dabe tabayi ba se yau din. Se laasar ya tashi yayi wanka ya nufa masallacin shekh tijjani yayi sallar la’asar yazauna akayi zikirin jumaah dashi a masallacin, harde sallar isha’i yana masallacin seda yayi isha’i kana ya dawo gida a hanya yase snacks ya nufa gida ya danci naci sauran yabama baba me gadi. Da wuri ya kwanta baccin yau, kasancewar akwai maganin dakesa bacci acikin magungunan da doctor khamis ya basa. ** ** ** Ranar asabar malam wanzan ya kira hassana matarsa ya shaida mata, su had’o yan tsummokaransa, zuwa gobe zasu dawo Nigeria gabaki daya da zama, hassana tayi murna domin tanasan ta koma kusa da mijinta, saboda itadin macece me karancin shekaru tana tsananin bukatar mijinta a kusa da ita. da Aka gayama BATOOL tadinga bakin ciki sbda tanada Sauri a makarantarsu dasuke soyayya khalid BATOOL na tsananin san Muhammad khalid, duk makarantarsu tafi kowa kyau maza nasanta sosai amma sede ita gaskiya tafisan khalid shima kuma yana matsifar santa, SO me tsanani, bakaramar soyayya sukeyi a boye ba, ba tare da sanin iyayensuba. A ranar hassana tama kowa dangi da yan uwa sallahma, suka hada kayansu a daren ranar kwana sukayi basu rintsa ba, hassana ta kula da yadda BATOOL bata farin cikin tafiyar tasu amma batace mata komi ba, sannan batasa a ranta ba. Washe gari, ranar Sunday Hajiya Fatima tasa me martaba yase musu ticket din jirgin sama zuwa nigeria garin kano anan jirgin ke sauka sede insun sauka ase musu wani ticket din jirgin zuwa kaduna,. Me martaba da kansa yazo ya rakosu zuwa filin jirgi shida tawagarsa, se kallon BATOOL yakeyi ya yaba da kyaun yarinyar da hankalinta. Hassana da BATOOL sunyi mamakin ganin me martaba da kansa ya rakosu filin jirgin saman, kuma a motarsa aka kawosu filin jirgin, hassana de se godiya take masa Cikin girmamawa, amma fa tana çıkın mamaki kasancewar malam wanzan be sanar da ita komi akan Auren JAROOD da BATOOL ba, kawai ya bari se sun iso seya sanar dasu komi magana ana fuskantar juna anfi fahimta acewarsa. Kasancewar da wuri suka taho, 3;pm ma a kano ta musu, suka sake hawa wani jirgin daga kanon zuwaand kaduna. Ba jima wa suka isa garin kaduna, daman malam wanzan na nan a filin jirgin yana jiran isowarsu tin dazu, sbda ba waya, tinda suka shigo nigeria basu kara waya ba, sbda line dinta na Niger ne, kuma yanzu ba Ada bane da ake siyan Nigerian Sim Any how. *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484* Set din Mace tagari 10k Set din bujenki jagab 12k Set din bata gindin kishiya 5k Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake. Yajin maza 5k Set din karfin maza 10k Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k Set din matar Oga 15k Set din balaraba me ruwan dadih 10k Set din baini wa bainik 30k in bononza. Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k Set din me jego 40k Set din sakarni inyi fitsari 30k Tsumin kankana promo 5k Tsumin rubutu 7k Tsumin tasani me gida 7k Tsumin zumar dadih 7k Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k Garin bata gindin kishiya 5k Saiwar bata gindin kishiya 10k Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k Dahuwar gandar mata 7k Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo Set din ci-muci 25k promo! Set din matar oga 20k Set din dundurusun dadih 15k Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo Jigidar mallaka 10k promo Set din mallaka 70k private package.promo! Matar minister package 📦 50kpromo! Bridal package 100k promo. VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k Set din kashe dadin gindin koshiya 200k Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC Location Kaduna. Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484 RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦300. 500Mb ₦250 2GB = ₦600. 1GB ₦500 3GB = ₦900. 2GB ₦1000 4GB = ₦1200. 3GB ₦1500 5GB = ₦1500. 4GB ₦2000 VALIDITY: 30:DAYS Call this line or whatsapp 👉🏼👉🏼 08066268951 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 FIL’AZAL 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 💖💖💖💖💖💖💖💖 (Romantic and love story) (This book is for matured people, i mean mata masu aure pls) SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(Writer of Kyautar Allah) Last free page in kinasan cigaba da karanta wannan lottafin pay, This book is 1k direct to me 08101626484, i promise baza kiyi nadama ba asiyan book Dina. Last Free page10 Ba bata lokaci malam wanzan ya Gansu sbda ya tsaya inda ze gansu, hassana tayi farin ciki da ganin mijinta, suka gaisa cikin so da kauna, yaji dadin ganin yarsa da matarsa. Suka shiga mota direct gidan hajiya fatima ya kaisu be fara kaisu gida ba. Bayan sun isa gidan malam wanzan ya juyo yakalli hassana da BATOOL yace “ku fito zaku gaida matar me gida ne, Giwar Sarki, in kuka gama gaisawa kuka fito semu shiga gida, inada magana daku me muhimmanci in kun watsake gajiya…” batare da hassana ta kawo komi aranta ba tace toh. BATOOL kam batace komi ba, tayi shiru tanata kallon dankareren gidan ta glasss din motar gabaki daya farin cikinta ragagge ne, Gashi yau wuni cirr bataga Khalid ba, sun Saba haduwa kullum koda ba makaranta boko, da an aiketa seta makale awani guri sun hadu, bawai karamin SO BATOOL da khalid sukema junansuba, shima seda yayi kuka saboda rabuwarsu, yanzu haka yana can kwance a Gadon asibiti ba tare data sani ba, ranta a hannun Allah, Gashi ita ba wayace da ita ba, daman sede tasaci wayar Ammuh tayi waya dashi ba tare da sanintaba, sbda tanada lambarsa a haddace akanta. Suka fito daga motar, anan kallo ya kara komawa sama sebin gidan suke da kallo suna