*K'URUCIYAR SAPNAH!* *TRUE LIFE STORY* *Written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera 200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144* *KARKU MANTA KUMA ZAFAFA BIYU DAGA K'AWAYE BIYU NE IDAN DUKA BIYUN KAKESO K'URUCIYAR SAPNAH DA A SANADIN KAMA TO 300 NE KACHAL IDAN KUMA WANNAN KAKE SO TO 200 NE KACHAL* *Wnn labarin true life story ne da gaske ya faru saidai wad'ansu abubuwa da na cencenza kamar sunaye garuruwa da dai sauransu don hk ya faru da gaske kuma hk batun yake saidai abubuwa kad'an dana k'ara amma na gaskiya yafi yawa akwai tarin barkwanci ilmantarwa tare da fad'akarwa jan hankali tausayi tsantsa yankan baya fatana ku biyu ni akan nera 200 kachal nasan insha Allahu bazata gagara ba* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com FREE PAGE *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* 1-2 " Zun 6ure-zun 6uren baki dake ta fito jin kiran da Mamarsu ke mata,""Sapnah""Sapnah ko baki jina" "ne,ta idasa fitowa tace""ganinan fa Mama,k'arasowa tayi ranta a jagule zuciyarta babu dadi ta d'auki bokitin robar da aka zuba mata soyayyar doya da kwai ta siyarwa," "Hanyar k'ofa ta nufa Mama tace""ki dai fita da addu'a Allah yabada sa'a 'yar albarka,bata tankaba haka ta" "fita,domin ta tsani tallar nan sbd bata da yadda zatayi da ba'abinda zaisa ta dunga tallah,tsohuwar kasuwa ta nufa," "Tana zuwa ta iske wata me suna Karima ta zauna mata guri,sauke bokitinta tayi tare da cin d'amara" "tace""Karima d'auke bokitinki kafin na shuka miki rashin mutumci,harararta Karima tayi tace""ke kullum" "dole sai a wnn gurin zaki zauna ai ba dasaki akayi awajen ba kuma ba'a tambara sunanki agurinba bare kice dole idan kinzo gurin zaki zauna," "Ai da Sapnah ta fin ciko Karima sai gata a k'asa nan ta fara bugunta tana masifa ""shegiya 'yar iska kawai" "ni zaki gayawa mhn to gurin nawa ne kuma duk idan nazo a gurin nake zama ba 'yar iskar da ta isa ta tanadi wawuya kawai,ta ture bokitin Karima tasaka nata," Snn ta sami guri ta zauna ba wacce tayi mgn domin sarai sunsan halin Sapnah ba k'aramin aikinta bane "yanxu su kwashi 'yan kallo," Haka akazo ana ta sayar na Sapnah domin ba laifi gaskiya Sapnah akwai kan kasuwa wani lokacinma zuye "ake mata,tana sayarwa ta mik'e tare dawa su Karima kallon banza tace""gobe ma ki sake zamarmin guri ki gani," "Tayi gaba tana tsalle-tsallenta tana musu gwalo,Karima kuwa kamar tayi kuka sbd bak'in ciki," "Tafe take tana wasanta tsalle tsalle da tsokana,sai gani tayi mutum yasha gabanta,da farko ta" "tsorata,amma ganin Manu ne tasa tad'an saki ranta,tace""kai Manu har ka bani tsoro,murmushi yayi" "yace""Shine Sapnah yau ko ki biyo don kar kibani doya ko?,harararsa tayi tace""kai kenan son banza da kana saye ai zan dunga kawo maka amma tunda ba saye kake ba," "Yace""to kidinga kawomin zan dunga saye,tace to tare dayin gaba,binta yayi da kallo yana lashe la6e" "aransa yace ""wnn yarinyar Allah yakai damo ga harawa," Da sallama ta shiga gidan tana shugowa Mama ta fara mata kirarin nata kamar kullum ga Sapnah "Safinatu 'yar albarka ta dawo me kan kasuwa kai Allah yarayamin ke Safinatu,murmushi kawai tayi ta mik'awa Mama kud'in ta koma d'aki," "La'asar nayi tace""Sapnah 'yar albarka kizo ki wuce Islamiyya idan kin dawo saiki d'au shinkafar dare kafin" "ki dawo na sauke,ta amsa da ""to ranta a jagule,hk tayi shirin Islamiyya," "Suna cikin aji malaminsu yace""Safinatu Salees kawo haddarki,shuru tayi tare da k'asa da kai sam ta" "mance da wata hadda tace Malam kayi hkr gobe zan bada," "Zare mata ido yayi yace""ke banson shak'iyanci zaki kawo ko sai na miki bulala,zun 6ura baki tayi tace""ai" "ban iya bane,tsula mata bulala yayi data kurma wani uban ihu saida ajin ya amsa," Nan take ta cikwukwuye jikin Malamin tana basa hkr............. Ga duk me buk'ata zai iya min mgn ta whatsApp numberta domin na fad'a masa ta yadda zai turo kud'in na gode 08104335144 Plss Share Ummu Affan *K'URUCIYAR SAPNAH!* *TRUE LIFE STORY* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera 200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144* *KARKU MANTA KUMA ZAFAFA BIYU DAGA K'AWAYE BIYU NE IDAN DUKA BIYUN KAKESO K'URUCIYAR SAPNAH DA A SANADIN KAMA TO 300 NE KACHAL IDAN KUMA WANNAN KAKE SO TO 200 NE KACHAL* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* 3-4 Ganin da cikwukwiyeshi dole ya rabu da ita domin ita daman hk bugunta yake ba hali azo dukanta yanxu "ta gigita me bugun nata,yace""kinji na fad'a miki idan baki bani haddar nan gobe ba sai ranki ya 6aci,gurin zamanta ta koma tana wani 6ata rai aranta tana fad'in duk ajin nan daman ita malam ya tsana," "Da'aka tashi tare suka tafi da k'awayenta biyu aminanta Rabi'a da Hadiza,Rabi'a ce me mata nasiha" "domin ita d'in a cknsu me sanyi hali ce ganin tana musu nasiha sukayi gaba suka barta a baya," "Hadiza tace""ita kenan aikinta yiwa mutane fad'a kamar uwarmu,Sapnah tace""rabu da dak'k'iyar" "kawai,Hadiza tace""yau zaki kai shinkafa 'yar kasuwa tace""eh nasan ma yanzu Mamanmu ta gama da nayi" "sallar magrib zan fita kefa zaki kawo?tace""eh da haka har kowacce ta shiga gidansu," Tana shiga kuwa tayi sallah abincinta ma sai acen zataci Mama ta tasata gaba har k'ofar gida ta rakata "tana mata kirari tare da sa mata albarka," Tana kaiwa daman masu saya ita suke jira domin Allah ya bata kan kasuwa masu saya gurinta basa saya "sai tazo,wajen tara na dare ta sayar tare suka jero da Hadiza," A hanya suka gamu da MANU shine ya rakosu har k'ofar gida byn Hadiza ta shiga gidansu da yake "mak'ota ne su,Manu ya k'ara matsowa kusa da Sapnah tare da kama hannunta yace""wai Sapnah me yasa baki yarda dani bane kinsan dai nace ina sonki kuma auranki zanyi," "Hannunta ta fuzge tace""nidai ka bari wai meyasa kullum idan muka had'u ko idan ka rakoni saika dunga" "rik'emin hannu da shafa jikina Mamana fa tace hkn babu kyau," "Ya d'an sosa k'eya yace""uhmmm rabu da ita kawai kinsan yanzu zamani ne ke kuma 'yar zamani ce,kinga" "kuwa son da nake miki yasa nake miki hkn bakisan yadda nake jinki a zcyta bane,shuru tayi tana tunani yayin da Manu ya samu dama yaci gaba da ta6a jikinta," "Kwace jikinta tayi ta nufi cikin gida da sauri,shi kuwa murmushi yayi aransa yace Allah yakai damo ga" "harawa,ya tafi yana waigen gidansu," Tana shiga ta iske Mamarsu zaune a d'aki sallama tayi snn ta k'arasa ciki da sllm Mamar ta amma "fuskarta a washe tace""Sapnah harkin dawo lallal yau kasuwa tayi kyau tara da rabi kinga yau baki kusa kaiwa sha d'aya ba,aje babbar robar tayi da k'ananun robobi na zuba abinci snn ta mik'awa Mama kud'in,buta ta d'auka ta nufi bayi tsarki tayi tazo tayi alwala snn tayi sallah tana lwanciya kuwa barci ya" "kwasheta," "Washe gari,kasancewar monday ce akwai boko da wuri ta tashi kamar