[02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 🪂🪂ƘANIN UBA🪂🪂 *Zainab Habib{Mom Islam}* 🪂🪂 🌼🌼🌼🌼🌼🪂🪂 Elegant online writers Wanan littafin na kuɗi ne akan farashi mai sauƙi #200 ɗari biyu ne kacal, ga mai buƙata zai turo da ɗari biyunsa ta wanan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank, ko katin waya na mtn ta wanan number 08141799224, screen shot ta wanan number 08141799224 ,afuwan ba lallai ku dinga ganin free page akan lokaci ba ,ƴan Niger suyi mgana ta wanan number 84506476 . Afuwan my fans , bazan ce muku littafina *DOCTOR MARYAMAH* ya koma na kuɗi ba , amma duk mai son littafin to sai ya siya littafin *ƘANIN UBA* dalilin da yasa nace haka shine , na sami wanda suka ɗauramin littafin *DOCTOR MARYAMAH* a youtube hakan yasa na yanke shawarar hakan , duk mai so ya biya #200 ya sami littafin ƘANIN UBA da DOCTOR MARYAMAH kullum. Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai, Allah na gode maka daka bani ikon rubuto wanan ƙasaitaccen littafi mai cike da cakwakiya tsantsa ,Allah ka bani ikon rubuta alkairi ,kamar yadda muka fara lafiya Allah kasa mu gamashi cikin ƙoshin lafiya amin. Wanan labari ƙirƙira ne. GARGAƊI!! GARGAƊI!! GARGAƊI!!. Wanan littafin mallakin Mom Islam ne ,ban yarda a juyamin shi ko sauya wani ɓangare na labarin ba ,yin hakan babban kuskure ne ,zan iya cewa "nabar mutum da rabbil izzati sbda shi zai sakamin. Wanan littafin na kuɗi ne akan farashi mai sauƙi ,ɗari biyu ne kacal #200 🅿️ Page 1-2 DUBAI 4:30pm Nisha zaune kan cinyar Mommah wato mahaifiyarta , wayarta ce ta fara ring tayi banza kamar bataji ba , Mommah na lura da yanayinta tace "Haba Nisha tun ɗazu ake kiranki amma kinƙi ɗauka anya bakya tunanin wulaƙanci babu daɗi?"Nisha da ta hama sauraron faɗan Mommah tace "uhm my Mommah karki wani damu fa ,bashi da amfani a rayuwata "waye ?"Mommah ta tambaya "Ammar ne" a zabure Mommah ta kalleta kana tace "wato har kanki yayi ƙwarin da zaki ƙi ɗaukar wayar Ammar ko ?"kin mance waye mahaifinsa ?kin mance wane matsayi mahaifinsa yake dashi a ƙasar nan ?" Nisha dake wasa da yalwataccen gashinta tace " dont worry my Mommah ,so babu ruwansa da kuɗi mulki ko dukiya "Nisha ta faɗa cike da ƙwarin guwai wa, tureta Mommah tayi tana cewa "aiko auran Ammar kamar anyi an gama "zata sanya kuka Mommah tace "kar inji ko tarinki"da gudu ta shige side ɗinsu kasancewar su biyu ne mata maza biyu , tana shiga ta sami Pooja a kwance tana chart kan royal bed ɗinsu , faɗawa jikinta tayi tana kuka kana tace " aunty pooja Mommah tana ƙoƙarin yanke hukunci a kaina ba tare da tayi bincike ba " kashe data Pooja tayi tare da mayar da attention ɗinta ga Nisha tace "karki wani damu lili sis because Mommah saboda wani dalili take sonki da Ammar ,amma idan kika nuna mata baki damu ba zamusan inda zamuyi "wow thanks my sweet Pooja "Nisha tace "tare da manna mata kiss a kumatu , Mommah dake bakin ƙofa a tsaye tana jin duk abin da suke tattaunawa akai ta girgiza kai ta koma special palon su ta zauna kana ta zurfafa cikin tunani , a zuciyarta tace "lallai dole in san abinyi sbda da arziƙi a gidan wasu gara a gidanku a gidankun ma a ɗakinku , ta miƙe tana zagaye palon , takai minti hamsin a haka , sallamar Imam wato mijinta ne ya dawo da ita daga dogon tunanin da take , cikin harshen larabci yace "Asslamu alaikum" walaikumussalam "Momma tace "cikin harshen su mai daɗin sauraro ,Mommah taje gareshi tare da rungumeshi tace "masha Allah cikin harshen hausa har ka dawo ?"eh Imam yace "yana murmishi kana ya zauna , kasancewar suna mu'amala da black tea ,wata ƴar aikin gidan itama balarabiya ta fito ɗauke da small glass cup ta ajiye a gabansu , Imam yace "masha Allah , jiyo kiraye kirayen sallah daga masallatan anguwar tasu duk da bata da yawaitar mutane , Imam ya miƙe tare da ƙara rungumar Momma a karo na biyu yace "idan na dawo zuwa bayan isha'i zamuyi karatu dasu Pooja kowa ya zama cikin shiri , to Momma tace "cikin rashin jin daɗin haɗa kan yaran da yake dan a time ɗin akwai tata manufar da take son shigarwa "to tace "shi kuma ya fice , bedroom ɗinta ta wuce ta shiga toilet tayi alwalah ta fito tare da shimfiɗa sallahya ta kabbara sallah , tana idarwa ta miƙe ko adu'a batayi ba ta tafi side ɗin su Nisha , a zaune da samesu kan sallahya sun idar da sallah ta zauna a bakin bed ta kallesu da murmishi tace "masha Allah ƴarana ina alfahari daku "suma ɗin murmishin sukayi kana suka ninke sallahar suka ajiyeta a drowa suka dawo bakin gado suka zauna a tare ,Imam yace "akwai karatu "cikin farinciki Pooja tace "Nisha mu riga Imaam zuwa palonsa "da gudu suka miƙe suka barta a gurin , tashi tayi ta koma nata side ɗin ta zauna kan stool tana tunani. Suna shiga Palon Imaam suka shimfiɗa sallahaya kasancewar kiran sallahar isha'i da sukaji ,bayan sun idar ko wacce tayi adu'ointa suna zaune suna hira sukaji gyaran murya gami da sallamar Imaam, amsawa sukayi cikin nutsuwa ,Imaam yace "yau akwai kyauta mai tsoka duk wacce ta gayamin yadda ake wankan gawa "cikin tsoro da fargaba suka kalli juna Pooja tayi murmishi kana tace "am um Imam nidai zani pharmacy siyo magani na ya ƙare tun jiya "Nisha ce tayi kalar tausayi Pooja ta taɓota tare da yi mata ƙifce da ido alamun itama ta ƙirƙiro tata ƙaryar su fece , cikin in ina Nisha tace "uhm Imaam kai na kamar zai fice dan Allah kayi min adu'a , matsowa tayi Imaam ya kama mata kai tare da kwararo mata adu'oi yace "tabi Pooja su karɓo magani , da gudu ta fice suna murna, murmishi Imma yayi shikam Allah ya zuba masa san ƴaƴansa su huɗu mata biyu maza biyu , kasancewar mazan ba a DUBAI suke karatu ba a egypt ne. Momma na jin shigarsu side ɗin su ,lokacin ta fito sanye da lifaya mai kyau baƙi ,kasancewarta balarabiya sai ya amshi fatarta , da sauri tabi bayansu ta shiga , tana shiga ta samesu a zaune suna dariya , Mommah tace "kun yiwa Imaam wayo ko ? dariya suka sa tare da cewa "afuwan Mommah karki gaya masa "Mommah zatayi magana taji wayarta na ring , ɗagawa tayi tace "Imaam ina gurin su Pooja gani nan zuwa "da sauri ta fice ta nufi side ɗin Imaam , zaune yake kan wani kyakkyawan kafet daya ƙawata ilahirin palon ,Mommah ta shigo da sallama ,amsawa Imaam yayi kana yace "kin tafi kulawa da yaranki ni kin barni ko "haɗe hannuwanta Mommah tayi kana tace "afuwan ya Habiby"jinjina kai Imaam yayi kana ya janyo wani plet mai ɗauke da dabino da gabaruwa ya miƙawa Mommah , karɓa tayi ta ajiye a gabanta ta dubeshi tace "ya Habiby ,inason magana da kai "cikin fahimta yace "Habibati ina jinki "am dama nace mai zai hana ka bawa yarannan zaɓi su fito da mijin aure ?" jimm Imaam yayi dan har gabanta ya fara faɗuwa tanaji a ranta bazai aminta da ƙudirinta ba , Imaam yace "bana son inyiwa yarana auran dole zan basu time nan da one year ko wacce ta fito da miji , cikin firgici tace "haba Habiby shekara ai tayi yawa wlh gaskiya a rage ina laifin wata biyu "zaro ido Imaam yayi kana yace "a zahiri dai ƴaƴan nan naki ne , ko wani ne yake faɗar haka bazafa kiji daɗi ba "turɓune fuska Mommah tayi kana tace "mutumncin ko wacce mace ɗakin mijinta fa "na sani ya kamata ki gyara maganarki , ko da suka gama makaranta ai ba matsa musu za'ayi ba ƴa'ya mata ne fa "har zata miƙe Immam ya kamota tare da zaunar da ita yace "fushi kikayi daga faɗar gaskiya ? juya fuska gefe tayi dan bai lura bane hawaye ma takeyi ,ɓare dabino yayi yasa mata a baki , babu musu ta karɓa , tunowa tayi ai da kissa mai zai sauko da watan nin da yasa tayi murmishin yaƙe yace "ahh ai Imaam babu komai ya wuce karka damu Allah ya kaimu lokacin"cikin jin daɗi Imaam yace "amin". Washe gari an tashi da wani sanyi mai shiga jiki tun bayan sallahar asbah da mutanen gidan sukayi babu wanda ya ƙara fitowa har 12:pm , sai 12:30 Momma ta fito jikinta sanye da rigar sanyi hannunta cikin aljihun ta zauna a palo tana huci , kai tsaye ta wuce side ɗin su Pooja ta samesu suna ta bacci yaye blanket ɗin da suka luluɓa Momma tayi kana tace "kufa tashi ƙarfe ɗaya saura "da sauri suka diro ƙasa cikin mamaki ,Momma tace "ku wai bacci baya isarku ne ?"murmishi sukayi Nisha tace "Momma ai bacci akwai sweet , ba tare da Momma ta tsaya saurarar su ba ta fice ta tafi side ɗin Imaam ,samunsa tayi yana shirin fita da wani file a hannunsa tace "ya Habiby ina zuwa ?"gurin aiki ne suka buƙaci in tafi da takardun company ɗina ,masha Allah Habiby kace "arziƙi ya kusa bunƙasa "cike da farinciki yace "insha Allah ya rungumeta ya fice ,yana fita itama tayi palonta ta nemi guri ta zauna tana jiran ma'aikatan gidan su haɗa breakfast dan yau bata jin shiga kitchen , ƴan matan ne suka fito cikin riga da wando na Pakistan yayi musu kyau sosai , suka durƙusa tare gaishe da Mommah ,amsawa tayi cike da farinciki ta kallesu tace "ya kamata ace ko waccenku na gidan mijinta "murmishi Pooja tayi tace "Momma ai muna tare dake babu inda zamu "zaro ido Momma tayi tace "lallai kuwa kun ɗako jan aiki ni babu daɗi aka ɗaukoni daga egypt aka kawoni nan Dubai ?"murmishi Nisha tayi tace "Mommah ai ke kin sami mai sonki "da kallon mamaki Mommah ta kalli Nisha kana tace "ke baki samu mai sonki bane ?" Nisha na dariya tace "wlh Mommah samarin yanzu mayaudara ne "shiru Mommah tayi sai Pooja ce tace "tabbas kinyi gaskiya "suna cikin magana wayar Mommah ta fara ring , Ummin Ammar ne ke yawo a kan screen ɗin wayar , cikin saita murya Mommah tace "Allah ya taimakeki barka da safiya "daga can ɓangaren Umm Ammar tace "ya big gir ɗinmu ?"a tana lafiya wlh "Mommah ta faɗa ,Umm Ammar ce tace "anjima ɗanki na nan zuwa fa "okay Momma tace "masha Allah ya kawoshi lafiya muna maraba "cikin jin daɗi Umm Ammar tace "nagode ta kashe wayar "waigawa tayi taga babu Pooja babu Nisha , miƙewa tayi tana zaga side ɗin nata ,ta hangosu kan dining suna breakfast , murmishi tayi ta ƙarasa inda suke tace "inata nemanku ashe kunyo nan , gyaɗa mata kai sukayi ,Mommah ta nemi guri ta zauna itama ta zuba tea ta fara sha , bata kai ga ƙarasa shanyewa ba , ta kalli Nisha fuskarta ɗauke da murmishi tace "ƴar albarka Ammar na hanya "wani mum munan faɗuwar gaba Nisha taji ta kalli Mommah dake murmishi tace "haba Mommah nace bana sonsa ana so dole ne ? nonses karki soshi man wlh idan kikaga ba'ayi wanan auran ba sai dai babu ni"a gigice Pooja ta ɗago ta kalli Mommah zatayi magana sai kuma ta fasa , kuka Nisha ta fashe dashi cikin takaici da muryar kuka tace "Mommah ya kamata fa ki gane yanzu ba time ɗin auren dole bane ,yanzu ko wacce mace ita take zaɓar mijin aure so nidai bazan auresa ba wlh "tasss taji saukar mari a fuskarta , Momma tace "ke ba abin alfaharinki bane ace kin auri ɗan governor ɗin DUBAI ? ba niba hatta Imaam inada tabbacin ,yaji wanan labari zai so hakan ,ƴa ƴanki su taso cikin nera haka ma yayarki , Pooja hawaye na zuba a fuskarta tace "Mommah wanan ba adalci bane "a matsayi mu na yaranki ya kamata ki bamu zaɓi mu fito da wanda mukeso "wani mugun kallo Mommah tayi mata kana tace "naƙi baku zaɓin "da ina tunanin kema bazaki bani matsala ba idan nazo nema miki miji amma tun yanzu kike son taci gaba da bijire min ?"sunkuyar da kai sukayi dukkansu idon Pooja na zubar da hawaye ,Nisha ko ji take zuciyarta kamar an soka mata kifiya , barin shiga kitchen in ɗora masa abinci mai rai da lafiya "duk cikinsu babu wanda ya kulata bare ya nuna yaji abin da tace "ta miƙe tare da wucewa kitchen , samun ƴan aikin gidan tayi suna hidimar ɗora abincin rana ,ta koma gefe tayi amfani da inda basu ɗora komai ba ,abinci mai rai da lafiya Mommah tayi wa Ammar tare da juice irin nasu na larabawa , da kanta ta dinga fito da abincin tana kaiwa palon Imaam tunda taga Imaam baya nan ,bayan ta gama jerewa ta koma gurin su Nisha ta kamo hannunta tace "tashi kije kiyi wanka ya kusa isowa , ba tare da tayi musu ba suka miƙe a tare da Pooja Mommah tace "Pooja kiyi mata kwaliya mai kyau "murmishi Pooja tayi tace "to a zuciyarta tace "ke har yanzu bazaki gane ba sam , suna shiga bedroom ɗinsu suka zube a gado Nisha ta furzar da iska mai zafi ,zatayi magana Pooja ta rufe mata baki tare da cewa "oya tashi kije kiyi wanka "bata iya yi mata musu sbda soyayyar dake tsakaninsu ko wanne baya son yaga ɗan uwansa ya shiga damuwa , cire kayan jikinta tayi ta ɗaura towel ta shiga toilet ta daɗe kafin ta fara wanka sosai take jin zuciyarta babu daɗi ,brush ta ƙarayi kana tayi wanka ta fito ɗaure da pink ɗin towel ta zauna kusa da Pooja data zurfafa cikin tunani , taɓo ta Nisha tayi amma shiru ,sai data hura mata iska a fuska sannan ta sauke dogon nunfashi tace "har kin fito ?"fuska irin ta mai damuwa Nisha tace "aunty Pooja kina ƙoƙarin sanyani farinci amma a kaina ke kin faɗa damuwa ,to ni taya zanyi inyi farinciki ?rungumota Pooja tayi idonta na zubar da hawaye tace " yanzu dai tashi kar Mommah ta shigo "Nisha data ɗauka soke maganar hirarta da Ammar tayi rau rau da ido tace "haba anty Pooja kema haka zakiyi min "bamada wani zaɓi daya wuce kiyi kwaliya ki fuskanci Ammar kawai koma menene, gaban mirror taje taja stool ta zauna tare da zubawa mudubin ido , tasowa Pooja tayi ta ɗauki lotion ta shafa mata kana ta shafa mata powder tare da pink ɗin janbaki ta gyara mata gashin girarta kasancewarsu farare kwaliyar tayi mata kyau ,drowa Pooja ta buɗe tare da ɗauko mata sari green ta sanya mata ,kamar dan ita aka yishi sbda karɓar fatarta da yayi , Pooja ta ɗauko warwaro da sarƙa da agogo da takalmi plate tasa mata ita dai Nisha bin Pooja take da kallo , turaruka ta ɗauko tare da fesheta ta kamo hannunta suka fito , babu sami Mommah a palo ba suka wuce bedroom , suna shiga suka sameta tana sanya wata haɗaɗɗiyar sarka ,ga wani tsadadden sari datasa da kallon mamaki Pooja ta kalli Mommah tace "Mommah wanan sari ɗin fa ?"nasan Imaam yana da kuɗi na rufin asiri amma a tunani na wanan Sari ɗin ya kai Lak biyar "zaro ido Mommah tayi cikin ɓacin rai tace "au tambayata ma kike ?"afuwan Mommah "Pooja tace "tare da wayancewa da kamo hannun Nisha tace "kinganta nan Mommah ai tayi kyau ko ?"gaskiya Ammar yazo ya bani kyauta dan na gyara masa amaryarsa , murmishin jin daɗi Mommah tayi kana tace "ai ko zakiga ɓarin kuɗi bari dai yazo nasan dukkan ku babu wanda ya sanshi sai magana ta waya "zata karayin magana wayarta ta fara ring ɗauka tayi tare da sallama Umm Ammar tace "ya iso gashinan zai kiraki " to to to "Mommah tace "ina jira shugabata "kashe wayar Umm Ammar tayi sai ga kiran Ammar ne ya shigo wayarta , kasancewar tunda suka shirya abun su tayi saving numbersa yasa sunansa ya fito , da sallama ta ɗaga cikin sassanyar muryarsa yace "gani a bakin get "waro ido Mommah tayi kana a fili tace "wanan wane irin siriki ne , ta koma gurin su Nisha tace "an gama gyara komai a ɗakin Imam ga Ammar can a waje "maza ki shigo dashi "Pooja ce ta kalli Mommah kana tace "ba yana gadara da nera ba mai yasa bai zo a mota ba "harararta Mommah tayi tace "idan kin gama gayamin magana sai ki sake mata hannu ta isa gurinsa "daga faɗar haka Mommah ta juya ta nufi bedroom ɗinta , tana saƙa da warwara ,batasan lokacin da tace "idan yarinyar nan ta wulaƙanta yaron nan na shiga uku ". Pooja ce ta kamo hannun Nisha tace karki nuna masa komai ai hira ba aure bace ni nasan plan ɗin da zamu shirya ki bani nan da two weeks "Nisha dai babu abin da tace "suka tafi , yiwa Ammar iso , fitarsu keda wuya suka buɗe get , ganinsa sukayi a tsaye ya juya baya Nisha ta taɓo Pooja a hankali tace "my Anty jibeshi fa ,so yake idan munzo muyi masa magana ?"Pooja dake ƙarewa yanayinsa kallo ta kalli Nisha tace " lil sis kinsan me , magana tayi mata a kunne wanda ni kaina banji mai tace ba "gani nayi Nisha tayi murmishi tare da ƙarasawa inda Ammar yake tsaye , cikin harshenta mai daɗin sauraro tace "Aslamu alaikum "wlkslm Ammar yace "tare da juyowa sukayi ido biyu da Nisha ,kallon kallo suka fara yiwa junansu ,a ransa yace "Allah yayi halitta a nan gurin tabbas idan na sami wanan tsaleliyar yarinyar na huta , a fili kuwa yai murmishi kana yace "barkan ki da zuwa gimbiya Nisha "murmishi tayi wanda ya ƙara baiyyanar da asalin kyawunta tace "muje ciki "tana gaba yana binta a baya har suka iso palon Imaam , tayi sallama ta shiga shima yayi sallama ya shiga , zama yayi a kan sofa tare da ajiye wayar hannunsa a gefe kana ya mayar da kallonsa ga Nisha da kanta yake a sunkuye zuciyarta take saƙa mata wani lamari , janyo table ɗin da Mommah ta ajiye abinci Nisha tayi tare da ɗaukar ludayin zuba abinci ta zuba masa, kana ta ajiye masa a gabansa tare da zuba masa juice ,ta dawo ta zauna ,ko wane motsi tayi idonsa na gurin ya kasa ko da ƙiftawa ,cokali yasa ya fara cin abincin cokali uku yayi yace "alhmdulilh kana ya kalli Nisha yace "da farako dai sunana Ammar nasan kinada labarin mahaifina ko ?" eh Nisha tace "ya ci gaba da magana , inason ayi bikinmu nan da sati biyu so banaso a ɗauki long time "wani wahalallen ajiyar zuciya tayi kana tace "ai babu matsala "ba wata hirar kirki sukayi ba shiru yafi yawa a cikin hirarar tasu ,ya miƙe tare da cire wasu maƙudan kuɗi a aljihunsa ya miƙa mata , a'a bazan karɓa ba "Nisha tace "cikin tsoro....! *MOM ISLAM* [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: *🪂🪂ƘANIN UBA🪂🪂* *Zainab Habib{Mom Islam}* 🪂🪂🌼🌼🌼🌼🌼🪂🪂 Elegant online writers Kuyi haƙuri anan zan tsaya da free page 🥰 Inaso inga masoyana 👍. 🅿️ Page 5-6 Kana nufin Imaam Ali? eh Ammar yace "cike da ƙwarin guwaiwa ,hmm tabbas babu kai babu ƴar Imaam kaji na gaya maka "Abba ya faɗa cikin ɓacin rai , jijiyoyin kan Ammar ne suka tashi haɗi da dunƙule hannu alamun ɓacin rai ya tashi yabar gurin. Ummi na zaune Ammar ya shigo cikin ɓacin rai , daga ganinsa tasan ba lafiya ba duba da yanayinsa sai huci yake ,kamo hannunsa Ummi tayi tare da zaunar dashi tace "haba yaron kirki wai maike faruwa ne ?"naga duk mood ɗinka ya sauya "Ammar kamar zaiyi kuka yace "Ummi mai yasa Abba yake son ƙin aure na da Nisha ?"ko akwai wani abunne "murmishi Ummi tayi kana tace "koma menene ni zanji da komai karka wani damu kanka ka kwantar da hankalinka ,a zuciye ya miƙe tare da cewa "ba kuɗi bane yake aure, to ni a yau ɗinnan zankai sadaki "dafe ƙirji Ummi tayi kana tace "Ammar a ina ka taɓa jin ance kuɗi yasi mutunci ?mu tsaya mubi mahaifinka a hankali nasan yanada hujja akan faɗar hakan "shikenan Ammar ya faɗa cikin fushi kana ya fice , Ammar na fita Ummi ta zurfafa cikin tunani to mene ne dalilin da zai sanya Abbansa cewa "bazai aureta ba ?". Mommah ce zaune ita da Imaam tace "Habiby ina ji a jikina auran Nisha da Ammar alkairi ne "to Allah ya tabbatar mana "Imaam yace "suna zaune shiru ya biyo baya na ƴan mintuna sai ga Nisha ta shigo sanye da Hijab ta durƙusa gaban su Imaam tace "ya Imaam zani islamiya "masha Allah fatan nasara Allah ya dawo daku lpy ina Pooja ?"tana ciki "Nisha ta faɗa kanta a ƙasa , Imaam zai ƙara magana yaji sallamar Pooja amsawa sukayi Pooja ta zube a gabansu itama tayi musu sallama , suka sanya musu albarka Pooja da Nisha suka fice ,kasancewar a ƙasa suke tafiya islamiyar babu nisa sosai , suna tafe Pooja tace "wa Nisha "wai ni nayi miki laifi ne naga 2days kina shareni?"no bakiyimin laifi ba anty "amma mai yasa kikace haka ?babu komai "Pooja tace "har suka isa makarantar , suna shiga suka tarar har an fara karɓar hadda bayan sun bayan anyi karatu zuwa ƙarfe 6:10 suka kamo hanyar dawowa gida , haka suka dawo babu wata hira ta kirki a tsakaninsu , samun Mommah sukayi a palo tana zaune da wasu ledoji a hannunta , wayar Nisha ce ta fara ring ta matsa daga gurin nasu tayi gefe inda bazasu jiyo mai take faɗa ba ,fuskar Mommah ɗauke da murmishi tace "Alhmdulilh ƴata ta fara son yaron governor masha Allah mukam mun warke "Pooja dake gefe tace "Momma akwai abinci kuwa ?"eh Momma tace "duba kitchen idan babu sai kisa su Hanni su dafa miki "miƙewa tayi ta nufi kitchen ɗin daga nesa taji muryar Nisha tana cewa "mai yasa kake neman shigowa cikin rayuwata ?mai yasa kake son rusa farincikin gidanmu , gashi tun yanzu antyna bata shiga safgata "hawaye ne ya kwaranyo a fuskar Pooja tayi saurin barin gurin , Nisha taci gaba da cewa "ko a tsari bamu dace ba ,idan kayi duba da matsayin mahaifinka da ni da ban wuce ƴar aikin gidanku ba duk da mahaifina yanada dukiya mai yawa duk da haka naku yafi namu kaga kuwa bamu dace ba "keeee"Ammar ya daka mata tsawa yace "kina wani yimin magana kamar kina magana da sa'anki ,ga kunan a gidan kunyi kwantai babu mai tayawa dan an tilasta min auranki shine zaki dinga gayamin abin da ranki keso ?" wlh last warning ba ayimin magana da ƙarfi ko tsawa ko faɗa Ammar nake bin Umar "zato ido tayi kana tace "mai ka isa kayi ?"ta kashe wayar ,zuciyar Ammar ce ta fara tafasa a fili yace "lallai yarinyar nan ta taro ruwa wlh ko da tsiya ko da arziƙi sai na nuna mata tsira da fifiko zata san ta taɓo Ammarrr. Soyayyar soya Pooja ta sako a plet da miyar ganye wacce taji kifi , ganin Nisha ta wuce yasa ta sami ƙwarin guwaiwar wucewa ta dawo palon , again Nisha bata palon , Pooja ta kalli Mommah tace "Mommah miye a ledar ne ?" kamar jira Mommah take ta fito da kayan ledar materials ne masu tsadar gaske guda huɗu biyu kala biyu ,wow Pooja tace "tare da cewa "Mommah siyarwa ake ?"naku ne wanda zakusa ranar biki "Mommah tace "tana murmishi ,mungode Mommah Allah ya ƙara soyayya Pooja tace "wa Mommah tare da rungumota ,fitowar Nisha ne ya katse su , Nisha ta miƙawa Mommah waya tace "ance in baki "waye ?"Mommah ta tambayeta "Ammar "Nisha tace "a taƙaice , jiki da hannu na karkarwa Mommah ta karɓi waya tace "ya Ammar barka da wanan lokaci "cikin isa da gadara Ammar yace "kiyiwa yarinyarki gargaɗi tana cimin mutunci !!ya kashe wayar ɗif ɗif, wayar ce ta zame daga hannun Ummi tana shirin faɗuwa ƙasa Pooja ta riƙe tare da cewa "haba Ummi zaki yar mata da waya akan wanan marar mutuncin ,sbda Pooja taji maganganun da ya gayawa Mommah , tasss Mommah ta wanketa da mari tare da cewa "wanan furucin kike yi masa ?"kema kin zamo Nisha ne da bakwajin tsoron ɓacin raina ?"riƙe gurin marin Pooja tayi cikin tsananin mamaki wanan shine karo na biyu da Mommah ta duketa akan Pooja kuma wlh sai ta ɗau mataki babu makawa , tashi tayi a zuciye tabar gurin zuciyarta na tafar fasa ,idon Mommah ya kaɗa yayi ja sosai ta nuna Nisha da hannu kana tace "da tun farko kin nuna amincewa da buƙata ta da duk haka bata faru ba "har yanzu idon Nisha bai dena zubar da hawaye ba tace "afuwan Mommah bazan sake ba "miƙewa Mommah tayi tare da rungumo Nisha tayi mata kiss a goshi. Pooja dake zaune kan bed tana saƙa irin rashin mutuncin daya kamata suyiwa Ammar ,shigowar Nisha yasa ta yin murmishi Nisha ta zauna tare da cewa "anty Pooja a gaskiya banajin daɗin rashin zaman mu lafiya ,tun da Ammar ya shigo rayuwar mu ya tarwatsa mana farinciki "tafin hanunta Pooja tasa ta share hawayen dake zubo mata kana tace "karki damu akwai lokaci " suka rungume junans. Mommah dake zaune tana ganin ai yanzu shiri za'a fara babu kama hannun yaro tunda har Nisha ta buɗi baki tace "ta amince kuma ta fanin Imaam bata da wani matsala ,tellan su ta kira namiji wani balarabe ta nuna masa rigunan su Pooja tace "komai iri ɗaya zaka yimin "faɗar abin da za'a bashi yayi Mommah tace "karka damu akwai wasu ma kai dai kaje da wanan "sallama telan yayi mata kana ya tafi. Governor Umar wato mahaifin Ammar ne zaune yana nazarin maganar auren Ammar ,shi dai har ga Allah bazai bari ɗansa ya haɗa jini da Imaam ba , daga ƙarshe ya miƙe tare da barin gurin. Ganin yau sati kenan babu maganar Ammar zai turo magabatansa yasa Mommah kiran Umminsa tace "Slamu alaikum "bayan Ummin ta amsa Mommah tace "dama akan maganar su Nisha da Ammar ne , naji yace "dan da sati uku amma shiru "ga mamaki Ummi ta kuma kallon wayar a zuciyarta tace "wanan wace irin uwa ce da take neman kai da ƴarta "a fili tayi murmishi kana tace "ana shiryawa ne ,bayan Ummi ta ajiye wayar ta shiga kogin tunani ta miƙe tare da zagaye makeken palon tana saka da warwara akan anya itama zata yarda Ammar ya auri ƴarsu kuwa?"duk da batasan musabbabin da yasa Abba cewa "bazai aureta ba ita kam tana ganin mutuncin su zai zube a idan duniya, Abba ne ya shigo tare da cewa "haɗamin kaya india zan wuce yanzu "yabi ta bedroom ɗinta tare da zama a bakin gado , Ummi dake haɗa masa kaya a akwati mai tsadar gaske tace "haba ranka shi daɗe ya zakayiwa Ammar haka kace bazai auri ƴar Imaam ba ?"nisawa Abba yayi kana yace "yanzu ba time ɗin magana bane so ki bari idan na dawo zamuyi magana one week zanyi "zaro ido tayi tace "gaskiya baka tsayawa kana bani