yabawa da kyaunsa acikin zuciyoyinsu. “Masu kudi sun huta,,,duba daula…” hassana ta fadi aranta. Malam wanzan ya musu jagoranci zuwa babban falon hajiya fatima, daman malam wanzan ya kirata a hanya yace mata gasunan karasowa gidanta. A babban falon nata suka sameta zaune, Tana ganinsu ta washe musu baki. “Lale marhabun da mutanen Agadex, Ansha hanya…” shine abinda hajiya fatima ta fadi bayan taga malam wanzan taga hassana, BATOOL ce last din shigowa falon wato itace a baya. “Masha Allahu…” hajiya fatima ta fadi a fili yayinda tayi tozali da BATOOL tasan ko ba a gaya mata ba, itace matar d’an nata. Kyakyawace sosai, kare mata kallo tashiga yi, tanada matsakaicin tsayi, sannan bata da jiki Sam, amma fa akwai Masrufin jiki, akwai Cass, da Asss, dai-dai gwargwado, tanada nonuwa madaidaita, bayyanannu, dukda hijjabi ne ajikinta amma ta kula yarinyar nada cikar hips, tad’anyi fadi ta kasa, uwa uba kuma ga madaidaitan duwaiwuka Tana dashi, itade gata komi akwai dai-dai beyi yawa ba beyi kadan ba, kai bakace yar 14yrs bace, in aka barka zakasha ko yar 17yrs ce, komi Allah ya bata, kasancewar uwarta tan biyo itama diri kmr yayi magana ajikinta. Sannan ita BATOOL ba fara bace kuma ba baqa bace, sannan ba wankan talwatsa bace, I mean tanada d’an haske kadan, skin dinnan ya kwanta luf na zallar yarinta da d’anyan jini, Sam babu Hutu ajikinta, sbda ba cikin gari suke a Agadez ba cikin kauye ciki , cikin dangin mahaifinta. BATOOL nada d’anyantakar jini, sosai ajikinta, wato sabon jini daban da tsohon jini ko a ido. Kai daka kalli kyakyawar fuskarta Zakasan yarinya ce sharaf, tanada manya-manyan idanuwa kmr zasu fado kasa, cikin kwayar idon nata, fari tarr yake, sannan brown eyes gareta inda bakinnan yake acikin kwayar ido ita nata brown ne, ba karamin kara mata kyau na matsifa brown eyes din yayiba, tanada Zara-zaran gashin ido, kmr ze tsole mata iso, uwa ubs ga gashin gira bakikirin Ubangiji ya yalwata mata shi, a yanayin yadda naga suma ta kwanta luf a goshinta na buzaye dukda banga kanta ba amma inada tabbacin tanada gashi, tanada dogon hanci, yayinda hancin nata ya tafi street ba gargada, bakinta d’an karami ne tsuit kmr gidan tsutsa, Gashi red lips ne da ita dukda bata da haske kwarai, tanada 2dimpls dukda ba dariya take ba amma a lotse suke, bakamar na gefen hagunta yafi lotsawa sosai, in takaice muku hatta da yatsun hannunta dana kafarta masu mugun kyau ne gasu zaro-zaro komi nata seda hajiya fatima ta kare masa kallo. “Tubarkallahu ubangiji yayi halitta….” Hajiya Fatima tace a bayyane dai-dai suka tsugunna suka gaidata a tare hassanar da BATOOL hajiya fatima ta amsa fuska a sake hadi da tambayarsu ya gajiyar hanya sukace ba gajiya, su sam basa çıkın gajiya saboda a jirgi sukazo basu taba hawa jirgin sama ba se yau, suko ganin jirgi basu tabayiba se yau, aiko yau sunsha kallo jirgin. Suna kokarin zaunawa akasan carpet hajiya Fatima tace “Aah ku zauna kan kujera…” ba tare da musu ba sbda ba a musu da manya, hassana ta zauna akan kujerar kasancewar hajiya fatima ma nakan kujerar malam wanzan ma nakan kujerar domin tini hajiya fatima ta hanasa zama a kasa. BATOOL ta zauna a kasan ita sbda a tarbiyar da aka koya mata bata zama akan kujera in har manya na zaune akan kujerar. Anan hajiya fatima ta kara jinjinama tarbiyar yarinyar, duk tafi matan JAROOD tarbiya da hankali da nutsuwa ga uwa uba kyau, kai kace daga tsatson Indians take, amma hajiya Fatima batayi mamakin kyaun na BATOOL ba saboda laka’akari da tayi da kyaun uwarta, da ubanta, hassana kyakyawace sosai ita da Malam wanzan sede ita black beauty ce irin bakaken buzayennan, akasin malam wanzan fari neshi tass, anan BATOOL tayi duhu sbda uwarta nada duhu sosai sede ita batakai duhun mamantaba. “Ga BATOOL tubarkallah, masha Allahu Allah de yasa adace…” hassana da Malam wanzan suka amsa da amin ita hassana tasha fatan miji nagari hajiya fatima Tama BATOOL shi kuma malam wanzan yasan dalilin Adduah. Anan gidan sukaci abinci suka koshi, sukayi har wanka suka canza kayansu dasukazo dasu. sukayi sallolinsu, se tarairayarsu hajiya Fatima keyi Sam hassana batayi mamaki ba sbda daman ita halintane karamci da karramawa, kasancewarta yar babban gidace, gida na dattako ta fido daga gidan da Akasan darajar d’an Adam, domin mahaifinta cikakken malamin Addinine harya rasu yana turbar Ubangiji , duk wanda kaga dan yanada wani abu yana wulakanta d’an Adam toh ka tabbatar be fito daga gidan dattako ba, akoda yaushe de in kaga mutum nagari tabbas ya mori iyaye, sannan d’ar gidan Arziki baya tsiya, tsiya na kanmu talakawa, mune damun samu abu se wulakanci, inkaga mutum na bura uba ka bincika tushensa talakawa ne wlhi, acikin talakawan bance bana kırkıba, amma se an dace. Se karfe tara na dare malam wanzan ya baro gidan hajiya fatima dasu domin suje su huta. Da aka kaisu gidanne suka kara kid’imewa jin anan gidan zasu zauna kuma ga gida dankarere na masu kudi,. Hassana ta kalli malam wanzan tace “Yanzu duk mu kadai zamu zauna a gidannan waye ya bamu wannan gida na masu kudi me girma har haka?” Malam wanzan yace “Giwar sarki da JAROOD…” nan hassana tashiga jero musu godiya dasa albarka, BATOOL de batace komi ba, sbda ita gidan be gabanta tunanin khalid ne agabanta. Ranar de haka suka kwana suna zagaye gidan sunashan kallo babu abinda babu a gidan, babu ce kawai babu agidan, amma an tara komi Najin dadih a gidan, falolin gidan kusan falo hudune kuma duka akwai narkakkun kujeru aciki masu numfashi, asama dakuna ukune, sannan a kasa dakuna hudu ne. Sama hajiya fatima da Malam wanzan suka zabawa