kullum tana sallah ta fita ta iske" "har Mama ta gama d'aura mata kamu na sayarwa tana fitowa ta d'auka""to 'yar albarka a fita da addu'a Allah ya bada sa'a,""amin Mama ta amsa snn ta fita,gida-gida take shiga har tayi ciniki sosai ganin bakwai tayi ta juyo da sauri gida,tana bawa Mama kud'in ta shirya cikin kayan boko snn ta karya da koko da" "k'wuli kwuli snn ta amshi nera ashirin kud'in break(Tara)snn ta fita," Gidansu Hadiza ta shiga suka fito tare zasu shiga gidansu Rabia sukaci karo da ita k'ofar gidan su sai suka "wuce mkrntr 'yan mata ta gwamnati dake saman layinsu," Malaminsu me Maths ne suka iske domin takwas suka shugo har an fara darasi a bakin gate ma saida "sukasha bulala uku uku," "Harararsu yayi ya nuna Rabia yace ke shugo sbd kina da k'ok'ari ku kuma ku tsugunna anan,tuni Sapnah" "tazo iya wuya daman ta tsanesa malamin nan d'an rainin wayaune da iyayi tace""Malam kayi hkr mana,banza ya mata yaci gaba da darasinsa,saida ya gama da zai fita yace""sai ku shiga tunda da kuna ciki da babu duk kusan d'aya tunda ba ganewa kuke ba saidai shegen surutu,harara Sapnah ta banka masa" "ita kuwa Hadiza harta shige ciki," "Ashe yaga sanda ta hararesa yace""kai ni kika hara,ta zun6iro baki""nifa Uncle badakai nake ba,jinjina kai" "yayi yace""zakiji ubanki kuwa,wuce muje," Haka sukaje har Office ya fad'awa sauran malamai abinda ta masa Malaminsu me Chemistry ne ya tashi "a zafafe yace""dama wnn yarinyar ai bata da mutunci,bulala ya ciro yazo gurinta ai tuni Sapnah ta kurma wani uban ihuu tun kafin ya daketa tace""wayyo ni nashiga uku na lalace don Allah Uncle kayi hkr,ihunta yasake tunzurashi ya fincikota gabansa ya tsula mata bulala ai da tawani dabaibayeshi ko hannunsa kasa d'agawa yayi,Uncle Khamis me Maths yace""uhmmm Kabir kawai rabu da yarinyar nan bata da hankali fa,yace""to ai dole kuwa domin da alamar bazata rasa k'wank'wamai ba,ai tanajin hk ta sake zazzaro" "idanuwa tana wani iri domin dai su rabu da ita hk yace ta tashi ta tafi," "Taje tana bawa 'yan ajinsu lbr suka dunga tsula dariya,wata acikin class din tace""daman Uncle Kabir da" "shegen tsoran masu aljanu,hk suka dunga 6a66aka dariya,..........." Wacece SAPNAH? Muje a page na gaba kamar yadda nasanar muku lbrn nan da gaske ya faru duk abinda kukaji gsky ne hk "batun yake akace wasa frn girki bakuji komai ba yanzu muka fara," Karku manta littafin nan na kud'i ne akan nera 200 kachal sai ku nemeni ta wnn number domin jin "tayadda mutum zai turo kud'in ga duk me buk'atar wnn k'ayatacce lbr wanda ya faru da gaske kuma ina tare da wacce abun ya faru akanta,08104335144" Sai najiku Ummu Affan taku ce *K'URUCIYAR SAPNAH!* *TRUE LIFE STORY* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera 200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144* "_Wonii Fatima sai mgn akemin shin wai wnn lbrn akaina ya faru,to a'a a'a lalah-lalah ba dani ya faru" "ba,amma tabbas lbrn ya faru kuma nasan wacce abun ya faru akanta don hk masu tambayata dani abun ya faru ta a'a bada ni bane amma mgnr gsky lbr ne da yafaru da gaske ku dai had'in kanku nake nema" akan nera #200 kachal_ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 5-6 WACECE SAPNAH? Safinatu Salis Ahmad shine cikakken sunanta matashiyar yarinya 'yar kimanin shekaru goma sha "Biyar,Salisu mahaifinta haifaffan garin Dandume ne ta jahar Katsina kuma a cikin garin suke da zama,Salisu sana'ar gumin shinkafa kamar yadda yawancin mazauna garin sana'arsu tafi karkata ga nan dukda da yawa akwai manoma da masu kiwo snn kuma akwai 'yan kasuwa," Matarsa ta farko Asabe wacce macece mafad'aciya dukda ya auri wata me suna Salame to amma wajen "haihuwa Allah ya mata rasuwa,abinda ta haifa kuma Asabece ta rik'esa wato Lawali,Lawali ya taso cikin tsananin ukuba da wahala kasancewar Asabe ta riga ta gama da Salisu duk abinda take baya gani,yaran Asabe biyu Habiba da Masa'udu,Salisu ya auri Mamarmu wato Hindatu ita d'in fulanin daji ce acen cikin ruga ya aurota asali tana kawo tallar nono ne anan suka had'u dukda ansha darbarwa a auran daga" "k'arshe dai ya yuwu," Inda tunda Mamata ta shugo gidan kuma wahala ta sauka akanta komai itace Asabe ta saka Hinde agaba "da asiri kala kala,har Salisu ya dawo sam baya k'aunar Mamata a wnn halin ta haifeni naci Safinatu take kirana Sapnah,na taso ckn tsananin uk'uba domin sam Asabe ta tsaneni tasani gaba da tuggu da mak'irci, ta tsaneni tsana me yawa balle da ta ganni kyakkyawa kamar uwata sai tsanar ta k'ara tsanani," "Shekaruna biyar Mamana ta haifi k'anina Basiru,itama Asabe ta k'ara haihu biyu domin kusan ajere suke" "haihuwa,shima hk k'anina ya taso mudai bamusan wani gata ba,babu abinda Bababnmu ke mana sai ciyar damu,tabbas akwai abinci agidanmu amma babu sutura babu,idan kuwa d'aya daga cikinmu bashi da lfy hnkln Baban yana tashi hk zai d'aukemu ya kaimu chemis abamu mgn," Shekaru shidda a duniya mahaifiyata ta fara d'auramin talla domin Babanmu bai mana kayan sawa kuma "hk wani lokacin kanason ka sami na kashewa amma shi ba ruwanshi da kyauta," Tun alokacin Allah ya d'auramin kan kasuwa da na fita zan sayar dukda kayan k'ulle-k'ulle ne gida gida "nake shiga,akwai wani saurayi ne me suna Hamisu bamu da nisa da gidansu d'akinsa a zaure yake hk kullum idan nashiga gidan tun a wancen lokacin da nake da shekaru Shidda hk yake kirana ya shigar da ni cikin Dakinsa yana k'wak'wulata ya bani nera goma abinka ga yaro babu wayau sai inta murna na sami na kashewa,duk ranar da yamin hkn kuwa saiya jamin kunne akan karna kuskura na sanarwa kowa idan" "ba hkba sai ya yankani," "Haka na taso rayuwata,shekaruna tara lokacin da cikin K'anwata ta biyu Asabe ta had'awa Mamana wani" "sharri har yayi sanadin da yasa Babana ya saki Mamana," Mamana tayi kuka sosai hk tayi ta basa hkr yak'i hkr muka tattara kayanmu muka koma ruga saidai mun "tarar ba kowa kunsan daman fulani da tashi su koma guri da yawa sbd kiwonsu,hk Mamana tayi kuka sosai daga baya dole muka dawo Dandume ta sami gidan haya muka zauna,sosai take sana'a kala da kala domin ta samu abinda zamuci da na biyan haya,domin tundaga lokacin Babana bai k'ara nemanmu ba" "duk da yaga gidan da muke kuma yana sane da halin da muke," "Sau uku nake fita talla a rana Da safe nayi tallar kamu k'ullun koko,da rana inyi ta doya da kwai da dare" "inyi da shinkafa da wake,tun ina shekaru goma cif nasaba da wnn," Maza da yawa suna kawomin hari mgnr banza da sauransu duk da kullum Mamana na sanar mini karki "kuskura da maza suna ta6aki ko kama hannunki," "Manu shine saurayin da ya fara cewa yana sona,yanason ina zuwa shagonsa domin kamani yake da" "kokawa hkn yasa banason zuwa saidai ko da yaushe yana lik'e dani,abu kad'ai sai ya ta6ani,Mamana ta haifi cikin inda tasami yarinya mace Safiyya,ta