lokaci , daga ka dawo daga india sai kace zaka Egypt daga nan ma kace gaba zakayi "tsayawa yayi yana ƙare mata kalo yace "mai na rageki dashi ?ci ko sha kokuma tufafi ko ziyarar danginki "ya kamata kisan dawa kike magana "cikin ɓacin rai Ummi tace "koma da waye nake magana ai muƙaminka a waje yake ba a cikin gida ba "dakatar da ita Abba yayi da cewa "keee MARYAM kisan dawa kike magana "ya fice bodyguard ɗinsa suka zo suka ɗaukar masa kayansa , kifa kai Ummi tayi a gado tana kuka tana cewa"wanan wace irin rayuwa ce ace mutum bashi da lokacinka dana gifta guri a dinga cewa"ga matar governor nan amma babu maganar sauke min haƙƙina " tana cikin kukan batayi tsammani ba taji shigowar Ammar babu sallama ,ɗago jajayen idanunta tayi kana tace "haba Ammar sallamar ma ta gagara ?"cike da isa dan shi a ganinsa idan ya fara yi musu iskanci shine zasuyi masa aure , yace "Ummi ya naga idonki yayi ja ne ko duk akan maganar aurena ne ?"girgiza kai Ummi tayi kana tace "ba haka bane "ficewa yayi bayan ya ɗage kafaɗa alamun ita ta sani ya wuce abinsa. Mommah nata shirye shirye kamar ance mata ga ranar bikin , Imaam ya shigo hannunsa riƙe da kaji guda huɗu Mommah ta karɓa tare da rungumesa tace "masha Allah "miƙawa ƴar aikin dake tsaye a palo tana goge tils tayi kana ta dawo bedroom ɗinta gurin Imaam ta zauna , Imaam ne yace "ina su Nisha ne ?"suna ciki Mommah ta bashi amsa "masha Allah Imaam yace "Ummi tace "Imaam bakace komai ba game da shirye shiryen bikinnan "to mai kikeso ince "Imaam ya bata amsa "au mai nakeso kace "bazaka ko ɗan kawo wani abu ba inje kasuwa inyi cefane ?"mai kike ci na baka na zuba "Imaam yace "yan kallonta kana yaci gaba da cewa "kibi komai a hankali na fara shiri nima "cikin fara'a Mommah tace "masha Allah su Ansar da Abid suna hanya yau "wani irin farinciki ne ya lukumɓe Imaam yace "ashe na kawo kaji a dai dai maza kisa ayi a yi musu abinci mai rai da lafiya "Imaam ya faɗa tare da shigewa side ɗinsa. Pooja dake kwance taji wayarta na ring number Ya Ansar ta gani tayi murmishi tare da cewa "taɓɓ yaushe ranbon da muyi waya "Nisha dake gefe tace "waye ?"Pooja tace "Ya Ansar ne "suka yi murmishin jin daɗi , amsawa tayi da sallama tace "Ya Ansar "daga can ɓangaren yace "kin fara rainin wayon naki ko ?"da har zan kira wata kiƙi ɗagamin afuwan my bro wlh muna mamaki ne ,au mamaki ?"Ansar ya faɗa ?"yaci gaba da cewa "to kuci gaba da mamaki yau muna hanya nida Abid "tsalle suka buga yanata magana basu jiba ,kasancewar hayaniyar da sukeyi daga ƙarshe dai ya kashe wayar , da gudu suka fice sun mance ɓacin ran da suke ciki suka rungume Mommah tare da sanar mata da yayun nasu na hanya ,itama Mommahn mrmushi take tace "ai na rigaku sani ganin baku fito bane yasa na ƙyakeku ,yanzu abin da za'ayi ke Pooja jeki gyara ɗakin Abid, ke kuma Nisha ki gyara ɗakin Ansar , da sauri suka tafi harda cewa "ayi rige rige. Ammar na komawa ɗakinsa ya kwanta rigin gine tare da ɗora hannunsa a kan goshinsa yana mai jin zafin maganar da Abba yayi masa , tunowa da yau ƙanwarsa Mheera zata dawo ya buga tsalle dan a duniya idan ka cire iyayensa to Mheera ce a gabansu sai kuma yanzu wacce yake so , dawowa part ɗin Umminsa yayi yaga ta sake wanka ta haɗe cikin wata koriyar amfa mai flowers yellow tayi kyau sosai "Ummi yau Mheera zata dawo ko ?"Ammar ya faɗa yana kallon fuskar Ummi "eh yau zata dawo jirginsu ya kusa sauka ma "wow na matsu inga ƙanwata "Ummi dai babu walwalah ta shige bedroom ɗinta ta barshi a gurin , yana shirin tashi yaji ƙarar takalmi ta shigo da gudu ta rungume Ammar tana cewa "ashe kana nan "baiga fuskarta ba kasancewar ya faɗa kogin tunani sai dai muryarta daya gane , ƙara rungumeta yayi yace "wlh nima nayi kewarki ƙanwata ya karatu inayi miki farinciki kin gama lafiya ?"bro ka barni in huta man "Mheera ta faɗa tare da cuno baki ,zaunar da ita yayi kan sofa ya tafi bedroom ɗin Ummi ,a karo na biyu ya kuma samu tana kuka ,farincikin fuskarsa ne ya fara gushewa yace "haba Ummi bakison dawowar Mheera ɗin ne ?"no ba haka bane samuwata daban Ammar kace ta shigo "juyawa yayi yaje gurin Mheera yace "kinma mance da Ummin kenan ko ?"rufe bakinta tayi kana tace "ina banfa mance ba tana raina ,ganinka da nayi ne wlh nake jina cikin nishaɗi ,drivers ne suka shigo mata da kayanta tare da kaiwa bedroom ɗinta daya kasance mai kyau komai nasa pink and milk color ne ,suka jere mata kayanta a drower tare da haɗa mata ruwan wanka , suka dawo gabanta suka zube kai kace sarauniya sukace ranki ya daɗe an haɗa ruwan wanka "bata bata ma kalkesu ba bare susa ran zata amsa sai dariya da take yiwa Ammar ta wuce bedroom ɗin Ummi , ta sami Ummi zaune da waya a hannunta ,ta je da gudu ta tungumeta tare da cewa "Ummi na aimiss you wlh sosai "shafa gefen fuskarta Ummi tayi kana tace "nima daughter nayi missing ɗinki ,zuwan Mheera ya ragewa Ummi damuwa gashi tunda Abba ya tafi bai kira ba hakan yasa tayi saton daga faɗar gaskiya sai ransa ya ɓaci "hira suke ta ɗa da Uwa Ammar ma ya shigo aka dinga wasa da dariya ,yake cewa "ke aurena ya kusa nan da 2 weeks "kallonsa Mheera tayi kana tace "aure kuma Abban zai yima ?"taɓɓ wlh ba yanzu ba bro ka bari nan da 7yrs "haɗe rai yayi kana yace "wato na gano kema kina daga cikin masu yimin baƙinciki ko ?" dariya tasa kana tace "ba zancen baƙinciki bane bro gani nayi shekarunka nawa ne , Ummi dake jinsu bata ce musu komai ba . Pooja da Nisha sunci kwaliya suna jiran isowar yayun nasu haka ma Mommah Imaam dama yazo kawo kaya ne ya koma , suna cikin hira sukaji sallamar Abid da Ansar da gudu Nisha ta miƙe ta rungume Abid ita kuma Pooja ta rungume Ansar , cikin farinciki suka ƙaraso bakin Mommah yaƙi rufuwa ,suka zauna suna cewa "Mommah kin ƙara ƙiba "dariya dukkansu suka sa Mommah tace "kuna neman ku mayar dani kakarku ko ?"Abid yace "ke Nisha ya naga kin rame ? murmishi tayi ta sunkuyar da kai ƙasa ,Pooja tace "auranta ya kusa shi yasa tana tunanin rabuwa da Mommah "Momma naso taji an taɓo maganar aure har wani nishaɗi take ji...! Wanan littafin na kuɗi ne ,akan farashi mai sauƙi #200 ɗari biyu ne kacal, zaki iya turo da kuɗinki ta wanan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank ,ko hoton katin waya ta mtn ɗina , ta wanan number 08141799224 ƴan Niger kuyi magana ta wanan number 84506476 , karku manta siyan nagari ...💃. Momislam [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: *🪂🪂ƘANIN UBA🪂🪂* *Zainab Habib{Mom Islam}* 🪂🪂🌼🌼🌼🌼🌼🪂🪂 AREWA WRITERS ASSOCIATION 🅿️ Page 3-4 Murmishi Ammar yayi kana yace "idan har kina sona wanan ba komai bane zaki more a rayuwa " uhm Nisha tace "cike da takaici ta wuce ta bashi guri , a ransa ya ƙaddara kunyarsa ce tasa ta barin gurin ,ya kira wayar Mommah , ring ɗaya Mommah ta ɗaga jiki na rawa tace "Aslamu alaikum ya Ammar"wlkslm Nisha ta wuce inason bata wani abu "da gudu Mommah ta zubo ta nufo ɗakin Imaam taga kuɗi zube a kan table , waro ido tayi kana tace "son da fatan Umminka na lafiya ko ?"eh lpy gashi a bawa Nisha "cikin rawar Hannu Mommah ta karɓa tare da godiya sosai ya fice cikin takunsa na ƙasaita , binsa da kallo Mommah tayi tana rungume da kuɗaɗe a hannunta ,har zata zauna sai ta ruga side ɗinta da gudu ta zube kuɗin a kan bed ɗinta tana mai jinjina yawan kuɗin a fili tace "na warke aihuwar ƴa mace ni'ima ce , sai kuma ta fashe da kuka , ta ɗau lokaci tana kuka bugun ƙofar dataji ne ya sanyata tattara kuɗin ta tura cikin hijab ɗinta tare da zama a kansu , tana daga zaune tace "masha Allah shigo "Pooja ce ta shiga fuskarta tayi ja tsabar kuka ta durƙusa gaban Mommah tace "Mommah afuwan ya zakiyi haka sam baki kyauta ba "hannu Mommah tasa a haɓarta kana tace "da nayi miki me ?"Pooja da har yanzu kuka take tace "kina sane wanan ɗan akuyan yana maganar wai ayi bikin Nisha nan da sati biyu ko uku har da yaushe suka haɗu ?" cikin masifa take maganar tsabar ɓacin rai ,kallonta Mommah ta tsaya yi daga bisani tace "zaki hana ne ?inajin ko Imaam bai isa ya hana ba ubanku kenan bare ke ƴar cikina "Mommah ta faɗa tana nuna Pooja cikin zafin rai , da sauri Pooja ta fice ta koma side ɗinsu ,samun Nisha tayi a kwance tana kuka ,ta rungumota a hankali tace "kibar kuka lil sis inda na gaya miki shi za'ayi amma sai time yayi share hawaye tayi ta miƙe tare da gyara zama ta ƙurawa yayar tata ido tana ganin kamar tama fita shiga tashin hankali. 8:pm suna zaune a palo Imaam ya shigo hannunsa riƙe da ledoji manya da sauri Mommah tayi gurinsa tana cewa "barka ya Habiby ,murmishi Imaam yayi kana ya rungumeta yace "ya aiyuka ?"Mommah tace "lafiya lau ,kallonsa ya kai ga ƴaƴan nasa da suka takure guri ɗaya ,yace "Pooja lafiya kuwa ?"haɗa ido da Mommah Pooja tayi Mommah ta sakar mata hararar Pooja tace "lafiya lau Imaam ,Nisha tayi carab tace "Imaam wlh ....Mommah ta katse mata zancen da cewa "ai ba sai kin faɗa masa ba ni kaina zan sanar dashi yayi suriki "zaro ido Nisha tayi cikin mamaki ta kalli Mommah , kana ta sunkiyar da kanta ,Imaam bai fahimci komai game da su ba ya wuce side ɗinsa , ko zama baiyi ba Mommah ta shigo fuskarta ɗauke da murmishi tace "ya Habiby munyi baƙo fa "murmishi Imaam shima yayi yace "masha Allah daga ina ?"to zauna man Imaam kasha labari "Imaam na cire doguwar rigar jikinsa ya zauna tare da sauraronta ,tama rasa ta ina zata fara sai ta tsinci kanta da cewa "wanda yake son Nisha ne yazo " so kuma ?dama akwai mai sonta ne tun tuni ?"a'a Mommah tace "ɗazu fa yazo amma suna yawan waya da ita ko da yaushe "masha Allah Imaam yace "daga ina yake ?"sai da ƙirjin Mommah ya bada dumm sanan tayi ta maza tace "yaron governor ɗin garinnan "a zabure Imaam ya miƙe tare da cewa "wai da gaske kike ?"eh man wayata babu caji dana nuna maka photonsa ka tabbatar "Mommah ta faɗa cikin sanyin zuciya tana ganin maganarta ta sami ƙarɓuwa "ya akayi suka haɗu ? Imaam ya tambaya yana jiran amsar Mommah -yanzu dai duk ba lokacin wanan bane yace "yanaso ayi bikin nanda sati biyu ko uku "Mommah ta faɗa tana washe haƙora kamar gonar auduga ,kallon baki da hankali Imaam yayi mata kana yace "wanan wacce irin magana ce kin tambayi yarinyar kinji tace "tana sonsa ?" Mommah da gabanta ya fara lugude tace "eh eh man dama za'ayi abu ne yarinya bata so ,ita da kanta taje ta shigo dashi kaga ko ai tana sonsa , uhm Imaam yace "yana murmushi , haɗamin ruwan wanka Imaam ya yace "yana kallon fuskar Mommah farincikin yau yafi na kullum , jiki na rawa ta shiga toilet ɗin tare da haɗa masa ruwa ta dawo palo ta zauna shi kuma ya shiga wanka , tunani tayi karfa su Pooja su tafi bedroom ɗinta su hango ajiyar da tayi ,ta fice da sauri ta buɗe ƙofar bedroom ɗin tare da ɗaga gurin da tayi ajiya tace "Alhmdulilh ,kwashe kuɗim tayi ta zubasu cikin wani ɗam ƙaramin akwati tasa kwaɗo ta kulle tare da kwanciya sbda ta fara duba abubuwan daya kamata a tsara tunda bikin na sharp sharp za'ayi, tana kwance taji wayarta na ring da sauri ta janyo wayar tare da karawa a kunnenta tace "Asslamu alaikum "daga can ɓangaren akace wlkslm "Ammar yazo min da kyakkyawan albishir akan maganar auransu ,sai yanzu Mommah ta fahimci mai maganar kasancewar bada layin data kirata ɗazu ta kirata ba , hmm eh wlh Allah ya tabbatar mana da alkairi Mommah tace "Umm Ammar tace "amma ya kukayi da mahaifinta ?"bashi da matsala Mommah tace "a taƙaice ,Umm Ammar tayi mata sallama tare da kashe wayar , kan Mommah ya ɗau zafi a halin yanzu idan da wacce zata bata matsala bai wuce Nisha ba . Bayan Imaam ya fito daga wanka yaga wayan babu Mommah ,da mamaki ya ɗauki mai ya shafa ya zauna yana ɗaure da towel ,tunani ya fara yau kuma mai yake damun Mommah ne da har ta tafi ba tare da tayi masa abubuwan data saba ba , ganin ba dawowa zatayi ba yasa ya miƙe tare da buɗe drowa ya ciro wani yadi mai santsi baƙi mai tsada ya sanya ya dawo kan sofa ya zauna tare da ɗaukar alqur'ani ya fara rero ƙira'a da muryarsa mai daɗi , har ya idar Mommah bata dawo ba yama fitar da rai akan zata dawo ya kulle ƙofarsa tare da dawowa ya hau bed ya kwanta ,kana ya fara adu'oi bacci ya ɗaukesa. Har ƙarfe 2:pm na dare idon Mommah biyu bacci yayi wa idonta ƙaura ta wani gefen tunanin alƙawarin data ɗaukkkarwa Umm Ammar take ,ta wani gefen kuma babbar damuwarta itace Nisha , ya zata ɓullowa kamarin ?"bata da mai bata amsar tambayar dan haka ta kwanta yau ko adu'a bata sami damar yi ba . Ammar na dawowa gida ya sami Umminsa zaune kan wata haɗaɗɗiyar kujera tana sanye da wani tsadadden leshi fari wanda yaji aiki , zama yayi a ɗaya daga cikin tsala tsalan kujerun kana yace "Umm baki tambayeni ya mukayi da yarinyar ba "murmishi matar da bazata wuce 65years ba tayi kana tace "muna magana da mahaifiyarta ai nji komai amma inaso lokacin da kace akan bikin a ƙarashi sbda idan Abbanka ya dawo za'ayi wasu shirye shirye "ɓata rai Ammar yayi kana yace "Umm nidai a time ɗin nakeso wlh na matsu in ganni da mata "zaro ido Umminsa tayi tare da buɗe baki tace "ni kake gayawa haka ?"ni Ammar ko kunya babu "sadda kansa ƙasa yayi yana sosa kai yace "afuwan ya Ummi "ya miƙe zai fice Umm tace "akwai motoci da aka shigo dasu ya kamata kaje ka zaɓi wacce tayi maka "yamutsa fuska Ammar yayi kana yace "Umm ni yanzu bani da isash shen lokaci ki zaɓa min kawai "dariya ma ya bata tace "aure manya "bai kulata ba ya fice "yana fita ya tafi part ɗinsa kasancewar gidan part part ne kuma ko wanne tsakaninsa da nisa , buɗe wata haɗaɗɗiyar ƙofa yayi ya faɗa ɗakin nasa ,a palo ya zauna tare da ƙara tashi ya ƙara gudun AC ,ya fara magana yace "ace kuwa a hanani wanan yarinyar walh akwai bala'i "sai kuma ya kwanta kan 3sitter yana tunanin kyakkyawar fuskar Nisha har wani murmishi yake. Tunda ya shigo bai fita ba sai abinci daya ci yayi sallah ya kwanta . Washe gari da safe misalin ƙarfe 1:pm sun gama break fast , Ammar ne ya fito tare da nufar part ɗin mahaifiyarsa , jiniyar da yaji ne yasa shi dawowa da baya ya dawo har kusa da bakin get ya tsaya , motoci ne suka dinga shigowa sunkai su shida , ta tsakiya itace wacce governor yake ciki wato mahaifin Ammar , bayan sunyi parking an buɗe musu motocin mahaifin Ammar ya fito yana sanye da brown ɗin shadda wacce tasha aiki kamar ba mutum bane yayi , fitowa yayi cikin takunsa ya tungumi Ammar dake tsaye yace "my lovely son fatan kana lafiya ?"ƙara rungumesa Ammar yayi kana ya ɓata rai yace "Abba i miss you "murmishi Abban yayi yace "nima fa haka my son "suka shige ciki , da shigarsu palon ya cika da mutane ko wanne da abinci a gabansa ,kuma gaishe da Ammar ɗin suke har da wanda yayi sa'an babansa ,sai yaga dama yake amsawa suka shige ciki shi da Abba , samun Ummi sukayi a ɗayan palon tana riƙe da waya ga dukkan alamu bata son kowa yaji maganar , da sallama Abba da Ammar suka ƙarasa Abba ya rungumi Ummi ,wanan lamari na matuƙar burge Ammar amma idan har hakan ta faru a idonsa to tabbas sai yayi wanka , kawar da kai gefe yayi ,tare da cewa "Abba Ummi ta faɗa maka koh ?"Ummi da ta fahimci mai yake nufi tace "to ganɗoki ai dai ka bari ya huta ko ? turɓune fuska yayi zai ƙara magana Umm tace " pls ka wuce ka bani guri "yana fita ya bugo ƙofa da ƙarfi ya tafi part ɗinsa tare da buɗe fridge ya ɗauki kwalbar golden b ya buɗe murfin ya shanye duka ya ajiye robar a gurin , lokaci kaɗan yaga ɗakin na juya masa a hankali ya dafa bango ya ƙarasa bedroom ɗinsa yana tangaɗi ya faɗa kan bed , idonsa ya kaɗa yayi ja sosai , yana kwance yana zuba surutai mahaifin nasa ya turo ƙofa yana kwaɗa sallama yaji shiru ,ƙarasa shigowa yayi yaci karo da gorar golden b ya waro ido kana yace "Ammmaar "kamar a mafarki Ammar yaji ana kiransa da ƙarfi yace "indai aure ne gobe a ɗaura shiiiii, da sauri Abba ya ƙarasa bedroom ɗinsa ya gansa kwance ƙafarsa da takalmi , ya illahi Ammar dama kana shaye shaye mahaifiyarka bata sabar dani ba " good "Abba yace "kana ya fice a fusace ,yai part ɗin Ummi , a tsaye ya sameta tana son ta faɗa masa maganar auran Kamal ,yana shigowa ta kawar da tunanin ta hanyar yin mirmishi ,wato kinada masaniya akan wanan yaron yana shaye shaye shine baki danar dani ba ?"cikin rashin fahimta Ummi tace "Allah ya taimakeka wane yaro kenan ?"Ammar"jin Abba yace "Ammar Ummi taji kamar an buga mata ƙarfe tace "whay Ammar ?"ta saka kuka , zata fita Abba ya ruƙota tare da cewa "muje ciki "kai tsaye part ɗinsa ya wuce da ita suka zauna a palo Abba ya kalleta a tsanake yace "menene matsalar Ammar dahar ya fara shaye shaye ?"shiru Ummi tayi can kuma tace "aure yace min yana so "aure kuma ?har da yaushe ya kammalah karatunsa ?"shiru Ummi tayi batace komai ba , Abba ya gyra zama tare da harɗe hannayensa a ganinsa Ammar yayi yarinta da aure "zuwa gobe zamuyi magana "tom Ummi tace ". Washe gari Ammar ya tashi rass dashi ya yafito kamar bashi ba ya tafi part ɗin su Umminsa , masu hidimar gidan ya samu a palo wanan na goge TV wanan na goge dining da sauransu , zubewa gabansa sukayi suna kwasar gaisuwa , sai da Ammar ya ɗau lokaci kana yace "lafiya ya wuce "yana shiga ya sami Abba da Umma kwance suna rungume da juna ya zaro ido Allah ya taimakesa basu gansa ba ,nan fa hankalinsa ya kuma tashi ya koma ɗakinsa tare da zama ya zuba tagumi a ya bugi teburin gabansa yace "wlh bari Abba ya fito ayi wacce za'ayi kuna can kuna jin daɗinku ni kun barni cikin ƙunci wlh inaa. Imaam na dawowa daga masallaci ya wuce side ɗin Mommah , kwance ya sameta ko sallahar ma batayi ba ya ɗan bubugata ,a hankali ta buɗe ido ta ɗorasu kan Imaam murya ta mai bacci tace "wai har an kira sallah ?eh man har an fito tun tuni "tashi tayi ta zauna Imaam ya taɓa wuyanta ya ɗauka rashin lafiya take yaji babu alamun zafi "lafiya Imaam ?"Mommah ta tambayeshi "lafiya mai kika gani ?"Imaam ya faɗa yana kallonta , naga kana taɓamin wuya ne "Mommah tace "tana sauka daga kan bed "jekiyi alwalah dai "Imaam ya faɗa tare da miƙewa ya nufi gurin su Pooja , yana shiga ya samesu a jere sun ɗaga hannu suna adu'a da alamu sunyi sallah , cikin farinciki ya nemi guri ya zauna da murmushi a fuskarsa , bayan sun shafa adu'ar shima ya shafa , suka juyo garsa ko wacce ta gaishesa , amsawa yayi tare da cewa "mai ke faruwa a gidannan ne ?naga abubuwa suna neman sauyawa "Nisha zatayi magana Pooja ta rigata da cewa "aure Mommah take son Nisha tayi tunda ta sami miji "cikin fahimta Imaam yace "Nisha ta amince ne ?caraf Pooja ta amshe da cewa "eh ta amince "gaban Nisha ya bada rasss cikin rashin fahimta ta ɗago kanta ta kalli Pooja dake kallon gefe batace komai ba ta sunkuyar da kanta idonta na zubar da hawaye , kasancewar Imaam ba ita yake kallo ba yace "to Allah ya tabbatar mana da alkhairin sa "Pooja tace "Amin "ficewa Umaam yayi ya koma ɗakin Mommah ya samu har tayi wanka ta sauya kaya taci kwaliyayaje gareta ya rungumeta tare da cewa "ke ashe har yarannan sun shirya kansu shine baki gayamin ba ?"sun shirya kuma ?wane yara kenan ?Mommah ta tambaya Nisha da Ammar mana "wani irin farinciki da nishaɗi ne ya dirar wa Ummi tace "Nishar ce take gaya maka ?"a'a Imaam yace "Pooja ce wlh kinsan Nisha akwai kunya "kamar Mommah tayi tsalle haka takeji ta kalli Imaam tace "nafi kowa farinciki da hakan "Imaam yace "badan ita tace "tana sonsa ba da bazan yarda da auran ba "Mommah dake murna ta haɗe rai tare da cewa "kamar ya ban gane ba "Imaam yace "sbda daka kai ƴarka gidan gwamna gara ka kaita gidan mai rufin asiri , nasan muma munada arziƙi amma a zahiri nasu ya taka namu abin tunani shine shin zatayi rayuwar jin daɗi kuwa ?"ko kuma rayuwar ƙunci zatayi ?, mtsw Mommah taja tsaki kana tace "Imaam an fa wuce nan gurin ni inada tabbacin muma zamuyi alfahari da hakan dan haka ka kwantar da hankalinka "uhm Imaam yace . Umaam na fita Nisha ta ɗago kai da jajayen idanuwanta ta kalli Pooja tace "haba anty Pooja mai yasa zakimin haka ?kinsan ko ganin mutumin nan bana son yi dan mai zakice wa Imaam ina sonsa ?haba ƴar uwa sakko man kin mance ni antynki ce wacce a koda yaushe take ƙoƙarin sanyaki farinciki ko kin mance ?inaso ki nutsu ki saurareni , akwai dalilin da yasa nayi haka idan lokaci yayi zaki san komai "Nisha ta kasa cewa "komai sai ambaliyar da hawaye suke a fuskarta ,ta share wani ya zubo haka take tayi . Yau Pooja ita kaɗai taje dining ko da Imaam ya tambayeta ina Nisha cewa "tayi tace "a kai mata ,Mommah ta miƙe da kanta ta zuba mata soyayyar taliya da naman kaza ta tafi kai mata ,tana shiga ta sameta a zaune da waya a hannunta tana game , bawai dan tana jin daɗin yin game ɗin ba , sai dan kawai ta samu ta kawar da damuwar da take ciki , dafa kafaɗarta Mommah tayi kana tace "naji wani abun farinciki ashe kin cewa "Imaam kina son Ammar ? Nisha batace komai ba illa karɓar tiren dake hannun Mommah da tayi sbda wata fitinanniyar yunwa takeji , murmishi Mommah tayi tace "a'a ni zan baki a baki ƴata "ta fara ba tana murmishi har sai da Nisha ta ture sanan Mommah ta tsaya ta miƙe ta buɗe fridge ta ɗauko mata faro ta bata tasha , alhmdulilh Nisha tace "tare da kallon Mommah sai kuma ta sunkuyar da kai , rungumeta Mommah tayi tace " haba ƴar albarka na dan kince kina son Ammar shine abin jin kunya kuma kibi ki damu kanki , Nisha dai ta kasa magana har Mommah ta miƙe ta tattara plet ɗin ta fice dasu , Nisha ta faɗa gado tare da sakin kuka . Pooja na dawowa ta sameta a inda ta barta , rungimeta tayi kana tace "wai baki yarda da maganar dana faɗa miki bane ?"na yarda Nisha tace "cikin kuka dan a halin yanzu gani take kamar Imaam da Mommah ba sune suka haifeta ba. Zuwa yamma Abban Ammar na zaune a garden shi da bodyguard ɗinsa Ammar ya iso gurin , alamun su basu guri Abban yayi musu suka wuce tare da ɗan risinswa , Ammar ne ya zauna kusa da Abban nasa yace "Allah ya ƙara girma nifa ina son aure "dariya ma zancen yaba Abba amma sai ya saki murmishinsa na manya yace "kana da wacce kakeso ne ? eh akwai ta Abba "wanene mahaifinta ?"wani rass gaban Ammar ya bada a hankali yace "Imaam...! [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: *🪂🪂ƘANIN UBA🪂🪂* *Zainab Habib{Mom Islam}* 🪂🪂🌼🌼🌼🌼🌼🪂🪂 Elegant online writers Ga ƙarin free pages nan 🅿️ Page 7-8 Mommah tace "ai kuwa Allah yasa za'ayi bikin daku "riƙe baki Ansar yayi kana yace "wato shine za'ayi bikin babu ko sanarwa Mommah ?"shigowar Imaam ne ya katse musu hirar Abid ya gaishe da Imaam haka ma Ansar,bayan sun gama gaisawa Imaam yace "anci abinci kuwa ?"dukkansu auka gyaɗa kai alamar a'a Imaam yace "to kutashi muje "kai tsaye dining suka tafi kowannen su yana cike da farinciki ,Pooja ce ta zubawa kowa kana ta zuba nata suka fara ci suna hira cikin nishaɗi Nisha kam sai eh da a'a. Mheera ce zaune a ɗakin Ammar ta kwanta kan cinyarsa ,yace "sis "na'am tace "tare da tashi ta zauna sbda a inda taji ya kira sunan kamar akwai magana mai muhimmanci da zaiyi mata , kallonsa tayi kana tace "ina sauraronka bro "am Mheera ina da budurwa ,ina sonta sosai har ma inajin idan ban sameta ba komai zai iya faruwa ,ya riƙo hanunta idonsa yayi ja yace "ki taimaka min Abba ya yarda pls ƙanwata "itama riƙe nasa hannun tayi kana tace "Insha Allah duk da nasan Abba idan ya turje akan abu baya dawowa zanyi ƙoƙari "ɗagata sama yayi yana juyi yana cewa "anayin bikina sai naki "dariya tasa tare da wucewa part ɗin Ummi ,tana shiga taga Ummi a kwance tana bacci , fitowa tayi ta koma bedroom ɗinta itama ta kwanta. Ummi najin fitarta ta rungumo pilo ta matse tare da ambaton sunan Allah ,idonta ta gefe yana zubar da hawaye miƙewa tayi ta ɗauro alwalah tazo tayi nafila ,lokacin 12pm na rana ta dinga adu'oi kana daga ƙarshe ta shafa ta kuma kwanciya , wata ƴar aiki ce ta shigo da sallama tace "Hajiya akwai buƙatar wani abun ne ?"girgiza mata kai Ummi tayi alamar a'a ƙar aikin ta fice . governor ne zaune akan wata kyakkyawar kujera ana ta shirye shiryen zaɓe "bayan sun kammala taron da aka gaiyyata mutane sun watse sai iya na hannun damansa , suka ɗora hannu kan ƙaton table ɗin daya zagaye gurin ,wani daga cikinsu yace "mai girma governor kasan munyi alƙawarin yin adalci amma ba'a kwatanta hakan ba ,yanzu gashi zaɓe ya ƙarato mun rasa tudun dafawa "buga table governor yayi tare da cewa "kai Bashir ka iya bakinka ubanwa yace "bamuyi adalci ba ?"dai daita nutsuwarsa Bashir yayi kana yace "afuwan shugaba mai adalci "wani daga gefe mai suna Adamu yace "nidai ina ganin ya kamata ace munbi ko wane lungu na jahohinmu mun raba musu kuɗi da Abinci "jinjina masa governor yayi kana yace "shawararka tayi aje store a kwashi buhun hunan abinci a rarrabawa mutane tare da poster , angama shugaba mai adalci "mutanen gurin suka faɗa tare da ficewa