kansu nan suka kwana, BATOOL kam kasa aka zaba mata, Ammuh tazaba mata kasan,/ dankareren dakinta me kyau, anan ta kwana. Se wuraren 3:am suka kwanta bacci. Hassana da Malam wanzan dukda suna çıkın gajiya , ba kmr ma ita hassanar dasukayi mikakkiyar tafiya, amma a haka basubar juna ba, daman ji sukeyi kmr suci babu. Da asubah suka tashi sukayi sallar asubahi, suka koma bacci, se wuraren 1;pm suka tashi sukayi wanka, sukayi sallah, suna fitowa falo sukaga abinci hajiya fatima ta aiko dreva ya kawo musu abinci kusan kala uku da kanta ta dafa musu sbda tasan zasu tashi agajiye. sukayi murna hadi da jin dadih, ba abinda zasuce da hajiya fatima se godiya. Sukaci suka koshi sukayi sallar la’asar, bayan sun idar da sallah ne suna zaune a falo AÇ kawai ke bugasu suna kallon wani hausa film a Arewa24. batool nazaune akasan carpet. Hassanna da Malam wanzan na saman kujera daban-daban, in har BATOOL na kusa Sam ko kujera basa zama daya ita dashi sbda inganta tarbiyar diyyarsu, sannan da dajarta kansu da sukeyi yadda yarsu zataga girmansu. (Sliced mistake kika bari yaranki sukaga kin rike ko hannu da ubansu akwai damuwa, Karki sake ki dauki rayuwa rashin tarbiya ağıdanki, wasu matan zakiga dayawa suna daki daya da yara balagaggu amma se kiga mijinta nata hawanta, wallahi wasu lokutan yaranki naji, meyefi wannan zubar da mutumci pls? Kina musulma yar uwa? Mazaaa ki biyema namiji ya zubar miki da mutumci da girma agaban future dinki, yaranki sune gobenki wallahi ko kiso ko karkiso, namiji Kinganshi be tsufa yanada 100yrs ma seya auri yar 7yrs kuma ya haihu inde kayan aiki na aiki, kefa mace wlhi baki isa ki kai 70yrs bama kina haihuwa, mata iyayenmu kuma yan uwana ku gyara rayuwarku pls, ana barın halak dan kunya, koda akace mijinki ya nemeki sanda yaso ba ace ya nemeki a gaban yarankiba, wallahi wani lokaci yara naji wasu kuma ma suna gani tinda ba makafai bane, ku jiba kazanta! Kinga mace in kika haihu Karki sake ki banzatar da yaranki a banza , wallahi yara kmr dukiyane, duk ubangiji ze tambayemu ya mukayi dasu, hisabinnan da kukaji ana cewa wlhi da gaskene akwai hisabi, tsakanin d’a da uwa da uba akwai hisabi, danka haifi yara bawai kai ka haliccesuba, most of lalacewar yaran yanzu am sorry to said wlhi akwai sa hannun iyaye mata, shi namiji daman ai ba ruwansa, in yara sukayi kyau sune nasa, in suka lalace nakine ke mace, ya bar miki wallahi, mu nutsu mu gyara rayukanmu, ku kuma yara ku kıyaye bacin ran iyayenku, ubangiji yace abi iyaye koda kafiraine, sannan ubangiji yasake cewa abi iyaye koda fasikaine, aiko a iya haka yaci ku gane girman iyaye, ku kiyaye bacin ran iyayenku sbda ku gama da duniya lafiya, Ubangiji Allah ya raba kowa da iyayensa lafiya Amin, amma kusani ba biyayya cikin sabama ubangiji) Malam wanzan ya kalli BATOOL wadda kanta ke kasa, ya kalli hassana wadda itama shi take kallo. Yayi gyaran murya hadi dacewa “Duk kubani hankalinku nan,…” cikin ladabi BATOOL tace toh. Hassana ma tace “Toh malam…” malam wanzan ya fara magana çıkın nutsuwa. “Inaso kusan cewa komi kukaga ya faru toh daga Allah ne, hatta da motsa d’anyasanka wannan in ubangiji beso ba baka isa kayi ba, kuma kome kukaga yasamu bawa insha Allahu Alkhairi ne, ita kaddara da jarrabawa masu kyau ko akasin haka duk na muminine, ubangiji baze tabayin bawa ba tare daya jarabceshi ba, alhamdulillahi wani abu ya faru kuma na Alkhairi ne insha Allahu..”yayi shiru for some seconds, falon ya dauki shiru , duk sun kosa suji me malam wanzan zece, BATOOL kam tinda ya fara maganar kirjinta ke dukan uku-uku, ta kosa taji Ainifin maganar da yaketama wannan shimfidar sharar fagen ta mecece. Malam wanzan yaci gaba da magana idanuwansa nakan BATOOL “ita rayuwa ako wani Hali inka tsinci kanka anaso ne kayima ubangiji godiya,,sannan ke BATOOL ubangiji ya umarceki dakiyima iyayenki biyayya, inhar ba asabama mahalicci bane kinsande bazan cucekiba bazan ha’inceki ba, sannan bazan bari a cucekiba , BATOOL kasancewarki dhiyyata tilo aduniya, ina sanki so me tsanani, ina kaunarki kauna irin wadda uba na gari keyima yayansa, ina fatan kmr yadda kika sabamın biyayya kiyimin awannan karan, ke dhiyyace me tarbiya kin kai kin İsa ahanaki ki hanu BATOOL, saboda haka na bada Aurenki ga JAROOD d’an gidan me martaba Sarkin agadex, Aranar juma’ar data gabata aka daura miki Aure, yanzu ke matar aure ce ba budurwa ba…..” ba BATOOL ba hatta hassana seda ta zaro ido waje sbda mamaki, ganin yarinyarta karamace amma a haka malam ze bada Aurenta,ita Sam ba mace bace mesan duniya, Sam bata duba kudinsu ko sarautarauba. Abangaren BATOOL wani irin mummunan yanayi tashiga daga nan datake zaune, daman tini jikinta ya hau bari aiko ya kara daukar bari, nan da nan idanuwanta farare tass dinnan suka kad’a sukayi red sosai, ita ko sanin waye JAROOD dinma batayiba, bata taba ganinsaba, a razane ta dago ta kalli mahaifin nata shima ita yake kallo, ta rufe idonta ta bude akansa danta tabbatar, tabbas da gaske ba mafarki take ba mahaifintane agabanta yake gaya mata ya mata Auren dole. Ta maida kanta kasa, rawar da jikinta keyi ya kara yawaita, ji kake Fatt fatt! Heart beat dinta nata bugu kmr zata fito fili, amma sede ba daman magana ko uwarta bata İsa tayı musu da abinda malam ya fadi ba balle ita yarshi. Kuka kawai takeso tayi ko zataji sanyi amma ta kasa, khalid ne kawai yake yawo asararin birnin zuciyarta, ji tayi tamkar an rabatane da Khalid, rabata da khalid tamkar rabata ne da ranta. “Daman bazan auri khalid ba?” Ta fadi a zuciyarta, nan da nan kawai se hawaye sharrrr saman fuskarta. Mahaifinta ya kula