sani mkrnt boko da islamiyya saidai bani da wani k'ok'ari kasancewar kullum bani da lokacin kaina saina talla taya zanyi k'ok'ari,k'awayena biyu Hadiza da Rabia duk makota muke saidai halinmu yafi zuwa daidai da Hadiza domin itama 'yar tallace kamarni ita kuwa" "Rabia bata talla gata da hkr da sanyin hali,shiyasa muka rainata sosai," "Wnn shine tarihin SAPNAH muje zuwa," "Bayan antasomu daga mkrnt sauri na dungayi domin naje na d'auki talla,domin biyu na rana ake" tashinsu "Wajen hudu da rabi na dawo na iske Mamana tayi bakuwa,daga gani 'yar gayu ce kuma 'yar birni nidai" "bance musu komai ba byn gaidasu da nayi snn na wuce ciki nayi shirin Islamiyya," "Bayan na dawo na iske har bak'uwar ta tafi,Mama bata cemin komaiba byn nayi salla na d'auki tallar" "dare,kamar kullum yauma mun dawo tare da Manu yace don Allah na rakasa shagonsa zai d'auko wani abu,hk nabisa da mukaje byn ya shiga ya kwalamin kira da sauri na shiga na d'auka wani abu ne,ina shiga ya kulle k'ofar saiji nayi an wani cillani bisa katifa zaro ido nayi zan saki k'ara naji an matsemin" bakina........... "Wnn lbrn kamar yadda nake sanar muku ya faru da gaske,snn na kud'i ne akan farashi me sauki game" "buk'ata #200 ne kachal sai amin mgn whatsApp numberta game buk'ata 08104335144 sai najiku," Ummu Affan *K'URUCIYAR SAPNAH!* *True life story* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera #200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number domin sanar masa yadda zai turo kud'in da kuma k'arin bayani* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 7-8 "Cizonsa nake ata ko ina,domin numfashima na kasa sbd bakina da hancin duka ya rufemin da" "hannunsa,juya kaina nake na rasa yadda zanyi,numfashina na niyyar sud'ewa hkn baisa MANU yaji tausayina ba," K'ok'arin d'agamin zani kawai yake gashi ya dannemin k'afafuna babu halin motsi dukda ina buga "k'afafun nawa neman agaji nake tako ina amma babu wanda zai temakeni," Sosai nake kuka hnklna yayi k'ololuwar tashi banta6ajin natsani talla ba irin wnn rana shi kenan naga "takaina SANADIN TALLA baimin rana ba," "Haka inaji ina gani,saida MANU ya rabani da mutumcina,ni tunda ya farama ban k'ara sanin inda kaina" "yake ba," "Saida yayi abinda yakeso dani snn ya samo ruwa ya zubamin na farfad'o daga sumar da nayi,ranar nayi" "kuka wanda bansan iya karsa ba,ji nayi duk duniya na tsani kaina da rayuwar da nake ciki" Ko tafiya lokacin kasawa nayi amma ckn wnn halin Manu ya jefoni dani da kayan tallata ya rufe "k'ofarsa,kuka nake sosai a hk na lalla6a na nufi gidanmu," Ban iske Mamarmu a tsakar gida ba tana d'aki hkn yasa nashiga d'akin da nake kwana da k'annena "kwanciya tayi ina kuka sosai,ji nayi na tsani rayuwar da nake ciki da da hali a lokacin nasamu maganin da zansha na mutu tsaf zan sha shi" "Acikin wnn halin Mamarmu tazo ta sameni""Sapnah kin dawo ne?,da sauri na tashi zaune nace""Eh" "Mama na dawo,tace""lfyrki klau kuwa na ganki hk?,hawaye ne tashiga zubomin na kasa danne kukana na fashe da kuka," "Da sauri ta duk'a kusa dani tare da jawoni jikinta tana rarrashi""Sapnah me yasameki badai kud'in tallar" "bane suka 6ace?,girgiza mata kaina nayi nace""babu komai kawai bana lfy ne,da sauri ta tashi ta fita sai" "gata da maganin ciwon kai panadol na gwangwani da ruwa tace""tashi maza kisha babu musu nasha,byn na bata kud'in ta fita," Dukda yadda nakejin ciwo sosai a k'asana da yadda naketa mutsu-mutsu da k'afafu nayi mamaki da "Mamana bata gane komai a tattare dani ba," "Ganin ta fita a hnkl na tashi na lek'a ganin bata k'ofa yasa nafita da sauri,gidansu Rabia na shiga" "kasancewar nasanta da hnkl nasan bazata ta6a tonamin asiri ba," "Ita nawa bayanin abinda yasameni nan naga hankalinta ya tashi sosai,akwai matar yayanta Larai sosai" muke mutumci da ita haihuwarta daya gurinta ta kaini "Muka mata bayani sosai mukaga hankalinta ya tashi,ruwan zafi ta had'amin me zafi sosai,ta gasani sosai" "duk a ckn daren," "Zaune mukayi zugum-zugum Anty Larai tace""Manu ya cuceki Sapnah ya rabaki da mutumcinki ya" "kusanceki taya hkn ta faru taya kikayi wnn babban saken Sapnah kin cuci kanki da rayuwarki kin cutar da K'URUCIYARKI SAPNAH," "Kamar yadda nake kuka sosai itama Rabia kukan take nace""Manu ya cuceni Anty Larai,nan na basu lbrn" "dukkan yadda abin ya faru ina kuka sosai," "Su d'unma kukan suke Rabia tace""hk Allah ya rubuta miki kuma dole hkn ya sameki Sapnah" "Share hawayena nayi nace""wllh Manu yayi da 'yar halak bazan ta6a yarda ba yadda ya muri" "K'URUCIYATA wllh bazan k'yalesa ba sai ya d'and'ani kwatankwacin irin bak'in cikin da ya zuba mini," "Tashi nayi fuuuuuu kamar kububuwa na fita daga gidan,sudai bina sukayi da kallo," ************** "Ranar kasa barci nayi ina ta tunanin taya zan rama abinda Manu yayimin," "Sosai nake tunani don neman mafita hk na kwana ranar ban runtsaba sbd tunani,tun safe Mama ta gama" "d'auramin kamun sayarwa koda nayi alwala nayi salla ban fito ba," "Ina zaune kan sallaya addu'a nake Mamana ta shugo,""Sapnah ga kamun cenfa na gama" "d'aurawa,kallonta nayi kafin na kauda fuska nace""Mama yau bazan samu zuwa talla ba kiyi hkr ki d'aurawa Basiru," "Kallona tayi sosai kuma cike da mamaki da tsoro tace""kika ce me Safinatu,mik'ewa nayi don sosai naji" "haushin Mamana sai nake gani kamar harda dalilinta akamin fad'e," "Nace""abinda kikaji shi nace,fita nayi da sauri waje dagani sai wani yalolan gyale,tafiya kawai nake na rasa" "ina zani har na sami wani guri na zauna tare dayin zugumm ina tunani," "Mafita kawai nakeso na samu akan abinda zanwa MANU na huce,wani malamin bokonmu ne ya ganni" "k'arasowa yayi yace""Safinatu Salis lfy kika zauna a gurin nan?," "Kallonsa nayi tare da k'ak'alo murmushin yak'e nace lfy klau Uncle,waige-waige naga ya fara cike da" "mamaki nake kallonsa ganin ba mutane yace""Sapnah d'anzo muje gidana akwai wasu takaldu da zan baki gobe kikai skul," "Kallonsa nake cike da rashin yarda amma ban musaba nabi bynsa,muna shiga naga ya kulle" "k'ofa,kallonsa nayi k'irjina na bugawa sosai da sosai........." Muje zuwa Karku manta littafin nan na kud'i ne akan nera #200 kachal ga duk me bukata sai yamin mgn ta wnn "number 08104335144 sai najiku," Pls Share Ummu Affan                                                                   *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *K'URUCIYAR SAPNAH!