ya rage daga shi sai Bashir "Bashir yace "inada shawara " Governor yace "ina jinka "akwai wani hatsabibin boka wanda aikinsa yake kamar yankan wuƙa nasan idan mukaje gurinsa zamuyi nasara ,dalilin da yasa nace maka haka shine ,tun yanzu naji mutane suna cewa "wanan karan basa time ɗinmu "waro ido governor yayi kana yace "musa rana sai mu tafi "cikin jindaɗi Baahir yace "ai kaine da sa rana " Governor yayi murmishi kana yace "zan duba in gani "Bashir ya fice ,bayan ya fita sai ga kiran wayar Ummi ɓata rai yayi yace "ana tunanin inda za'a ɓullowa lamari kina wani kirana "ya ɗaga tare da sallama ,bayan Ummi ta amsa tace "yau satinka ɗaya yaushe zaka dawo ?"ke wai maiyasa baki da fahimta ne ?"so kike in dawo ban gama abubuwan da nake ba ?"Uhm Ummi tace "to zan biyoka "waro ido yayi yace "banfa lamunta ba sbda maza zasu dinga kalleki "murmishin takaici Ummi tayi kana ta ajiye wayar ba tare data kashe ba , Governor ya riƙe baki tare da cewa "babu inda zani dake daga gida sai gida so nake in sami farar mata wacce zata dinga tarai rayata ,ke gashi kinyi boko amma ustazanci yasaki a gaba kije ki bani kunya "yanata magana shi kaɗai "daga ƙarshe yaci gaba da tunanin zaɓe ,kullum sai Ummi tayi hawaye sosai take jin zafin rashin tafiya da ita ƙasashe da bayayi , zuwanta makkah biyu bayan nan bata taɓa zuwa wata ƙasa mai nisa sosai sai wace ke maƙotaka da tasu. Yau su Mommah suke ta shirye shiryen zuwan iyayen Ammar kasancewar har anyi sati uku , tun asbha Mommah ta fara gaganiyar girke girke harda su Pooja da Nisha , zuwa ƙarfe 11:am an gama komai an kai ɗakin Imaam , Mommah tasa Nisha wanka ta zaɓo mata material mai kyau ɗinkin riga da wando ,kasancewar basu wani fiye mu'amala da atamfa ba , iya kyau Nisha tasha shi , bayan sun gama kintsa komai zuwan baƙin ake jira sukayi durum durum a palo ,Abid da Ansar sun fita tun ƙarfe goma ,shiru shiru har ƙarfe biyu tayi har uku babu alamarsu ,damuwa Mommah ta fara shiga ita babbar damuwarta ma maƙudan kuɗin data kashe gurin wanan girkin ,har akayi la'asar shiru ta kasa haƙuri ta ɗaga waya ta kira Umm Ammar , Umm Ammar na kwance damuwa ta mamaye zuciyarta taji watarta na ring ɗagawa tayi sbda taga sunan Mommah tace "Y Umm Ammar naji shiru ne masu zuwan "zaro ido Umm Ammar tayi kana tace "masu zuwa ina ?"Mommah tace "masu zuwa gurin maanar auran Nisha man "oh "Umm Ammar yace "ai Abban nasa baya nan shi yasa "bugar goshinta Mommah tayi kana tace "to Allah ya dawo dashi lafiya "Umm Ammar tace "amin ya rabbi"Pooja dake kusa da Mommah tace "wai lafiya kuwa Mommah ? inafa lafiya duk wanan uban maƙudan kuɗin da muka narka gurin yin abinci wai ubansa yayi tafiya wanan ai wulaƙanci ne "Nisha dake dane dane a waya tayi dariya ƙasa ƙasa , Imaam ne ya shigo da sallama yace "ya dai har baƙin sun ƙaraso ne ?"tagumi Mommah ta zuba kana tace "inafa wai Governor baya gari "Imaam yace "Pooja bani foodflaks ɗaya in fara ci Allah ya mayar da alkairi "kuma cika tayi tai famm kamar wacce zata fashe , ta tashi fuuu tayi bedroom ɗinta Imaam na dariya . Washe gari ta kama Monday yau Governor suka shirya zuwa gurin wani hatsabibin boka sbda wacce suke takara da ita mace ce take neman hawa kan kujerarsa , guri ne daya amsa sunansa kasancewar gashi dai wani katafaren gida ne mai kyau wanda yake zagaye da furanni amma boka ne a ciki ,bayan sunyi parking Bashir ya fara shiga kana Governor shima ya shiga , da zamansu bokan ya fara wasu surkulle kana yace "mai ke tafe daku ?"Bashir ne yayi masa bayanin komai ,boka yace "akwai buƙatar shan jini "Governor ne yace "idan har buƙata ta ...Bashir ya katse shi tare da cewa "jinin wa zaka bada ?"wanda yayi min gautsin baki "Governor ya fada tare da shafa gemunsa ,dakatar dasu boka yayi kana yace "ku saurareni , munason jinin na kusa dakai wato wanda yake jininka sai ka kawo kafin nan mu fara aiki "nisawa Governor yayi kana yace "to "Bashir ya ajiyewa boka maƙudan kuɗi suka fito daga gidan suka shiga mota Bashir ya tuƙashi suka dawo gidansu , suna parking Governor ya fice da sauri ya nufi bedroom dinsa cike da fargabar alƙawarin daya ɗaukarwa boka ,Bashir ne yayi nocking yana jiran amsa ,sai da ya ɗau mintuna kana Governor yace "shigo "shigowa yayi da sanyin jiki yace "Allah ya temaki Governor na yau dana gobe yanzu ya kake ganin ya dace ayi ?"kaina ya kulle ina buƙatar keɓewa ni kaɗai "Governor yace "yana mai shafa sumar kansa , ficewa Bashir yayi tare da rufo masa ƙofa ya tafi nasa sashin. Tunda Ammar yaga har an ƙara sati ɗaya akan alƙawarin da yayi gashi Abban yaƙi dawowa yace "wa Mheera wlh zani in kai sadakina da kaina nasan kuɗi babu abinda basa iya yi tabbas sai nayi aure a watan nan ko ta halin yaya "shafo ƙirjinsa Mheera tayi kana tace "haba bro kabi komai a hankali insha Allah zaka sami abinda kake so "rai a ɓace yace "rainamin hankali ake idan na aikata zaki tabbatar "ya fice " kai tsaye ɗakin da mahaifinsa ke ajiyar kuɗi ya nufa ɗakin da babu wanda yasan da zamansa daga Ammar sai mahaifinsa yaje ya ɗibi LAK biyar a wani akwati ya fice dashi , har ya kai bakin get ko mota bai buƙata ba yaji Mheera na ƙwala masa kira ,juyowa yayi ya kalleta ta ƙaraso har gurin da yake ta riƙe hannunsa tace "a matsayina na ƙanwarka na baka shawara kaƙi karɓa ko ?"ya kamata ace kafin ka aikata abu ka nitsu sosai "nace zan shawo kan matsalar kana ganin bazan iya bane ?" nasan zaki iya nima ina son gwada jarumtaka ta ne "no bro wanan ba jarumtaka bace kuma bata haka ake gwada jarumtaka ba "waro mata ido yayi ta gyaɗa kai tare da cewa "yes"kamo hannunsa tayi suka dawo babban palon gidan ,Mheera tace "ni babbar damuwata Ummi tunda na dawo naga bata cikin walwala kodai anyi mata wani abun ne ?"tsaki Ammar yayi mtsw tare da cewa "tunda akace nima bazanyi farinciki ba to tabbas kowama haka "cikin yanayin damuwa Mheera tace "uwa fa "bro a ganina damuwar Ummi ta zamo tamu tunda ita ce mahaifiyarmu , share pls ba muci gaba da maganarmu "Ammar yace "yana dariya , Mheera ce ta miƙe tare da wucewa bedroom ɗin Ummi ta ganta kwance tana kuka , ya subhanallah ya Ummi pls Ummina mai ya sameki ?"babu komai Ummi tace "tare da tashi ta zauna " Mheera ta share wa Ummi hawaye ta tsaya tana kallonta , murmishi Ummi tayi tace "kinci abinci kuwa ?"eh Ummi "amma kinƙi gayamin matsalarki "girgiza kai Ummi tayi kana tace "babu komai karki damu "Mheera ta miƙe ta fita cikin fushi tana fitowa taga Ammar ya fice. Sanye suke da kayan islamiya yasa guga Nisha tace "anty Pooja wane irin farinciki kikayi da kikaji ance baƙi basu zoba ?"dariya Pooja tayi tace "ai inaga ma na fiki farinciki wlh gashi munci kayan daɗinmu hankali kwance "suna tafiya suna hira har suka iso islamiyarsu , bayan malamai sun shigo anyi karutu an gama aka tashesu , a hanyarsu ta dawowa gida suka ga wani saurayi fari kyakkyawa yana tafiya kayansa duk sun yage wandonsa ne kawai bai yage ba amma yayi datti sosai fuskar saurayin har tana jirwaye , Nisha ce tace "Pooja tsaya mu taimaki wanan man "cikin nuna ƙyama Pooja ta tofar da miyau tace "Allah ya kyauta in rasa wanda zan taimaka sai wanan kafin ma ya matso kusa dani wari yake "Pooja ta toshe hanci "Nisha ce ta ƙarasa har inda yake tace "Aslamu alaikum "wlkslm saurayin yace "tare da ƙanƙance idonsa yace "waye ke waye ke , waye ke cikin tsoro tace "nice Nisha "dariya ya tuntsure dashi kana ya fara cewa "Nisha, Nisha janyo wuyan hijab ɗinta Pooja tayi kana tace "kinda hankali kuwa ?"wanan da kike gani mahaukaci ne wlh idan baki fita harkarsa ba sai ya fashe miki kai , cikin rashin tsoro zata fincike ta koma gutinsa Pooja ta zuba mata mari tare da cewa "kinada hankali kuwa ?"ta jata suka wuce gida , suna isa Pooja tace "sai na gayawa Mommah "haɗe hannu Nisha tayi alamun bada haƙuri tace "dan Allah kiyi haƙuri karki faɗa na roƙeki "to naji amma kinsan zaki zubar mana da ajinmu da zarar kina tsayawa gurin mahaukacin nan ?"mahaukaci ba masoyi ba mai zanyi a gurinsa "Nisha ta faɗa tana kallon Pooja , koma mai zakiyi ya kamata ki dinga nemawa kanmu mutunci ace kamar mu muna tsayawa gurinsa ?"shiru Nisha tayi tunda Pooja ta kasa fahimtar ta. Suna isowa palon suka zauna kan sofa tare da kallon yayun nasu dake zaune Nisha tace "yah Abid kabamu labarin rayuwar makatantar ku "Ansar da yai fushi yace "wato Abid shine naki ko baku ganni a zaune bane ?"rufe baki tayi tare da cewa "Afuwan ya Ansar pls kubamu labari "Pooja dake dariya tace "idan suka baki labari ya zakiyi ?"inji daɗi "Nisha tabawa Pooja amsa ,Abid ne yace "to yanzu dai Ansar kai ne mai bada labari ni dama kasan bani da budurwa "dariya suka sa dukkansu ,Ansar yace "a gaskiya nidai nayi budurwa amma fa ƴar sarkin Misra ce , sunanta Princess Marwa doguwa ce fara tana da hanci sosai kana kuma tanada yalwar gashin gira dana kai gata da point a kumatunta tana da yawan fara'a ,daga Egypt muka tafi Misra nida ita mukaje masarautar mahaifinta dattijo ne amma a maganar auran nasu sunada al'adu masu yawa wanda sai daurarre wanda ko kuɗi ne bazai yi maka aikin ba "nisawa Ansar yayi yaci gaba da cewa "koda na barta a can na dawo Egypt da tunaninta na dawo amma ina tunanin al'adarsu shin zan iya kuwa ?"Nisha da ta baza masa fararen idanunta tace "Yah Ansar to su wane yare ne ?"ajiyar zuciya Ansar ya sauke kana yace "wlh bani da tabbacin yarensu dan banyi bincike a kai ba " to muna jinka Pooja tace "tana murmishi , kwana biyu da dawowata ta kirani a waya take cemin baza 'a barta ta dawo makaranta ba sbda taje dani a matsayin wanda take so kuma shi mahaifinta wato sarkin yace "zai haɗata aure da ɗan yayansa , ita kuma tace "ni takeso "shine nace ta kwantar da hankalinta shi aure nufi ne na rabbi idan yaso sai taga munyi auran mu cikin kwanciyar hankali ,ya kalli Nisha yace "nasan da kamar wuya in aureta ba tare dana jikkata ba kawai na kwantar mata da hankali ne "Abid da sai yanzu yayi magana yace "to wai dole ne dahar zaka tafi wata uwa Misra neman auran ƴar sarki ?"chiii "Ansar yace "nasan bakazo fagen gwagwarmaya ba yabbas bakasan so ba kuma bakasan mai ake nufi dashi ba , dariya Abid yasa yace "to lovers asha soyayya lafiya "su Pooja suka sa dariya ,Mommah ce ta shigo tana sanye da abaya baƙa ta nemi guri ta zauna dukkan su suka yi mata barka da shigowa ,yawwa tace "musu tana fara'a kana tace " naji hirarku wato ƴar sarki kai Ansar kaje nema "dariya Abid yayi shi kuma Ansar ya sunkuyar da kai. Washe gari Ammar ya tashi da tsananin sha'awa ya rasa inda zaiyi rabonsa da harka da mata tunda yaje England karatu yana tunanin ma Umminsa ce ta rabashi da harka dasu ,dan yasha ganinta tana sallahr dare tana adu'a a fili tana cewa "Allah ka ashiryamin Ammar ka cire masa son aikata saɓonka. Yau kam abin ya ta'azzara , kai tsaye ya nufi fridge ɗinsa ya buɗe tare da fito da golden B ya bu ɗe murfin tare da tutulawa a bakinsa ya wurgar da robar gefe , tashi ɗaya yaga gidan na juyamasa yana jinsa kamar a saman jirgi yaje , tashi ɗaya ya kwanta ƙasa yama rasa yanayin da yake ciki , Mheera ce ya shigo da gudunta tana cewa "bro bro kazo Ummi na kuka tun ɗazu "shiru bata ji ya amsa mata ba , ƙara mai maitawa tayi ta kuma jin shiru , kai tsaye ta faɗa ɗakin da sauri , ganinsa tayi a kwance kan kafet , mamaki ne ya kamata shida ko kwanciyar kujera bayayi sosai amma yau shine da kwanciya a nan ?"kodai bashi da lafiya ne ?"ta tambayi kanta , taɓa shi tayi taji shiru sai da ta jijigashi sanan taji yace "haba Nisha nifa mijinki ne dan mai zaki dinga guduna ko basu yarda ba zamuyi auran mu "Mheera dake tssugunne a gabansa taji muryar tasa kamar ta mashayi tasa kuka tare da cewa "bro kar kace min giya kake sha ,pls bazan ji daɗi ba " ga damuwar Ummi ga damuwarka da wanne zanji ?"shidai Ammar na kwance bacci ma ya ɗibesa , taji wayarta na ring ɗagawa tayi a hankali tace " Ummi gani a gurin Ammar "Ummi ce tace "kizo ina son ganinki "da sauri Mheera ta fice daga ɗakinsa ta nufi na Ummi ,bayan tayi sallama ta shiga Ummi tace "Mheera ya kamata kije ki gaishe da Hajiya dan tunda kika dawo babu inda kika leƙa "murmishi Mheera tayi kana tace "Ummi sai gobe zani yau inason hutawa "to Ummin tace "suka ɗan taɓa hira ana kiran sallah kowa yaje yin alwalah. Yau ma kamar kullum sunyi shiri zasu islamiya ciwon marar Pooja ya tashi bata sami damar zuwa ba "Nisha ita kaɗai ta fito tana isowa palo Imaam dake zaune ya miƙa mata kuɗi yace "ta hau mashin durƙusawa tayi ta karɓa tare da yi masa godiya ta yiwa Mommah sallama ta fice ,bata tsaya hawa mashin ba ta tafi a ƙafa ,tana cikin tafiya taci karo da wanan saurayin mai kamada mahaukaci ,yana ta tsince -tsincen ledoji a bola , tsayawa tayi tana ƙare masa kallo , fari ne dogo amma ba sosai ba yana da faffaɗan ƙirji kana yana da madai daitan idanu laɓɓan bakinsa pink ne yayinda girarsa ta cika da gazar gazar ɗin gashi , ɗaga masa hannu tayi tace "abokina "dariya yasa yace "ke ina zaki ?"itama dariyar tayi tace "wai dama kana magana shine kaƙi yimin ?"murmishi yayi wanda ya baiyanar da sihirtaccen kyawunsa yace "zoki goyani "tuntsirewa Nisha tayi da dariya wacce rabonta dayi tun kafin Ammar ya shigo cikin rayuwarta , amma yau kam tasha dariya iya dariya , ta nemi guri ta zauna shi kuma ya zauna a ƙasa ya mimiƙe ƙafa yana tafi ,turɓune fuska tayi tace "to ka dena haka man sai kace "ƙaramin yaro ? yanayin inda tayi dariya ya bashi dan haka ya kuma tuntsirewa da dariya mai sauti , ta miƙe wai a dole tayi fushi tace "ni na tafi da gudu ya kamota tare da cewa "zaki bani abinci "zuciyarta kamar an buga mata guduma 'a zuciyarta tace "kar dai baici abinci ba tun safe ko jiya ?"juyowa tayi tace "zakaci wani abin in siyo maka ?"a'a yace "sai dai abinci , ta rasa inda zatayi gashi kuɗin hannunta bai kai na siyan abinci ba ,ta hango mai siyarda cin cin da gudu ta ƙarasa gurinsa tace "abani na duka "guda ɗaya aka bata ta dawo gurinsa ta tsuguna tare da cewa "gashi kaci "da sauri ya kamo hannunta yakai bakinsa yanaci yana kuka , sai daya cinye ya haɗe hannayensa biyu alamar godiya ,itama hawayen take tana ta kallonsa , haka ta shashance a gurin babu batun islamiya har lokacin tashi yayi , tana gani an fara wucewa "ta miƙe tare da ce masa sunanka fa ?"babu "yace "mata to shikenan zan dinga kiranka da bawan Allah kaji "ya gyaɗa mata kai alamar eh " ta wuce tana tafiya tana waigensa har ta bace da ganinsa . Bayan ta koma gida lokacin ana kiran magrib tayi alwalah tayi sallama tace "anty Pooja ya jikin ?"yayi sauƙi Pooja tace "Nisha ta kuma cewa "kizo muci abinci "no sai zuwa anjima bakina babu daɗi jekici "Pooja tace "tana yamutsa fuska ,miƙewa Nisha tayi dama hakan takeson ji ta nufi dining tana zuwa taga babu kowa Mommah na ɗakin Imaam ta wuce kitchen ta ɗauki wata kula ta zuba abinci da nama ta sanya a hijab ta fito waje , tafiya ta dingayi har tazo gurin bawan Allah ta gansa kwance cikin bola yana bacci , da kallon tausayi ta bishi ta tashe shi kana tace "ga abincinka "da sauri ya tashi jin an ambaci abinci yafara murmishi tare da haɗe hannayensa biyu alamar godiya bye bye tayi masa ta koma gida , tana shiga palo ta wuce dining dan cin abinci Imaam ta sami shida Mommah a zaune suna cin abinci Imaam yace "Nisha ina kika shiga nayita kiranki shiru?....! Wanan littafin na kuɗi ne ,akan farashi mai sauƙi #200 ɗari biyu ne kacal, zaki iya turo da kuɗinki ta wanan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank ,ko hoton katin waya ta mtn ɗina , ta wanan number 08141799224 ƴan Niger kuyi magana ta wanan number 84506476 , karku manta siyan nagari ...💃. [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: *🪂🪂ƘANIN UBA🪂🪂* *Zainab Habib{Mom Islam}* 🪂🪂🌼🌼🌼🌼🌼🪂🪂 Elegant online writers 😘Ƙarshen free page ,kar ayi babu ku nasan kuna son kuji za'ayi bikin Nisha da Ammar kuwa ? da kuma ƙudirin Governor. ️ Page 9- 10 Naje toilet ne "kallonta Mommah tayi ba tare da tace "komai ba. Ansar daya ƙunshe dariya yace "kodai cikin ya rikice ne ?"itama dariya tayi tace "Yah Abid kaga Yah Ansar na tsokanata "ta ƙarashe maganar a shagwaɓe , Abid dake shirin tashi wayarsa na ring yace "haba bro sai mun kai ka ƙara fa "sukasa dariya dukkansu . Abba ne zaune a kan bed ya zuba tagumi ,yana shawarar wama zai bada ? kansa ya kulle yama rasa mafita gashi yau zasu koma gurin boka , Bashir ne ya kirasa a waya tare da cewa "mai girma Governor na shirya ina jiranka a parking space , gaban Abba ne ya bada dumm ,ya shirya cikin boyel fari mai tsada ya sanya baƙar hula da takalmi ya fito ya kwashe wayoyinsa a parlo ya nufi gurin Bashir, yana zuwa aka buɗe masa mota ya shiga shima Bashir ɗin ya shiga suka tafi, sunyi tafiya mai nisa sanan suka iso gidan nasa , akayi parking bayan sun fito suka kutsa kai ciki , gaban Governor na faɗuwa haka suka shiga da baya ,suka nemi guri suka zauna, suna zama bokan yace "ka gama shawar wanda zaka kawo ?" eh am uhm e....Abba ya fara kame kame , Boka yayi dariya tare da cewa "nifa aikina babu wasa a ciki kuma idan ba'a bamu jini ba wlh baka babu zama Governor "wani gigitaccen faɗuwar gaba Abba yaji cikin rawar murya yace "matata ta dena aihuwa fa bare ince idan ta aihu ka riƙe jariran "boka ne ya kallesa kana yace "sirikarka fa ?" ɗana har yanzu bai yi aure ba "Abba ya faɗa , aikuwa akwai yiwuwar dole yayi aure inba haka ba nan da sati sai ka faɗi a zaɓe mace ta haye kujerarka "bakin Abba na rawa a karo na biyu yace "an gama idan har buƙata ta zata biya ko mata biyar ne zan aura masa "dariya boka yayi yace "ai ƴaƴa biyu mukeso ,idan yayi aure matar ta aihu to ƴaƴan sun zamo namu ka amince ?"eh Abba yace "Bashir ya zube wa boka maƙudan kuɗi suka muƙe suka fita , suna fita Bashir yace "to wa kake ganin zaka aurawa ?"ai yanada wata budurwa mai suna Nisha a da naƙi auran yanzu kam na amince ,haɗa mana kaya mu koma Nigeria yau ɗinnan "kasancewar da safe ne . Bayan Bashir ya kammala haɗa kaya suka nufi airport , kasancewar Governor ya kama kammala komai suna zuwa jirgi ya kusa tashi bayan sun shiga jirgi ya ɗaga zuwa Nigeria. Cikin ikon Allah sai gashi sun iso jirgi na sauka mutane suka fara shirin fita , shiko Abba ransa cike da jimamin abin da yake shirin aikatawa , Bashir ya riƙo hannunsa tare da cewa "insha Allah nifa nasan zakaci musamman idan kabi abinda boka yake so , Abba bai ce komai ba ya shiga motar da tazo ɗaukarsu , suna ciki kowa da tunanin da yake har aka sauke Bashir a ƙofar gidansa ,kana aka wuce da Abba gida , ba wata tafiya sukayi mai nisa ba suka iso gidan tare da yin horn mai gadi ya buɗe get suka shiga ,anayin parking aka buɗewa Abba ya fito tare da nufar cikin gidan da sauri , yana shiga ya sami Ummi da Mheera da Ammar a zaune suna kallo a TV , sai da ya dai daita nutsuwarsa cikin sauri sanan ya washe baki tare da cewa "Mheera na har anyi hutun kenan ?"Ammar yace "barka Abba "ywwa barka son ya ƙoƙari ?"Almdulilh Ammar yace "Mheera tace "Abba amma ka sauya sim ne ko ?" mai kika gani ?"Abba yace "wa Mheera ,naga ko na kira bata shiga "eh Abba yace "wacan layin mutane ma damuna shiyasa "Ummi tayi murmishi tace "barka da shugowa "ywwa barka"Abba yace "yana ƙare mata kallo yaga ta rame sosai ,ya wuce bedroom ɗinsa tare da zubewa kan lallausan gadonsa ya zuba tagumi , yana jin an turo ƙofa alamar shigowa yai saurin cire tagumin ya sake fuskarsa , Mheera data lura kamar yana cikin damuwa ta zauna kusa dashi tace "Abba lafiya kuwa ?"eh lafiya my daughter da fatan kin dawo lafiya ya karatu ?"badan ta yarda da maganarsa na cewa lafiya ba tace "almdulilh "zata fice ya kamo hannunta tare da cewa "kiramin Umminki "tom tace "ta fice tana isowa parlo ta sami Ummi a zaune tana kallon TV a zahiri kuma ta faɗa kogin tunani ne ,durƙusawa Mheera tayi kana tace "Ummi na ki daina tunani Abba na kiranki "miƙewa Ummin tayi ba tare da tace "komai ba "Abba na zaune yana jiran shigowar Ummi yaji an kwaɗa masa kira a waya ganin number Bashir ya sashi ɗagawa da sauri yace "ya akayi ?"Boka yace "karka sake ka kusanci matarka har sai an gama aikin da ake maka "to to "Abba yace "sbda yaji alamun za'a shigo ya kashe wayar gabaki ɗaya , shigowa Ummi tayi da sallama ta sunkuyar da kai "wai nikam nayi miki laifi ne Umm Ammar ?"girgiza kai Ummi tayi tare da cewa "mai ka gani ?"no babu komai Governor yace "wato Abba tare da ɗage kafaɗa , ɗan karkatawa tayi tare da shafo gemunsa tace "nayi missing ɗinka mijina "nima haka "Abba ya faɗa a taƙaice , ganin Ummi na ƙoƙarin wuce gona da iri ya sashi riƙe hannunta jin ta taɓo sandar girmansa yayi yayi ta sake taƙi sai shafawa take a hankali , hakan yasa jikinsa yayi mugun mutuwa kasala da sha'awa ta saukar masa lokaci ɗaya yaji yana buƙatar kasancewa da ita , har ya fara shafo mararta ya tuno da umarnin Boka hakan yasa shi saurin sai ta kansa ya wayance da cewa "dama akan maganar auran Ammar ne ,kina ganin har yanzu suna tare da wanan yarinyar ?"ran Ummi ya fara ɓaci tace "haba Abban Mheera ya kake ƙoƙarin danne min haƙƙina ne ?"basar da zancen yayi ta hanyar cewa "na biya miki makkah keda Mheera "wani tsale Ummi tayi tare da cewa "Alhmdulilh barinje in sanar da Mheera " Abba ne yace "ki zauna zamuyi magana dake albishir zanyi miki "dawowa Ummi tayi tana washe haƙora tare da zama daf da Abba tace "ina sauraronka "gyaran murya Abba yayi yace "inaso gobe insha Allah muje gidan Imaam mu jiyo maganar auran Ammar "wani sabon farinciki ne ya kuma luluɓe Ummi tace "kai yau daɗi ya isheni "cikin zuciyar Abba kuwa kamar ana buga masa ganga , Ummi ta miƙe ta fita shi kuma ya kwanta yana kallon sama , Tana fitowa palo ta samesu suna zaune suna hira , da ganin fara'a a fuskar Ummi Mheera taji wani daɗi marar misaltuwa ,Ummi tace "albishirinku ?"goro dukkansu suka ce "Ummi tace "Abbanku ya miya mana Makkah nida ke ,kai kuma Ammar gobe za'aje jin maganar auranka "tsalle Ammar ya doka tare da cewa "dan Allah fa Ummi wayo daɗi "harda ƴar rawarsa , nan dai sukayi ta farinciki sosai. Washe gari su misalin ƙarfe 12:pm bayan sun kammala break fast Abba ya kira Bashir akan maganar tafiyarsu gurin Imaam , Bashir ne yace "ai gani nan ni har na fito nama kusa ƙarasowa ƙofar gidanka "wayoyinsa Abba ya ɗiba tare da cewa "sai sun dawo bayan ya ɗibi kuɗaɗe masu yawa "bai ma san adadinsu ba , kai tsaye ya nufi parking space aka buɗe masa mota driver ya tuƙashi suka fito bayan an buɗe musu get motar Bashir da ban haka ma ta Governor suka ɗau hanya sai gidansu Imaam , suna isa aka buɗe musu get suka shiga tare da parking ,aka buɗewa Abba shida Bashir duka suka fito ko wanne na gyara manyan kayan jikinsa suka turo drivern gidan yayi musu sallama da Imaam , cikin sa'a ya samu yana nan ya dawo yace "musu wai yana nan zuwa "to sukace "ɗaya daga cikin masu shara sukace ai naga kamar Governor "cikin sauri suka miƙa masa wata kujerar roba kana suka miƙawa Bashir shima ya zauna , Imaam ne ya fito cikin rawar jiki yana cewa "kai ne da kanka mai girma gwamna ?"murmishi Abba yayi Imaam yayi musu iso har palonsa , ta window Ummi take leƙensu zuciyarta fal farinciki a fili tace "kakarmu ta yanke saƙa "ta wuce kitchen tare da umartar ƴar aiki da ta dafa musu abinci mai sauri ta wuce ciki. Bayan Imaam sun gaisa da su Bashir Governor yace "dama maganar aure ce ta kawomu "cikin fara'a Imaam yace "auran wa kenan ?"ko Nisha ?"eh Bashir yace "munaso a yanke mana dukiya "Imaam yace "duk abinda kuka bada Allah ya sanya masa albarka "Abba ne yace "Bashir akwai kuɗi a mota maza ka ɗauko "tom Bashir yace "tare da zuwa ya ɗauko kuɗin ya dawo "Lak talatin ne nan "waro ido Imaam yayi sai yaji jikinsa yayi sanyi a ransa yace "karfa siyar da yarinyr nan zanyi "sai wata zuciyar ta kawar masa da tunani Bashir yace "Imaam tunanin mai kuma kake ?"babu komai Imaam yace "tare da yin dariyar yaƙe "muna so a sanya mana rana "Bashir ya faɗa cikin siyasa ,gaban Imaam ne ya kuma faɗuwa kasancewar bai riƙi ƴan uwansa da muhimmanci ba yasa basa nemansa shima baya nemansu , Imaam yace "nan da zuwa yaushe kenan ?"an sosawa Abba inda yake masa ƙaiƙayi yace "sati ɗaya , tunda dama Ammar ɗin ya daɗe yana nemanta "kuma idan bikin ya tashi ko tsinke kar a kawota dashi mu zamu siyi komai ai ɗa na kowa ne "cike da farinciki Imaam yayi murmishi kana yace "to alhmdulilh Allah ya kaimu lokacin "suka amsa da amin, suna shirin tashi ana kawo abinci Imaam yayi yayi akan su tsaya suci amma sunce a'a , haka suka tafi cikin farinciki . Suna tafiya Mommah dama tana leƙensu har kuɗin da aka bada ta faɗo ɗakin da sauri tana cewa "Imaam har sun tafi ne ?"jikin Imaam a sanyaye yace "eh "kallon akwatin