da yanayin data shiga sannan yaga hawayen dake zirya akan kuncinta, har azuciyarsa yakejin zubar hawayen nata amma sede ba yadda za ayi bakin alqalami yariga ya bushe. Har hassana ya kula tashiga yanayi mara dadih sbda harga Allah ita bata da burin yarta tayi aure yanzu, shiyasa ta tsananta tsaro akanta kan karta kula wani. Hasan’a taso ace BATOOL takai 18yrs zuwa 20yrs se amata Auren kuma ita asan samunta so takeyi yarta tayi karatun likitanci, batasan a mata aure da wuri, ita in ita keda iko da itama takai 25yrs ma agida badamunta zeyiba, kunsan zuciyar uwa. “Ina me umurtarki dakimin biyayya, insha Allahu baza kiyi nadama ba domin babu wanda yakeyin nadama bayan Yama iyayensa biyayya…” BATOOL na kuka tace “Insha Allahu daadah zan maka biyayya har karshen rayuwata, duk abinda kayi dai-daine akaina saboda ka isa dani, kasameni me biyayya insha Allahu…” ciki kuka da sanyin murya take mgnar. Tausanta ya ratsa zuciyar malam, hassana kam ji takeyi kmr itama tayi kukan ko zata samu sauki, tausan yarta ya rufeta, kallon karama take ma yarta sosai, tayi kankanta da daukar d’ana miji a mararta yanzu, Sam batasan JAROOD din bashi d lafiya ba, ko a labari bata tabaji agun mijintaba. “Allah ya miki Albarka, Allah ya baki masu miki biyayya kamar yadda kikamin,,,” Cewar malam wanzan BATOOL ta amsa da amin hassana kam sede ta amsa a zuciya, da kyar ta iya cewa. “Allah yasa hakane mafi Alkhairi ya basu zaman lafiya,,,” malam wanzan ya amsa da Amin daman yasan hassana bazata masa gaddama ba sbda tanada gudun zuciyar mijinta sannan akwaita da ladabi tafi duk sauran matan daya aura. Har zuwa yanzu kuka kawai BATOOL keyi kasa-kasa tasa hannu ta datse bakinta, Malam wanzan baze jure ganinta a wannan halin ba, dan haka ya tashi ya dauki mukullin motar ya fice agidan zuwa gidan hajiya fatima. Yana fita BATOOL kmr tana jira ta tashi aguje ta İsa jikin mahaifiyarta ta fada jikinta tana kuka,abinka da shagwababbiya daman surin kuka ne da ita tin tini ita ko fada ka mata se tayi kuka, hawayenta a kusa süke,. Tana fadawa jikin mamanta ta fashe da kuka me tsanani tana fadin “Ammuh, wallahi banasan Aurennan dan Allah ki gayama daadah ya barni inada wanda nakeso khalid Ammuh ni khalid nakeso in aura, ban gaya muku bane amma mun jima muna tare makarantarmu daya, dan Allah Ammuh ki gayama daadah ni Khalid nakeso inma aure yakeso inyi abari muyi aure nida khalid inya gama makaranta, dan Allah Ammuh mutuwa zanyi inna rabu da khalid!!!” Seda hassana Tayi hawaye ganin yadda taketa kuka kmr ranta ze fita, se sambatun maganganu takeyi kmr zatayi hauka. Rarrashinta tashiga yi da kalamai masu dadih abinka da Uwa, nan ta dan fara sassauta kukanta amma tayı 1H tana kukan duk tabi ta fice a hayyacinta, idanuwanta sun kumbure süntum. Ganin ta dan fara dawowa hayyacinta yasa hassana tambayar BATOOL din waye khalid, sbda daman tasaba jin BATOOL na kiran sunansa in tana çıkın bacci batare da sanintaba, tanataso ta tambayeta waye khalid amma seta dauka ko mafarkine na shirmen yarinta. BATOOL ta bedema mahaifiyarta wuka da wutsiya kan wanene khalid. Mahaifiyarta ta numfasa tace “Toh wallahi tin kuna shaida juna keda mahaifinki karki sake yaji maganarnan abakinki. Yanzu kikace zaki masa biyayya, toh inaso ki masa biyayya, kibarwa ubangiji komi, wlhi inya rubuta sekin Aure khalid toh tabbas seshi d’an sarki ya rabu dake kin auri khalid din, karkisa damuwa aranki ki fawwalama ubangiji komi, sallar darennan kici gaba dayinta nima zanta tayaki ina miki Adduah dhiyyata ta gari kinji kou??” Nan de tayita lallaminta da ban baki harta tasamu tasaki ranta azahiri abadinima taji zuciyarta ta mata sanyi amma data Tuna da khalid setayi kwallah, data shiga dakinta ta dauki photon khalid tayita kallo, khalid kyakyawa ne black beauty cikakken buzu ne shima ga kyau ga aji, Gashi matashi a SS3 yake ba babba bane yarone sosai danye sharaf, irin wanda sam iyayensa ko giyar wake sukasha bazasu masa aure yanzu ba. Ranar yini da kwana BATOOL na kallon photon khalid dataji mahaifitarta zata shigo dakin seta boye photon. Abangaren matan JAROOD bawacce tadamu wai dan benan musamman hajiya zulaikha harkar gabanta kawai takeyi, tinda hajiya aisha tace mata yayi tafiya kawai tace Allah tsare ko kiransa batayiba. Kwara ita hajiya aishar takirasa daukane kawai beyi ba, itama tafijin dadih da baya nan, seda tayi 2days ma bata kwana agidan ba, tana gün d’an boy yana gargasa mata duri da Jelah, data dawo ma washe gari takoma ya kuma ci, taciyu a kwanakinnan amma dayake hajira ce Kawai kari take nema kullum setaje d’an boy ya gargasa mata duri, ba abinda ya dameta ita bata cikin tension din shaawah, hajiya zulaikha ce ke ciki. Abangaren JAROOD baccinsa yakesha yanzu sosai, yaci ya koshi ya kwanta , hankalinsa ya d’an fara kwanciya ganin amour tabar kiransa kawai yasan ta hakura ne da Aurennan na dole daza amasa, kawai kuma de dağa Ubangiji yakejin hankalinsa ya kwanta akasin ada, ya rasa dalilin kwanciyar hankalin nasa. Ranar Tuesday dayaje ganin doctor khamis ya tabbatar masa da jininsa ya fara sauka, saura kadan ya rage, yaji dadih sosai wlhi bayasan hawan jini da sugar Suna bashi tsoro, shida ake nema masa lafiyar jaruma kuma hawan jini da sugar yasamesa aiya banu. Dağa asibitin da yayi sallar azahar kawai ya nufa gidan Amour, tinda ya tinkaro kofar gidan yakejin gabansa na dukan uku-uku, daman a hanya ya tsaya ya mata tsaraba irin shi adole dağa tafiya ya dawo dinnan. Yana isa get din yaji kamar ya dawo baya, se kawai ya sadakar ya Danna hancin motarsa cikin gidan. Dai-dai malam wanzan na zaune