* *True life story* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera #200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number domin sanar masa yadda zai turo kud'in da kuma k'arin bayani* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 9-10 "Nayi matuk'ar mamaki shima Uncle Lawan haka yake,araina nace""me yasa maza sukemin kallon 'yar iska" "kowa burinsa dai bai wuce yamin mgnr banza ko kuwa don anga ina talla shi kenan ko wacce 'yar talla 'yar iska ce aganin maza ko me,hawaye ne suka zubomin," "Uncle Lawan yace""Sapnah na dade inasonki amma ban sami damar sanar miki ba sai yau ina fatan bazaki" "bani kunya ba,ya fad'a yana k'ara matso ni," "Da sauri nayi baya ina cewa""meye haka ne?yace""ke Sapnah nasan kinsan komai dai saidai idan bakiso" "ki bani ne?,hawaye masu zafi suka zubomin a fuskata,wajen k'ofar na nufa ganin ya biyoni da sauri yasa" na tsaya tare da ware manyan idanuwana ina juyasu kamar wata me jinnu cikin wata irin murya "nace""kana matsoni saidai akwashi wani ba kaiba ni ba Sapnah mace ni Safanfance,sosai naga Malam Lawan ya tsorata kuma daman ko a skul yasan nid'in aljanuna na tashi amma na k'arya nake da yawa sun" "d'auka cewa ina da aljanu ne," "Haka yana kallo yana gani na fice daga d'akin,hanyar gida na koma tawajen gidansu Manu na biyo,kamar" "an tsikareni na shiga cikin gidan," "Mahaifiyar Manu macece me k'irki sosai take k'aunata kuma muna d'asawa da 'yan gidan,mahaifin" "SULAIMAN wanda ake kira Manu ba laifi suna da abin hannunsu domin Babansa Alhj Mansir nera d'an kasuwa ne wanda yake sana'ar shinkafa sosai ake kawo masa tirela-tirela garesa wanda yake d'aukowa yake rabawa 'yan kasuwa,k'ananu da manya duk garin Dandume idan baizo na daya a masu kud'in garin ba to zaizo na biyu,matarsa Sadiya mutuniyar kwaraice ga alkhairi dason jama'a kamar dai mijinta,Manu ne babban d'ansu snn k'annansa uku Abubakar wato Bukar sai Aliyu da autarsu Hafsa wacce sa'arsu" "Sapnah ce,ba laifi gidan suna bawa yaransu tarbiyya gasu da ilmi duka biyun," "Tana shiga da sallama Baaba ta amsa wacce ke zaune saman kujerar roba daga k'ofar dakinta,har k'asa" "Sapnah ta duk'a ta gaishe da ita,Sapnah tace""Baaba ina Hafsa ne?," "Tace""ai kuwa suna dawowa raka yayansu da zai koma karatunsa tace zata gidan Merro k'anwata,gaban" "Sapnah ya buga da k'arfi tace""Yayansu kuma wanne yayan nasu?batasan lokacin da tawa Baaba wnn tambayarba,duk da Baaba tayi mamakin tambayar amma da ta tuna tana k'ishin k'ishin Manu suna soyayya da Sapnah sai tayi murmushi tace""Sulaimanu mana kinsan daman hutu yazo to yanxu sun koma" "hutunsu shine ya koma mkrnt," "A GIGICE SAPNAH ta tashi tare da dafe k'irjinta ta daura hannu aka tace""nashiga uku............." Littafin nan na kud'i ne game buk'ata sai yamin mgn ta whatsApp numberta domin k'arin bayani 08104335144 karku manta kud'in babu yawa #200 ce kachal Ummu Affan *K'URUCIYAR SAPNAH!* *True life story* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera #200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144 domin sanar masa yadda zai turo kud'in da kuma k'arin bayani* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 11-12 Baaba bata kawo komai aranta ba saidai ko sbd son da takewa d'anta ne yasa tayi wnn "gigitar,murmushin kan fuskarta ya fad'ad'a tace""halan yaron nan bai miki sallama ba ko?,ganin inda Baaba ta dosa sai itama tayi murmushin yak'e tana sosa k'eya alamar jin kunya tace""ai kuwa Baaba,sai ta fita da gudu,ita kuwa murmushi Baaba tayi domin harga Allah tana k'aunar Sapnah kuma tana maraba" "da ita idan har zata shugo gidan a matsayin surukarta," "Tunda Sapnah ta fita daga gidan take hawaye,Manu ya koma skul to yanzu ya zatayi da d'aukar fansarta" "wllh ko k'ololuwar duniya yaje karatu zai dawo ne kuma tana jiransa," "Koda ta koma gida ganin Mama tayi zaune tayi tagumi,ba'alamar an d'aura tukunya a gidan,kallon Mama" "tayi tace""Mama lfy?,harararta Mama tayi tace""kin fini sanin dai duk ranar da bakiyi talla a gidan nan ba bamu da abinci kinfini sanin hkn," "Numfashi Sapnah taja tare da shigewa d'akinta,ta kasa zama tunani kawai take""yanzun meye amfaninta" "duk da tasan Manu ne kawai ya ta6a kusantarta amma ai yariga ya gama da ita hawayene kebin kuncinta,yanzu ya zatayi ta nemo abinda zasuci,wani abu ta tuna da sauri ta suri hijabinta ta fito ko kallan su Mama batayi ba tayi ficewarta,kai tsaye gidan Babanta ta nufa taci sa'ar samunsa a gida da sllm" "ta shiga," "Asabe matarsa ce zaune da yaranta sunacin lafiyayyar shinkafa da miya harda nama zuk'uzuk'u,shima" "Baban na zaune daga gefe yanacin nasa yayansu Lawali kuwa yana gefe zaune kamar wani almajiri sai kallonsu yake yana had'iye yawu sosai yake abin tausayi," "Tana sallama duka suka d'ago suka kalleta,Asabe ta d'aure fuska sosai hkn bai dami Sapnah ba ta duka" "tana gaishe da Babansu ya amsa ckn sakin fuska,snn ta gaishe da Asabe wacce ta amsa ciki ciki tana hararar Sapnah," "Gyara zama Sapnah tayi tace""Baba temako nazo kamana wllh muna cikin wani hali yau mun tashi babu" abinda zamuci gasu Safiyya sai kuka sukewa Mama don Allah ko mudun hatsi ne kabamu dana cefane "muje mu sarrafa,""subuhannallahu garin yah hakan ta faru?,ya tambayeni yana lalubar aljahu,nace""daman sai nayi talla muke samun na cefane yau kuma babu jarin," Kud'i ya ciro yana irgawa da sauri Asabe ta mik'e tare da daka masa wata tsawa tuni dukanmu muka "kalleta tace""malam a gabana to wllh bazaka bawa wnn karuwar yrnyr ko sisi ba,tuni ya mayar da kudin aljihu ni kuwa wani bak'in ciki da yazomin har wuya ji nayi kamar na shak'eta sbd takaici tashi nayi nabar" "musu gidan ina jiyota tanata zagina," "Tafiya nake kamar wata mahaukaciya a titi,hankali yayi sama tunani nake ina zan samo abindasu" "Mamana zasuci kamar daga sama naji ana kiran sunana,dakatawa nayi tare da waigawa Isuhu na gani abokin Manu ne na qut da qut,kallonsa nayi ina wani harararsa ko arzikin gaisuwa bai samu ba,sai shine" "ya gaisheni nan ma ban amsa ba," "Yace""Sapnah laifin me nayi kiyi hkr daman sako ne Manu ya bani na baki,wata leda ya mik'omin" "yace""tun washe garin ranar da yatafi nake nemanki ban safeki ba,wani kallo na masa me kama da harara,saidai na kasa cewa komai kuma naqi amsar abinda yake bani," "Wata zcy ce tace""ki amsa bakisan ko wata hanya bace da zaki rama abinda ya miki,hannu nasa na amsa" "bance masa komai ba na tafi,ina zuwa d'akina na bud'e ledar me zan gani kud'i ne 'yan dubu dubu irgawa nayi dubu ashirin ne ciff sai wata takarda,bud'ewa nayi,amma kasancewar bawai na iya karatu bane sai na ajiye takardar wani guri nawa me muhimmanci,dubu na wara na mana cefane,Mama dai da" "ta tambayeni nace gurin Babanmu na amsa," ***************** "Wnn matar ce 'yar birni yauma ta sake zuwa gurin Mamarmu,gani nayi mama ta amsheta cikin fara'a da" "sakin fuska ta shinfida mata tabarma snn tasa na kawo mata ruwan randa," "Ina gefe na tasa abinci na kasa ci,sai naji bak'uwar wacce mamarmu ta kira da Hjy Rufa'atu tace""Hannatu" "yauma mgnr ranar nan ta kawoni idan kin amince to gobe ne komawata sai in wuce da ita," "Kallona naga mama tayi sai tace""bawai naqi amincewa bane Hjy yanzu bani da ko sisi amma da zan" "yarda ku tafin to yanxu idan kuka tafi yazanyi bani da ko sisi dame zan dunga ciyar da yaran nan,murmushi hjy tayi tace'karki damu da wnn ckn jakarta tasa hannu sai gata ta fiddo damin kudi dubu daddai tace ""nan dubu hamsin ne nasan zasu isheki kafin wata guda sai aturo miki kudin aikinta idan an" "biyasu,nan mama ta fara washe baki tace goben ta biyo su tafi," "Bansan komai ba saida daddare naga mama na hadamin kaya tace""wnn hjy ce zata tafi dani burni" "aikatau,kuma duk wata tace""dubu hamsim za'a dunga biyana,bance komai ba ni banyi farin ciki da tafiyar ba snn bana baqin ciki," "Washe gari nace nayi sllm da Hjy Baaba,mahaifiyar manu da k'awayena Rabia da Hadiza muna kuka" "muka rabu da juna Mamana na qara jaddadamin nakama mutumcina,araina nace wanne mutumci ai tuntuni ya gama zubewa," ................................................ KADUNA STATE "Kaduna garin gwamna garin alfarma garin ilmi gari me dadi da ni'ima,tunda muka shugo garin Kaduna na" "ke kalle kalle wara idanuwa kawai nake ina kallon manyan gine gine,araina nace nan kuma wanne gari" "ne?," A Malali GRA muka dosa wani katafaran gida naga mun shiga byn an bud'e tangameman gate d'in "gidan,gsky gida ne babba kuma na gani a fad'a gidan alfarma," "Bayan direba yayi parking muka fito nida Hjy Rufa'atu,tana gama ina binta a baya da k'ullin kayana a" "hannu ko gezau banyi ba ganin had'uwar gidan kasancewar nid'in samm bani da tsoro ko kad'an hk nabi bynta har muka shiga katafaran farloun wanda manyan kujeru na alfarma ke ciki," "Wasu kyawawan 'yan mata ne a ciki,muna shugowa naga sun zubamin ido kusan su biyar ne,kallona" "suke suna ta6e baki snn suka nufi hjyr suna mata barka da zuwa,nidai qasa na zauna ina kalle kallena sam ban nuna qauyacinba domin zcyta qarr take kallon kowa kawai nake,Ruma Hjy ta kira sunan daya" "daga cikin 'yan matan byn ta amsa tace""ki shiga da ita d'akinku tayi wanka ki bata kaya masu kyau tasa" "snn taci abinci,zuwa gobe idan ta huta akaita saloon da gyaran qafa ke komaidai da kikasan yadace,na baku sati guda naka an koya mata komai snn ki kawomin ita na mata qarin bayani..........." "Tofa wacce rayuwa kuma Sapnah zatayi a garin Kaduna?ammasar na page na gaba,kudai muje zuwa," Karku manta wnn littafin na kud'i ne #200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 8104335144. Plss share Ummu Affan *K'URUCIYAR SAPNAH!* *TRUE LIFE STORY* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera 200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144 domin k'arin bayani* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 13-14 "Cikin kwana biyar idan kaga Sapnah bazaka ta6a cewa ita bace ta cenza tayi fresh sosai ta qara haske,duk" da daman ita ba fara bace amma fatarta ta qara kyau sosai ta an samu cenje-cenje da dama fannin cima "da wajen kunciya kullum cikin katifa me taushi ga AC fannin mayamayai an samu masu kyau da gyara fata su take shafawa lokaci qanqani tayi wani mugun sauyi," Yau satinta guda a Kaduna a ranar ne Ruma takama hannunta zuwa part d'in Hjy tun ranar da sukazo "bata sake ganinta sai yau da suka nufi wajenta,ita dai cike da mamaki take ganin mamarta cewa tayi aikatau zataje amma kuma taga tunda tazo babu wani abunda tayi komai sai a mata wanka ne kawai ba'a mata amma kwalliya har saka kaya sai annuna mata,cikin satin kuwa tuni ta hadda ce komai sai" "abinda ba'arasa ba," "Parlourn Hjy Rufa'atu ya nunka namu wato wanda muka fito haduwa da tsaruwa,ganin maza a ciki yasa" "araina nace""to su kuma wad'an nan mazan fa,nidai a zatona tana da aure ne domin yadda tayi shigarta ranar da muka taho shiga ce ta mutumci,saidai yau naga akasin hkn domin cikin tsakiyar mazan nan naganta abinda yafi bani mamaki ganin tana busa taba sigari,kallonta kawai nake,dukawa mukayi" "gabanta Ruma na gaisheta ni kuwa kasa mgn nayi sbd alhini da tunani," "Murmushi tamin tare da jawoni kusa da ita tashafa kaina tace""kinyi kyau ruma sannu da aiki kinyi" "k'ok'ari cikin jinjina tace""gdy nake Hajjaju,wani k'aton mutumi da wani wargajejen bakinsa ga k'aton ciki yace""Hjy anyi sabuwar d'auka ne muna ciki fa don naga wnn zazzafa ce,harararsa Hjy tayi tace""k'warai kuwa zazzafa ce amma wnn ta manya ce,tana gama fad'a ta kama hannun sapnah suka shiga cikin katafaran bedroom dinta ruma na biye dasu," Bakin bed ta zaunar da Sapnah snn ta d'auko mata wasu fitunannun kaya riga ce iya cibi sai wani wando "karami ne tsukakke tace""maza ki saka,sapnah bata musaba domin bata da tsoro ko kad'an hk ta saka kayan snn ta kalli hjy domin qarin bayani,murmushi hjy tayi tace""kin burgeni safinatu naga baki da tsoro bare shakka hkn yasa na za6eki a matsayin wacce zata gudanar mana da wnn aikin,nasan kinsan nacewa baabarki aikatau zakiyi to ba hk bane ni nan da kike gani hjy rufa'atu macece me zaman kanta tun ina matashiyata nake wnn halkar har zuwa yanxu snn inada 'yan mata masu zama k'arkashina irinku kenan duk namijin dakeso zaizo gidan nan ya za6a acknsu ni zai biya snn su tafi kwana ko wuni,to ganin halin da" "kuke ciki da baabarki yasa zan temakeki domin ina kallonki nasan zaki kawo kudi sosai," "Bin hjyr nayi da kallo k'irjina na bugawa kamar me hjy tace""akwai wani matashin me arziki ashe karu" "bazai wuce 35 ba matansa uku ne Alhj Marwan Habib babban me arziki ne cikakken d'an kasuwa haifaffan Kaduna ne yaro ne me qashin arziki matashi meji da daula mahaifiyarsa tana raye mahaifinsa ya dade da rasuwa MARWAN d'an kwalisa ne kyakkyawan matashi saidai baiyi sa'ar aure ba,matarsa ta fari Sauda 'yar uwarsa ce domin mahaifiyarsa ta hada auransu baya sonta hk akayi auran saidai baiyi sa'a ba ta biyun kuwa k'anwar abokinsa ce shine ya masa tayinta ya aureta byn shekara guda da auransa da Sauda ya auri Fahima ta ukun kuwa shi yaganta yace zai aureta badon yana sonta ba saidai kawai ya" "yaba da hankalinta wato Sajida ashe duk kanwar guda ce shidai baisan dadin aure ba hk yake,Sauda" yaranta biyu mace da namiji ita kuwa Fahima yarta guda Sajida ce bata haihuwa ba dukansu 'yan boko "ne wayayyu saidai sam basu iya kula da miji ba,a yadda na samu lbr shid'in mutum ne Mai sha'awa sosai saidai baiyi dacen aure ba domin dukkansu matan basusan tarairayar miji ba aiyukansu kawai sukasaka" "agaba," "Kallonta nake araina nace""toni meye had'ina da tarihin wnn mutumi kamar hjy tasan abinda ke raina" "tace""abinda yasa nabaki tarihin MARWAN sbd na dade inason nasamu hanyar da zan danfaresa ma'ana nasami dukiyarsa kin ganni nan ba karuwanci kad'ai ne a gabana ba harda dan fara,zaro idanuwa nayi nace""to ni me kikeso nayi?murmushi tayi tare da shafa kumatuna tace""so nake ki dunga zuwa gurinsa kija hankalinsa sosai ke idan da damama kuyi soyayyar qarya ke ko jikinki yakeso bance ki hanasa