dake ɗauke da kuɗin tayi tace "har an kawo kuɗin aure alhmdulilh ta hau rawa "shiko Imaam yana yi mata kallon rashin tunani . Zuwa yamma Mommah ta sanar da Abid da Aseem da Pooja da Nisha maganar ranar biki "kowa yayi farinciki banda Nisha da takejin kamar za'a cire mata rayuwa ,Mommah ta lura da yanayinta dan haka batayi yunƙurin kulata ba . Koda Abba suka koma gida ya sanarwa ahalinsa maganar biki kowa yayi sambarka tare da fatan alkairi Ammar kam baki baya rufuwa. Yau biki saura kwana biyar ,kuma yau kwananta biyu bata ga abokinta ba wato mahaukaci , bayan tayi wanka tayi breakfast ta fito da zumbulelen hijab hannunta riƙe da wata leda mai ɗauke da abinci a cikinta ta fice a gidan , ta ɗanyi tafiya kana ta iso gurin da yake zama , waige waige ta fara taga bata gansa ba sai da ta ƙwala kira tace "abokina "da gudu ya rugo yana mata dariyarsa mai kyau ,da kallon tausayi ta bishi sbda tunda suka haɗu da wanan kayan take ganinsa gashi duk sun yage , miƙa masa ledar tayi ya karɓa yana dariya tace "ni zan tafi ka dena yawo anjima zan kawo maka abinci kaji ?"jiki na rawa ya ɗaga mata kai bai ce komai ba sai dai murmishi da yake yi , miƙewa tayi tana yi masa bye bye har ta ɓace masa ya buɗe ledar ya fara cin soyayyar taliyar data kawo masa. Tana komawa gida tazo buɗe get ta shiga taci karo da Pooja a bakin get idonta yayi ja , a tsorace Nisha tace "anty Pooja wani abin ne ya faru pls ki gayamin dan Allah "girgiza kai Pooja tayi kana tace "ƴar uwata wanan ai shine auran dole babu neman shawara kawai sun karɓi kuɗin aure "amma idan sunsan wasu basu san wasu ba nayi miki alƙawari " ta raɗa mata magana a kunne , murmishi Nisha tayi suka dawo palo suka zauna . Da su Abba suka dawo gida ,ya sanarwa Ummi abin yayi mata daɗi sosai ,musamman Ammar da yau yayi shiri na musamman , kafin ya tafi sai da yaje yayiwa Abbansa godiya ya wuce gurin motarsa bai buƙaci driver ba sbda farincikin da yake ciki yau ɗinnan na musamman ne ,bayan ya iso gidan su Nisha an buɗe masa get ya shiga ya aika a ce mata tayi baƙo ,ɗan aikan ne ya dawo tare da cewa "mahaifiyarta tace "ka shigo , shiga yayi cikin takunsa na ƙasaita ya durƙusa har ƙasa ya gaida Mommah , Mommah na washe baki kanta ya ƙara girma yau ɗan gwamna ne a ɗurƙushe a gabanta tabbas akwai ƙamshin arziƙi a tare dasu , iso Mommah tayi masa da kanta zuwa ɗakin Imaam kasancewar bayanan , zama yayi yana dana wayarsa har na tsawon wasu lokuta , Mommah taje ɗakin su Nisha tace "maza taso mijinki yazo gashi can a palon Imaam "kuka Nisha tasa tace "Mommah nifa nace miki bana sonsa bana sonsa dole ne "baki buɗe Mommah take kallonta tace "tabbas wuyanki ya isa yanka Nisha ,ina burin inga ana kiranki hajiya ke kina burin watsamin ƙasa a ido ?"kasancewar tayi wanka Pooja ta janyo hannunta ta ɗauko mata wani sari mai ruwan malmo purple ta sanya mata ta kuma gyara mata fuska sosai , Mommah tace "yawwa Pooja na wlh shiyasa nake ƙara sonki kina somin abin da nake so WOW ƴar kirki kama hanunta ku tafi daga nan ki gaishe sa "ɓata rai Pooja tayi tace "gaskiya Mommah ba zani ba wlh sai dai ita ta tafi "gudun kar Pooja tayi fushi a sami matsala tunda tafi Nisha zuciya Mommah taja baki tayi shiru , a hankali Nisha ta zura farin takami a kyakkyawar ƙafarta tare da gyara mayafinta idonta na ƙoƙarin fitarda hawaye ta fice "kai tsaye palon Imaam ta shiga da sallama a bakinta , jin daddaɗan muryarta yasashi lumshe ido yace "wlkslm Yah Habibaty "hakan yasa tayi murmishin da fararen haƙwaranta suka baiyyana ta nemi guri ta zauna , Ammar ya taso daga kujerar da yake yazo wacce take zaune a hankali yace "yanzu na zamo mijinki babu abinda bazan iya yi ba " waro ido tayi kana tace "ba dai komai ba sbda kai ba muharra...ya haɗe bakinsu guri ɗaya ya ƙarasa mata yace "nine muharraminki so ya kamata ki dai daita maganarki "tsit tayi daya saketa ta galla masa harara , ƴar aiki ce ta kawo masa su drinks da kayan ƙwalama ta fice ,Nisha ta miƙe tare da cewa "zan iya tafiya ?"no Ammar yace "yana zuba juice a kofin glashi , tsayawa tayi cak ita bata dawo ba kuma ita bata tafi ba , zaki je ki gaida Ummina yau "banyi shawara ba "Nisha ta faɗa a taƙaice ,dama ba saikinyi ba ai umarni ne "Ammar ya faɗa yana kallonta ,Nisha dake tsaye tana nazarin abin da zatayi masa yaji haushi sai kuma ta tino ai zai iya gayawa mahaifiyarta tunda suna waya da ita , ta dawo ta zauna ta cika tayi fam kamar zata fashe...! Wanan littafin na kuɗi ne ,akan farashi mai sauƙi #200 ɗari biyu ne kacal, zaki iya turo da kuɗinki ta wanan account ɗin 3175689751 Zainab Habibu first bank ,ko hoton katin waya ta mtn ɗina , ta wanan number 08141799224 ƴan Niger kuyi magana ta wanan number 84506476 , karku manta siyan nagari ...💃. [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: ƘANIN UBA Dan Allah idan baki siya ba kada ki karanta , na kuɗi ne ɗari biyu kacal 08141799224. P 11-12 Yace "yanzu zamu tafi ?"hararsa tayi kana tace "oho "Mommah dake shigowa taji amsar da Nisha take bawa Ammar ta gallama mata harar , Nisha suna haɗa ido ta sunkuyar da kai ƙasa ,Mommah ta ajiye wani plet mai ɗauke coffee a ciki , wani baƙinciki ne ya tokare zuciyar Nisha a ranta tace "duk ƴan aikin gidan sai ta wani kawo da kanta ko mai ya kawota oho "har Mommah zata fice Ammar ya cire wasu kuɗaɗɗe masu yawa ya miƙe tare da bawa Mommah , cikin in -ina Mommah tace "kabarshi haba kullum ana hidima damu a'a bazan karɓa ba ,a can ƙasan zuciyarta kuwa adu'a take Allah yasa kar Ammar ya mayar da kuɗin nan Allah yasa rabonta ne , dawowa Ammar yayi ya zauna Mommah ta fice zuciyarta cike da takaicin tauye kanta na rashin karɓar kuɗi , kasancewa yaga lokaci ya ƙure ya miƙe tare da zura hannunsa a aljihu ya ciro kuɗin da yaba Mommah ya miƙa mata , banzan kallo tayi masa ta shige ciki , ashe Mommah na leƙensu tana isowa shi kuma ya fice da mota ta sharara mata mari ,ta ƙara da cewa "ke wacce irin ƴar baƙinciki ce ?"arziƙin yazo mana har gida amma ki koresa ?"riƙe gurin marin Nisha tayi tana kallon Mommah cike da mamaki ta wuce "side ɗinsu tana shiga ta faɗa kan anty Pooja dake dane-dane a waya , ajiye wayar Pooja tayi tace "mai kuma ya sake faruwa ?"Nisha na kuka tace "anty Pooja Mommah bata so...Pooja ta rufe mata baki tace "kul my lil sis karki ƙara cewa "Mommah bata sonki sbda babu uwar da zata haifi ɗa ta tsanesa "banƙaɗo labule Mommah tayi tana haki tace "wlh kikace idan kikayi auran ma haka zakiyi wlh sai nayi bala'in saɓa miki "ta juya fuuu , rungume juna sukayi Nisha da Pooja . Ammar na komawa gida kai tsaye bedroom ɗinsa ya nufa yana shiga ya zube kan gado tare da cewa "da alamu yarinyar nan bata soyayya nikuma zan koyar da ita kalar tawa soyayyar"ya kwanta. Abba da Ummi ne zaune a bedroom Abba na farko Ummi na nesa dashi , miƙewa tayi ta dawo kusa dashi ta dafa kafaɗarsa tace "haba my Governor ya kake min haka ?yaushe rabon da ka bani haƙƙina ? dariya ma ta bashi amma sai ya gimtse yace "inason ki gane nayi miki wani tanadi ne nan da wasu kwanaki har sai na gundureki "murmishi Ummi tayi tace "to shikenan ya wuce ". Ganin kwanciyar bazata yiwa Ammar ba ya sanyashi kiran Mheera a waya tana ɗagawa yace "my lovely sis maza fito muyi shawara "duba agogo tayi ƙarfe tara na dare kuma bacci takeji tace "bro mu bari sai gobe "no "Ammar yace "ina jiranki " kifa kai tayi a kan bad har bacci ɓarawo ya ɗauketa. Washegari Ummi ta tashi da tsananin sha'awar mai gidanta kasancewar wani sanyi dake ƙaɗawa ya haifar mata da jin sanyi , miƙewa tayi daga kan sallahyar da take kai ta cire hijab ɗinta tare da cire rigar sallahnta ta sanya kayan bacci riga da wando masu shara shara ta mayar da ƙaton hijab ta nufi bedroom ɗin Abba , zaune ta sameshi yana duba wasu takardu ,tazo gefensa ta zauna tare da cewa "barka da safiya Hubby"murmishi Abba yayi kana yace "ywwa barka ina fatan kin tashi lpy ?"lpy Ummi tace "tana matsowa gareshi shima yana matsawa , ganin yana mata haka ta saki kuka ta fice zuwa nata bedroom ɗin , hamdala Abba yayi kana yace "idan fa tana zuwa min a irin haka wlh komai zai iya faruwa tabbas gara in tattara in koma India "kayansa ya fara haɗawa a ɗan wani madai daicin akwati kana ya shiga wanka ,yana fitowa ya shafa mai ya sanya kayansa ya ɗauki abubuwan buƙata ya fito kai tsaye bedroom ɗin Ummi ya tafi yana shiga ya sameta ta kifa kai har yanzu kukan take , gyaran murya yayi tare da ɗago kanta yace "haba kina abu kamar ƙaramar yarinya ni zan tafi insha Allah ba jimawa zanyi ba munada meeting "ya ajiye mata kuɗaɗe masu yawa , Allah ya kiyaye hanya Ummi tace "ba tare data kallesa ba , sa kai yayi ya fice . A mota yana ta tunanin rashin adalcin da yayi wa Ummi ,a zahiri kuma yace "bazata gane gata nake yi mata ba sai nan gaba "ko airport basu isa ba yaga kiran Ummi , ɗagawa yayi yana shirin magana Ummi tace "har bikin Ammar ɗin ma baka nan za'ayi ?"kan Abba ya kulle ashe yanada bikin tilon ɗansa yanzu ya zaiyi ?"tsaki yayi ya ajiye wayar Allah yasa Ummi bata jisa ba , wani kiran ne ya ƙara shigowa wanan karon Ammar ne yace "Abba ashe ka tafi bazaka tsaya bikin ba ?"jikin Abba ne yayi sanyi shi a ganinsa da ya saɓa alƙawarin Boka gara yabar garin kawai , Abba yace "my son afuwan kana raina zan dawo ba jimawa zanyi ba ai saura kwana huɗu bikin ni kuma zan dawo nan da kwana uku "to Ammar yace "tare da yiwa Abba fatan nasara Abba ya ajiye wayar . Tunda Pooja ta fara period bata je islamiya ba yau kwana uku kenan , Nisha ta shirya cikin kayan islamiya tare da kallon Pooja tace "anty Pooja yau zan sanar da Ustaz ɗin mu zanyi aure "zaro ido Pooja tayi kana tace "ke zaki gaya masa ko ?"rufe baki Nisha tayi tare da ficewa da gudu ta ɗauki wayarta dake jone a chaji ta fice bayan ta yiwa Mommah sai ta dawo ,tunda ta fito take ta baza ido a gurin mahaukacin nan tana dube-dube amma bata gansa ba , gabanta ne ya shiga faɗuwa tana cewa "Allah yasa ba wani gurin ya tafi ba "tana ci gaba da tafiya ta hangosa tsaye yana ta dariya point ɗin kumatunsa na loɓawa ta ƙarasa da sauri tana ɗaga masa hannu tare da cewa "abokina "da gudu ya taho yana murmishi , hannu ta haɗa tare da cewa "barka da wanan lokaci "barka kawai yace "mata ya nemi guri ya zauna ita kuma tana tsaye ,kuɗi ta ciro ta bashi kana tace "zan tafi islamiya sai na dawo "murna yake sosai yana ɗaga mata hannu har ta ɓace masa ,bayan taje islamiya an gama biya musu karatu da wa'azi ana tashi ta kuma dawowa gurin abokinta , lokacin da leda a gabansa yana cin gurasa kasancewar da ta bashi kuɗin yana ganin mai gurasa ya siya , zama tayi gefensa ta zuba tagumi tana ƙare masa kallo sosai har ya cinye ya ɗago yana kallonta , ganin lokaci ya ƙure sosai kuma in ba sa'a ba sai an tuhumeta wanan daɗewar da takeyi yasa ta miƙewa tare da cewa "abokina sai gobe "ɗaga mata hannu yayi tare da cewa "na gode a hankali ta tafi . Tana komawa gida ta samu su Asim da Abid da Imaam sunyi alwalar magrib zasu masallaci , Abid ne yace "ke kuma daga ina kike ?" sosa kai ta hau yi tana in ina Imaam yace "nafa lura dake yanzu bakya dawowa gida da wuri ko lafiya ? nazarin abin da zata faɗa ta fara cikin samun ƙwarin guwai wa tace "Imaam na rasa wanda ya faɗawa malamin mu zanyi aure shine fa kullum sai yayi min wa'azin zaman lafiya "Mommah dake gefe ta washe baki tace "aiko ya kyauta ina yi masa godiya "Nisha ta shige ciki ba tare da ta kulasu ba . Bikin Nisha saura kwana biyu Mommah baki yaƙi rufuwa murna ba'a magana ƴarta zata auri govenor sai gyara Nisha ake sosai , danginta duk sun hallara kasancewar sunji mijin ,gida ya cika sosai . Ammar ya kira wayar Abba yakai sau goma amma shiru bai ɗaga ba , kai tsaye ya tafi bedroom ɗin Ummi ba tare da sallama ba ya tura ƙofar ya sameta tana share hawaye , kasancewar ba damuwarshi ne hakan ba yace "Ummi tun ɗazu nake gwada number Abba shiru bai ɗaga ba?"uhm ƙila baya kusa ne "Ummi tace "a taƙaice ,zai kuma magana Ummi ta dakatar dashi shi kuma yayi zuciya ya fice fuuu, yana fita Mheera na shigowa ta kalli Ummi tace "Umm akwai abinda ke damunki "mai kika gani ?"Ummi ta tambayeta "babu komai kawai na tambaya ne "Mheera tace "tana zama kusa da Ummi , kamo hannun Ummi tayi tace "Ummi jibi ɗaurin aure amma Abba bai dawo ba "suna cikin magana sukaji kira a wayar Ummi , cikin sauri Ummi ta ɗaga tare da cewa "ka taho ne ?insha Allah Abba yace "amma ana ɗaura aure zan wuce "badan taji daɗin abin da ya faɗa ba tace "to Abba ne yace "akwai motar da zatazo yau naji su hajiya sunce suna nan tahowa nayi musu bayani "to kawai Ummi ta ƙara cewa "a karo na biyu ya kashe wayar . Zuwa la'asar ƴan uwan Ummi suka iso dana Abba suma gidan nasu ya cika da jama'a ƴan aiki sai kaiwa da komowa suke . Lokacin da motar kayan ta iso kai tsaye wa inda suka kawo kayan suka fara aikisu aka nuna musu ɗakin da zasu haɗa kayan , duk da ganin irin wanan samprin ba sabon shiga bane amma ko wacce a cikinsu sai da ta yaba da tsadar kayan da kuma kyansu , su Hajiya komawa babban palo sukayi sai dai a gyara su shiga ba'a aikin komai a gidan cin cin ma bayarwa akayi abinci kuma kawoshi za'ayi daga Hotel da su drinks . Ummi ce tasa a kira mata Hajiya -Hajiya na zuwa Ummi ta buɗe mata wani ɗaki buɗe baki Hajiya tayi tare da zaro ido tace "duk wanan mai gidan nawa ne yayi ?"Allah ya sanya alkairi "akwatuna ne masu tsadar gaske sunkai guda ashirin kuma ko wanne cike yake da kaya a ɗan ƙaramin har da mukullin mota ,Abba kuma yasa a rubuta idan sun gama cin amarci zasu tafi hajji aka sanya a akwatin . Washe gari yau saura kwana ɗaya kwanci tashi babu wuya gobe ɗaurin aure har Abba ya iso tun jiya ana ta hidima. Hajiya ta tashi ƙanwar Abba da yayarsa su kai akwati , sai da akayi motoci biyu sanan suka tafi , Mommah na bedroom ɗinta taji ƙarar motoci na shigowa ,ta wundo ta leƙa sai da ta tabbatar na surukanta ne sanan ta rugo palo da gudu tana yiwa ƴar aikin gidan magana akan ta gyara ɗakin Imaam kasancewar gidan daga ɗakinsu Pooja sai nasu Abid da Asim sai na Mommah dana Imaam sai kuma na ƴar aikin gidan guda ɗaya da babban palonsu , cikin sauri ta gyara dama a gyare yake gyaran da tayi kaɗan ne . Da sallama suka shigo daga ganinsu kasan nera ta zauna duba da kyan fatarsu da irin shigar da sukayi irin ta larabawa ,dama larabawan ne . Amsawa Mommah tayi tana nuna musu guri bata kaisu ɗakin Imaam ɗin ba , bayan sun gaisa ne suka yi mata bayani daga gidansu Ammar suke ,su Abid da suka shigo yanzu da Asim da drivern daya kawo baƙin suka fara shiga da kaya , ganin anata shigowa da akwatuna yasa Mommah jikinta ya hau tsuma ta shiga kitchen ta kwas musu abinci iri iri ta jere a gabansu , hira suka shigayi kamar ba baƙi ba daga ƙarshe suka ɗan taɓa abin da aka kawo musu suka yiwa Mommah sallama , a irin kuɗin da Ammar ya taɓa bata ta kwaso wasu masu yawa ta basu suna dariya sukace ta barshi ,tayi musu godiya suka wuce. Koda suka shiga mota suka hau gulmar Mommah suna cewa "wanan zatayi son abin duniya ,amma Ammar ya iya iskanci da zai auro ƴar talakawa sukayi tsayi can kuma suka tuntsure da dariya tare da cewa "matsiyata mu da zamu bata kuɗi shine mu take ɗibo wasu tsummokaran kuɗinta take bamu "basu suka bar magana ba har sai da suka iso gida sanan . Tsalle Mommah ta doka tana cewa "auran ɗan Governor wajibi ya tabbata "Asim da Abid sukace "yanzu Mommah wanan duk kayan Nisha ne ?"eh man ai ba'a gama ba ma " tana rawa tana basu amsa . Jin hayaniya a palo Nisha da Pooja suka fito suna cewa "wai lafiya "kafin a basu amsa sukaci karo da akwatuna mamaye a palon , zaro ido Pooja tayi tace "wanan kuma na waye Mommah ?"nuna Pooja Mommah tayi kana tace "na ƴar albarka ne "taɓe baki sukayi a tare Nisha kam jinta tayi kamar wacce akace gobe zata mutu sbda wani ƙululun baƙinciki daya tokare ta , dariyar yaƙe Pooja ta ƙirƙiro taje kusa da kayan ta buɗe akwatin farko ta buɗe na biyu ta tashi a gurin tare da cewa "duk ranar juma'a zamu ringa zuwa make -up "ɗan ƙaramin murmushi Nisha tayi wanda bai kai zuci ba , wayar Mommah ta fara ring ɗagawa tayi tana washe baki sbda taga number Ammar ,Ya Ammar ya hidima ?"Mommah ta faɗa , lpy lou dama inason in turo driver ya ɗauki Nisha ne tazo ta gaida Ummi na "to-to to ai babu komai "Mommah ta faɗa cikin rawar murya , yana kashe wayar ta kalli Nisha tace "maza ki tashi ki shirya zakuje gaida mamanki driver zai zo "shan gabanta Pooja tayi Asim da Abid suka mayar da kallonsu ga Pooja Mommah ta daka mata tsawa tare da cewa "ya zaki tare mata hanya ?"Pooja ce ta fara magana tana kuka tace "sam wanan baiyi ba ,shifa a halin yanzu yana shirin zama mijinta ne fa "zaro ido Mommah tayi kana tace "ba muƙami bane ma zai sanya driver yazo ɗaukarta ?"ce miki akayi a gida yake ?"koma dai meye babu inda zata "Pooja ta faɗa tana turo baki "har Mommah ta miƙe zata wanka mata mari Abid ya riƙe hannun yana cewa "afuwan ya Mommah "ya zaunar da ita tare da cewa "ke Nisha maza ki shirya kafin driver ya ƙaraso "Yah Abid kufa nema mata aji so kuke yaga kamar muke binsa sabda dukiyarsu ?"shittt "Asim yayi mata tare da harararta ya jata zuwa bedroom ɗinsu . Ƙarfe ɗaya 1:pm driver ya iso tare da yin sallama , Mommah tace "gata nan fitowa "Mommah ta rasa mai zata bawa Nisha ta kaiwa Ummin Ammar sai ta ɗauko wasu turaruka da ta siyawa Nisha na wuta ta sanya mata a leda mai kyau tace "ta kaiwa Ummin . Shiga bedroom ɗinsu Mommah tayi taganta ta shirya tana ɗaura agogo a hannunta , murmishi Mommah tayi kana tace "tun ɗazu driver na jiranki "murmishi Nisha tayi wanda ya baiyayyanar da kyawunta tace "na gama "a ƙasan zuciyarta tsanar Ammar ce ta kuma samun gurbi . Fitowa tayi tana tafiya a hankali da ledar da Mommah ta bata har ta iso mota , ta shiga gaba driver yace "afuwan Hajiya sai dai ki shiga baya "ya fito ya buɗe mata ta shiga ya rufo ƙofar suka ɗauki hanya , sunyi tafiya mai nisa kana suka iso gidansu Ammar bayan an buɗe get suka shige tare da parking ya buɗe mata ta fito yayi mata jagora har bakin ƙofar da zata sadata da babban palon nasu , jikinta ya hau rawa tanajin kunya sosai kuma yanzu ne ta fara ji , jin an buɗe ƙofa ta tsorata tare da ɗora hannunta a ƙirjinta , ganin Ammar yasa ta saukar da sassanyar ajiyar zuciya ta kallesa , riƙo hannunta yayi suka shiga ciki duk ahalin gidan suna palo , ya zaunar da ita kai ɗaya daga cikin luntsuma luntsuman kujerun dake palon , Hajiya tacee...! 😩Bakwa shar'hi fa , a ganinku burin Abba zai cika kuwa?. 08141799224 [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: Wanan littafin na kuɗi ne akan farashi mai sauƙi #200 👉08141799224 P 15-16 Sheƙewa da dariya boka yayi kana yace "aikinmu ma zaifi kyau"Bashir yace "to godiya muke "Boka ya basu izinin tashi sukayi masa godiya shidai Abba da ido yake binsu, suna komawa gida Bashir ya tafi wani meeting da zasuyi shi kuma Abba ya kwanta. Pooja na shiga ta tarar iyaye da ƙawaye na shirin fita , wata yayar Mommah ce tace "ni na ɗauka kin koma ne ai "dariya Pooja tayi kana tace "Mom ina mota yanzu zaku tafi ? eh wacce aka kira da Mom tace "harda kema kinsan dai yanzu ba 'a kwanan gidan amarya "turɓune fuska Pooja tayi kana tace "ni gaskiya sai gobe zan tafi "suna cikin magana sukaji sallamar Ammar lokacin ƙarfe 11:pm na dare cikin sauri suka fice Pooja ta damƙawa Nisha wata takarda wacce take da rubutu ta fice idonta na fitarda hawaye , kai tsaye mota suka shiga aka wuce dasu gida . Suna isa gida Pooja ta fice da gudu ta nufi bedroom ɗin da ya zamo nata ita kaɗai ta faɗa kan gadonta tana mai sakin kuka mai tsuma zuciya , ita kaɗai tasan mai takeji a wanan rana tama rasa ya zatayi da rayuwarta shin ƙanwarta zata bari tabi zaɓin ranta koko zatabi zaɓin iyayenta ?". Mommah ce ta shigo tana murmishi tace "haba ƴar albarka kin raka ƙanwarki lafiya kuma kin dawo da kuka ko kina tunanin zaman kaɗaita ne ?"girgiza kai Pooja tayi tare da cewa "a'a Mommah kawai sabo ne yasa haka "Mommah tace "to maza ki kwanta kinga gobe islamiyar safe ce dake"tom Pooja tace ". Washe gari bayan sun gama karin kumallo Mommah ta kalli Abid tace "saura ku "mu me ?"Asim yace "yana kallon Mommah , Imaam dake shan shayi yace "aure man "dariya suka sa Asim yace "nidai inada budurwa amma ƴar sarkin Misra ne "waro ido Mommah tayi ita da Imaam a tare sukace Misra ?" eh Asim yace "wanan hutun da zamuyi idan mun koma zamu haɗu da ita dan naje har Misra na gana da mahaifinta akwai wani ɗan uwan mahaifinta dake sonta kuma idan za'ayi biki akwai gasar da akeyi "sudai kallonsa suke Pooja ta miƙe da shirinta na islamiya tace "musu na tafi "to Allah ya bada sa'a suka ce mata tace "amin ". Imaam ne ya nisa kana yace "Asim nidai abin da nakeso da kai shine ka haƙura da neman auranta "wani mumunan faɗuwar gaba Asim yaji kamar wanda akace gobe zaka mutu yace "Imaam a gaskiya a akwai alƙawarin aure a tsakaninmu "murmishi Mommah tayi jin ance ƴar sarki ce sbda tanajin labarin sarautar sarkin da kuma tarin dukiyar da yake dashi tace "ai ni a ganina shi namiji ne kuma yana da right ɗin da zai nemo mata ko a ina take "murmishin yaƙe Imaam yayi kana yace "wato ke har yanzu bakisan duniya ba kenan ?idan ya aurota yanada dukiyar da zai dinga ciyar da ita ?kokuma yana wani aiki mai tsoka ne ?ɓata rai Mommah tayi tace "ko ba haka ba idan da so da ƙauna ai maganar aiki duk mai sauƙi ne "Imaam yaga musun nasa zaiyi tsayi ya miƙe yace "ni natafi gurin aiki "ragowar mutanen biki da suka rage dama suna shiryawa suka fito , suka gaishe da Imaam tare da sama kan dining domin karyawa ,suna gama karyawa suka miƙe Mommah tabi bayansu tare da basu kyaututukan da aka raba a bikin . Asim da Abid ma miƙewa sukayi Abid ya fita Asim ya wuce bedroom ɗinsa. Da sallama Ammar ya ƙarasa ɗakin Nisha ya sameta a kwancce kan bed da alamun gajiya a tattare da ita hannunta a dunƙule ,taɓa hannun da ta rufe yayi ta farka a razane tare da cewa "zanyi sallah "wacce sallahr Ammar ya tambayeta ?"sallahar isha'i "ta bashi amsa okay to jekiyi ki fito "tom tace "tare da saukowa daga gadon ta buɗe ƙofar toilet ɗin ta shiga , tana shiga ta rufo da sauri tare da jingina a jikin bango tana sauke sassanyar ajiyar zuciya ta buɗe wasiƙar saƙo ta gani kamar haka.. _Aslamau alaiki ƙanwata ina fatan bazaki saki jiki da Ammar ba ,sbda ƙudirinki da kuma burinki na auran wanda kikeso ,karki mance da wulaƙancin da yayi mana duk da nasan Mommah ce ta janyo hakan ,abu na ƙarshe shine ki kula da kanki sosai kisan yadda zakiyi kar ya kusanceki a cikin hand bag ɗinki akwai wani magani ki ɓalli guda ɗaya ki sanya masa a juice , amma ba yau ba sai kinkai one week sanan ko sama da haka ,gudun kar Mommah ta gano plan ɗinmu "nisawa tayi tare da duƙun ƙune takardar ta tura a bayan abin wankan toilet ɗin tayi alwalah cikin sauri ta fito , faɗaɗa fara'arsa yayi already dama ya shimfiɗa mata darduma ta kabbara sallah ,tana idarwa shima ya ɗauro alwalah yace "su ƙarayin nafila , bayan sun idar ya dafa kanta yayi mata adu'a bai tambayeta farillan alwalah ba da sauransu sbda yasan ta sani kuma yana alfahari da ita , wata ƙatuwar leda ya buɗe mai ɗauke da naman kaji manya manya irin nasu na larabawa sai tashin ƙamshi yake , ɗauko cinya yayi tare da cewa "buɗe bakin "hararasa tayi shi kuma yaga kamar irin ta soyayar nanne har yana dariya ya bata taci sai da ta ƙoshi sanan ya sanya tsoka ɗaya a bakinsa abda zumuɗi yau rabonsa da abinci tun safe sai black tea da yasha da yamma , a gurin suka bar kayan ya ɗauketa cak sai bed shikuma yaje ya yi brush yana fitowa itama ta shiga tayi ta dawo ta hau gado tare da adu'ar bacci, kallonta yayi yace "bazaki saka sleeping drees bane ?"ko kulasa batayi ba ta juya baya ta kwanta sbda bata fiya ma son jin muryarsa ba ,sauya kayansa yayi izuwa na bacci ya hau rage light ɗin ɗakin yayi shima ya kwanta tare da juyo da fuskarsa gareshi sunajin nunfashin juna , rawa jikinta ya fara tare da bakinta bata taɓa taraiyya da namiji ba ko da kwanciya jikinsa yau gashi itace tare da wani suna kwance gado ɗaya kuma suna jiyo nunfashin junansu , itakam bazata juri wanan iskancin ba ta juya kanta ya kuma juyo da ita tare da cewa "nifa mijinki ne bai kamata ki juyamin baya ba ko kinsan illar hakan ?"a zuciyarta tace "a haka dai kamar wani malami idan ya tashi yiwa mutane baƙar maganar tare da rashin mutunci baya duba komai , shafo boobs ɗinta yayi wani uban rikicewa yayi tare da cewa "dan Allah ki barni in taɓa "waro ido Nisha tayi kana tace "mai zaka taɓa ?"abin alfahari na man pls matso "harara ta gallah masa ta riƙe cikinta tana cewa "innalililahi ya ilahi wayo Mommah period ɗina ne zai zo "waro ido Ammar yayi kana yace "gaskiya bai yimin adalci ba "kifa kanta tayi tana dariya ciki ciki a fili kuma ta dinga cewa "cikinta , ganin lamarin yana neman fin ƙarfinsa yasa shi miƙewa yace "ko in kira Ummi ne ?"a'a Nisha tace "dama kafin yazo haka yake yimin "gobe zamuje hospital" ta gaji da surutu hakan yasa tace "tom . Haka ya kwanta yana riƙe da mararsa har bacci ya kwashesa itama tayi bacci tuni , washe gari da safe bayan ta idar da sallah Ammar ya dawo daga masallaci ta gaishesa ,yaji daɗin gaisuwar matuƙa sosai ya shafi gefen kumatunta yace "ya boobs ɗina ?"sunkuyar da kai ƙasa tayi tana jin tsanarsa da kuma son ta aikata abin da Pooja ta bata ,sai dai gargaɗin da tayi mata ne yasa bazata aikata ba ,hannunta ya kamo suka fice a part ɗin suna fitowa mitanen dake aikace aikace a gidan suka durƙusa suna gaishesu , abinka da bata sababa sai binsu da ido takeyi sukaci gaba da tafiya har suka iso part ɗin Ummi , samun Ummi sukayi ita da Hajiya a zaune suna hira ga TV a kunne , Nisha ta zube gaban Ummi ta gaisheta kana ta juya ga Hajiya ta gaisheta ,ta gaishe da Mheera dake zaune da hijab a jikinta ,wanan dokar Hajiya ce inhar tana gidan babu wanda ya isa ya koma baccin safe , guri Mheera ta nuna mata ta zauna ta fara kallon TV a zahiri idonta na kan TV a baɗini kuma hankalinta ya kasu kashi kashi , Ammar na washe baki yace "Hajiyata kintashi lpy ? harara Hajiya tayi masa kana tace "anyi amarya kasani a kwandon shara ko ? dariyar suma da suke zaune sukayi banda Nisha da take jinta a takure , hannunta ya kamo suka fice babu wanda yace dasu uffan ,ya lura da yanayinta kodai batada saurin sabo da mutane ne ?"ya tambayi kansa , suna zuwa palonsu ta zauna tare da ɗaga kai sama alamar tunani , tafi Ammar yayi mata shiru bata ma san yanayi ba har sai da ya hura mata iska a fuskarta sanan ta ninfasa ta kalleshi . Hannunta ya kama yace "muje mu kwanta "binsa tayi sbda tana son tayi abin da suka shirya cikin tsari ba tare da tunanin wani zai ganeta ba ko kuma za'a fahimci ba a cikin haiyyacinsa yake ba . Suna kwanciya ta ɗauko wayarta da ta kashe tun jiya da Ammar ya shigo ta kunna tare da shiga gallery ɗinta ta nuno photonsu ita da Pooja wanda sukayi da sallah ,hawaye ne ya zubo mata ta share tana kuma ƙarewa photon kallo ,a zuciyarta tace "duk da nasan aure dole ne nasan dalilin da ya sanya anty Pooja a cikin damuwa bai wuce rashin daraja da ƙima da zan fuskanta a nan gidan ba "ta kuma share hawaye ,Ammar na kallonta sai da ta ajiye wayar yazo ya rungumeta yace "wai meke faruwa ne kinƙi sanar dani ko nayi miki wani laifin ne ?"murmishi tayi na yaƙe tace "babu komai sbda bata burin mutanen gidansu susan ba sonsa take ba tafi son ta shirya masa gadar zare . 