a compound din gidan gefen wata flower suna hira da Abdul’aziz me gyaran flower, kawai idanuwansa suka sauka akan motar JAROOD,. Zumbur ya tashi cikin murna ya iso inda JAROOD din yayi packing motar ya fito, yana ganinsa ya sakar mata murmushi hadi dacewa “Nayi missing Dinka ubana…” cikin murnar Ganinsa malam wanzan yace “barka da dawowa uban dakina nima nayi kewarka..” JAROOD yayi wata yar siririyar dariya daya jima beyi irintaba yace “Barkade,,,ina Amour, tagajide ta hakura da mgnr Aurennan aini daman nasan seta gaji ta hakura tinda de ai ba a dole,, ni ba burar gwatso ba inta tara yaran mata suna tsinemin sunajin kmr su kasheni dan takaicina dake rayukansu nawa…” JAROOD ya fadi yana bude Murfin bayan motar yana dakko ledojin daya shigo dasu. Karo na farko da Malam wanzan ya farajin kunyar maganar batsar bakin JAROOD da ada ne shike tayasa maganganunnan, JAROOD besan dadin mace ba amma bakinsa akwai batsa sosai. sede malam wanzan yayi shiru bece da JAROOD komi ba, murmushi yayi kawai. Ya tayasa kwashe ledojin suka nufa hanyar zuwa falon hajiya fatima. Suna shiga falon dai-dai tana fitowa dağa bedroom dinta na dakin kasan, idanuwanta sukayi tozali da JAROOD, ta bude ido na mamaki tayi missing danta sosai yau take cewa zata kirasa idan ta tashi daga bacci toh tashinta a baccin kenan tayi sallah ta fito da waya a hannu tana shirin tazauna a falon ta kirasa. “Maraba da yan hijira..” Cewar hajiya fatima data fadi cikin murmushi ta tarı JAROOD da faraah. Nan da nan farin ciki ya kuma lullube JAROOD domin ganin murmushi mahaifiyarsa. Ta karaso tazauna suka ajiye mata ledojin a kusa da kafafuwanta kana ya tsugunna har kasa ya gaidata, cikin fara’ah da zallar farin ciki ya gaidata, ta amsa fuska sake hadi da masa barka da dawowa ya amsa da barkade. malam wanzan ya zauna akan kujera sbda hajiya Fatima tace yazauna amma ada yaso ya fita ne. “ saukar ka kenan yanzu?” Hajiya Fatima ta tambayi JAROOD, yace “Ehe Amour…” “masha Allah, kaje gida kayi sallah ka huta zuwa gobe inka huta ka dawo inada mgna dakai domin Abinda ka guda din be fasuba…” JAROOD yayi shiru yana nazarin maganarta ta karshe, be fahimci me take nufi ba, dan haka cikin kaguwa dasan yaji me takeso ta gaya masa yace “Ai nayi sallah Amour, sannan ban bukatar wani Hutu kawai ki gayamin me kkeso ki gayamin…” hajiya fatima tace “Aah kabari de seka samu nutsuwa kaje gida kaga iyalanka ko zuwa dare ne ka dawo…” Sam ba haka JAROOD yaso ba amma dole ya tafi gidan sbda ta matsa seya tafin. Malam yajasa a car, yaje gida ya kuma wanka yayi la’asar ya nufa part din matansa duka ya duba kafiyarsu. Hajiya aisha ta matukar jin bakin çıkın dawowarsa, amma ta boye sbda makirci ta nuna azahiri tayi murnar dawowarsa, kasan ranta ji takeyi kamar ta mutu dan bakin ciki in yana gida bason adinga Yawan fita yakeyi ba. Ita kam hajiya zulaiha azahiri ta nuna masa tayı bakin cikin dawowarsa babu boye-boye ita Sam bata iya makirci da munafunciba komi nata a free takeyi ba tsoro ba gudun zuciya. Daya shiga part din aisha seda yayi 30mnt tana jansa da hira, daya dawo yashiga part din Zulaikha 10mnt yayi ya fito a daddafe, da kyar ma ta iya gaidasa, ita ko miskhala zarratin bata iya makirciba, in kana neman Wacce tafi shedan kisisina da makirci kasamu Aisha magana ta kare, kuma JAROOD be isa ya gano halintaba sbda tasan hannunta. Bayan yayi isha’i, dağa masallaci malam wanzan yajashi zuwa gidan hajiya Fatima. A hanya JAROOD se jan malam wanzan yake da hira, amma yayi shiru yanacan yana tunani-tunanin shin ya JAROOD zeji in aka gaya masa yarsa aka aura masa a matsayin matarsa ta aure. Ya zurfafa a tunani har suka iso gidan, JAROOD ya kula da Tuna’nın da Malam wanzan yake ciki dan haka suna isowa gidan ya kallesa yace “me kake tunani babana?” Malam wanzan besan sadda bakinsa ya subuceba yace “Na maka lefi…” ya sadda kansa kasa. Çıkın mamaki JAROOD yace “Lefin meka min da har zesaka a tunani?” Malam wanzan yayi shiru. JAROOD yaci gaba dacewa “Kome kamın na yafe maka in har ba Amour da Me-martaba ka kashemunba, wlhi na yafe maka…” malam wanzan ya sauke nannauyar numfashi ba tare dayace komi ba. Suka nufa falon hajiya fatima. Bata falon kasa dan haka JAROOD ya kirata a waya batare data dagaba ta sakko daga upstairs tana dakinta na sama ne tana waya dame martaba, taji shigowarsu domin taji karar bude get din gidan kuma tasan sune. JAROOD naganinta çıkın nishadi da zolaya yace “Barka da sakkowa Giwa me takun kasaita, Giwar me martaba…” “ai yau Kaima ka Ara ka yafa kenan…” ta fadi tana murmushi hadi karasowa ta zauna malam wanzan ya juya ze fita ta dakatar dashi. ”karka fita ka zauna ai dakai za ayi mgnr…” JAROOD ya zauna kasan carpet dai-dai yana facing hajiya fatima. Malam wanzan ya dawo ya zauna a kasa shima kusa da uban dakinsa. “Yaya kasamu iyalin lafiya kou?” Cewar Amour. “AlhamduLillah amour, ki gayamin wani magana zaki gayamin pls dukna kagu…” JAROOD ya fadi cikin kosawa. Amour ta gyara zama ta sosai azuciyarta se Adduah takeyi Allah yasa d’an nata ya aminta domin tasan in be amince ba ba aure, amma inya Amince lafiya lau aurensu yake, daman tinda aka daura Auren taketa Adduah Allah sa inya dawo ya amince da duk abinda tace. “Abinda ka gudane kadawo kaga anyi makashi…” cikin rashin fahimta yace “Amour kinsani a duhu abinda na guda kamar yaya? Wallahi bangane ba…” shi sam ma ya mance da maganar Auren. hajiya fatima taci gaba da magana. “Auren dakayi gudunsa Shi aka maka,,,” a razane JAROOD ya kalli amour domin ya tabbatar da abinda tace Akan fuskarta, nan fuskarta ta bashi tabbacin kalamansa. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Wani irin Aure kuma pls? ” JAROOD ya fadi yana dafe kansa, nan da nan zufa ya wankesa Tass. Gaban malam wanzan ya yanke ya fadi ganin yanayin da uban dakinsa ya shiga, yafi yanayin da BATOOL tashiga, dande kawai shi namiji ne. Cikin sassauta harshe dukda an masa abinda bayaso Amma hakan besa ya daga muryarsa sama data mahaifiyarsa ba yace “Dan Allah Amour meyasa kikayi haka? Da gaske kike pls ko wasa amour?” Hajiya fatima ta hade rai tace “Nataba wasa dakaine?” JAROOD ya kuma dafe kansa wata zufar ta kuma wankesa, ji yakeyi kmr yasaka kuka amma ba dama. yace “Yanzu Amour kuma yar 14yrs din kika auramin saboda kawai kibi maganar malami, haba Amour dan Allah Amour ki duba ki gani 50yrs nike amma a haka akamin Auren dole kamar de bansan ciwon Kaina ba Amour,…” a hasale hajiya fatima tace “Da Anyi magana kashe shekarunka hamsin shin kai ka yankewa kasa cibiya ne wai? Kasani yaro baya girma gaban iyayensa ni yanzu sam bana ganin girmanka, a girman naka in har bakama iyayenka biyayya ba yazama na banza? Da girman naka in kana batawa iyayenka rai baze hana Ubangiji ya saba maka ba wallahi, Ka ganni nan Dani da Mahaifinka me martaba? Duk bamufi karfin iyayenmu su samu abu muyishi adoleba kuma ba tare da Muşuba, ko rayukanmu sun baci bamu isa mu nuna agabansuba sbda tsantsar ladabinmu agaresu, nida me martaba hadamu Aure zakayi amma hakan be hanamu kyautatawa junanmuba kaide kana gani kai shaidane yadda muke nida me martaba, Allah yajikan iyayenmu da kaga yadda Ake ladabi da biyayya, kune yayan gata yaran yanzu da iyaye ke fadi kuke fadi…ka duba ka gani harni fatima nake fadi kake fadi JAROOD?..” tana kai karshen mgnrta kawai setasa kuka, ta Kamo gefen zanin jikinta tana share hawaye. Ganin tana kuka yasa JAROOD rikicewa , ya matso ya tsugunna gabanta. “Amour dan Girman Allah kıyi hakuri, kidena zubar da hawaye akaina, aurene tinda an Riga anyi na amsa Amour na Amince duk abinda zesaki kuka bana sanshi, dan Allah kiyi shiru karkisa fushin ubangiji yasameni Amour, wallahi na Amshi Auren na Amince, duk abinda kikeso shi zanyi Amour…” farin ciki ya lullube hajiya fatima daman tana sane ta fara kukan sbda tasan JAROOD besan yaga hawayenta. Malam wanzan yana zaune yayi shiru shide jira yakeyi kawai yaji amour tasanar dashi wa aka aura masan, yağa ya reaction dinsa ze kasance. JAROOD da kansa ya dagota ya share mata hawayenta, acan kasan zuciyarsa yanajin tana masa suya, wannan shine adakeka a hanaka kuka kuma ba yadda ka iya, iyaye Kenan. Ya fadi a ransa. Bayan ya gama share mata hawayen taci gaba da magana “yarinya me hankali da nutsuwa aka Aura maka ina fatan ka riketa çıkın mutumci iyayenta dattawa ne, mahaifinta dattijone, dukda yasan baka da lafiya amma ya baka yarsa, kawai yar ya bamu komi me martaba ne yayi, karka watsa mana kasa a ido in har kanaso kaga farin cikina, kuma ka gama da duniya lafiya…” JAROOD yace “Toh Amour insha Allah wace yarinya ce kuka samamin din? Allah ya bani ikon muku biyayya.” Haka kawai yaji yanaso yasan ko wacece dukda yasan sanın baze amfana masa komi ba, ya kudirta aransa dole seya saketa koma wacece sbda baze zauna ya dinga cutar yar mutane ba. “Takwara ta, yarinya ta wajen malam wanzan…” JAROOD yayi saurin cewa “waaaaaaaa? Wani malam wanzan Amour?” Şam shi yama mance da wani malam wanzan sbda Dimauta. “Malam wanzan babban Amininka na yanzu…” amour ta karashe Tana nuna masa malam wanzan. Ya kalli malam wanzan wanda yayi kasa da kansa yace “İn har kaga bakayi maka ba na maka lamani JAROOD ka saketa ko yanzu-yanzu bakomai ni nasan uzurinka..” amour ta amshe da “Ai in har kaga ya rabu da yarinyar nan malam toh tabbas sede in lafiya bata samu ba, gudun karya cutar da y’ar mutane seya saketa ta auri me lafiya, amma ni naga yarinya tamin na yaba da kamalar ta da kimarta, da d’a’arta uwa uba kuma da cikar zatinta…” JAROOD ya dafe kai da 2hands yayi kasa da kansa, gaba daya an dauresa da jijiyoyinsa, ya bude baki zeyi magana amour ta dakatar dashi. “Kar kace komi in har kanason farin cikina, kawai kabı abinda nakeso, zan dakko maka maganinka yau in kaje gida ka fara amfani dashi na 1week ne maganin inka gama sekaje ku hadu da Amarya, tini nasa suka dawo nigeria sbda na isa, suna gidanka dake anguwar dosa inka tashi zuwa malam wanzan yakaika, kafin muga yaza ayi adawo da ita gidanka, matanka duk zanzo in sanar dasu zuwa gobe ko jibi inme duka ya yarda sbda kar suga ana shigowa da kayan Amarya suji ba dadih,,,” JAROOD yayi shiru kawai shi kadai yasan me yake sakawa a zuciyarsa, tinda Amour tace kar yasake yayi magana beyi küskuren yin maganar ba. “So nakeyi 💯 kaji aranka ka aminta da Aurennan in har kanasan ganin nishadina…” Cewar Amour. Jiki ba laka cikin ladabi JAROOD yace “Shikenan Amour na Amince kmr yadda kikeso…” dukda tasan mgnr bata kai cikinsa ba. amma taji farin ciki ya rufeta se sa masa albarka takeyi da Adduah tsari. Wuraren 11:pm JAROOD ya nufi gidan malam wanzan ke driving dinsa kawai ya dafe kai tinda ya shigo motar, se hakuri da ban baki hadi da kwarin guiwa malam wanzan ke bama JAROOD. A hankali ya dago idanuwansa dasuka koma kananu sbda damuwa ya kalli malam wanzan yace “Yanzu Amour ta kyautamin, sbda Allah kmr ni ace Amin Aure da yar ….” Se kuma yayi shiru ya kasa karasawa tinawar da yayi yar malam wanzan din aka aura masa. “Gaskiya ba dadih ranka ya dade amma kayi hakuri komi na duniya me wucewa ne ba abinda yake dawwama,,,” bending kawai yayi Akan kujerar yana sauke numfashi öne bye öne daki-daki, gaba daya kawai zufa ke karyo masa sam