ba,kallonta nayi cike da mamaki tace""nasan zaki iya sapnah shiyasa na za6oki domin muyi wnn aikin tare ke kanki zaki sami abin arziki kuma kamar yadda na sanar miki da baabarki to duk wata zan dunga tura" "mata dubu hamsim kamar yadda nace domin nasan nan da lokaci qanqani ni dake zamu kece raini," "Shuru nayi ina tunani wnn wanne irin abu hjy keson jefani ciki,tabbas ina cikin tsaka me wuya,zaunawa" "tayi kusa dani tace""sapnah karkiji komai nasan ki baki da tsoro kiyi amfani da K'URUCIYARKI wajen cimma burinmu," Rik'e hannayena tayi muka k'arasa gaban merrow wasu uban turaruka masu dadin qamshi ta fesa mini "sosai tasa ruma tamin kwalliya me kyau,babban hijab ta bani har qasa nasaka snn ta kama hannuna muka fita,mota ta dauka direba ya jamu nidai nakasa mgn har muka isa wani katafaran company,babba ne kuma had'ad'd'an company kallona hjy tayi tace""mun iso,bro kamar yadda naji su hjy na kiransa wnn me katon ckn da muka taho tare dashi yn kusa da hjyr yace""amma hjy kina ganin wnn 'yar yarinyar zata iya,murmushi hjy tayi tace""kallo daya dana mata naji ajikina zata iya kallona tayi tace""tashi kije sapnah sa'a na tare damu kamar yadda nasanar miki hkn zakiyi snn kina samun shiga office d'insa ki yaye wnn hijabin,da kai na amsa mata snn na fice banajin ko d'ar a xcyta saidai ina mamakin wanne irin laifi mutumin nan yawasu hjy har sukeson danfararsa byn nan inaji suna hira da bro a motar kamarma su dason samunsu ne so suke suga bynsa,da wnn tunanin na shiga cikin companyn byn na gaisa dame gadi" na kutsa ciki.............. Karku manta kamar ko da yaushe ina sanar muku littafin nan na kudi ne sai ku hanzarta turo naku domin "mun kusa gama free page ga duk me buqata zai iyamin mgn ta wnn WhatsApp numberta 08104335144 domin qarin bayani," Taku a kullum Ummu Affan *K'URUCIYAR SAPNAH!* *TRUE LIFE STORY* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera 200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144* *KARKU MANTA KUMA ZAFAFA BIYU DAGA K'AWAYE BIYU NE IDAN DUKA BIYUN KAKESO K'URUCIYAR SAPNAH DA A SANADIN KAMA TO 300 NE KACHAL IDAN KUMA WANNAN KAKE SO TO 200 NE KACHAL* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 15-16 "Manyan gine-gine nake ta wucewa har na isa inda tamin kwatance akwaini da gane abu sosai,koda na isa" "wata matace ta tsareni da'alama sakatariyyarsa ce,kallonta nayi kamar wata mewayewa nace""gurin Sir Marwan nazo,kallona tayi sama da qasa kafin ta ta6e baki tace""yana da baqi,gurin zamanta ta koma nima nasami guri na zauna,ganin ina zaune kusan awa guda kuma banga kowa ya fitoba yasani tashi" "domin nagane qarya takemin," "Tanamin mgn banbi ta kantaba kawai na tura k'ofar babu wani neman izini,da sauri ta biyoni muka" "danna ciki tare,wani kyakkyawan mutumi fari sol nagani zaune bisa kujerar yana duba wasu uban takardu dake gabansa gsky kyakkyawa ne na kece raini duk da azaune yake amma nagane dogone shi,shugowarmu yasashi d'ago kai ya zuba mana idanuwansa dake ckn wani farin gilashi me matuqar" "kyau," "Matar ta kalleni a d'arare tace""ke mahaukaciyar inace baki bari abaki izini zaki shugo ku kenan 'yan" "matan yanxu baku da kunya kuyi ta zuwa gurinsa yace bayayi ko dole ne?,kallon da ya mata yasa ta" "shuru kuma ta juya da sauri ta fita,ni kuwa araina nace kenan har mata da yawa ke zuwa gurinsa da sunan so,ko da yake ba laifi ya hadu kuma gashi me kudi," Kallonsa na sake a karo na biyu saidai shi hnklnsa gaba daya baya kaina domin tuni yaci gaba da "aikinsa,tsintar kaina nayi da kasayin yadda hjy tace nayi wato nacire hijabina in dunga masa karairaya domin sosai kwarjininsa ya cikamin fuska," "Dukda bai bani izinin zama ba qarasawa nayi naja kujera wacce ke fuskantarsa na zauna,baimin mgn ba" "niba bance masa komai ba," Mun kai kusan minti talatin a hkn nice nagaji da shurun domin naga alamar idan zamu kwana a hk shi "badamuwarsa bace,tashi nayi tare da yaye hijabin jikina kallo daya yamin yaci gaba da aikinsa," "Kusa dashi nazo tare da d'aura hannuna bisa tattausan farin hannunsa wanda kwantaccen gashi ke kai,ai" "dagani harshi wani shok da mukaji yasa muka kalli juna,tsaki yaja mtsuuuuw me qara,kafin cikin wata kyakkausar murya yace""wa ya aiko ki?,gabana ya buga da qarfi araina nace""ya'akayi ya gane aikoni akayi,jin nayi shuru da yawani funcikoni sai gani ya had'e da garo(bango)ya had'e da jikinsa ya matseni" "sosai,ya sake cewa ""waye ya aikoki?," "Duk da na tsorata amma saina daure cikin dauriya irin tawa da rashin nuna tsoro nace""ba kowa nice na" "aiko kaina gareka Sir,wani kallo yamin tare da sakina ya koma gurin zamansa yaci gaba da aikinsa," "Dawowa nayi na zauna nace""Sir Marwan kai namiji ne gwarzo da ko wacce mace zataso ka zama" "mallakinta,bai kalleni yace""amma banda irinki yarinya qarama da bata isa sanin kanta ba balle na wani,dan murmushi tayi tace""karka duba qanqantata Sir domin sai gana nayi abinda wata babbar mace takasa nidai fatana ka aminta dani," Sai yanxu ya d'ago murmushinsa da yayi ya burgeni k'warai da gaske domin me tsada ne cikin sweet "voice d'insa yace""amma baki da hankali ko,nace da hnklna,""Sunana Safina Salis Ahmad amma anfi sanina da SAPNAH Sir Maryam nidai iyayena talakawa ne amma mgnr gsky kana burgeni bawai kudinka yasa" "nace hkn ba," "Kallona yayi yace""mata cikakku kuma isassu sun dade suna sanar dani hkn amma basu samu shiga balle" "ke qaramar yarinya qaila wacce bata isa gyara kanta ba balle ta gyara wani," "Murmushi nayi domin hk kawai naji wasan yana burgeni kuma da gaske Sir Marwan ya burgeni nace""ka" "dena duban K'URUCIYATA ni nasan na wuce duk inda kake tunani idan zamu gwada kuma to,tsaki yaja mtsuuyw yace""plss tashi ki barmin office,ba musu na mayar da hijabina tare da mik'ewa nace""ok Sir sai" "gani na biyu,ina gama fada nayi ficewata ya rakani da idanuwa," "Ita ma matar d'azu ina fitowa ta rakani da harara ni kuwa ban kulata ba nayi ficewata,kai tsaye motar su" "hjy na koma,direba yajamu mukabar gurin,hjy ta dubeni ckn zumud'i yace""ya kukayi dashi?,................" Kar kumanta littafin nan na kudi ne akan farashi me sauki #200 kachal mun kusan gama free page sai "ku hanzarta mgn domin na suburbud'aku cikin group din littafin ga duk me buqata sai yamin mgn ta whatsApp numberta 08104335144 sai najiku," Ummu Affan *K'URUCIYAR SAPNAH!