11:20 am ahalin gidan sun fito yin breakfat Hajiya da Ummi da Mheera da Ammar da Nisha , abinci kaɗan Nisha taci tace "ta ƙoshi ,Ummi tace "har yanzu baƙunta zakiyi mana ?"sunkuyar da kai Nisha tayi tana murmishi Ammar yace "ai kuwa Ummi kunyarki takeji "riƙe haɓa Hajiya tayi kana tace "jimin yaro ko kunya babu ke kuma kin zauna kuna zabga hira da ɗan farinki "sunkuyar da kai Ummi tayi sukaci gaba da cin abincinsu , bayan sun gama ƴan aikin gidan suka tattare kuloli da kwanuka su kuma suka dawo kan sofa suka zauna Nisha ta miƙe ta fice ,Ammar zai bi bayanta Hajiya ta dakatar dashi tare da cewa "kasan a al'adarmu ta SHUWA ARAB munada ka'ida idan yaro yayi aure , yanzu dai abnda nakeso sani shine ka kusanceta ne ?"Mheera da Ummi sunkuyar da kai sukayi sbda abin da jin kunya , Ammar yaga basa kallonsa yace "a'a tana jini "to barka bazan bar gidanan ba har sai ta gama an kawomin farin ƙyale da jini a jiki "waro ido duknsu sukayi Ammar ya miƙe "kai tsaye ɗakinsa ya nufa ya buɗe fridge ya ɗauko beer ɗinsa ya buɗe murfin ya tutula a bakinsa ya ajiye sanan fridge ɗin tare da kulle ƙofarsa gamm ya zube a palon kan kujera yana surutai tare da miyau a bakinsa , daga haka bacci ya kwashesa , tana zaune a ɗaki har ƙarfe 1:pm shiru bai shigo ba har 2:pm bai shigo ba tayi alwalah tayi sallah ,a fili tace "da ka shigo da karka shigo duk kai ta dama wlh babu ruwana "ta zube kan kujera can kuma ta miƙe tare da ɗaukar remote ta kunna kallo a TV . Bacci mai nauyi ne yayi gaba da Ammar sai da yayi mai isarsa sanan ya tashi ido jajur ya shiga toilet ya watsa ruwa tare dayin brush yana fitowa ya shirya a gurguje ya sanya wani lallausan yadi mai ruwan hoda ya fito hannunsa riƙe da babbar wayarsa kasancewar ya ɗauro alwalah ya wuce masallaci , bayan yayi sallah ya shigo part ɗin Nisha da sallama tana zaune a palo ta amsa yayi murmushi yace "haba ny NOOR mai yasa bazaki hugging ɗina ba ?"kan uba! tace "a zuciyarta a fili kuma ta tsaya kallonsa , takawa yayi ya isa gareta ya zauna kusa da ita yace "kinci abinci kuwa ?"eh Nisha tace "masa a taƙaice ,yasan bataci ba duk da baya tare da ita amma ya ƙyaleta sbda bayason musu . Mommah dake zaune kan bed ɗinta ita kaɗai ta rangaɗa guɗa tare da tafawa , Pooja ta shigo ɗakin da gudu tace "Mommah lafiya ?"na siyar da motar da Ammar yaba Nisha ne "ɗif"Poja tayi jinta ya ɗauke na wani lokaci sai da ta fara ji sosai tace "wai da gaske ne Mommah ko wasa ?"da gaske man wanan akwatin LAK HAMSIN ne a cikinsa shine kuɗin Motar inaso mu tashi a gidannan munyi ciniki da ƙawata akan zata siyar min da gidanta sbda tace "zata koma India da zama "cikin ɓacin rai da takaici Pooja tace "sam wanan ba dai dai bane wlh bazamu yarda ba haba ,yanzu duk abin da kika yiwa Nisha bai isheki ba sai da kika siyar mata da mota ?"Pooja na kuka tana wurgi da kayan ɗakin Mommah ganin zatayi mata ɓarna da yawa yasa Mommah ruƙota ta jijigata tare da cewa "ke ki nitsu karki kawomin hauka ko kinaso ace gidan gidan matar yaron Governor kamar part ɗin ƴan aiki ?"mai yasa bazaki dinga fahimta ta ba ?ina so kuji daɗi a rayuwarku amma ke musamman ke "Mommah ta nuna Pooj baki bin zaɓina kina yimin taurin kai ko Imaam ne yazo yaji wanan abin arziƙin da nayi daɗi zaiji "turr da jin daɗin "sukaji sallamar Imaam, Mommah ce ta hau toshewa Pooja baki ina rai ya ɓaci ta fizge jijiyoyin wuyanta na tashi tace "Imaam Mommah ta siyar da motar Nisha ta siyi gida "da kallon mamaki Imaam ya bita kana ya nemi guri ya zauna yace "yanzu wanan zancen da gaske ne ?"eh wlh "Pooja ta amshe maganar tana kuka ,kuka Mommah ta saki tana share ido tace "Imaam ka fahimceni gulamar gidanan naji anayi wai ya cika ciyayi kuma gamu da get babu mai gadi bayan haka fentin gidan ma duk ya goge ni kuma naji haushi shine na siyar da motar kaga kaima sai ka daina wanan aikin da kake na wahala ka buɗe shagon siyarda turaruka "mtsw Imaam yaja tsaki Pooja ta taɓe baki ta fice a zuciye Imaam yace "mai yasa bazaki dinga bin duniya a hankali ba ? Mai yasa sai abinda wani yayi zakiyi ?menene ribarki na siyar mata da mota bakya tunanin zata dinga ganinki da abin duk da ke mahaifiyarta ce "ci gaba da kuka Mommah tayi shiko Imaam tsabar ɓacin rai baice mata komai ba ya sunkuyar da kansa da yaga bazata daina kukan ba ya fice a ɗakin ya bata guri . Yana fita ta tuntsire da dariya tace "nimafa dole sai nayi kuɗi kamar inda Hajiya Faɗima tayi ". Ta kuma buɗe akwatin tayi ido biyu da kuɗin ta rufe ta adanasu zuwa gobe zataje biyan kuɗin gida . Tunda Pooja ta koma ɗakinta take ta kuka a fili tace "wai wace irin uwa Allah ya bamu ne ?sai kuma tace "astgfirullah ta miƙe tare da ɗauro alwalar magrib kasancewar ta jiyo kiran sallah ta shimfiɗa sallaya ta kabbara sallah . Washe gari Pooja ko ɗakin Mommah bata nufa ba bare da fito yin breakfas , tun kafin kowa ya fito ta nufi kitchen ta haɗo tea da indomie ta dawo ɗakinta ta kulle , zama tayi tana cusawa dan baya yi mata daɗi sam, text ta turawa Nisha kamar haka .. _Aslamu alaikum my lovely lil sis ,da fatan kin tashi lafiya ki kwantar da hankalinki karki saka damuwa a ranki nidai abinda nake so shine karki bari Ammar ya sanki , kuna ki zauna da shiri a koda yaushe fatan alkairi_. Nisha na tashi daga bacci taci karo da saƙon Pooja sakamakon ring ɗin shigowar saƙo da taji , kasancewar Ammar ya fita masallaci yasa ta mai maita karantawa yakai sau uku daga ƙarshe ta share saƙon sbda gudun ɓacin rana .miƙewa tayi daga kan sallahayr da take ta ninke tare da shafa adu'a ta jingina kanta da gado hawaye na zuba a idonta a halin yanzu abokinta ta tuno bata san yadda zatayi ta samesa ba gashi duk inda mutum zashi dole sai da matakan tsaro ,a fili tace "na tsani wanan auran tana rufe baki Ammar na shigowa ....! A ganinku idan Nisha taji maganar siyarda mota ya zatayi? Kuna ganin burin Abba zai cika kuwa? Ya Nisha zatayi da rashin abokinta? Wace shawara zakuba Mommah? 😂 A kafta kowa yazo ya faɗi time ɗinsa 👌Nidai Mommah kufa ?. [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: ƘANIN UBA na kuɗi ne akan farashi mai sauƙi 200 08141799224 13-14 "Dan rashin kunya shine ka kawo amaryar nan gidan ?"sosa kai Ammar yayi kana yace "tazo fa gaishe ku ne "oho "Hajiya tace "Nisha ta durƙusa ta gaida Hajiya kana ta gaida Ummi , babu yabo ba fallasa dukkansu suka amsa da lafiya lau ta koma ta zauna tare da ƙara sunkuyar da kai , Mheera data shigo yanzu tana sanye da baƙar abaya ta ƙurawa Nisha ido a fili tace "bro wanan ce antyn tamu ?eh lil sis itace "maza kisa a kawo mata abin taɓawa "na ƙoshi "Nisha ta faɗa a taƙaice ,hannunta Mheera ta riƙe kai tsaye ta kaita ɗakinta ta zaunar da Nisha a bakin gado tace "antynmu nasan kinyi mamakin kawoki ɗakina ko ?"kallonta Nisha tayi tare da gyaɗa kai , Mheera tace "good inason in faɗa miki halin Yah Ammar ne "sbda kiji daɗin zama dashi "to kawai Nisha tace "tana murmishi amma a zahiri ɗakin Mheera ba ƙaramin tafiya da ita yayi ba ya tsaru iya tsaruwa , Mheera ta hau zagaye ɗakin tace "yana bala'in son mace mai kyau fara gashi ya samu ,kuma yana son mata mai kula dashi ina fata zaki kulamin da yaya na ?"Insha Allah "Nisha tace "a fili dan bai kai zuciya ba , to yanzu mai kikeso inje ni da kaina zanyi miki girki duk da nakai one yrs ban shiga kitchen ba "no babu buƙatar komai "Nisha tace "tana murmushi , Mheera tayi tace "karfa kiyi mana baƙunta gobe iwar haka kina nan gidanmu "Nisha batace komai ba ta miƙe tana gyara mayafinta "na cikaki da surutu ko ?"a'a Nisha tace "zani gida ne "okay bari in kira Yah Ammar ɗin yazo "tsayawa Nisha tayi dan surutun Mheera yana neman gundurarta , a tare suka taho da Ammar yaga Nisha tsaye a bakin ƙofar Mheera "har zaki koma ne ?Ammar ya tambayeta "eh naga kiran Mommah ne shi yasa "ta mayarwa da Ammar amsar tambayarsa , kamo hannun Nisha yayi suka fito kai tsaye babban palon Ummi suka nufa ya cewa "Ummi baby na zata tafi "sai da ya faɗa yaji kunya Hajiya tai caraf tace "to rasa kunya "Nisha ta ajiyewa Ummi ledar turaren da Mommah ta bata, godiya Ummi tayi kana tace "Allah yayi miki albarka "Nisha tace "amin Ummi najin Nisha a ranta dan gani take ta samu surukar kirki , Ummi ta miƙe ta ɗibo mata wasu turaruka na ruwa masu azabar ƙamshi ta bata Hajiya tace "nikam sai kunzo gidana sanan zan baki tsaraba "Nisha tayi murmishi tare da yi musu godiya , ta fice tana fita ta sami Ammar har ya dauya kaya i zuwa shadda bugaggiya mai ruwan toka , ya buɗe mata mota ta shiga ya jata suka ɗau hanyar da zata sadasu da gidansu Nisha , suna cikin tafiya ta hango abokinta a zaune yana gyara takalminsa daya tsinke , leƙensa ta hau yi kamar zatayi masa magana sai kuma ta fasa . Cikin ikon Allah sai gasu sun iso Ammar da kansa ya buɗe mata murfin mota ,yace "sai zuwa gobe ina alfahari dake mata ta "buɗe ƙofar gidansu tayi ta shige ba tare da tace "masa komai ba tana shiga ta sami Mommah ita kaɗai a palo , Mommah na ganinta ta kamo hannunta tace "oyoyo ƴar kirki dama jiranki nake Allah yasa dai kin sake fuskarki "kuka ne ya ƙwace wa Nisha ta wuce bedroom ɗinsu da gudu gashi kuma bataga Pooja ba , wayarta ta ciro a aljihun rigarta ta danna number Pooja kira ɗaya Pooja ta ɗaga tare da cewa "lovely sis gani a gidan lalle yanzu zan dawo anma gama "kashe wayar Nisha tayi ba tare da tace "komai ba ba'a ɗau lokaci ba sai ga Pooja ta shigo hannunta da ƙafa yasha jan lalle tayi kyau abinka da farar fata , rungumeta Nusha tayi tace "anty Pooja nifa inajin tsoron auranan fa "karfa kiji wani tsoro sis babu komai abin dana gaya miki shi zamuyi "gyaɗa kai Nisha tayi alamar to . Washe gari gidan Imaam babu masaka tsinke Abid da Asim sunyi kyau suma haka ma Mommah da Imaam sai hada hadar abinci ake a gidan , anty Pooja da Nisha da ƙawayensu guda biyu suna bedroom ɗinsu a zaune sai cewa "suke kekam Nisha Mommah tayi sa'ar aihuwa wlh ace ɗan Governor zaki aura gashi naji ance harda mukullin mota da alƙawarin zuwa hajji "Pooja dake jinsu tayi musu shiru dan tasan itama gimbiyar ba kulasu zatayi ba , kasancewar lalle ake mata yasa bacci ya ɗauketa sosai . Zuwa ƙarfe 2:pm dubban jama'a suka shaida ɗaurin auran Nisha da Ammar tare da yi musu adu'ar zaman lafiya mai ɗorewa , tunda aka ɗaura auran nan gaban Nisha da Pooja ke faɗuwa ko mai yasa oho , Ammar kam baki yaƙi rufuwa Abba ya gaiyyaci manyan baƙi masu faɗa aji , bayan mutane sun ragu Imaam ya shiga gida yana mai farincikin aurar da ƴarsa ita ko Nisha kuka take . A ɓangaren Abba yana dawowa ya tambayi abinda babu Ummi ta gaya masa yayi mata transfer na kuɗi a bankinta . Ɗakin Nisha yayi kyau sosai kamar ka sace ka gudu dashi. Bayan anyi sallahar isha'i , Pooja tasan a dai dai time ɗin ƴan ɗaukar amarya zasu zo ta janyo Nisha tare da cewa "zo kiji "tahowa Nisha tayi suka keɓe gurin da babu mutane Pooja tace "abinda nake so dake karki bari wata mu'amala ta aure ta shiga tsakaninki dashi idan har kika yarda to babu ke babu fita a gidansa sbda kina aihuwa kin zamo ahalin gidan " "Abu na biyu kuma karki sake ki zura jikinki da yawa ki dingayin baya-baya da ƴan gidan sauran kuma ni nasan mai zanyi " Pooja tace "tana cije leɓenta , ta ƙara da cewa "maza share hawayenki karki wani sanya damuwa a ranki itama Mommah nasan ya zamuyi da ita muje "bin bayan Pooja tayi suka koma bedroom ɗin nasu a lokacin Mommah ta shigo nemansu basa nan , tsaye suka ganta tana faɗa suka sunkuyar da kansu Mommah ta riƙe hannun Nisha suka fice , kai tsaye ɗakin Imaam ta kaita yana zaune shi kaɗai , Nisha ta zauna tare da sunkuyar da kanta ƙasa Imaam yace "burin ko wanne iyaye suga sun aurar da ƴarsu idan ta isa aure ,alhmdulilh tunda kin sami mai sonki kuma har an ɗaura aure ina farinciki "ya ɗora hannunsa a kanta yayi mata adu'a tare da nasihoyi masu shiga jiki , Mommah ce ta ƙara da cewa "kuma shi zaman aure ɗan haƙuri ne , tabbas duk da nasan babu abinda zaki nema ki rasa dole wataran zakiji wanu ya ɓata miki rai kiyi haƙuri "duk Nisha najin abinda suke faɗi har Mommah ta riƙe hannunta ta kaita ɗakinta wata yayarta da sauran ƴan uwa suka sanya mata albarka . Wata fitinanniyar mota ce tayi parking a ƙofar gidansu Nisha tare da yin horn mai ƙarfi ,Ammar ne ya fito yana sanye da wani yadi mai tsadar gaske ya jingina jikin motar sai tashin ƙamshi yake da alamu shine ma zai ɗauki amaryar , kan kace me motoci sun taru dan a ƙallah sunfi goma gashi mutanen gidan ma motoci goma sunyi musu yawa , haka mutane suka dinga fitowa ko wacce tana zaɓar motar da zata shiga har aka tashi tafiya , ana fito da amarya aka sanyata a motar Ammar dole dai da aka bari Pooja ta shiga sanan Nisha ta shiga itama duk da haka kuka take kamar me , hannunta Pooja ta ruƙo tana ɗan mammatsawa tana bata haƙuri har tayi shiru cikin ikon Allah sai gasu a layin , bayan drivers sunyi horn an buɗe musu get suka shiga ko wanne yayi parking aka fara fitowa , kai tsaye part ɗin Ummi aka kaita suna zaune a babban palo Hajiya na ganinta ta hau mata tsiya tana cewa "kamar ba kece na gani jiya ƙirr ba yau gashi harda rufe fuska kinyi min ƙwacen miji "su Ummi da mutanen dake palon suka sanya dariya , bayan an gama gaisawa sai ga Mheera nan ta shiga sanye da pink ɗin sari tayi kyau sosai ta kamo hannun Nisha tace "ƙyale Hajiya ta cika surutu idan kikaci gaba da kulata zata bki haushi "kama baki Hajiya tayi kana tace "wanan yarinya kin rainani fa shine kika ɗauke amaryar ko ?"ko saurararta Mheera batayi ba ta wuce da Nisha part ɗinta da ke can wajen gidan sai ka fito daga na su Ummi sanan ka shiga nata , wow tsaruwarsa ba'a magana dan ya haɗu ta kowanne fanni babu makusa gaskiya yayi kyau , tsayawa yi muku kwatancen sa ma zamu shafe lokuta dan haka ku ƙaddara Nisha ta sami aljannar duniya , kan ɗaya daga cikin haɗaɗɗun kujeru Mheera ta zaunar da Nisha tare da cewa "kinga part ɗinki nasan bakisan ko ni wacece ba ko ?"gyaɗa kai Nisha tayi tare da cewa "eh "ni sunana Mheera ƙanwar Ammar ce mu biyu Allah ya bawa iyayenmu , ina karatu a singapore amma a wanan shekarar zan kammala da zarar kasancewar munyi hutu "zata ƙara magana taji sallamar ƴan uwan Nisha sun shigo ta miƙe tare da ɗagawa Nisha hannu tace "zan dawo gobe bye "itama Nishan hannu ta ɗaga mata ,aka riƙewa Nisha hannu zuwa bedroom ɗinta aka zaunar da ita kan tsaddun kayan alatu , ƙarfe goma ƴan uwan Nisha sukayi sallama zasu tafi , Pooja dake zaune a mota sai da ta tabbatar ƙarfe goma tayi sannan ta fito ta shigo bedroom ɗin Nisha.. Yau Abba ya koma Egypt shi da Bashir kai tsaye gidan Boka suka wuce suna isa suka tarar da mutane a ciki , dole suka jira har sai da ya sallamesu sanan suka shiga ,zama sukayi Abba da Bashir suka gaida Boka bayan ya amsa Abba yace "nayiwa ɗana aure da zarar matar tasa ta samu ciki ta aihu to nabaku yaran dama kace biyu ko ?"eh Boka yace "amma fa kyan alƙawarii ?"Abba yace "cikawa"Boka ya ɗaga wata ƙwarya ya ɗibo wani magani a wasu kofuna na tangaras ya miƙawa Abba yace "dama na hanaka kusantar matarka to har ila yau na ƙara hanaka har sai nan da wata huɗu sanan "waro ido Abba yayi babu magana ,Boka ya kuma cewa "wanan maganin ka yawaita sanyashi a bakinka sbda magana da jama'a bayan haka ka cika mana alƙawari sauran aikin namune "ku tashi kuje "Bashir ne ya ajiye maƙudan kuɗi masu yawa kana suka wuce . Koda suka dawo gidan Abba dake Egypt tagumi Abba ya zuba yace "Bashir kana ganin wanan harkar zata yiwu kuwa ? Eh man ko tunanin matarka kake ?"eh man Bashir dole inyi tunaninta yaushe rabona da bata haƙƙinta har ma mance ga kuma wasu sababbin sharuɗan "dariya Bashir yayi kana yace "idan babu damuwa ai sai mu tambayi Boka zaka iya yin harka da ƴan mata ? dariya suka sanya dukkansu Abba yace "tambaya min shi dan ko jiya da naje gida naji muradin matata haƙura nayi itama haka "Bashir ne ya danna number Boka ya tambayeshi maganar ƴanmatan "Boka ne ya tuntsure da dariya kana yace "ai an kusa zuwa gurin sbda dama akwai wani aiki da zaiyi idan siyasar ta kankama dole ya dinga haɗuwa da ƴanmata kamar uku kuma wa'inda basu wuce shekara sha takwas ba , gaban Abba ne ya bada dumm sai Bashir yace "za'a iya farawa ko Boka ?". [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: this book is not free pay 200 only -08141799224. 17-18 Zama Ammar yayi a kan gadon tare da shafo gefen fuskarta yace "barka da safiya my Noor "barka Nisha tace "dan a halin yanzu tunanin abokinta take sosai tama zurfafa bata san Ammar ya ƙara yi mata magana "Nisha "Ammar ya kira sunanta "na'an tace "tare da ɗago manyan idanuwanta masu ɗaukar hankali ta kallesa "tunanin me kike ?"babu komai "Nisha ta bashi amsa , daɗa matsowa yayi ya ɗagata cak ya ɗora kan cinya tare da cewa "bana son in dinga ganinki cikin irin wanan halin gashi kinƙi faɗamin damuwarki "ko har yanzun bakya sona "kuma kallonsa tayi shi kuma bai bari sun haɗa ido ba ya kawar da kansa gefe , shiru ne ya wakana na tsawon wasu mintuna sukaji ana nocking , sauketa yayi daga kan cinyar tasa ya miƙe ya je dai dai saitin ƙofar yace "waye ?"Mheera ce tace "nice pls bro buɗe man "ke bazan buɗe ba me zakiyi da asubar nan ?" gari fa yayi haske bro "wlh ki koma dan bazan buɗe ba "Ammar ya faɗa yana mata dariya ,juyin duniya yaƙi buɗewa daga ƙarshe dole ta koma nata ɗakin. Kawance yake cikin bola yana kuka kowa ya gani yazo wucewa sai ya miƙe yaje gurinsa ya dinga yi musu alamar yunwa yakeji babu mai kulasa bare a taimaka masa , idan yayi kukansa ya gaji sai ya miƙe yaci gaba da tafiya ,da yamma misalin ƙarfe 5:pm ya fito cikin kasuwa kowa na hada hadar kasuwancin sa ya dinga nuna musu alamun yana jin yunwa amma babu wanda ya tanka masa kuma sarai sun gane abin da yake nufi ,ganin yunwa na neman yi masa illah ya sashi zuwa gurin mai shayi yana kuka yana magana kamar ta kurame duk dan suji tausayinsa amma ina , an zubawa wani mutumi dayayi parking motarshi soyayyar taliya da kifi a ciki gefe kuma ɓaƙin shayi ya ɗauke duka ya zuba da gudu ,mutumin yana cewa "ka barshi man kazo kayi min wani "ina sai da yabi mahaukacin amma ya kasa cimmasa dole ya dawo. Ganin yayi nisa kuma babu mai gano lungun saya ɓuya yasa shi ajiye farantin kofin shayin ya faɗi garin gudu ya dingaci hannunsa duk datti haka ya dinga kaiwa bakinsa , shaƙuwa ya kamayi amma babu ruwan da zaisha cikin ikon ubangiji yayi gyatsa ya tashi tare da barin farantin a gurin ya dawo gurin kwanciyarsa ya kwanta . Kaya Mommah ta fara haɗawa kasancewar Hajiya Faɗima tace "tun jiya ta bar gidan , babu wanda yayi yunƙurin tayata Abid da Asim basuji daɗin abin da Mommah tayi ba na siyarwa da Nisha mota , amma tunda Uwa ce babu inda suka iya Imaam kam fushi yake da ita sosai haka Pooja rabonta da taka babban palonsu tun jiya ,bayan Mommah ta gama tattara kayan ɗakinta tace "wa Abid kaje ka hayo mana mota ta kwashe kayannan "to yace "ba tare daya musa mata ba ya tafi , ba'a ɗau lokaci ba sai ga morar nan tazo ya shigo yace "Mommah motar na waje "hararar Asim Mommah tayi kana tace "maza kwaso na ɗakinku shi kuma Abid ya ƙarasa tattaro na Imaam "Imaam dake zaune yace "karki sake ki taɓamin kaya wlh ko da wasa "yaushe rabonka da shiga ɗakin ina tunanin bakaje kaga ɗakin ba ko ?"to ai angama tattara kayan tun jiya "waro ido Imaam yayi ta gama tattara kaya ita da ƴaƴanta yana zaune yama kasa cewa komai, sai da a kazo ɗakin Pooja Mommah tace "a barta ta shiga da kanta ,zaune ta sameta tana chart ta mayar da hankalinta sosai "Pooja "Mommah ta kira sunanta na'am Pooja tace "ta ci gaba da dane-danen ta "ki tashi za'a kwashe kaya "babu inda zani "Pooja tace "aiko dole kije tunda babu wanda zai zauna "ficewa Pooja tayi a zuciye ta isa babban palon su ta samu Imaam a zaune sai bin kowa da ido take ta durƙusa a gabansa tace "Imaam kana gani zata rabamana farinciki yaushe rabon ahalin gidannan da farinciki Imaam kayi wani abu "ta jijigashi tana kuka "ko yayi ko karyayi duk da nasan gidan nasa ne to na siyar da gidan nan da kuɗin ne na cika na siyi wancan ragowar kuɗin zamuje Super market siyayya "har yanzu Imaam ya kasa magana sbda baƙincikin daya tokareshi gashi bai san inda ƴan uwansa suke ba bare su bashi shawarar wani abun yana ji yana gani aka tattara kayan gidan da ƴar aikin gidan guda ɗaya da samarin gidan da Pooja da Mommah ta lallaɓata , dole shima ya miƙe ya bisu suka tafi . Sunyi tafiya mai nisa sanan suka iso wata anguwa ana ce mata SHABAB , a wani tangamemen get Mommah tasa akayi parking suka sauko ta ciro keys a hand bag ɗinta ta buɗe kwaɗon ƙofar suka ɗunguma , ƙarewa gidan kallo suke sosai saboda kyau da tsaruwar da yayi harda gurin hutawa daga gefe ga swimming pool a can gefe kai gida dai masha Allah yayi kyau , suka ɗunguma zuwa ciki wata ƙofa Mommah ta buɗe mai ɗauke da mudubi mai kyau suka shiga ,palon ɗauke yake da kayan kallo da spiku da kujeru masu tsada ,nunuwa kowa ɗakinsa tayi ta nunawa Imaam ɗakinsa tayi da to ya bita sbda lamarin ya wuce tunaninsa , kasancewar Mommah ta shiga watsa ruwa yasa Pooja da Imaam da Abid da Asim kallon juna Pooja tace "bros wai kuna ganin abin da Mommah tayi yayi kuwa ?"murmishi sukayi a tare sukace waye yaƙi hutu wlh ni jina nake a sama kamar ɗan ambassador "suka tuntsire da dariya banda Pooja da ta cika tayi fam da ita , Imaam yace "ko ni yanzu na ɗanyi farinciki ko ba komai an ragemin jigilar wani abun "tabbas kun ɓat" Pooja ta faɗa a fusace ta shige inda akace ɗakinta ta zauna kasancewar iya kayan jikinsu suka ɗibo sai abubuwan da ba'a rasa ba yasata kwanciya a kan bed ɗin sai kuma tunanin ƙanwarta ya faɗo mata. Yau kwanan Hajiya uku a gidan su Ammar cikin sa'a ta shigo da rana part ɗin su Ammar kasancewar baya nan sunje bikin abokinsa ƙanwar abokin kuma ƙawar Mheera ce shiyasa suka tafi tare dama kiran da take yi masa kenan. Ganin Nisha na sallahr azahar a palo