yau bejin sanyin AÇ ajikinsa se axabar zafi. Suna isa gıda ya fita yama malam wanzan seda safe a daddafe sbda mugun ciwon kan daya dabaibayesa, da ya rabu da ciwon kai yanzu ciwo ya dawo, yana shiga dakinsa ya dauki magungunansa yasha,na asibiti daman dasu yadawo gidan,. Ya taho da magungunan da Amour ta bashi wanda suka amso agun me maganinnan, cikin haushi JAROOD ya kwashesu ya zubasu a bolar, ya dawo ya kwanta se juya maganar auren yakeyi acikinsa. “Namiji kamana akamin Auren dole…” ya fadi dai-dai yana kallon saman Dakin nasa, ya rasama ta ina yau ze fara da tunanin nasa, sbda tunanikan sunyi yawa sun wuce nazarin me karatu a zuciyarsa.Haka ya kwana shide gashinan kamar bashiba yau maganin da kyarma ya masa aiki sbda da kyar yasamu bacci ya daukesa, yaumade mafarkai yadingayi Gashi acikin haske da wasu fararen flowers guda biyar,duk inya yabi se sun biyosa. Ya rasa wannan wani irin mafarkaine yakeyi a kwanakinnan. Abangaren BATOOL tashiga damuwa sosai, kullum bata da Aiki Sena zaman daki, tafiso ta zauna ita kadai adaki, saboda tasamu damar tunanin Khalid dinta, kuka yazama Aikinta, mahaifiyartace ke kusantota sosai, saboda tadinga kwantar mata da hankali, mahaifinta ma da kansa inya dawo yana samunta yayita mata natsiha da lallami hadi da kwantar da hankali. Abangaren JAROOD bayan dawowarsa gidansa, da 1week hajiya Fatima tazo ta sanar dasu ta karawa JAROOD aure, amma bata gaya musu waya aura ba, dukda Mijin beda mamora amma sun shiga damuwar Karin Auren nasa, bakamar hajiya zulaikha ita datakeda mugun kishin tsiya, ta mugun ji haushin JAROOD ganin su be gama da bukatarsuba kuma yaje ya karo wani auren dan mugunta aganinta, haka de sukayi shiru basuce komi, sun san ba ama giwar sarki gaddama in tana magana. Tana gamawa dasu ta nufa part din JAROOD ta tadda baya nan yaje office dinsa, sbda ya gaji da zaman gidan kawai yaje office dinsa, shi har yanzu bega Amaryarba kuma beson yaganta, sbda bata gabansa. Hajiya fatima takirasa tace yazo yasameta agidanta yanzu. Ta hau motarta dreva ya maidata gida. Ba jimawa, Cikin hanzari JAROOD ya bar office ya nufo gidan Amour, sam shi inda abinda ke daga masa hankali toh damuwar Amour ne ko bacin ranta. Har falonta yasameta ya gaidata kusan 1week yau basu hadu ba. “Ka gama amfani da maganinnan? Hajiya fatima ta tambayesa cikin hanzari yace “Ehe Amour…” alhalin karya ne beyi amfani dako daya ba illa ma yasashi abola. “Okay,,toh kaje kaga Amaryar taka ne baka gayamin ba,?” Ta kuma jefo masa tambayar. Dagowa yayi ya kalleta yace “Banje ba Amour,…” se kuma ya sadda kansa kasa yaci gaba da magana. “Amour ai naga ban warke din ba kmr yadda akace dana Aureta zan warke, kinga alamun duk karyane, dan Allah Amour ina gaskiya anan? Kawai wani can yaja an kashema yarinyar mutane rayuwa fisabilillahi fa Amour? Innaje naganta mezan mata pls Amour? Tinda ba warkewar nayi ba ai kinga amour zuwan ba amfani, ki duba ki…” ta dakatar dashi dacewa “in bakajeba wallahi zan saba maka kaji nagaya maka karka bari nida kai musamu matsala, kawai tinda nace kaje, kajedin kawai kamar yadda nace…” JAROOD ya rissina yace “Yadda kikace haka za ayi amour,,,” hajiya fatima najin dadin yadda JAROOD ke mata biyayya. A ranar sam JAROOD beje ganin wata Amaryaba, yana barın gidanma ya mance da abinda Amour tace masa kasancewar se dare yabar gidan. Sam amour batasan beje ba, har akayi 2weeks bata sani ba, aka kara 1week duk bata san yaje ko beje ba, sbda a yadda ta masa magana ya amsa batayi tsammanin beje ba. Se yau ta samu malam wanzan ta tambayesa zuwan JAROOD nawa gün BATOOL. Sam besan me ake ciki ba kuma be saba karya ba balle ya mata, dan haka ya gaya mata be taba zuwa ba. Nan take Amour ta fara matsifa “Ashe yau 1month da dawowarsa, amma har yanzu beje yağa yarinyar mutane ba,? Dole seya zubarmin da mutumci hankalinsa ze kwanta kou? Shikenan ai…” malam wanzan se bata hakuri yakeyi. Ta nufa falonta ta jawo wayarta ta kirasa, harta kusa katsewa kana gogan ya dağa. “Assalamu Alayki Amour…” ba tare data amsa sallamarsa ba ta rufesa da fada. “Yanzu JAROOD bakaje kaga yarinyar nan ba? So kakeyi kawai kaga bacin raina, kai bakaso kaga kwanciyar hankalina dan wulakanci? Ace in maka magana ka amsa kace ehe, ashe mahaukaciya zaka mayar dani? Dan wulakanci, inka wuce yau bakaje kaga yarinyarnan ba wallahi sena saba maka mutumcinka…” tadinga fada sosai, yadinga bata hakuri. “Banasan hakurinka kawai ka kirani kacemin kaje shine yafimin wannan hakurin da kake bani mara amfani, hakurinka na mi,? Hakurinka na rashin amfani kou?….” Ta katse wayar, JAROOD yabi wayar da ido yasan in beje ba yashiga ukunsa, kawai ya yanke shawarar kwara yaje ya huta da mgnr Amour. Bayan yayi sallar isha’i , daman sanye çıkın yake cikin danyen boyel cream color. da kansa ya kira Malam wanzan sbda baya gidansa yana gidan Amour shi kuma ma JAROOD daga office dinsa ya nufa gidan. Ya tambayesa wanni anguwa ne suke ? Malam wanzan yayi mamakin tambayar da JAROOD ya masa sbda sam besha zeje gidan ba a fadin rayuwarsa,. Ya gaya masa gidansa na anguwar dosa, kawai JAROOD ya kashe wayar ba tare dayace masa komi ba, shifa wallahi abinda yasa yake daga kafa, dan yaga ma yar ta malam wanzan ce, shiyake hanasa yayi mgnr dabe dace ba Akan Auren, amma in yanasan aurennan yanasan mutuwarsa. Malam wanzan yasan Amour ce ta matsa masa se yaje gidan, domin yaji a muryarsa ma cikin fushi yake. Ya karya kan motarsa zuwa anguwar dosa. “Sekace innaje wani abun zan mata…an maidani kmr wani karamin yaro…” ya fadi cikin haushi, sbda haushi ji yakeyi kmr ya ciji kansa. Daya