* *TRUE LIFE STORY* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera 200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144* *KARKU MANTA KUMA ZAFAFA BIYU DAGA K'AWAYE BIYU NE IDAN DUKA BIYUN KAKESO K'URUCIYAR SAPNAH DA A SANADIN KAMA TO 300 NE KACHAL IDAN KUMA WANNAN KAKE SO TO 200 NE KACHAL* *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 17-18 "Nace""amma hjy kina ganin zamu kai ga gaci wllh mutumin nan namijin duniya ne,murmushi hjy tayi" "tace""karki damu da wnn kedai duk abinda na saki kiyi shine zai kaimu ga samun nasara amma ya kukayi dashi,nan na sanar mata komai dry tayi tace""koda wasa karki ta6a nuna masa aikoki akayi bare ki sanar masa duk ranar da kikayi kuskuran sanar masa kuwa,hmmm tayi wani ajiyar numfashi tace wllh nasa akasheki ba wani abu bane domin duk ranar da Alhj Marwan ya gane dasa hannuna a cikin abun nan" "nasan komai xai iyamin,abinda ban sanar miki ba Marwan yasanni farin sani wnn kawai zan iya fad'a miki," Daidai lokacin direba yayu parking jikina a sanyaye nafito bayan sun fita araina ina aiyana shikenan ni "kuma tawa k'addarar da yawa take ga ta fyad'e gata hjy da kuma Sir Marwan to Allah yabani ikon tsallakewa," .......................................... "Bayan fitarta Marwan yaja tsaki yace""yarinya qarama da bata wuce 16y ba itace a wnn halin yarinyar da" "yadace ace a wnn lokacin tana makaranta ne amma ita ke terere a titi,wai meyasa ma yabarta har ta" "xauna masa office?hk ua dunga tunani kala-kala daga bisani yaja tsaki yace wai to mezaisa ma na dunga tunaninta," "K'arfe biyar na yamma ya tashi kamar kullum,kai tsaye part d'insa ya nufa byn ya shugo tangameman" "gidansa,wanka yayi ya zura doguwar riga,snn da kansa ya shiga kitchin ya hadawa kansa tea ya d'auko bread ya zauna dinning yanasha,domin yasan a gidansa 'yan aiki ne ke girki dukda ya tsani abincin 'yan" "aiki hk yake ci," "Byn ya gama,fitowa yayi ya nufi part d'in Sauda uwargida sarautar mata,bata parlou saidai yaranta tare" da nanny me rainonsu dukda suna da wayau domin shekarun babban d'ansa takwas Farik kenan snn "qanwarsa Ihsan yar shekaru hudu,amma uwarsu bata da lokacinsu kullum suna gurin me rainonsu bata" "jansu jiki ba ruwanta dasu batasan wankansu cinsu shansu ba komai ta mallakawa nanny,suna ganin Daddynsu da sauri suka rugo suka qanqamesa suna masa oyoyo,d'aukar Ihsan yayi yayinda ya shafa kan" "Farik yana murmushi nannynsu ta gaishesa ya amsa ba yabo ba fallasa," "Kallon Farik yayi yace""Farik ina mummynku,yace""tana bedroom Daddy kama hannunsa yayi ita kuwa" "ihsan na kafad'arsa suka shiga bedroom din Sauda kwance take bisa gado taci ado domin akwaita da tsafta gason qamshi 'yar gayu ce Sauda ta qarshe qatuwar wayarta ce a hannunta tana chart,ganin ya" "shugo ta ajiye wayar tana d'an murmushi""barka da shugowa Sir," "Yace""kina nan kina kwance hnklinki kwance bakisan halin da yaranki suke ciki ba kin barsu da wata" "Nanny Sauda sai yaushe zaki cenza hali,wani kallon raini ta masa tare da d'aure fuska tace""ni wllh abinda yasa har banaso ka shugo kenan yanzu zaka farawa mutum fada kamar wani ubana,yace""fad'in gaskiyar ne fada Sauda,tace""to karike gaskiyarka bana muradin sonji snn ita nanny ba biyanta ake duk wata ba kaga kuwa dole ta kularmin da yara ta basu dukkan gatan da yadace ni kuma meye nawa a ciki tunda ga" "me rainonsu," "Kallon Farik tayi tana wani harararsa tacewa Ihsan zonan,ba mudu yarinyar ta sakko jikin Daddynta ta" "qarasa kama hannunta tayi tajawo na farik ta turasu waje tace""maza ku koma gurin nannynku,yara sai ana mgn su zubawa mutane ido kamar zasu cinye mutane,da gudu kuwa suka fita jikinsu har rawa yake Marwan yace""yanzu ke sauda yaran cikinki ki ke fadawa irin wnn mgnr?idan basu kalleki baxwa kikeso" "su kalla?ke bazakija yaranki jikinki su saba dakeba kisan damuwarsu susan taki ke wacce irin uwa ce?," "Harara ta banka masa tace""duk a yadda ka daukeni nifa wllh bazan dunga jan nasuba kawai suzo su" "rainani ni na haifesu ba wata da haifarminba duk abinka dai nafikason yarana,miqewa yayi yace""da kinasonsu da hkn bata faruba ni na wuce saida safe,tsaki tayi qasa-qasa tace""umma ta gaida assha," "Cike da takaici yabar part d'in itakuwa ko ajikinta wayarta ta d'auko taci gaba daga inda ta tsaya,part din" "Fahima ya wuce matarsa ta biyu,ita kuwa tun kan ya shiga ya fara jiyo ihun Amal 'yarsu,da sauri ya qarasa har yana tuntu6e,kallo ya isketa tanayi sai dry take amma Amal na gefe tana tuntsira kuka da'ala tun wankan safe da aka mata ne jikinta,da sauri ya d'auke sai tsamin take yarinya 'yar shekara daya ga tsamin nono tanayi,salati ya saka sai lokacin hankalin Fahima ya dawo jikinta,ko wanka batayi ba ita hk take da qazanta barta dai idan zata aiki tafi kowa d'aukar wanka amma a gida saika tsinceta da riga daban zani daban,sosa kai ta fara""Sir kashugo kenan,harara ya zuba mata""waike fahima wacce irin macece jibarki babu kyawun gani yarinyarnan inajin har kashi tayi kitashi kicire mata kin gagara sai kallo tashi ki mata wanka,harararsa ta fara tana kallon tv tace""shi kenan fa ka shugo yanxu xaka ishi mutum" "da fad'a don Allah kayi hkr a ida film din nan ankusa gamawa," "Tsawa ya zuba mata""ke wacce irin wawiya ce ke ko kunyar jikinki bakiyi,tsaki taja tana kumbure" "kumbure tace""aifa shikenan ka dawo nima wllh 'yan aiki xan dauka domin sbd kafi rainani su duka suna" "da 'yan aiki saini ce banda su to wllh baxan yarda ba goben nan za'a kawomin 'yan aiki,ta fad'a tare da fincikar hannun Amal wacce ta tuntsira kuka sbd taji fusgar sosai,ta shiga bathroom da ita tana mita," "Zaunawa yayi bisa kujera tare dayin takumi wnn wacce irin zarabawa ce,hk Fahima ta fito bayan tasaka" "mata kaya kallonne aranta domin zama tayi tare da curo nono tasakawa Amal ta zuba ido a tv,cike da takaici yake dubanta kafin ya girgiza kai yabar part din,na amarya Sajida ya nufa akace amarya bata laifi ko ta kashe d'an masu gida saidai a wnn gidan tafi kowa laifi domin yana shiga ya isketa baje a farlou ta" "tasa takardun office a gaba tana aiki ga laptop agefe tana aiki," "Ko da yayi sallama baisamu zarafin amsaba,zaunawa yayi gefenta yace""Sajida an duqufa kenan,""uhmmm" "kawai tace masa,da yake ranar ita keda girki miqewa yayi yace""ki sameni part d'ina,gilas d'in idanuwanta ta d'an zare ta kallesa tace""kayi hkr Sir gsky yau ina da aiyuka da yawa kawai sauda ko fahima wata ciki" zata iya zuwa bani da damuwa............. muje zuwa Karkumanra littafin nan na kudi ne kuma na kusan gama free page game ra'ayi saiya hanzarta saya duk "meso sai yamin mgn ta whatsApp numberta 08104335144 sai najiku," Ummu Affan *K'URUCIYAR SAPNAH!