ta ɗaga hannu sama tana adu'a yasa Hajiya riƙe baki , tana ganin Nisha ta juyo tai saurin neman guri ta zauna tare da ƙaƙalo murmushi tace "barka dai ƙawata "itama Nishan murmishi tayi tace "yawwa barka Hajiya ina yini "lafiya Hajiya tace "sai ta ƙara kallon Nisha tace "ɗan miƙomin ruwa a fridge "kasancewar da nisa tsakaninsu da inda fridge ɗin yake yasa Nisha takawa a hankali ta isa gurin ,Hajiya kam dama abin da take so ta gani kenan , Nisha na kawo ruwan ta karɓa tace "na gode ta ɗan jima sanan tayiwa Nisha sallama tana isa part ɗin Ummin Ammar ta hau zabga salati tana cewa "jama'a karfa bazawara ya auro mana "Ummi dake ɗaki damuwar rashin mijinta na bijiro mata ta fito a tsorace tana cewa "Hajiya mai ya faru ?"mai kuwa ya faru kina gani ni banga alamun ancika aiki ba "Ummi dai bata gane abin da Hajiya ke faɗa ba tace "cika aikin me kuma Hajiya ?"ke bari inyi miki gwari gwari matar ɗanki nake nufi ai nace yazo ya karɓi farin ƙyalle idan zai kusanceta ni to banga alamun budurwa bace ma dan idona idonta tana sallah yau "murmishi Ummi tayi kana tace "kika sani ko yau ta fara "wlhi ban yarda ba a kiramin shi duk inda ya shiga dan uwashi yazo tun wuri "juyawar da Hajiya zatayi taga babu Ummi tama wuce ,Hajiya tace "ku kuke ɗaukar abin wasa daga haka sai a shigo maka da cikin wani gidanka "ta nemi guri ta zauna tare da rafka tagumi , shiru shiru babu Ammar babu labarinsa har ƙarfe takwas na dare Hajiya na zaune a palo ta baza ido tana jiran taji an shigo , ƙarfe goma da rabi tana darara hamma harta miƙe zata je ta kwanta taji an turo ƙofa ,ganin Ammar ne yasa ta ƙarasawa da sauri tace "kai sai yanzu kake dawowa a ina ka tsaya ?"nidai ba yaro bane da zaki dinga titsiyeni haka dan Allah ki barni ni bansan ma mai ya kawoni nan ba "riƙe baki Hajiya tayi tace "yanzu dai duk ba wannan ba matarka ta fara sallah? a'a wlhi ,Ammar yace " cikin serios to yau ɗinnan na ganta tana sallah wlh kuma nabaka nan da kwana uku ka bi umarmin amfani da farin ƙyalen nan idan kuma ba haka ba nidai gata nake maka "to bani "Ammar yace "fuska a turɓune zo muje "Hajiya tace "masa ya bita ɗakin da yake nata imhar tazo gidan nanne ɗakinta ,suna isa ta zauna shima ya nemi guri ya zauna ta ɗauko wata samira mai ɗauke da zuma a wata roba ta bashi tace "maza shanye gata nake maka dan kartace maka rago "ba musu Ammar ya shanye ta miƙa masa farin yadin ya fita dashi , yana fita kai tsaye part ɗinsu ya shiga ya kulle ƙofar ya ƙarasa bedroom ɗinsa ya watsa ruwa ya fito daga shi sai boxer ya nufi bedroom ɗinta , bacci ya sameta tanayi dan haka baiyi yunƙurin tashinta ba ya ɓoye farin ƙyallen a inda yasan bazata bincika ba ya kwanta shima sbda gajiyar daya kwaso yana kwanciya bacci ya kwashesa . Islamiya ta ƙara yiwa Pooja nisa sosai a bakacin da suke wancan gidan a ƙafa suke zuwa yanzu kam dole sai mota . Zaune suke a parlo ko wanne da plet ɗin farfesu a gabansa gefe kuma tissue ne duk wanda ya gama ya goge baki , wani nishaɗi Mommah takeji sbda shi kansa tebur ɗin da suke cin abinci abin kallo ne ga friza dake cike da kifi a nama da kayan miya tana jin kata a sama . Imaam dake shan tea ya kalli agogon dake manne jikin bango yace "Pooja yanzu fa ƙarfe 9:5 am bazaki islamiya bane ?"cuno baki Pooja tayi kana tace "Imaam wlh ni makarantar tayi min nisa dama mai maicin karatun nakeyi na haƙura "waro ido Abid yayi yace "ke baki da hankali ne da zaki haƙura da karatu Asim saukarsa uku ni biyu ke kumafa ɗaya kikayi "dakatar dashi Imaam yayi kana yace "to ki kawo miji inyi miki aure "dum taji gabanta ya faɗi tace "miji kuma ?"eh man Mommah tace "tunda kina buƙatar zaman gida "uhm "Pooja tace "sai kuma tace "Allah ya kawo. Yau kwanan Nisha biyar da aure kullum mahaukacin nan sai ya bi hanyar da yake gani Nisha tana biyowa amma ko almarta baya gani bare yaga wacce suke tahowa da ita tare wato Pooja , wani lokacin yayi kuka wani lokacin ya zuba tagumi ,idan ya tuno lokacin da take kawo masa abinci yayi ta kuka . Wata haɗaɗɗiyar mota ce tayi parking a cikin gidan su Ammar lokacin yana fitowa ya shirya cikin shirinsa na larabawa sayawa yayi yana so yaga waye , abokinsa ya Hango wato Mubin ya ƙarasa da sauri sai ga Mheera ta fito tana dariya tace "bro naga kanata kallon motar ne ?"eh man ai ban ganeta bane "Ammar yace "yana murmishi ka canza mota ne ?"Ammar yace "wa Mubin "eh man yau one week kenan "Mubin yace "wa Ammar ina son Mheera da fatan zaku bani "faɗaɗa murmishi Ammar yayi kana yace "insha Allah yaushe kuka fara soyayya ne ban sani ba ?"dariya Mubin yasa yace "jiya a gurin bikin Yaya Jamal "masha Allah Ammar yace "wa Mubin "kana ya wuce palon su Ummi , ya barsu a gurin . "Kin zamo tauraruwa a cikin zuciyata ina matuƙar farinciki idan har kika zamo rabona "rufe fuska Mheera tayi kana tace "nima haka burina shine ganin ranar auranmu "wow "Mubin ya faɗa tare da tafawa yace idan har kin amince zan yiwa Dad ɗina magana suzo gurin Abbanki akan maganar auran mu "rufe fuska ta sakeyi tace "na 'amince "Mubin ya fara rawa ,suka ɗan taɓa hira yayi mata sallama tare da alƙawarin aure suka rabu cikin farinciki. Zuwa yamma Nisha tayi wanka ta feshe jikinta da turare masu ƙamshi tun magrib Ammar yasha zumar nan tare da ƙudurin yau zai karɓi haƙƙinsa , bayan ya dawo daga isha'i ya sameta zaune tana kallo a palo fuskarta ɗauke da murmushi , shima murmushin yake ya zauna kusa da ita sun ɗan jima yana rungume da ita can kuma ta miƙe tare da cewa "barin kawo maka drinks "wani farinciki ne ya ziyarci zuciyarsa yana ganin ta fara sonsa ,kasancewar da labulen daya raba ba lallai na palo ya hango wanda ya tafi gurin fridge ba kuma da ɗan tazara ya sanya ta buɗe kwalin 5alive ta zazzage maganin hannunta duka , kana ta tsiyaya masa a glass cup ta mayar da sauran ta kawo masa ,haɗo hannunta da cup ɗin yayi ya kai bakinsa yana shin shinar ƙamshin jikinta ya kurɓe duka , mancewa yayi ya bar wayarsa a ɗakinsa na can part ɗin Ummi ya miƙe da sauri tare da cewa "zoki rakani in ɗauko wayata a ɗakina "uhm kaje kawai ina jiranka "Nisha tace "tana murmishi , miƙewa yayi ya fice kai tsaye ɗakinsa ya buɗe ya shiga kasancewar tana bedroom yasa shi ƙarasawa ya ɗaukota a kan bed , jin mood ɗinsa ya fara sauyawa ya sanyashi jingina da bango yana lunshe idonsa. Karku manta Hajiya ta bawa Ammar zuma ,ga kuma maganin da Nisha ta zuba masa a lemu. Jijiyoyin kansa ne yayi raɗa raɗa idonsa yayi ja tashi ɗaya yana cin wani baƙon yanayi mai wuyar fassaruwa ,da sauri ya dawo palo ganin tsayuwa da neman gagararsa kuma idonsa ya fara ƙanƙancewa baya gani sosai ashe da farin ƙyallen nan a aljihunsa ,a hankali yace "yau ce ranar farinciki bama ya gani sosai ya fice daga part ɗin part ɗin Ummi ya shiga kowa na gidan yayi bacci kuma ko wanne ɗaki da nisa a tsakaninsu ba lallai kaji abin da ke wakana a ɗakin wani ba , ya buɗe wata ƙofa ya faɗa ɗakin ya danno da key hannunsa riƙe da farin ƙyalle yana cewa "masoyiyata zo gareni mana , yana isa kan bed ɗin dama hasken ɗakin babu yawa duhu yafi yawa ya yi sufa ya rungumeta yana shafa ko ina na jikinta ,cikin bacci taji ana shafata zatayi ihu taji bakinsa a nata yana kissing sosai ya kashe mata jiki tana kiciniyar ƙawatar kanta daga gurinsa amma ina yana neman rabata da kayan jikinta , hawaye ne ke fita a idonta lokacin da taga yana cire boxer ɗinsa ta runtse idonta ,tare da miƙewa zata gudu ya fincikota kamar mahaukacin zaki yana cewa "haba nine fa mijinki karki gujeni yana shirin janyota ta gantsara masa cizo tana kuka bakinta a toshe tama rasa ya zatayi da rayuwarta gashi bata san inda wayarta take ba , fitsari ne ya matsesa dan haka ya shiga toilet a tunaninta zata iya buɗe ƙofar ,tayi tayi amma ta kasa ta zube a gurin tana kuka tana mai cewa "innalilahi wa'inna ilaihirraji'un Allah ka kawomin ɗau...taji ya sureta ya ajiyeta a gado.....! Kamar fa ɗakin Ummi Ammar ya shiga ? Ko Hajiya? Ko Mheera? Ko Nisha? Amsa gareku 😍. [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 19-20 ƘANIN UBA na kuɗi ne biya ɗari biyu ki karanta 08141799224 Cire mata komai na jikinta yayi kana yayi mata rumfa da ƙirjinsa tare da matsar da ita ya shimfiɗa farin ƙyalle ,duk da cizonsa da takeyi ta ko ina amma bai san tanayi ba "sanda taji wani azababben zafi a ƙasanta ta kurma ihu tare da ambaton sunan Allah tana kiciniyar turesa ta kasa cikin shesheƙar kuka take cewa "haba Yah Ammar mai yasa ka zaɓi ka tarwatsa min tarbiya dan Allah karka aikata hakan "aikin gama ya gama zata ƙara magana taji kamar wani abu ya fashe a gabanta a time ɗin ne ta shaida ya gama da ita. Ammar kam bashi da alamar tashi daga kanta sbda a yanzh ne ma yake jin daɗin abin da yake aikatawa har wani sauke nunfashi yake ,ya shafe mintuna da dama yana abu ɗaya gaf zai sauka yaji kuka kamar na Mira ,a firgice ya tashi daga kanta ya kunna light ɗin ɗakin fuskar Mheera ya gani tayi gaja -gaja da hawaye da majina gata a kan farin ƙyalen daya shimfiɗa mata ya ɓaci da jini . Kansa ya buga a jikin bango yana ambaton sunan Allah a hankali abubuwan daya aikata suka fara dawo masa yama kasa haɗa ido da Mheera sam kanta a sunkuye cikin tsakiyar cinyoyinta tana gursheƙen kuka ,ganin dare ya tsala gashi har ƙarfe biyu na dare tun ɗazu yana tsaye ya tako zuwa gaban Mheera idonsa na fitar da hawaye yace "ƙanwata ki fahimceni wlh ban san ba Nisha bace "wani baƙinciki ne ya tokareta a wuya a fili tace "haba Yah Ammar ko mahaukaci yana gane ɗakinsa bare mai hankali ,kai fa mai hankali ne kuma kasan nan ba part ɗinku bane dama ka shirya lalatamun rayuwa ne "innalilahi Ammar ya ambata cikin zuciyarsa ban da tafarfasa babu abin da take yama rasa ya zaiyi mata bayani ta fahimcesa, ya riƙe hannunta tare da durƙusawa a gabanta yace "ki rufamin asiri dan girman Allah ni kuma nayi miki alƙawarin ɗaukeki daga DUBAI zuwa misra , tsaki Mheera tayi kana tace "ka cuceni mai zanyi a can babu da dangi a Misra to mekakeso inyi ?"wlh kowa sai yaji abin da ka aikata"shittt Ammar ya rufe mata baki tare da cewa "kin mance soyayyar da nake yi miki ko ?idan kika bari kowa ya sani wlh kema kanki kinshiga uku "da mugun kallo take binsa tace "gara in kashe kaina da wanan mumunan halin yaya uwa ɗaya uba ɗaya ya yiwa ƙanwayarsa fyaɗe !!Ummi dake tsaye jikin wundon ɗakin tana jiyo abin da suke cewa idonta na fitar da hawaye ,ta zube a gurin tare da toshe bakinta tana kuka , nocking ta shigayi a ƙofar Mheera cikin kuka Mheera take cewa waye "kasa magana Ummi tayi sai wasu zafafan hawaye dake mata zarya a kumatunta ,jin anƙi magana yasa Ammar shigewa toilet yayi tsarki ya fito tare da zura kayan jikinsa yama mamce zundur yake gashi Mheera ta gama gane masa jiki ya galla mata harara ya fara borin kunya yana kwantar da ita ya rufeta da bargo yana cewa "ke kin fiya raki ɗan zazzaɓi ma sai kin tashemu har nayi nisa a bacci naji kina tashina kina kuka ,badan Nisha taji ba da shikenan idon naki sai ya tsiyaye ita dai Mheera kallonsa take dan a yau ji take ta tsanesa sosai tsana mafi muni . Yana buɗe ƙofar yaci karo da Ummi tsaye idonta na hawaye a hankali tace "Ammar mai kayiwa ƴata ?"kansa a ƙasa yace "Ummi zuwa tayi tace "kanta na ciwo da kuma zazzaɓi shine mukazo dubata Nisha ma ɗazu ta koma "jinjina kai Ummi tayi alamar rashin yarda ya raɓa ta gefenta ya wuce ita kuma ta shige ɗakin Mheera ,ƙofar bedroom ɗinta ta buɗe ta sameta a kwnce idonta a rufe Ummi ta hau ƙwala mata kira tana cewa "Mheera -Mheera "shiru Mheera bata amsa ba Ummi ta zauna gaban gado tare da shafo fuskar Mheera taji ta shafo hawaye a hankali Ummi tace "ni mahaifiyarku ce kuma naji duk abin da kuke tattaunawa keda Ammar ! a firgice Mheera ta tashi ta zauna tana lulluɓe da bargo ta saki kuka tana cewa "Ummi zan kashe kaina Yah Ammar ya cuceni mai nayi masa da zai lalatamin rayuwa "dole zanyi bincike akan abin tabbas amma mai ya kaiki ɗakinsu ?"Ummi ta tambayeta "wlh Ummi babu inda naje ni yau ko kusa da part ɗinsu banje ba "tagumi Ummi ta zuba a zuciyarta tace "wanan wace irin jarabawa ce ni ina cikin wani hali gashi ƴata ta shiga wani hali gara ma nawa "ta share hawayen fuskarta ta riƙo hannun Mheera zata miƙar da ita Mheera ta saki ƙara tace "Ummi ƙafata "sauƙo da ita Ummi tayi juyawar da zatayi tayi ido biyu da farin ƙyallen da Hajiya ta bawa Ammri ,salati Ummi ta tafka tare da cewa "wai Ammar yanada hankali kuwa ?"wato matar tashi ba budurwa ya auro ba shine bari ya kaiwa Hajiya naki jinin ko ?Ummi tayi ƙwafa ta naɗe ƙyallen ta ajiye a gefe ta shiga toilet ta haɗawa Mheera ruwan zafi ta riƙeta suka shiga toilet ɗin ,bayan ta gasa jikinta sosai Ummi ta ciro mata kaya tasa tace "mata ki kwanta sai da safe "komawa ɗakinta Ummi tayi ta dinga kuka kamar ranta zai fita ,daga ƙarshe ta je toilet ta ɗauro alwalah tazo tayi nafila raka'a biyu ta ɗaga hannu tana roƙon Allah akan wanan aika aikan da ɗanta na cikinta ya yiwa ƙanwarsa , zama tayi ta zurfafa a tunani tana ganin kamar Nisha ta gama yawon duniyarta ne ta auri Ammar shi kuma saboda kar Hajiya ta raba auransu yasa shi zuwa ɗakin Mheera ya aikata son zuciyarsa ,Ummi ta ƙara fashewa da kuka har ƙarfe huɗu da rabi idonta biyu har aka kira asbha a ranan ko rintsawa batayi ba ,da asbha ta koma ɗakin Mheera ta ɗauki wanan farin ƙyallen ta kira Ammar a waya ,shiko Ammar yana fita bai zarce ko ina ba sai ɗakinsa ya dinga kuka tana ambaton sunan Allah ,jin wayarsa na ring ya sa shi ɗagawa a hankali kamar mai koyon magana yace "Ummi "maza kazo ina son ganinka "Ummi ta kashe wayar , cikin sauri ya fice a ɗakin nasa ya nufi na Ummi bata nan ya nufi na Mheera , cikin sa'a ya sameta a can tana tsaye a palo hannunta riƙe da leda baƙa tana ganinsa ta miƙa masa "na meye Ummi ?"na uwarka ne kaji "karo na farko kenan da Ummi ta zagesa ,tunda yazo duniya ko daƙuwa bata taɓa yi masa ba sai yau gashi ya hango ɓacin rai a fuskarta . Karɓa yayi ya riƙe yana jiran yaji me Ummi zatace "ka kaiwa Hajiya kace mata gashi na Nisha "to yace "dan a halin yanzu babu maganar wasa ya fice lokacin ana kiran sallahar asbha Ummi shiga bedroom ɗin Mheera ta sameta tana bacci ta tasheta , buɗe ido Mheera tayi tare da cewa "na'am Ummi "karki sake ki fito yau Hajiya zata tafi bana son ta gano komai kice bakida lpy "tom Mheera tace "Ummi ta fice ta koma ɗakinta tayi alwalah tayi sallah , anayin sallahar asbah kowa ya hallara a palo banda Nisha da Mheera Ummi tace "Mheera babu lafiya Nisha kuwa dama ba zuwa take ba sai Ammar ya kawota . Shigowa Ammar yayi da leda a hannunsa ya durƙusa ya gaida Hajiya kana ya sunkuyar da kansa ƙasa ya gaida Ummi ,amsawa tayi ba tare da ta kallesa ba ya miƙawa Hajiya ledar hannunsa ya fice "washe baki tayi kana tace "to me kuma ka kawo min ?Ummi kam kasa kallon abinda Hajiya ke buɗewa tayi ta miƙe tare da komawa bedroom ɗinta ta kifa kai a gado tana kuka . Washe baki Hajiya tayi kana tace "masha Allah ina alfahari da surukata "Hajiya ta miƙe tana rawa daga ƙarshe ita dai tasan inda takai ƙyalken . Tun baccin jiya sai ƙarfe shida Nisha ta farka ,a lokacin ne ta tuno ai Ammar bai kwana a gida ba ko lafiya ?taɓe baki tayi a fili tace "to koma ba lafiya ba ina ruwana dashi "ta shiga toilet ta ɗauro alwalah tazo ta shimfiɗa sallaya ta kabbara sallah , bayan ta idar ta ɗauko wayarta ta danna number Pooja ring ɗaya Pooja ta ɗaga tare da cewa "my lil sis ya kike ya gida ?"lafiya lau anty Pooja nafa sa masa maganin nan kuma wlh ya fice tun jiya bai shigo ba "amma kin tabbatar bayan nan babu abin da yasha ?"eh iya maganin yasha wlh "Nisha tace "tana saurarar Pooja "wai maganin meye ne ?Nisha ta tambaya "wanan bai shafeki ba amma idan abun ya faru zakisan ko na meye "tom kawai Nisha tace "ta ajiye waya , ƙarfe shaɗa na rana Nisha taji shiru babu mai kawo mata abincin da aka saba kulum bare ɗuriyar Ammar ga yunwa ,kitchen ta shiga ta dafa indomie ta fito tana cikin ci taji Hajiya na rafka sallama amsawa tayi tare da cewa "sannu da zuwa Hajiya "yawwa Hajiya tace "tana washe baki ta nemi guri ta zauna Nisha ma ta zauna Hajiya tace "ƴar albarka ni yau zan wuce Allah ya kawo zuri'a ɗayyiba "sunkuyar da kai Nisha tayi Hajiya ta ciro wasu kuɗaɗe masu yawa a lalitarta ta miƙawa Nisha tace "wanan tukuwaici ne sai ma kin aihu zakiga wani alkairin "Hajiya ta fice bata jira mai Nisha zatace ba ta dawo part ɗin su Ummi dama da jakarta a palo tafiya kawai zatayi ta leƙa gurin Mheera Hajiya tun daga palo ta fara masifa tana cewa "safiyar Allah bazaki tashi ki zauna ba rabon da in saki a idona tun shekaran jiya tun da akace kinje biki kuma sai kika dawo mana da ciwo "duk abin da Hajiya ke cewa Mheera na ji taƙi kulata har ta iso bedroom ɗinta ,samunta tayi tana bacci a zahiri tana kallon Hajiya ta gefen ido ,Hajiya ta juya tare da cewa "to ai shikenan kai tsaye parking space ta wuce tare da shiga mota bayan sun gama sallama da kowa ta wuce . Hajiya na tafiya Ammar ya fito zuwa part ɗin Nisha ya sameta zaune ga tulin kuɗi a gabanta "waye ya baki kuɗi ?"Hajiya "Nisha ta bashi amsa a taƙaice "an gode "Ammar yace "tare da miƙewa ya shiga bderoom ɗinta ya kwanta ,har bacci ya fara ɗaukarsa yaji wayarsa na ring ,ganin Ummi yasa shi miƙewa zaune yace "Umm"maza kazo "Ummi tace "da sauri ya sauko da ƙafafuwansa tare da ficewa kai tsaye ya nufi part ɗin Ummi ba tare da yayiwa Nisha dake palo magana ba , yana zuwa ya sameta ita da Mheera a zaune idanun su yayi jawur na Ummi ya kumbura yace "gani"tasowa Ummi tayi kamar zata wuce ta zuba masa mari ta kuma zuba masa wani sai da tayi masa maruka huɗu lafiyayyu sanan tace "ka rubuta ka ajiye dole ka rabu da mayyar matarka sabda ban san me take tsinana maka ba "dama ba budurwa ka auro ba ƴar yawon bariki ce shiyasa take abu kamar munafuka ,banda haka sbda iskanci da rainin hankali ka rasa wa zaka cutar sai ƙanwarka "nayi dana sanin aihuwar....Mheera ta rufe mata baki tana kuka tace "Ummi kibar wanan a matsayin ƙaddara tawa ƙaddarar kenan . Durƙusawa Ammar yayi tare da cewa "dan darajar fiyayyen halitta Ummi ki yafemin karo na farko dana ji na tsani giya a rayuwata "au yanzu baka daina shan giyar ba Ammar innalilahi nikam naga ta kaina Allah ka kawomin agaji "Ummi ta faɗa tana rushewa da kuka . Ammar ne yaci gaba da magana yace "Ummi kiyi haƙuri kibar Nisha ta zauna tare dani zan iya faɗawa cikin tashin hankali "wani marin ta kuma bashi har sai da hawayen azaba ya zubo masa ta gefen idon da akayi marin tace "sunanta ka ƙara ambata Allah ya isa ban yafe ba "ta miƙe ta shige ɗakinta , Mheera lil sis kisa baki man "Ammar yace "yana haɗa hannayensa biyu alamun tayi haƙuri taba Ummi itama haƙuri "tsaki Mheera tayi masa kana ta bar gurin dan a yanzu ji take kamar Ammar ba ɗan uwanta bane ji take zata iya kashe shi , tayi burin auran Mubin yanzu idan yaji aika aikan da yayanta yayi mata shikenan gudunta zaiyi . Jiki babu ƙwari Ammar ya miƙe ya koma gurin Nisha yana shiga ya samu tana bedroom ya ƙarasa ,samunta yayi a kwance tana dane - dane a wayarta ya kira sunanta "Nisha "na'am tace "ba tare da ta kallesa ba "ki tashi zamuyi magana "ganin babu wasa a fuskarsa yasa Nisha miƙewa daga kwanciyar da tayi ta bada hankalinta gareshi , yace "Ummi tace "sai dai in rabu dake kuma dayin auran mu yau sati ɗaya kenan "wani farinciki ne ya luluɓeta a fili kuma sai ta saki kuka tace "mai nayi maka ko dama ka shirya wulaƙantani ne ?"rungumeta yayi yana ɗan bubuga bayanta alamar rarrashi yace "wlh ina sonki Ummi ce ta matsamin narasa inda zansa kaina Nisha ina sonki ya ƙarashe maganar yana kuka , karo na farko da taji tausayin Ammar batayi tunanin maganin da Pooja ta bata ya haifar da matsala ba ita dai ta ƙaddara adu'ar da takeyi kullum ne Allah ya amsa Ammar na sakinta Ummi na banƙaɗo labule bata taɓa shigowa part ɗin ba sai yau ta yiwa Ammar mugun kallo tare da cewa "ina aikan da nayi maka ?"na faɗa Ummi "Ammar yace "yana jin gabansa na faɗuwa "to maza a tattara a koma gida da dama ɗan talaka bai iya samun guri ba "wanan maganar tayiwa Nisha zafi amma ko ba komai daga yau ta gama auransa , durƙusawa Ammar ya kuma yi a gaban Ummi a karo na biyu yace "Ummi kiyi haƙuri ina sonta bazan iya rabuwa da ita ba "riƙe baki Ummi tayi kana tace "eyye ni kake gayawa haka ?to saki babu fashi kamar ka saketa ne "da gudu Ammar ya fice ya tafi ɗakinsa tare da danna number Abba ,tana ta ring bai ɗauka ba har Ammar yayi kira biyar har ya fitar da ran Abba zai ɗauka sai yaji Abba na cewa "my lovely son ya kake ina nan tafe yau insha Allah yanzu ma ina shirin zuwa airport ne "cikin jin daɗi Ammar yace "Abba da surprise zakayi mana ne ?"eh Abba yace "yana dariya daga nan sukayi sallama ya koma gurin su Ummi...! [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 21-22 Samun Ummi yayi tana balbalawa Nisha faɗa ransa babu daɗi ya kuma ficewa. Zuwa ƙarfe huɗu na yamma bayan anyi sallah Ummi na watsowa Nisha kaya sukaji sallamar Abba , bataji alamun shigowarsa ba kanta yayi zafi murtarsa kawai taji yana cewa "lafiyanki ?"kayan waye wanan ? kayan waccar shegiyar ne wlh ɗanka ya kawo maka masifa gida "Ummi ta faɗa tana fashewa da kuka "kamo hannun Ummi Abba yayi ya wuce da ita babban palonsu ya zaunar da ita ,kana yace "wanan fa zubar da girma ne ,idan wani abun ne ya faru bazaki sa ayi miki kiranta ba ?"hawaye Ummi ta share har zatayi magana sai kuma ta fasa ,ta ɓige da cewa "kaje ciki ka huta "miƙewa sukayi a tare Abba ya shiga bedroom ɗinsa ya zauna kan bed Ummi ma ta zauna tare da kai hannunta kan nasa "haba kekam ko hutawa banyi ba ko ance miki tuwo ne "Abba ya faɗa ya kallon Ummi shima a halin yanzu yana da buƙatarta amma babu hali ,hmm Ummi tace "kana ta miƙe tana jin zucitarta na tafarfasa a halin yanzu ta riga da ta yanke shawarar da zuciyarta ta bata , harta kai bakin ƙofa Abba ya kamo hannunta tare da cewa "kiyi haƙuri na sani bana baki haƙƙinki inada larura ne "dariyar yaƙe Ummi tayi kana tace "Allah ya baka lafiya tasa kai ta fice . Tunda Ummi ta fita Nisha ke rakuɓe a palo kan tails tana kuka idan ka ganta zaka rantse marainiya ce ,bayan anyi salhar magrib Ammar ya shigo kasancewar bai san Abba ya shigo ba hannunsa riƙe da takarda da biro har ya ɗora kan table zai fara rubuta sakin da Ummi ta buƙata yaji wayarsa na ring da sauri ya fice sabda yaga Abba ne mai kiransa ,ita dai Nisha bin takardar tayi da ido a zahiri tana buƙatar sakin nan . Yana zuwa baiga kowa a palo ba ya wuce bedroom ɗin Ummin ya fara nocking "waye "Ummi tace "murya irin ta mai kuka "nine Ummi Abba ne ya kirani "bayan ban ɗakin yana ɗakinsa "Ummi tace "tare da komawa ta zauna , kai tsaye ɗakin Abba Ammar ya shiga tare da sallama , amsawa Abba yayi ya kalli Ammar yace "my son akwai abin dake damunka "no Abba kawai rayuwarce "Ammar ya faɗa yana ɗage kafaɗa , rayuwa kuma !mai ka nema ka rasa kuɗi sai dai ka ɗiba amma zakace rayuwa ?Ammar daya rasa makama yace "am sorry dad Abba yace "ina fatan dai amaryar lafiya ko ?"eh Abba Ummi ce dama tace "sai dai in saketa "cewar Ammar ,waro ido Abba yayi kana yace "har wane laifi ta aikata muku haka da zaku yanke wanan tsatsauran hukuncin ?Ammar zai yi magana wayar Abba ta fara ruri , ɗagawa yayi gami da sallama daga can ɓangaren akace "barka da cin primary election "farinciki da annashuwa ya baiyana a fuskar Abba sabda suna jiran sakamako ne dama Abba ya hau haɗa kaya zai koma gurin boka ,riƙe hannunsa Ammar yayi kana yace "Abba wai lafiya naga sai dariya kake ?"naci zaɓen farko saura na gaba "Abba ya faɗa yana riƙe da jaka a hannunsa , ƙarɓa Ammar yayi suka fito Ammar ya kuma cewa "Abba ɗazu fa kazo ko hutawa bakayi baaaqqq a "dafa kafaɗarsa Abba yayi kaik ,,oo,,,,uu, na yace "ai babu batun hutu yanzu kam inajin ma idan na tafi sai ke un ganni zadai mu dinga waya "Abba ya shige bedroom ɗin Ummi samunta Ammar shikuma ya fice ,samunta yayi kwance a kan sallahya hawaye na gangarowa daga idonta ya durƙusa tare da cewa "wai dan Allah me kika nema kika rasa a gidannan ci ko sha ko tufafi ?miƙewa Ummi tayi kana tace "na gaji da zaman rashin walwalah kai sam baka san haƙƙin matarka ba ,alhalin da ba haka kake ba "murmishi Abba yayi dan ya kawar da maganar ya ɓige da cewa "albishirinki munci zaɓen farko "ko kallonsa Ummi batayi ba ta kawar da kai kana tace "kuma wlh yarinyar nan sai ta bar gidannan koda tsiya ko da arziƙi "cikin kakkausar murya Abba yace "to ni nace sai ta zauna "Ummi tace "zamugani "ta fice ta barshi a gurin ,fitowa yayi yana ƙwalawa Mheera kira amma shiru ,yasan dazarar ya dawo itace ta farkon yi masa oyoyo yau kam har yanzu bai