isa gidan ya jima a waje, seda yayi packing a waje ya dade, kmr ze shiga kmr baze shiga ba, se kuma kawai yasa kan motarsa çıkın gidan amma yakai kusan 10;pm a wajen gidan. Me gadi Najin hon ya leko yaga motarsa ce ya bude masa domin yana zuwa gidan sosai kaf acikin gidajensa yafi zuwa wannan gidan nasa, yanasan gidan sosai, kuma sam be damu ba dan Amour ta bada gidan. Yayi packing a karkace bama adai-dai yayi packing din ba sbda ba Asan ransa yazo gidanba. Me gadin ya rugo a guje ya tsugunna ya gaidasa ya amsa fuska a hade. “Awani part suke?” Adakile yayi tambayar fuskarnan babu Annuri, yanata bin parts din gidan da kallo akwai part biyu manya a gidan se kananun part suma guda biyu. “Ranka ya dade part din da kake zama Inkazo aka saukesu…” Cewar musa me gadi da yayi mgnr yana nuna masa part din da hannu. Ba tare da JAROOD yace komi ba ya nufa hanyar shiga part din. Haka kawai yaji sound din heart beat dinsa ya canza, ya rasa dalilin hakan Amma seya ta allaka dalilin bugün zuciyar tasa da rashin san zuwansa gidan. Ya kai hannunsa ze bude handle din kofar dazata kaisa direct cikin falon kawai seya d’an dakata sbda jin da yayi heart beat dinsa ya kuma yawaita, ya tsaya na tsawon mintuna biyu da 30second. Ahankali kmr me tsoron wani abu ya murda handle din shiga falon, dai-dai BATOOL ta tashi daga falon sanye take da doguwar rigar atamfa me Zanen manyan patten kalar pink pink, damuwa har yanzu bata bar ranta ba duk ta rame, da tana zaune ne a falon, tana kallo se kuma ta kashe kallon ta nufa bedroom dinta domin taje tayi tunanin Abun kaunarta Khalid. Kasancewar kanta babu dankwali, idanuwan JAROOD direct a bisa slky sumar kanta ya sauka, wanda ya zubo har Gadon baya, Hassana ce ta mata kitso guda biyu yau, batasan kitso kwata-kwata kowa de yasan most of masu Gashi basa san kitso…… “Ya İlahi…” JAROOD ya fadi da cool voice kmr ruwa ya cinye masa murya, saboda wani irin mummunar tashi da tsigar jikinsa yayi, kaf ilahirin gashin dake jikinsa seda ya mikeeee! Zumburrrrrrrr! Wani irin bakon yanayi dabe tabajin irinsa ba ya bakunci kaf sassan ilahirin jikinsa, hatta da brain dinsa seda yayi mummunar amsawa, nan da nan memory din dake Cikin kwanyarsa yayi session, for the first time a rayuwarsa da tunaninsa ya tsaya cakk sbda ganin sumar kan wata dhiyya mace, sam shi besanma wacece itan ba, kasancewar bashi da hankalin dazeyi wannan tunanin a wannan lokacin da kwakwalwar kwanyar kansa ta juye, nan da nan idanuwansa suka fara canza launin Rinin launi, jihiyoyin da suke daukar kafafuwansa sukayi weak a lokaci kankani, yaji ya kasa tsayuwa, kawai ya jingina bayansa da bangon dake daf dashi, da ace babu bango a kusa dashi dase ya fadi kasa warwasss. Zirrrr! yaji wani siririn ruwa me dumi ya fito daga tsagar kaciyar dake saman Azzakarinsa……….. Hmmmm tabbbbb! Yazata kasance ne,? Akwai magana fa, I promise you fans baza kuyi nadaxamar siyan book dinnan ba, kude ku farfado ku siya kar ayi baku, shin yaya take ne JAROOD ya warke ne,? Ko kuwa ne har yanzu ciwo na nan ne,? Yaya matsayin zulaikha da Aisha ze kasance gidan JAROOD? Dukse kun siya zakusha labari. Wannan littafin dubu daya ne insha Allahu Dan Allah karkimin VTU banasan VTU transfer kawai pls 0542703718 Saadatu Abdullahi Gt bank. Karku bari ayi baku, wlhi in baki karanta book dinnan ba na tabbatar se kinyi nadama, nida kaina ina rubutasa ina shauki wallahi. *Karku manta muna siyar da kayan Gyaran Aure masu kyau na yan Agadex, ga kyau ga aiki cikin lokaci kankani…contact me 08101626484* Set din Mace tagari 10k Set din bujenki jagab 12k Set din bata gindin kishiya 5k Set din mallaka na Gamad’id’i 25k yadda kikaga gamad’id’i suna yawo haka mijinki ze kacance makale dake. Yajin maza 5k Set din karfin maza 10k Tsumin karawa jijiyar maza lafiya da karfi 15k Set din maganin karfin mazakuta da sanyin maza 15k Set din matar Oga 15k Set din balaraba me ruwan dadih 10k Set din baini wa bainik 30k in bononza. Set din Garin sallata me sallace matan duniya seke kadai 30k Set din me jego 40k Set din sakarni inyi fitsari 30k Tsumin kankana promo 5k Tsumin rubutu 7k Tsumin tasani me gida 7k Tsumin zumar dadih 7k Tsumin bata gindin kishiya 10k tsumin sa kishiya bakin ciki 6k Garin bata gindin kishiya 5k Saiwar bata gindin kishiya 10k Dahuwar tsoka bakwai na naman rago domin mallaka da Karin dadih 10k Dahuwar gandar mata 7k Dahuwar naman saaa tsoka bakwai 10k Dahuwar kazar me 1yrs aiki 15k promo Dahuwar kazar me 5yrs aiki ko kin haihu 25k Dahuwar kaza me dawwama aiki 35k Dahuwar kazar sabon budulci ko haihuwar naki randa kika cita zakiji kmr ana dinke gabanki 35k Dahuwar kaza me yatsin ciki da wajenta 35k Dahuwar kaza wadda aikinta na har abadan ne ajikin mace ko kinyi haihuwa Dari bata Dena aiki 50k promo Set din ci-muci 25k promo! Set din matar oga 20k Set din dundurusun dadih 15k Set din sama-ruwa kasa-ruwan dadih 10k promo Jigidar mallaka 10k promo Set din mallaka 70k private package.promo! Matar minister package 📦 50kpromo! Bridal package 100k promo. VIP packages mijinki se yadda kikayi dashi 1500k Set din kashe dadin gindin koshiya 200k Set din din Mallakar Azzakari wanda duk inda namiji yaje ya dawo in ba gabanki ba wallahi be isa ya kawo ba 150k. ETC Location Kaduna. Munada special package hajiya fadarsa baza tayu anan ba just PC ME 08101626484 RealSaadatubintuAbdullahi✍🏽 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦300. 500Mb ₦250 2GB = ₦600. 1GB ₦500 3GB = ₦900. 2GB ₦1000 4GB = ₦1200. 3GB ₦1500 5GB = ₦1500. 4GB ₦2000 VALIDITY: 30:DAYS Call this line or whatsapp 👉🏼👉🏼 08066268951