* *Story and written by* *Fateemah Sunusi Rabee'u* *Ummu Affan* *Wannan littafin na kud'i ne akan nera 200 kachal ga duk me buk'ata sai yamin mgn ta wnn number 08104335144* *KARKU MANTA KUMA ZAFAFA BIYU DAGA K'AWAYE BIYU NE IDAN DUKA BIYUN KAKESO K'URUCIYAR SAPNAH DA A SANADIN KAMA TO 300 NE KACHAL IDAN KUMA WANNAN KAKE SO TO 200 NE KACHAL* Wannan shine qarshen free page game ra'ayin saya saiya hanzarta nemana domin sayen nasa domin sambad'asa group d'in da zanci gaba da posting wnn littafi 08104335144 saina jiku karku mance #200 kachal *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* * {Arewa ginshiƙin al'ummah} * https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE PAGE 19-20 "Kallonta yake cike da takaici,wannan wanne irin mata ne Allah ya basa tabbas yana cikin jarabawa" "babba,yace""haka kika ce?,a wani d'age ta kallesa kafin tace""wllh matsalarka kenan Marwan taci da k'walata yanzu me kajeso nayi idan naje part d'in naka me zanyi?kai kenan idan girkin mace ya dawo mata da walwala saidai kabar mutum cikin gashin ruwan zafi,ni gaskiya bazan iya da jarabar ka ba,plss" "kaje gurin Sauda ko Fahima kamar yadda nace qila su zasu iya da jarabarka," "Yace""haka kika ce?,gyad'a kai tayi tare da cewa""eh,fita yayi a fusace,ita kuwa d'aga kafad'a tayi alamar" "ko ajikinta tare da ta6e baki tace""shi kenan jarababbe bazan ta6a barin mace ta huta ba wllh bazan iya ba tunda bani kad'ai bace sai yaje gurin sauran," "Part d'in Sauda ya koma,zuwa lokacin har Nannynsu Faris ta wuce dasu ciki,baje ya sake taradda sauda" "kile akan gado ta kusan cinye rabin gadon sbd tsabar qibarta,zaunawa yayi gefe,kallonsa tayi domin da har ta tsorata tace""Sir lfy kuwa wllh ka bani tsoro yace""kinsan dai matsalar sajida kusan duk ranar girkinta sai anyi haka,tuni ita ma ta 6ata rai tace""wllh nima ba yarda zanyi ba azo a kimamin wani cikin abarni da ni 'yasu wllh bazan yarda ba domin banajin daga yaran nan nawa biyu zan sake wata haihuwa,kallonta yayi yace""anya kuwa kuna tsoran Allah matan nan,tsaki taja tare da miqewa tace""kaga malam ni karma ka faramin wa'azinka domin bazai samu shiga ba please ka tashi kawai ka fitarmin" "bedroom kaje gurin fahima mana," "Baice mata komai ba sbd tsabar takaici kawai tashi yayi ya fita,kamar yaje gurin fahima sai kuma ya fasa" "domin bazai iya da qazantarta ba yasan tafisu dama-dama matsalarta qazamta shiyasa baya son ya ra6eta," "Bathroom ya fad'a ya sakarwa kanshi ruwa,wai ace mutum na da mata har uku amma bazai sami" "kwanciyar hnkl ba a gidansa,ya dad'e a wnn yanayin cikin ruwa kafin ya fito ya saka rigar barci snn ya tsakuri abinci kadan da 'yar aikin sajida ta kawo masa snn yasha maganinsa domin ya rage masa," Saidai me zai faru?yana kwanciya photon Sapnah kawai yake gani ta ko ina tsaye gabansa babu hijabi "ckn yanayin shigarta mai rikitarwa,matse idanuwansa yayi da qarfi amma hkn baisa ya dena ganinta ba," "Da sauri ya tashi tare da qara tamke idanuwansa da qarfi amma hkn baisa ya dena ganinta ba,hk ya" "kwana ckn wani irin yanayi tare da mafarkin suna tare da Sapnah ckn wani irin yanayi me rikitarwa," .................................... "Da safe bayan ya gama shirinsa ko abincin da aka kawo masa bai ciba,key kawaoi ya zara ya wuce gidan" "mahaifiyarsa byn sun gaisa ta kawo masa lafiyayyen abinci me rai da lfy yaci sosai,binsa tayi da kallo cike" "da tausayin d'an nata tace""MARWAN lfy naga idanuwanka sunyi ja?,da sauri ya kalleta sai kuma ya mayar da kansa qasa yace lfy klau Umma kawai ba wani abun bane halin yau da kullum ne," "Jan numfashi tayi tace""MARWAN har yanzu bakayi dace da samun mace ta gari ba ni nasani auranka uku" "matanka uku Amma basu da wani amfani agareka,MARWAN inaso kaci gaba da hkr mai hkr yana tare da riba snn duk kan wani tsanani na tare da sauqi Marwan kai d'a ne da ko wacce uwa zatayi alfahari da samunka hk duk matar da tasameka dole tayi alfahari dakai inaso ka yawaita addu'a kamar yadda kullum" "nima nake cikin maka sauqi nanan zuwa," "Murmushi yayi cike dajin dadin kalaman mahaifiyarsa yace""Hjy nagode kuma insha Allahu zanci gaba da" "addu'a Allah ya qara girma da d'aukaka ya kara lfy,da amin ta amsa masa tana murmushi snn ta rakashi har bakin motarsa tana sa masa albarka da hk ya wuce Office," **************** "Hjy wnn kaya hk karfa ya rainani,harararta tayi""waike sapnah wawiyar inace da hk fa zamu yaudareshi" "har mucimma burinmu,numfashi naja nidai Allah yasani tun jiya bayan tahowata naji har ckn zcyta ina tsananin tausayin Sir Marwan nayi alkwarin sanar masa qudurin hjy akansa da duk abinda ake qulla masa domin tanaji a zcyrta bazata iya cutarda shi ba domin tunda ta dawo take tunaninsa hk ta kwana" "cike mafarkansa," "Sallamar wani Alhj ne yadawo da ita daga duniyar tunanin da take ciki,kallonsa tayi ganin gadan-gadan" "yayo kanta juyawa tayi hjy bata nan bama tasan lokacin da hjyr ta fita ba," "Kallonsa ta sake tace""malam lfy,murmushi yake yace""kinga nayi miki kama da wani malam ne ko" "alaramma zaki cemin malam sunana Alhj Shehu dala,yana zuwa ya wanijawoni jikinsa ai tuni jikina ya fara rawa gabana yana faduwa ai bansan lokacin da wani qarfi yazo minba sai gani nayi na wurgasa gefe,nace""lfy?cikin muryata me qara da hawaye domin abinda ya faru lokacin da Manu ya turani d'akinsa na tuno tuni nafara hawaye,Alhj yace""hb sapnah kwantar da hnklnki ni Alhj shehu dala inasonki kuma na sanar da hjyr yau zan fita dake ne,kuma ta amince harna biyata,cike da tsoro na kallesa,kama" "hannuna yayi da qqarfi yajani waje,daidai fitowar hjy da sauri na dubeta nace," """Hjy don Allah kice mutumin nan ya cikani,hjy ta dubi sapnah snn ta qaraso kusa da ita tare da shafa" "kumatunta tace""sapnah da gurin Marwan naso muje yau kamar yadda na sanar miki saidai zuwan Alhj ya rusa komai domin ya nuna ke yakeso gashi ya fani kudi me tsoka,wuni daya kawai zakiyi da dare zai kawoki amma dubu d'ari biyar ya bani don hk na kashe zuwa gurin marwan yau sai gobe idan kin dawo" "yau tunda da dare zaki dawo lokacin ya tashi," Gabana bai dena fad'uwa ba hnklna fa yatashi sosai wai nice yau akecewa zance kwana yawan zina ceffff "wnn mummunan alkaba'i dame yayi kama," "Haka Alhj yajani ya tura mota snn yaja da gudu mukabar gidan,tunda muka fita kuka nake masa har" "muka isa wani had'ad,d'an gida parloun kansa abun kallo ne saidai babban abinda ya bani mamaki ganin Marwan zaune a katafaran parloun yana jiranmu ashe shine yasa Alhj ya kawo masani," "Wasu kud'i ya miqa basa da alama na sallama ne snn yayi masa gdy ya fita,dagani sai Sir Marwan a gidan" "tasowa yayi ya qaraso kusa dani,hijabin dake jikina ya cire da sauri na zaro ido ina binsa da kallo cike da mamaki,shi kuwa kallona yayi ido ckn ido ckn sweet voice dinsa yace.............." Littafin nan na kudi ne kuma Alhmdllhi anan na kawo qarshen FREE PAGE tundaga page 1 har zuwa 20 "gashi nan shine free page,ga duk wanda labarin ya masa kuma yanason saya sai yane meni WhatsApp numberta 08104335144 domin shima ya sambad'o nasa nima na suburbudashi ckn group din," Nasan akwai tarin tambayoyi akanku duka amsar na alqalamin 'yar babanta Fateemah Sunusi Rabee'u "Ummu Affan,ga duk me ra'ayi sai ya rugo yasameni a numbertas 08104335144 sai najiku snn kardai ku mance d'ari biyu ce kachal #200 ba yawa kachal sai kunzo," Ummu Affan