ganta ba ,a fili yace "kodai ta tafi gidan Hajiya ne "bashida mai basa amsa yasa shi ficewa kai tsaye zuwa ɗakinta , yana tura ƙofar ɗakin ya hangota kwance cikin bargo ko kanta ba'a gani da sauri ya ƙarasa gareta yana kiran sunanta Mheera -Mheera amma bata amsa ba ,ɗan bubugata yayi cikin yanayin rashin lafiya ta buɗe idonta da take jin zafi tace "Abba yaushe ka dawo ?"bakida lafiya ne Mheera kunje hospital kuwa?mai yasa Umminki bata faɗamin ba ?"ya dinga jero mata tambayoyi tsabar zazzaɓin dake damunta bata iya bashi amsa ba sai cewa da tayi ɗazu ne fa na farajin ciwon kai kuma yanzu nasha magani "ajiyar zuciya Abba ya sauke kana yace "to Allah ya baki lpy ko a kirawo doctor ne ?no Abba nasami lpy "Mheera tace "tana ƙoƙarin tashi ta zauna ya ajiye mata kuɗi a gefenta ya fice ransa a ɓace , har zai koma ɗakin Ummi ya tuna boka fa na jiransa yau babu batun jirgi a mota zashi dukda jirgi yafi sauri amma kansa a kulle yake . Sunyi tafiya mai nisan gaske sanan suka iso ,kai tsaye gidan boka suka wuce ,cikin sa'a yaga babu layi ya shiga ,yana shiga bayan ya zauna boka yace "kaga aiki ya fara ko ?saura na ƙarshe "eh kam nagode sai dai wani hanzari ba gudu ba boka "ina jinka Boka yace "wa Abba "Boka akwai matsala mata ta tana burin korar amaryar ɗana gashi ba'a gama aiki ba "dariya boka yayi kana yace "ai ɗanka bai kusanceta ba amma dai mun hango jininka kuma zamuyi amfani dashi "waro ido Abba yayi kana yace "kana nufin yau kwanansu takwas amma babu abin da ya shiga tsakani ?"eh Boka yace "Abba ya ƙara da cewa "to a ina ne jinin nawa yake ?"kecewa da dariya Boka yayi kana yace "ai mun gama sai jinin na biyu da mukeso shi wanan yana ƙwari zamu cireshi wato nanda sati uku "kasancewar Abba ya sami biyan buƙatarsa yasa shi miƙewa yana washe baki ,ya sanya hannu a aljihu ya ciro wasu bandir bandir na kuɗi ya zube gaban boka yace "wani abun ma sai munci "suka saka dariya yayi godiya ya fice , yana komawa gida already dama kafin Bashir ya tafi ya nemo masa wata balarabiya ta dinga ɗebe masa kewa ,yana shiga ya sameta zaune da mini skert a ƙugunta daga samanta kuma rigace mai shara shara sosai tayi mata kyau sai dai ana ganin ilahirin komai na jikinta yana ƙarasowa ta rungumeshi tana wani karairaya tare d bashi kiss a kumatu ta kamo hannunsa suka ƙarasa bedroom ,da kanta ta cire masa kaya ta fara bin ko ina na jikinsa da tausa shiko ya wani baje kamar ɗan shayi . Tsokaci matan aure gareku . Tabbs nasani wani lokacin idan namiji ya ɓata maka rai kanajin ya fitar maka sam ,to ga shawara misali-kuyi duba da Ummi bataga damar karɓar haƙƙinta bane dalili kuwa da taga dama lokacin da zata rikita Abba ya bata haƙƙinta bai sani ba ,ba boka ba koma waye mancewa zaiyi sai ya dawo dai dai zai tuna . Abin da nakeso ku gane shine kamar Ummi ai bata iya tarai raya ba ,sbda yanayinta kamar daga ƙauye take . Ƙamshi -shima yana taka muhimmiyar rawa ga ma'aurata. Kwalliya-kullum ya kasance kina cikin kwaliya tabbas wanan shima wani sirri ne. akwai lokacin da mai gida zai dawo ransa a ɓace , pls sis karki ɗaure taki fuskar ki san inda zakiyi ki shawo matsalar ta hanyar yi masa abubuwan da kikasan yana so. Babban abu kuma -kula da danginsa da mahaifiyarsa karkiga dan ya auroki idan bai yiwa mahaifiyarsa abu ba kice babu ruwanki , kemafa mai sashi a hanya ce ,kice wane baka yawan kiran mama ko kuma kisa yayi mata alkairi ,kema idan kina dashi kiyi mata , idan kuma dangin mijin ne basa sonki ki dage da adu'a kina gayawa Allah da sannu Allah zai amsa adu'arki ,ina fatan zaku fahimceni. Wayar Abba ce ta fara ring ,budurwar dake zaune a gefensa mai suna Shukra ta muƙo masa ,ganin number Bashir ne yasa Abba sakin dariya yace "ɗan iska sai yau zaka tayani murnar "ya ɗaga wayar ,daga can ɓangaren Bashir yace an gaida gwamna mai zaman kansa ya hutu ya jindaɗi gami da cewa "yaushe zaka dawo ?Abba dake kwance yace "ai zankai one week ko fima ban dawo ba wlh "waro ido Bashir yayi yace "to Allah ya kaimu ya kashe wayar. Tunda Ummi taga tafiyar motar Abba ta tsaya jikin wundo tana kuka kasancewar ta leƙa taga Mheera kwance babu lafiya ga Abba kamar wanda baya haiyacinsa ,fitowa waje gidan tayi taga ma'aikatan gidan kowa na harkar gabansa yake ,ta dawo palo ta zauna ,sai kuna ta janyo wayarta ta kira lambar Ammar , kira ɗaya ya ɗaga tare da sallama yace "Ummi "kana ina?"Ummi tace "rai a ɓace ,wlh nayi nisa amma zuwa mgrib zan dawo "kashe wayar Ummi tayi ta zuba tagumi , sallamar da taji ne yasa ta ɗago kanta ta kalli waye Alhaji bashir ta gani tsaye yana jifanta da wani murmishi mai wuyar fassaruwa , tace "barka "shima barka yace "kana ya zauna tare da ce mata ina yini "lafiya Ummi tace "shiru ya wanzu na ƴan wasu mintuna Bashir yace "kin ganeni kuwa ?"murmishi Ummi tayi kana tace "na ganeka man kaine Bashir ko ?"eh nine tabbas dama wata magana ce ta kawoni amma kafin nan zan ɗan yi miki tambaya "to Ummi tace "tare da tattara nutsuwarta ta kallesa "naga kamar kina cikin damuwa ko ?"Bashir ya jefowa Ummi tambaya ,tsintar kanta tayi da faɗa masa damuwarta tace "kasan yau Governor ya dawo ko jimawa baiyi ba ya tafi gashi yarinya babu lafiya "Ummi ta ƙarashe maganar tana share hawaye kasancewarta mai saurin kuka . "Allah sarki amma ga shawara idan bazaki damu ba "Bashir ya faɗa yana dube dube alamun rashin gaskiya " ina jinka Ummi tace "ywwa dama nace mai zai hana tunda shi mai gidan baya nan inzo in dinga ɗebe miki kewa ?"innalilahi Ummi ta ambata a zuciyarta tare da miƙewa tana aatagfirullah ta shige bedroom ɗinta tasa key tasan idan taci gaba da zama sheɗan kugu ne zai iya kitsa mata wani abun. Ganin ta shige ɗaki yasa Bashir muƙewa tare da cewa "mtsw zata bani matsala wanan ya fice . Zuwa bayan sallahar isha'i Ammar ya shigo ya sami Ummi a parlo ita da Mheera kasancewar ta ɗanji sauƙi ta fito kasa haɗa ido da Mheera yayi ya juyar da kansa ga Ummi itako tunda ya shigo idonta na kansa mamaki ne ke isarta , Ummi tace "maza ka saki waccan ƴar matsiyatan ta wuce ta tafi gidansu "waro ido Ammar yayi yace "Abba fa ya hana Ummi "mari Ummi ta zuba masa kana tace "wato ni baka jin maganata har da yaushe kayi riƙar da zaka dinga ƙetare umarni na ?"to walh kafin safiya kar in buɗe ido in ganta a gidannan "miƙewa Ammar yayi rai a ɓace ya tafi part ɗinsu ya sami Nisha kwance a palo kan sofa tana kallo a wayarta ,ya nem guri ya zauna kana yace "nisha ina matuƙar sonki bansan mai nayiwa Ummi ba take son rabani dake "shiru Nisha tayi bata ko tanka masa ba ,ya ƙara cewa "ni banma san inda ake rubuta saki ba "dariya Nisha tasa sai kuma ta gimtse fuska ...! Afuwan yarona babu lafiya daga asibiti nake wlh jiya ma haka amma da sauƙi kuyi hkr. [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 27-28 "Alhaji ne ya rasu jiya "innalilahi suka dinga mai maitawa kowanne idonsa na fitar da hawaye suka ɗauko mayafi sukabi bayan Mommah da ta juya zuwa bedroom ɗinta , itama mayafin ta ɗauka suka fito Imaam dake shigowa yanzu ya tsaya sbda ganin Mommah da Nisha da kuma Pooja ko wacce da mayafi ga idonsu yayi ja cikin tashin hankali yace "mai ya faru ?"Nisha na kuka tace "Alhaji ne ya rasu ɗazu aka bugowa Mommah waya "salati Imaam yayi kana yace "Allah ya gafarta masa ya ciro kuɗi a aljihunsa ya miƙawa Mommah yace "ku hau mota "karɓa tayi suka wuce , suna fitowa daga gidan cikin sa'a suka sami abin hawa bayan sun shiga motar ta fara tafiya watar Mommah ta fara ring wayar na hannun Nisha hakan yasa taga mai kiran an rubuta Hajiya Faɗimatu ta miƙawa Mommah , karɓa Mommah tayi tare da amsawa ta kara a kunnenta tana murmishi , Mommah tace "yanzu ina mota ne bari idan na sauka zan kiraki "tom Hajiya faɗimatu tace "Mommah ta ajiye waya. Mai karatu idan bai mance ba Hajiya Faɗimatu itace "Mommah tasiyi gida a gurinta. Suna isowa mai motar yayi parking suka fito tare da bashi kuɗinsa , ƙofar gidan cike yake da mutane ƴan zaman makoki suka kutsa kai cikin gidan , gidane madai daici baza'a kira gidan da masu kuɗi ba sbda ginin ƙasa ne ma yana ɗauke da ƙofa wacce ita zata sadaka da cikin gidan , wani ɗaki Mommah ta shiga ta zube gaban wata dattijuwa tana kuka tana cewa "Mami shikenan Alhaji ya tafi ?yaushe rabona da inzo watana biyar "wacce aka kira da Mamin ta goge hawaye tace "ni babu abin da zance miki Khadija sai dai adu'ar shirya sbda shi kansa Alhajin kafin ya rasu ya dinga ambaton sunanki "tabbas hakan bai yiwa su Pooja daɗi ba suka fashe da kuka sun san tabbas Mommah bata ga miciji da talaka bata so su haɗa inuwa ɗaya. FARKON LABARI. Gidan Alhaji muhseen yana da ɗa ɗaya mai suna Sabir -Sabir ya taso cikin gata da nuna kulawa tun daga aihuwar Sabir matarsa bata sake aihuwa ba ,gata suka dinga nuna masa har ya isa sawa a makaranta , kwanci tashi babu wuya a gurin Allah ya kammala pramari ɗinsa ya shiga sakandiri cikin hukuncin ubangiji ya kammalah ya shiga ta gaba daga nanne Allah ya haɗashi da budurwa mai suna Jalila -Jalila fara ce doguwa bata da ƙiba gashinta dogo ne har gadon baya kasancewarsu larabawa. Suna soyayya har ta kai ga an fara maganar aure . Ba tare da ɓata lokaci ba akayi auran Sabir da Jalilah sosai ko wanne yake burin farantawa ɗan uwansa , watan ta uku da aure Allah ya bata ciki suka ɗauki son duniya suka ɗorawa wanan ciki gata iri iri har Allah yasa cikin yakai wata tara ,a ranar daya cika wata tara da kwana goma ne Jalila ta tashi da ciwon mara da baya ,suna ganin abin kamar wasa har sai da takai ga ƙarfinta na neman ƙarewa suka ɗunguma zuwa asibiti , suna ganin halin da take ciki likitoci sukace aiki za'ayi mata , hankalin Sabir dana iyayensa ya matuƙar tashi suka duƙufa roƙon Allah kwatsam Allah ya kawo aihuwa gadan -gadan ta sumɓulo ɗanta balarabe fari kyakkyawa mai kama da Sabir , bayan an gama gyarata a asibiti suka dawo gida kai tsaye Maman Sabir ta zo gidan su Jalila lokacin kwana biyar da aihuwa ta buƙaci tafiya da ita , kasancewar mahaifiyarsa ce bai hana ba amma da ya ƙuduri aniyar hanata zuwa gida , ta sami kulawa ta ɓangaren mamanta da iyayen Sabir , ranar suna yaro yaci sunan Abdullahi suna kiransa da Imaam -Imaam ya taso cikin so da ƙauna sun ɗauka daga Imaam bazasu ƙara samun aihuwa ba sbda Jalilah ta kai shekara shida ko ɓatan wata bata yi ba , gashi Imaam yayi girma sosai an sanyashi a islamiya , wata rana da safe Sabir ya tafi gurin aiki ta shirya domin kai Imaam makaranta har ta fito taji amai ya taho mata ,da gudu taje ta dinga kwarara wa har tana ƙwallah ta nemi guri ta zauna tana mayar da nunfashi tashi ɗaya taji sanyi takeji jikinta har ɓari yake , wayarta ta janyo ta kira Sabir tayi masa bayanin halin da take ciki , da sauri ya ajiye abin da yake ya hayo mota ya dawo gida ,ya sameta kwance a kan gado tana rawar sanyi shi kuma Imaam na zaune da kayan wasa a gabansa , shafa kansa Sabir yayi yace "ɗan albarka taso in kaika makaranta "kuka Imaam yasa yana nuna mahaifiyarshi yace "Ummu babu lafiya "tausayinsa Sabir yaji dan haka ya cire masa kayan makarantar ya sanya masa na gida , Sabir yaje kusada Jalilah yaji jikinta yayi zafi ɗau , a tsorace ya fice ya tsaya a ƙofar gidansu yana jiran mai mota , cikin ikon Allah mai mota yazo wucewa Sabir ya tsayar dashi yace "asibiti zaka kaimu "mai mota yace "a fito da mara lafiyar amma wanne asibiti ? An Nass special hospital.Sabir yace "tare da shigewa gida da gudu ya kinkimo Jalilah yasa a mota ko hijab ɗinta bai ɗauka ba , sunyi tafiya sosai sanan suka iso asibitin har ciki ya shiga dasu yayi parking Sabir ya ɗaga Imaam dake cinyarsa ya ciro kuɗi yaba drivern tare da buɗe murfn mota suka fito , wata likita ce ta zo ta kamo Jalilah suka shiga ciki , bayan an bata gado wani likita ya shigo yana tambayar Jalilah abinda ke damunta , ce masa tayi iya amai ne sai jin sanyi "malam ga roba ka bata tayi fitsari kuma zamu ɗibi jininta "likita yace "wa Sabir , to Sabir yace "ya zaunar da Imaam a kujera ya riƙe hannun Jalilah sukaje toilet tayi fitsarin suka fito , likitan ya shigo da abin ɗiban jinin ya karɓi fitsarin ya fice ,a na'urar gwaji yasa yaga alamar ya nuna ciki ne da Jalilah , likita ya miƙe da takardar sakamako ya wuce ɗakin da su Sabir suke , yana shiga ya muƙawa Sabir yana murmishi ya fita , Sabir na dubawa yaga ai ciki ne har na tsawon wata ɗays yayi wa Allah godiya , ko da Jalilah ta tashi taji albishir ɗin da akayi mata taji baƙinciki sosai ta dinga kuka tana cewa "Sabir sai dai a cire mata wanan cikin bata sonsa , faɗa suka dingayi da Jalilah har ya kira iyayensu ya faɗa musu gasu a asibiti , ba'a ɗauki lokaci ba iyayen nasu duka suka hallara sukaji faɗan da su Jalilah sukeyi ,sosai suka dinga yiwa Jalilah faɗa tare da ce mata" wani ma da kuɗi yake neman aihuwa bai samu ba amma ke kin samu kina neman butulcewa ubangiji "badan faɗan ya shigeta ba ta bisu da toh sbda wanan cikin ba sonsa take ba ,iya Imaam ya isheta rayuwa . Bayan anyi mata ƙarin ruwa da magunguna zuwa yamma suka koma gida ,iyayen nasu ma suka wuce gida kana naka Allah na nashi ciki nata daɗa fitowa duk inda taji maganin zubar da ciki sai ta sha amma ko amai batayi sai ma lafiya da take ta ɗaɗa samu , har cikinta yakai wata bakwai tana shan maganin da zai zube kuma Sabir ya lura da hakan bai yi mata magana ba ,sai dai kullum cikin dare yana tashi ya gayawa Allah damuwarsa sanan ya koma ya kwanta . Kwanci tashi asarar mai rai cikin Jalilah yau ya cika wata tara da kwana tara , ta tashi da ciwon ciki ba wani mai tsanani sosai ba , lokacin shi kuma Imaam yana da shekara goma a duniya , kaɗan kaɗan take jin ciwon ,tazo kwanciya taji babu hali tsugunawa tayi zata ɗauki waya a ƙasa kasancewar ɗazu da Imaam yake rikici ya wurga mata nan taji wani abu ya buɗo ta gabanta , salati ta fara da sauri ta ajiye wayar hannunta ta dafe kujerar cikin ikon Allah nishi yazo mata sai ganin ɗa tayi ya faɗo yana tsandara ihu , ɗan na faɗowa taji tsanarsa ta daɗu a cikin zuciyarta , jikinta na rawa ta ɗaga waya ta kira Sabir Allah yayi taimako yana gidansu data faɗa masa shi kuma ya faɗawa mahaifiyarsa suka taho tare , ganin Jalilah a durƙushe shi kuma yaron na gefe yana kuka yasa mahaifiyar Sabir ta ɗauka ko Jalilah ta suma ne , taɓota tayi taga ta kalleta tace "masha Allah nan ta ɗauko reza ta fara yanke cibi da saurans.. ta haɗawa Jalilah ruwan wanka taje ta gasa jikinta shima yaron aka gyarashi , da ka kalli yaron zakaga yafi Imaam kyau sosai ranar suna yaci suna Munim ,tun da akayi suna bayan tafiya maman Sabir daga gidansu yaron ya dena samun kulawa ta ɓangarenta , Imaam ko kullum cikin shigar kaya masu kyau yake , wanan abu yana damun Sabir har Munim yakai zama bata daina nuna musu ban banci ba haka Imaam ya taso babu soyayyar ɗan uwansa a ransa , lokacin da Munim ya fara rarrafe ɓarna kamar me daya taɓa kayanta zata bige masa hannu har Allah ya rayasa ya fara tafiya da gudu ko ina , daga ƙarshe ma Sabir ne ya koma siya masa duk wani abu da aka siyawa Imaam gudun kar ya gano uwarshi bata sonsa ,dayake yaro ne mai wayo ya riga da ya gano ba sonsa take ba , a lokacin da Munim ya kai shekara biyu shi kuma Imaam yana da shekara goma sha biyu a duniya ,Sabir da kansa yake kaisu makaranta a hanya yayi ta yiwa Imaam faɗa akan yaso ɗan uwansa ,kasancewar huɗubar uwa yafi shiga yasa maganar mahaifinsa ya tafi a iska yake bin na uwarsa . *********** Kwanci tashi babu wuya a gurin Allah Imaam nada shekara ashirin a duniya shi kuma Munim yana da shekara g takwas , ya fara sanin duniya idan yana da damuwa mahaifinsa yake gayawa baya tunkarar mahaifiyarsa , wata rana ranar Asabar da safe aka aiko wa Sabir da saƙon mutuwar iyayensa duka biyu sakamakon hatsarin mota da sukayi suka rasu , Sabir yayi kuka sosai har akayi arba'in idan ya tuno da iyayensa sai yayi kuka , ranar da akayi kwana sittin da rasuwar iyayenshi suka koma DUBAI da zama , har Imaam ya kai shekaru talatin a duniya mamansu Jalilah bata daina nuna musu ban banci ba , ranar juma'a da yamma Sabir ya kanta rashin lafiya tari mai tsanani sunyi yawon asibitin har sun gaji washe gari da safe rai yayi halinsa , Jalilah tayi kuka sosai kasancewar itama nata iyayen sun rasu ,mai makon ta rungumi ƴaƴanta sai taƙi taci gaba da nuna musu waraki har Allah ya haɗa Imaam da Mommah wato Khadija , sunsha soyayya daga nan akayi maganar aure babu binciken dangi kasancewar Jalilah ta kama safarar kayayyaki tana kaiwa garuruwa , maganar auren Imaam da Khadija tayi ƙwari sosai ,Jalilah tayiwa wani maƙocinta magana akan ya taimaka ya kaiwa iyayen Khadija kuɗin aure , ba musu ya karɓa ya kira abokinsa suka tafi , a ranar aka sanya ranar biki wata ɗaya , suka dawowa da Jaliliah labarin ranar bikin tayi farinciki sosai , shiko Munim kullum cikin neman abinda zai samu yake wato sana'a duk inda yaje zai yi aiki sai a koresa ya rasa dalili gashi kusan kullum wuni yake da yunwa ,har ya fara tantamar anya Jalilah ba satoshi tayi a asibiti ba dan yana ganin kamar ba mahaifiyarshi bace , rana bata ƙarya inji hausawa wai sai dai uwar ɗiya taji kunya. Yau ya kama ɗaurin auran Khadija da Imaam ansha kyau da hotuna Munim kam baya ma ɗokin komai kayan kirki dazai sanya bashi dasu dan haka ya tafi yawonsa , watan satin amarya Khadija biyu ta sami ciki ta fara laulayi , sune wanan asibiti wancan asibiti , har Allah ya raya cikin ya isa aihuwa ta haifi yaronta ƙato Asim shekara ɗaya da aihuwar Asim ta sami cikin Abid , ana gobe suna Jalilah ta kwanta rashin lafiya , takai wata ɗaya tana ciwo asibiti sunce basuga abin daje damunta ba ,da asubha ta tashi da shaƙuwa Imaam da Khadija dake zaune a gurinta sun tsorata da yanayin jikin nata sosai sbda jikin yayi tsanani , suna zaune likita ya shigo yana ganin Jalilah ya girgiza kai tare da rufe mata fuska yace "kuyi haƙuri "kuka Imaam ya fara yana cewa "kece gatana idan kika tafi bani da kowa , yana ta sumbatu Khadija ta riƙeshi har aka fita da gawar Jalilah Imaam na kuka kamar ƙaramin yaro aka wuce da ita gidanta mutanen anguwa sukayi mata wanka an sanyata a makara za'a kaita kenan Munim ya dawo daga yawonsa yaga gawar jalilah ana mata sallah , Allah yayi miki rahama ya faɗa a fili ya shige gida , bayan an kaita an dawo Munim na zaune Imaam ya shigo ya gansa a takure ,cikin kakkausar murya Imaam yace "uban mai kazo yi ka fice ai ba gidanku bane "dariya Munim yayi yace "to nunamin gidan mu "lokacin da Imaam ya binciko wata jaka ta Jalilah wacce take cike da kuɗi ya firgita a take a gurin ya bugawa Munim ƙarfe a kansa ,ya fice da jakar kuɗin bai zarce ko ina ba sai gidansu ,ya nunawa Khadija cikin kissa ta rabashi da rabin kuɗinnan yasan dai ya siya musu gida amma ragowar ta sace haka kuma yake zaune da ita . Kwanci tashi babu wuya Abid yayi wayo yanada shekara biyu Khadija ta sami cikin Pooja -Pooja nada shekara uku aka sami cikin Nisha , daga nan aihuwa ta tsaya musu...! [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 23-24 Yana yana tsaye da biron a hannunsa har Ummi ta shigo ranta a ɓace tace "wlh ko ka saketa ko in saɓa maka "cikin sauri ya ɗora hannunsa kan takarɗar dake shimfiɗe kan table ya rubuta ni Ammar na saki Nisha saki ɗaya ,har yana hawaye ya duƙunƙune takardar yaba Nisha ya fice da sauri , mirmishi Ummi tayi ta shiga bedroom ɗin Nisha ta wurgo mata akwatinta kasancewar ba'a kawo kayan auran ba tace "masiyaciya kibar mana gida auranki ya janyo dalilin tarwtsewar fatincikin mu tabbas nayi nadama "Nisha na kuka ta miƙe ta ɗauki akwatin tare da raɓawa ta gefen Ummi zata wuce Ummi ta jawota tace "ko kayan ɗakin nakine ?girgiza kai Nisha tayi alamar a'a ta dawo da baya ta ɗauki mayafinta dake kan sofa ta fice tare da durƙusawa ta ɗauki akwatinta , tunowa tayi da kuɗin da Hajiya ta bata yana nan a palo dan haka ta faki idon Ummi ta ɗibe ta fice , Tana fita ta sami mai mota kasancewar Pooja tayi mata kwatancen gidan nasu , suna isowa ta biya mai mota kuɗinsa ta tsaya a bakin get ɗin tana saƙe - saƙe a zuciyarta ,a fili tace "ko waye yaba Mommah kuɗin siyan danƙareren gida irin wanan oho "ta fara nocking mamaki ne ya isheta gidan harda mai gadi bata gama ruɗewa ba sai da aka buɗe mata ta shiga ciki tsayawa kallo tayi tana mamakin inda su Imaam suka sami kuɗi haka , turo door ɗin palon tayi tare da sallama ta tarar da Imaam da Pooja da Mommah zaune suna kallo , da gudu ta isa gurin Imaam tana dariya tace "Imaam ko kazo gidan ? murmishi mahaifin nata yayi kana yace "afuwan ƴar albarka zanzo ba yanzu ba . Mommah dake washe baki tace "kaga Hajiya Nisha ikon Allah" Pooja kam kama hannunta tayi suka nufi bedroom ɗinta ,suna shiga suka zube kan gado Pooja tace "wato shine kika turomin faɗan da mahaifiyar Ammar take yi miki ta whtsapp ko ? murmishi Nisha tayi ta buɗe takardar da Ammar yayi mata saki ta rungume tare da miƙawa Pooja , karɓa Pooja tayi kana tace "saki ɗaya fa yayi ?"eh man ai yanzu dai naji daɗi "Nisha ta faɗa tana dariya , Pooja ce tace "kinko sanya masa maganin ? eh nasa amma ni banga yayi komai ba "Nisha ta faɗa tana son jin maganin meye Pooja ta bata , Pooja zata ƙara magana sukaji sallamar Mommah da ƴar fara'arta tace "na ganki da ɗan aiwati kwana zakiyi ne ?eh Nisha tace "kana ta ɗanyi murmishi tace "Ammar ɗin yaje " Singapore "to Allah ya dawo dashi lafiya "Mommah ta faɗa , suka amsa da amin. Har ta fita ta dawo tace "ƴar albarka mai kikeso a dafa miki ? duk dan Mommah ta basu guri suyi hira yasa ta cewa "kome kika dafa Mommah zanci "Mommah ta fice jiki na rawa ,Nisha ta kari Pooja tayi rau rau da ido sai kuma tace "anty Pooja kina ganin idan Mommah taji gaskiyar abin da ya faru bazamu shiga tashin hankali ba ?tsaki Pooja tayi kana tace "tunda an ƙetare waccar gadar saura ragowa dole ki shiryawa koma menene "ywwa anty Pooja inada tambaya "Nisha tace "tana dariya "naga kun koma gidan ƴan gayu ne waye yayi muku sabil ?"gaban Pooja ne ya faɗa tana gudun tace "motarta aka siyar a sami matsala amma dole zata gaya mata gaskiyar zance ,my lil sis ?"na'am Nisha tace "tana kallon Pooja "Mommah ta siyar miki da motar da akayi miki kyauta a kayan aure "murmishi Nisha tayi ba tare da nuna damuwa ba tace "dashi ne akasi wanan gidan ?"eh man Pooja tace "tana rungumota Pooja ta fashe da kuka ,can kuma tayi shiru . Mommah dake kitchen yau da kanta take haɗawa Nisha abinci mai rai da lafiya bayan ta gama ta jerashi da juice a dogon tirai ta kawo dining ta ajiye kana taje ta kira Nisha , tasowa Nisha da Pooja sukayi a tare sunata hirarasu lokacin Imaam ya fice ,har dare yayi suna hirar duniya sai da ɗaya tayi bacci sanan sukayi shiru. Washe Ammar na zaune a ɗakinsa abin duniya ya damesa musamman da idan yaje part ɗin Nisha yaga wayam sai ya dawo nasa part ɗin da kuka . Yau satin Mheera Uku ,da safe ta tashi da amai kamar zata amayar da ƴa ƴan cikinta ,kasancewar Ummi na ɗakinta ko jinta batayi ba ,sai da tayi amai sau uku ta wanke fuska ta dawo ta kwanta , har bacci ya fara ɗaukarts Ummi ta shigo riƙe da shayi a hannu ta tama jikinta taji yayi zafi sosai , family doctorn su ta kira cikin ƙan ƙanin lokaci sai gashi yazo Ummi tayi masa iso zuwa ɗakin Mheera ya shiga tare da zama a palo Ummi ta ɗagota ta riƙe mata hannu suka taho palon , zaunar da ita Ummi tayi suka gaisa da doctorn ya tambayi meke damunta "wlh ban sani ba Ummi tace tana dai yawan zafin jiki sosai "kodai maleriar tata ce ?doctor yace "yana fitoda abin gwaji ,miƙawa Ummi yayi yace "tayi fitsari a nan ta kawo mu gani "gaban Ummi ne ya bada rass tunowa da aika aikan da Ammar yayi ta ƙarɓa jiki a sanyaye ta riƙe hannun Mheeera suka wuce bedroom ta shiga toilet tayi fitsarin , bayan ta gama Ummi ta sake riƙeta suka dawo palo ta miƙawa doctor robar suka zauna , abin gwaji yasa yaɗan jima can anjima ya ciro ganin abin ya zana layi biyu ya sashi dubawa da sauri ya ajiye wanan ya kuma buɗe sabo ,shima layi biyu ya nuna a firgice doctor ya ɗago kai yace "ciki fa!! "ciki !! Ummi tace "ido a waje kamar zai faɗo lokaci ɗaya hawaye suka fara zarya a fuskarta tace "innalilahi wa'innaɗihairraji'un wanan wacce irin rayuwace ?doctor yace "ke Mheera a ina kikayi ciki ?"amai ne ya taso mata da gudu ta koma bedroom ɗinta ta faɗa toilet ta ɗinga kwararawa sai da ta gama ta buɗe famfo ta kora sanan ta dawo kan gado ta kwanta sam taƙi komawa palo . Ummi da tagaji da jiran dawowar Mheera a zuciyarta tace "kota dawo ma me zata ce barin samu in rufe bakin doctor "doctor ina zuwa "Ummi tace "tare da miƙewa ta fice kai tsaye bedroom ɗinta ta wuce ta buɗe bed side drower ɗinta ta ciro kuɗi masu yawan gaske ta dawo gurin doctor tace "idan har ka rufamin asiri ka zubar da wanan cikin zan baka wanan ƙuɗin "washe baki doctor yayi kana yace "hajiya ai mun saba kashe wanan case ɗin babu damuwa tazo muje "ɗakin Mheera Ummi ta shiga ta sanya mata hijab tare da ɗauko wayar Mheeran ta ruƙo hannunta suka fito , a motar doctorn suka wuce kai tsaye hospital ɗin da yake aiki suka nufa , suna isa yayi parking suka fito tare da ce musu su shiga shi zai duba abu a office yazo ,nuna musu wani ɗaki akayi kamar na tiyata Ummi ta shigar da Mheera suka zauna suna jiran isowar doctor , bai ɗau lokuta masu yawa ba sai gashi ya shigo hannunsa riƙe da wani abu da magunguna cewa "yayi Hajiya bari a ƙara yin gwajin nan mugani anya cikine kuwa ?"zuba masa ido Ummi tayi yayi gwajin cikin ikon Allah yaga yanka ɗaya ,a firgice ya miƙe tare da cewa "na koma kamar zautacce "ɗazu fa naga ciki yanzu ya nuna babu "ɗaga hannu sama Ummi tayi harsa hawayen farinciki a haka sukabar asibitin bayan an haɗa mata maganin zazzaɓi , a motar su ta komawa kasancear doctor ne ya kawosu bakin Ummi baya rufuwa . Washe gari Nisha ta fito dama tace "wa Mommah zataje anguwa Mommah tayi mata Allah ya tsare , kai tsaye mota ta hau tare da faɗar inda zai kaita ,sunyi tafiya mai nisa sanan suka iso gurin bolar da mahaukacinnan yake zama....! Afuwan babu yawa [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 25-26 Kuɗi ta ciro ta miƙawa mai motar kana ta fito tare da dube dube abda bata gansa a inda ta saba ganinsa ba , guri ta samu ta zauna tare da zuba tagumi tana nazarin ta ina zata fara nemansa , lokaci nata tafiya har yamma tayi babu shi babu alamarsa ta miƙe tare da share hawayen fuskarta ta kuma tarar mota ta shiga , suna barin gurin shi kuma yazo ya zauna yana tunanin inda zai bi ya haɗu da abokiyarsa , tana cikin mota tana nata tunanin har aka wuce get ɗin gidansu kasancewar gidan a bakin titi yake , kuɗi ta miƙawa mai mota ta shige gida ,tana shiga ta samu Pooja bata nan taje kitso sai Mommah ita ɗaya da ƴan aiki dama samarin gidan hutunsu ya ƙare sun koma makaranta , faɗawa jikin Mommah Nisha tayi tare da cewa "na gaji Mommah "murmishi Mommah tayi kana tace "to sannu ya kika samesu ?"suna lpy Nisha tace "tare da cire mayafin kanta tace "ina anty Pooja ?"taje kitso "Mommah ta bata amsa , har ta miƙe zata wuce bedroom ɗinsu taji Mommah ta kira sunanta , gabanta na faɗuwa tace "na'am "naga kuɗaɗe masu yawa a jakarki mai zaki siya ?"ajiyar zuciya Nisha tayi dan ta ɗauka Mommah ta gano auranta ya mutu ne tace "lahh Mommah ai kakar Ammar ce tayimin kyautarsu "washe haƙora Mommah tayi kana tace "aiko ki kawo a adana miki inba haka ba zaki gantalar dasu "no Mommah akwai uzurin da zanyi dashi "Nisha ta faɗa tana wucewa "dan batason ƙara jin wata shawarar tasani sarai Mommah na son karɓar kuɗin ne tayi wasu uzuri dasu , Nisha na tafiya Mommah tayi tsaki kana tace "wayon tsiya yayi miki yawa aiko sai na ɗibi wani abun dan ana bina bashi . Zaune Abba yake a gaban boka ,boka ya gama surutansa na tsafi kana yace "mun cire ciki kuma jininka ne yanzu saura ɗaya , dazarar mun samu tabbas ka haye kujerar mulki an gama washe baki Abba yayi kana yace "Boka babu matsala shima za'a samu "Abba ya miƙe tare da yiwa Boka sai anjima kasancewar Bashir baya nan da kansa yazo yasa shi surutai a mota yana cewa "tabbas nayi dabara da na haɗa auran Ammar da yarinyar Imaam dama dalilin da yasa bana son auran shine babu wanda yasan inda ƴan uwnsa suke wanan shine dalili , amma indai har zata dinga samo min biyan buƙata ta ai shikenan "Abba ya cigaba da tuƙi yana dariya. Mheera taji sauƙi sosai kasancewar yanzu ta daina jin laulayin ,kuma jikinta yayi ƙarfi ,taci kwalliya ta fito sanye da sari mai ruwan madara sai takalminta baƙi da mayafins ,bakin nan yasha janbaki tayi kyau sosai tazo gurin Ummi tace "Ummi ni yau gidan Hajiya zani kuma sati ɗaya zanyi "to Allah ya tsare dama Hajiya tace "bana tilasta miki ne nama ji sauƙin magana ,akwai kuɗi a bankin ki ko ?"eh "Mheera tace "ta janyo ƴar jakarta mai kyau data zuba kayanta ta fice ,drivers na ganinta ɗaya ya rugo da gudu tare da karɓar jakarta suka jefa mota ta faɗa musu inda zasu kaita aka buɗe musu get suka tafi . Bayan tafiya Mheera wayar Ummi ta fara ring ,ganin baƙuwar number ya sata ƙin ɗagawa sai da akayi kira wajen sau biyar sanan ta ɗaga a hankali tace "waye ?"Abba dake wasa da gashin Shukra yace "au bama kiyi saving ɗin number ta ba kenan ?"murmishi Ummi tayi kana tace "to ai Habiby ka fiya sauya layi ne "tace ya garin ya aiyuka ?"komai lafiya Abba ya faɗa yana yiwa shukra alamar taje gefe zasuyi magana da wacce yake waya , Ummi ce tace "yaushe zaka dawo ?"dariya Abba yasa kana yace "ki daɗa haƙuri insha Allah na kusa dawowa zan kai sati uku nan gaba "ran Ummi ne ya ɓaci ta tsinci kanta da kashe wayar ta ajiye , Abba kam yayi nisa ko a jikinsa bai ƙara kira ba ya ajiye wayar sukaci gaba da sha'aninsu . Rabon da Ummi tasa Ammar a ido yau kwana biyu kenan yama kulle ƙofarsa , damuwa tayi mata yawa sosai gata miji gata ƴaƴa ta zauna ta zuba tagumi . Tana cikin tunani ne taji wayarta na ruri , babu suna ta yanzu ma a fili tace "ko waye oho "sai ta ɗaga , jin ance Hajiya barka da fatan kin wuni lafiya ko ?"eh lafiya kamar Bashir ?"eh nine tabbas dama ina son ƙara tunatar dake ne hanya a buɗe take am free ko wane lokaci "saheɗan ne ya fara yiwa Ummi huɗuba da ta amince , cikin sa'a kuwa tace "na amince amma bazai yiwu kazo gidana ba sai dai mu haɗu a naka gidan "murmishi yayi kana yace "babu damuwa zan turo miki adreshin gidan da zakizo "to Ummi tace "ta miƙe tayi wanka tare da feshe jikinta da turare ta ɗauki jakarta da take cike da kuɗi ta ɗau wayarta ta fice sai da takai bakin Ƙofa sanan tasa hijab ,drivers na tambayarta tafiya ne Ummi na ce musu yanzu zata dawo , tana fita ta tari mai mota zatayi wa mai mota magana ƙarar saƙo ya shigo wayarta na adreshin gidan , kwatance ta yiwa driver sanan ta shiga , su shafe awa ɗaya da rabi suna tafiya sanan suka iso gidan , bayan mai motar yayi parking ta fito tare da bashi kuɗinsa , har zatayi nockiing ta tuno abin da zatayi fa zina ne ba alkairi bane "to ni ina zansa rayuwata miji ya mai dani kamar dutse "Ummi ta faɗa tare da ƙwalawa mai motar daya kawota kira tace "ya mayar da ita , shiga tayi ya koma da ita gida ta ƙara masa kuɗi. Bashir dake zaune kan danƙareren gadonsa wanda ke malale da bed sheet ya baje yana jiran shigowar Ummi , tun tana yana duba lokaci har yaji ana kiran sallah yau kam ko masallaci baije ba a gida yayi sallahar yana jiran Ummi har akayi isha'i shiru , number wayarta ya fara kira yaji a kashe , tsaki yayi tare da wurga wayar gado . Ummi na komawa gida ta fara kuka , a fili tace "Allah na gode maka daka nusar dani gaskiya Allah ina daɗa gode maka . Washe gari Zaune Ammar yake a wani ƙayataccen club wanda daga ganinsa kasan ƴaƴan masu faɗa aji ne a cikinsa , hannunsa na dama riƙe da beer daga gefensa kuma budurwa ce matashiya da bazata wuce shakara ashirin ba , kiɗa ne ke tashi a gurin kamar ginin zai tsage mutanen ciki komai harkar gabansa yake yi , Ammar dake zaune ya miƙe tare da riƙe hannun budurwar suka fara rawa ,wayarsa ce ta fara ring ya ciro ta a aljihu ganin number Ummi yasa shi ɗan ɓata rai yace "barka Ummi "Ummi bata jin abinda yake faɗa kasancewar ƙara da gurin ya kaure dashi sai magana take ama baya jinta ,mai makon ya kauce daga gurin hayaniyar sai daɗa shiga yake Ummi ta kashe wayarta tana tunanin ina to Ammar yaje haka ?shi da baya son kwana a wani guri idan ba gidansu ba. Yau kwanan Nisha uku da zuwa , zaune suke a bedroom ɗinsu suna hira Pooja na shafa powder tace "sis kinsan me "a'a Nisha tace "Pooja tace "naga kwana biyu Mommah na yawan waya da wasu nutane idan na shiga sai inga ta katse ko kuma ta daina maganar ,a ganina babu abin da zata ɓoyemin "hmm Nisha tace "kana ta ƙara da cewa "amma dai kinsan Mommah idan tana magana akan wani abun musamman ma na kuɗi bata son koda Imaam yaji ?"kinsan haka meye na damuwa ? suna tsaka da hira sukaji Mommah ta shigo da kuka tana rafka salati tana cewa "duniya ba gidan zama ba Allah ya karɓi baƙuncin ka "da sa sauri su Pooja suka miƙe tare da cewa "waye Nisha dafe da ƙirji tace "Mommah waye ?...! Kuyi haƙuri daga gobe insha Allah zaku dinga samun typing akan lokaci nagode da adu'oinku Allah yabar ƙauna 😘. Wa kuke ganin ya mutu ?. [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 29-30 Rayuwa taci gaba da tafiya suna kula da ƴaƴansu ta fannin islamiya da boko shiko Munim tunda ya tashi ya tsinci kansa a wanan yanayin ya rasa inda zashi dan haka ya dinga tafiya babu gajiyawa. CIGABAN LABARI. Mommah na matsar ƙwallah ta miƙe tare da ficewa waje , sai da tayi nisa da gidan su sanan ta ɗauko wayarta a hand bag ɗinta ta danna number Hajiya Faɗimatu ,sai da tayi ring sau biyu sanan ta ɗaga tace "kin kira ɗazu ina tare da mutane ne Hajiya nayi miki tambaya kinƙi bani amsa "dariya Hajiya Faɗimatu tasa kana tace "yau zan shigo gari insha Allah zan baki sirrin komai "cikin jin daɗi sukayi sallama Mommah ta kashe waya ta koma cikin gidan , zuwa ƙarfe biyar na yamma Mommah tace "wa Mami zamu koma gida "kuka Mami ta kuma fashewa dashi tana cewa "anya Khadija kina neman gamawa da duniya lafiya kuwa ? mahaifinki ya mutu amma kina nuna rashin damuwa "Mami gaskiya ki daina yimin haka ya zaki dinga yimin mugun fata bayan kinsan mutane da yawa suna jin abin da kike faɗa ,kuma nace nasan nayi kuskure zan gyara "Mommah tace "tana kallon Mami , cewa tayi "Pooja ku tashi mu tafi "Nisha da Pooja da suka riƙe hannun juna a tare sukace "anan zamu kwana "ko sallama bata yiwa mahaifiyar tata ba ta fice. Washe gari tun asbha Mommah tayi wanka ta sauya kaya ta kame a palo , Imaam ne ya dawo daga masallaci ya kalli Mommah yace "yau an tuno da sabuwar soyayya kenan ?"murmishi Mommah tayi kana tace "barka da safiya "ywwa barka da fatan kin tashi lpy ya ƙarin haƙuri ?"alhmdulilh Mommah tace "bayan Imaam ya wuce ɗakinsa ta miƙe zuwa kitchen taga ƴan aikin gidan basu ma fito ba ,da sauri taje ta tasosu tare da ce musu ku haɗa break fast da wuri zani anguwa "da sauri suka fito dama su biyu ne suka fara aiki cikin sauri ita kuma ta koma ɗakinta , ganin wayarta tayi tana kawo haske ya sata dubawa gani tayi Hajiya faɗimatu ta kirata har sau uku ,da sauri ta danna kira ring ɗaya Hjiya faɗimatu ta ɗauka tace "Khadija tun jiya na shigo gari ya kamata yau kizo "dama na shirya kiranki nake jira "Mommah ta faɗa tana murmishi , yauwa bara in tura miki adreshin gidan "Mommah tace "to tare da ajiye wayar , ƙara kawo haske wayar tayi a karo na biyu tare da alamar shigowar saƙo ,Mommah ta duba taga adreshin da komai da zai sadata da gidan kai tsaye , jinjinawa tayi a fili ta kama haɓarta tace "ni ƴasu a ina wanan mata take samun kuɗi haka , nasan anguwar nan sosai dan manyan masu kuɗi ne a nan to Allah yasa a barni in shiga "ta fito palo ta nufi dining taga an jere abinci cikin sauri ta fara ci har ta gama ta goge bakinta ta nufi ɗakin Imaam , zaune ta samesa da alƙur'ani a hannunsa yana karatu yana ganinta ya tsaya tare da ɗago kansa yace "zaki koma gidan rasuwar ne ?"ni jiya naje da yamma nayi gaisuwa anjima zan koma "eh Mommah tace "naso kwana tunaninka ya hanani shiyasa yau zanyi sammako "to a dawo lafiya "Imaam yace "baka bani kuɗin mota ba "Mommah tace "tare da kallon Imaam , kiyi haƙuri bani da kuɗi yau nasan bazaki rasa ba "yana rufe baki Mommah ta fice fuuuu. Tana fita ta samu mai mota tayi masa bayanin inda zai kaita , faɗa mata kuɗin motar yayi tace "zata bashi yace "ta shiga suka tafi, sunyi tafiya sosai sanan suka iso anguwar mai mota yayi parking ta fito ta miƙa masa kuɗinsa ya tafi . Lambar Hajiya Faɗimatu ta danna amsawa Hajiya Faɗimatu tayi tace "ki juyo ga gidan nawa nan yana kallonki mai pink ɗin get , juyowar da Mommah zatayi taga wani haɗaɗɗen gida mai kyau sosai ta waro ido tare da cewa "wayo tunda nazo duniya ban taɓa ganin gida mai kyan wanan ba "duk a cikin zuciyarta take wanan maganar ,takowa tayi a hankali ta isa bakin get ɗin ta hau nocking mai gadi ne ya buɗe mata tare da cewa "Hajiya tace "ki shiga "washe baki Mommah tayi tace "to nagode "ta kutsa kai cikin gidan , tun daga harabar gidan ta fara kale kale har ta isa bakin wata ƙofa mai kyaun sosai ta hau nocking , Hajiya faɗimatu dake shirin fitowa ta turo ƙofa tare da faɗaɗa fara'arta tace "barka da isowa ki shigo "shiga Mommah tayi ta zauna kan ɗaya daga cikin luntsuma luntsuman kujerun palon tahau kale kale , wata ƴar aiki ce ta shigo hannunta riƙe da babban tirai mai cike da kayan motsa baki ta ajiye kan table ɗin dake gaban Mommah tare da gaishe ta , amsawa Mommah tayi tare da tambayar ƴar aikin ina Hajiyan tayi ?"ta shiga ciki ƴar aikin tace "ok "Mommah tace "ƴar aikin ta wuce , an lau tsawon mintuna talatin sanan Hajiya Faɗimatu ta shigo hannunta riƙe da wasu maƙudan kuɗaɗe ta zubesu kan cinyar Mommah , cikin rashin fahimta Mommah tace "wanan fa ?"naki ne dukka kuma inhar kina tare dani zaki samu sama da hakan "murmishi Mommah tayi na jin daɗi tace "aikuwa kamar kinsan bani da kuɗi godiya nake ƴar uwa ,na gode wa Allah daya haɗani dake a lokacin da nake neman taimako "murmishi Hajiya Faɗima ta kuma yi batace komai ba , Mommah ta dinga cin abinci kamar mai yunwa ko wanne sai da taci taji irinsa tun ƙarfe bakwai na safiya tazo a burinta bama yanzu zata koma gisa ba sai nan da ƙarfe shida na yammah , bayan anyi azhar sunyi sallah suka wuce dining room cin abinci nan ma Mommah tasha kalo sosai dan gani take idan ta sami irin wanan gidan ta gama samun komai na rayuwa , bayan sun gama cin abinci Hajiya faɗimatu takai Mommah bedroom ɗinta ,anan kalo ya koma sama iya rikicewa Mommah tayi dan gani take kamar karta koma nata gidan kasancewar kayan alatun daya haska ɗakin duk iya baƙincikin mutum dole ɗakin ya burgeshi , zama sukayi kan bed Hajiya faɗimatu tace "Khadija yanzu meneme burunki a rayuwa ?"burina shine inga nayi kuɗi na gida gida ko kuma na siya kamar wanan nakin da kike ciki ya zamo komai sai dai ayimin shine burina amma nafiso nayi kuɗi "Mommah ta fashe da kuka tace "ƙila bamu da rabon yin arziƙi ne a duniya "taɓo kafaɗarta Hajiya Faɗimatu tayi tare da jijigata tace "haba meye na kuka kinada ni fa to mai zai sa ki dinga kuka zan zame miki gatanki "washe haƙora Mommah tayi tace "nagode sosai nasan ke aminiyar ƙwarai ce tabbs kinada hali na gari "barin kira driver yazo ya kaiki gida "zaro ido Mommah tayi kana tace "sai dare zan koma ai "to Allah ya kaimu . Tun safe Pooja da Nisha suke saka ran zuwan Mommah amma shiru dama Mami ta gaya musu baza tazo ba sun musa , har ƙarfe biyu shiru har akayi sallahar la'asar ganin bata zo ba yasa su shiryawa suka dawo gida . Bayan sun sauka a mota suka buɗe get ɗin gidan nasu suka shiga a palo suka zauna suna ƙwalawa Mommah kira amma sunji shiru bata amsa ba , Pooja ce ta miƙe ta wuce bedroom ɗinta nanma shiru bata nan ,da mamaki ta dawo gurin Nisha tace "Mommah fa bata gidannan ko lafiya ?"Nisha dake jona waya a caji tace "ina ta shiga ne ?"suka tafi side ɗin ƴan aiki tambayarsu sukayi ko sun san inda Mommah taje ?"ɗayar ce tace "tadai yi breakfast da asubah tafice , gabansu ne ya faɗi a tare suna tunanin to ina Mommah taje ?"basu da mai basu amsa yasa su yin shiru , har sallahar magrib bata dawo ba ,sukaji sallama da gudu suka rugo sun ɗauka Mommah ce sai sukaga Imaam ne sannu da dawowa sukayi masa tare da ce masa kasan inda Mommah taje ?"ban gane ba ina ce taje gidansu ne kuma kuna can kuma ?"a'a bamu ganta a can ba yau "Pooja ta faɗa tana kallon Imaam , to kun gwada wayarta ?"eh Nisha tace "wayarta a kashe wlh taƙi shiga "Yah subhanallah Imaam yace "tare da neman guri ya zauna ,ya ciro wayarsa a aljihu ya danna number Mommah a kashe , tunani ya fara to ina taje gasu Nisha sun zuba tagumi suna kallonsa ,har ƙarfe takwas da rabi tayi suna gwada number Mommah shiru bata shiga ba . Tun Hajiya Faɗimatu na ganin dare nayi Mommah zata tafi taji batayi maganar tafiya ba gashi har ƙarfe goma sai hira suke , hamma Mommah ta fara tace "wa Hajiya Faɗimatu nifa anan zan kwana "ba tare da musu ba Hajiya Faɗimatu ta amince mata tare da bata ɗaki mai kyau iri ɗaya da nata , tunda Mommah ta shiga ɗakin nan sanyin A.C ya fara ƙaɗata ta lumshe ido tana cewa "tabbas kuɗi sunyi a rayuwa Allah ka ɗorani a kanta ta ƙaramin kuɗi bayan wanan wanda ta bani "Mommah ta kwanta kan royel bed wanda yaji bed sheet mai kyau sai ƙamshi yake , tunani ta fara idan tayi kuɗi akwai abubuwan da zatayi masu yawa tama mance da tabar mutane a gida , sai da bacci ya fara shirin ɗaukarta ne ta tuno da ai yau su Pooja zasu dawo Allah ma ya taimaketa ta kashe wayarta , da tunanin duniya bacci yayi gaba da ita. Pooja da Nisha kuka suka dingayi bacci ɓarawo ne yayi gaba dasu a palo ma suka kwana Imaam ko yayi zaton Mommah ta ɓata ne ,ƙarfe ɗaya na dare ya tashi ya ɗauro alwalah ya fara nafil fili yana roƙon Allah akan Allah ya baiyanar da Mommah har yana haɗawa da kukansa ,a kan sallahya bacci ya ɗaukesa , ba shi ya farka ba sai wajen ƙarfe biyar da rabi lokacin an fito daga sallahar asbha , bayan yayi alwalah ya fito zashi masallaci ya tarar da su Nisha a palo suna bacci , da kallon tausayi ya bisu kana ya tashe su yace "suyi alwalah ya wuce masallaci , tagumi Nisha tayi sai kuma ta fashe da kuka tana cewa "Allah sarki Mommah Allah ya baiyanaki ko kuma ta tafi wani gurinne da kanta oho "miƙewa Pooja tayi ba tare data kula Nisha ba ta wuce bedroom ɗinsu ta shiga toilet ta ɗauro alwalah ta shimfiɗa sallahya ta kabbara sallah. Nisha dake zaune bata ko tashi ba har Imaam ya shigo ya sameta ,tambayarta yayi mai yasa bataje sallah ba ?"miƙewa tayi dan bata da amsa ta tafi yin alwalah , bayan sun idar da sallah suka gaishee da Imaam ,ya kira sunan Nisha yace "Nisha "tace "na'am "yaushe zaki koma gida kwanakin sunyi yawa har yanzu mijin naki bai dawo ba ?"eh Imaam wata biyu zaiyi wani aiki suke "to amma dai kafin ya dawo zaki koma gidanki ko ?"sunkuyar da kai tayi tace "Imaam bama jituwa da mamarsa shiyasa yace "inzo tace "bata sona "ƙura mata ido Imaam yayi kana yace "to akan me amma ai naga kamar ƙawar mamanki ce ko ?eh Pooja da sai yanzu tayi magana tace "to kuje Allah yayi muku albarka "suka amsa da amin suka fice . "Ke a tunaninki ina Mommah taje ?"Pooja ta tambayi Nisha . "Nasan duk inda zataje zata dawo sabda ita ba yarinta bace kuma ina ji a jikina Mommah tana lafiya lou "Nisha ta bawa Pooja amsa. Gidan Hajiya Faɗimatu . Washe gari aka jere abinci sunkai kala biyar a dining room ,Mommah na tashi daga bacci ta ɗauki sabon brush ta matsa man goge baki tayi wanka tana fitowa ɗaure da towel ta goge jikinta ta zauna gaban dress mirorr ta shafa mai da hoda ta sanya turare mai ƙamshi ta fito palo , lokacin Hajiya Faɗimatu bata tashi daga baccin data koma ba har ƙarfe bakwai tayi Mommah na zaune a palo tana kallo . [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 31-32 Hajiya Faɗimatu tace "barka dai Khadija na ɗauka shirin gida zakiyi "Mommah na ɗan sosa kai tace "yanzu ma kuwa "ta miƙe tare da komawa bedroom ɗin da ta kwana ta ɗauko hand bag ɗinta ta fito , muje kiyi break fast sai ki tafi "Mommah jiki na rawa ta miƙe suka nufi dining room tayi break fast ta cika cikinta damm tana son tambayar Hajiya Faɗimatu ta kasa ,daga ƙarshe dai ta miƙe tare dayiwa Hajiya Faɗimatu godiya ,a harabar gidan suka tsaya Hajiya Faɗimatu tace "idan kin shirya yin aikin kya kirani gobe zan koma india "to Mommah tace "cikin rawar jiki ,Hajiya Faɗimatu tasa driver ya kai Mommah gida , kasancewar gidansu Mommah akwai mai gadi motocin ne babu yasa driver nayin horn aka wangale get ɗin suka shige ,bayan yayi parking Mommah ta buɗe ƙofa ta fito tana yiwa driver godiya ,ya juya ya tafi ita kuma ta shige ciki , da sallama ta shiga fuskarta shimfiɗe da fara'a ta zube a palo kasancewar bata ga kowa ba , Pooja -Pooja Mommah ta ƙwala mata kira ,da sauri suka zubo Pooja sa Nisha har suna rige rige ,Mommah na ganinsu tayi dariya tace "ƴan biyu na "Nisha ce tace "Mommah ina kika shiga munata nemanki ? "wlh gidan wata ƙawata naje tun muna primary rabona da ita tare da yi mata gaisuwar rasuwar iyayenta naje na samu batada lafiya ma kuma babu kowa a gurinta shine na zauna ,wayata kuma ta ɗauke babu chaji "Pooja dake kallon Mommah tace "ai Mami nata faɗa tace "dama tasan ba dawowa zakiyi ba wai baki damu da mahaifin....katseta Mommah tayi a zafafe tace "baki da hankaline idan Mami ta faɗamin haka kema sai ki mai maita ?"sunkuyar da kai Pooja tayi kana tace "yi Haƙuri Mommah "Imaam ne ya shigo hannunsa riƙe da leda yana ganin Mommah yace "ke kuma ina kikaje "Mommah na washe haƙora tace "haba Imaam kana yimin tambaya kamar ƙaramar yarinya "zama Imaam yayi yana kallon Mommah yana kuma buƙatar amsar tambayarsa , abin da ta gayawa su Nisha shi ta faɗa masa , kasancewar ya ɗauki soyayyar duniya ya ɗora mata yasa shi cewa "amma dai kinsan baki kyauta ba ko ?"eh zani gobe "Mommah ta faɗa a taƙaice . Ko da Mheera taje gidan Hajiya ta samu Hajiya zaune ita da wata yarinya mai suna Aisha tana danna mata ƙafa ,Hajiya na ganin Mheera tace "kaga sarauta "Mheera tayi dariya tare da faɗawa kan sofa tace "Hajiya Ammar ya saki Nisha fa "a zabure Hajiya ta miƙe tare da cewa "saki fa kikace ?"bana son wasa daga zuwanki ko jaka baki ajiye ba zaki tayar min da hankali ?"dariya Mheera tasa kana tace "yanzu dai kisa ƴan aiki su kawomin abinci inci dan yunwa nakeji "to acici kin sanyani cikin tunani kuma kice yunwa kikeji wanan ai ƙarya ce "Hajiya ta faɗa tare da gyara ɗaurin zaninta ta nufi cikin gidan tana ƙwalawa ƴan aikin gidan kira , Mheera dake nazarin suɓul da bakan da tayi wa Hajiya yasa ta rufe baki tace "na shiga uku ai Ummina na tonawa asiri yawo ga Hajiya masifatu ". Dawowa Hajiya tayi hannunta riƙe da food flaks ta ajiye gaban Mheera tace "maza kici ki bani labari "Zaro ido Mheera tayi tace "nifa wasa nake miki so karma ki ɗauka da gaske ne "cikin rashin yarda Hajiya tace "wato ni kika mayar abokiyar wasanki kuma kalmar saki da kika faɗa akwai wata a ƙasa tabbas nasan cikin biyu anyi ɗaya ". Ba tare da ta kuma kula Hajiya ba taci gaba da cin abincin ta . Bayan ta gama cin abinci Hajiya tace "ke Mheera ina saurararki "farr da ido Mheera tayi wa Hajiya kana tace "wasa ne fa " Hajiya tace "ke Aisha miƙo min waya ta "Aisha na miƙowa Hajiya waya Hajiya ta danna number Abba tace "Umar kana gida ne ?"Abba dake zaune gaban Boka ,yace "ai nayi tafiya Hajiya ina wuni "lafiya Hajiya tace "wai Mheera ce tace "min wai Ammar ya saki Nisha "a zabure Abba ya miƙe tare da cewa "Nisha fa kikace ?"saki ? har zai fice Boka ya dakatar dashi Abba ya kashe wayar . "Zauna muyi magana zan duba maka komai yanzu "hankalin Abba ne ya fara kwanciya yana jin a jikinsa Ammar bai saki Nisha ba sbda yasan da anyi sakin da Ummi ta faɗa masa , wani irin siddabaru Boka yayi kana ya ɓata rai yace "tabbas an saketa takai sati biyu bata gida "zaro ido Abba yayi yace "na shiga uku burin bazai cika ba tabbas bazai cika ba waaayo "zai cika inhar kabi abinda zan faɗa maka "Abba yaji muryar Boka na magana "zanyi koma menene idan har zan mallaki kujerar Governor ,zan kashe koma waye zan lalata koma waye Boka umarninka nake jira "kecewa da dariya Boka yayi kana yace "kasan dai daga wanan election ɗin sai hawarka kujera ko ?"Abba yace "eh "Boka yace "an sami ciki a gidanka da gudan jinin mukayi amfani gurin shayar da DODO jini kuma mun gano jininka ne ya haɗu yai ƙarfi sosai inda hakan zata sake kasancewa da munyi farinciki nayi maka alƙawarin hawa kujera nanda sati biyu "cikin rawar jiki Abba yace "na yarda indai Nisha ce zan koma yau in dawo da ita sbda cikar burina " dariya Boka ya kuma sawa a karo na biyu kana yace "a cikin ɗiyarka muka kwaso abinda mukayi alƙawari da kai "rassss gaban Abba ya bada yace "ɗiyata kuma wacce ?"badai yarinyar cikina ba ?"eh ita "Boka yace "alamar tabbatarwa , a razane Abba ya kuma kallon Boka yace "kenen Mheera ta lalata rayuwarta ? a jinina ! "ka maida komai ba komai ba idan hakan ta sake faruwa kahau kujera to zamuyi mata aikin da zamu kulle bakin wanda ya aureta bama zai tabbatar ba budurwa bace "nazari Abba ya fara shikam yama zai yi wanan lamari ya kasance yasan dai a zahiri babban saɓo ne mafi muni idan yayi haka ya saɓi Ubangiji da yawa , wata zuciyar tace "ka aikata abin da boka ya umarceka kawai shine mafita "zan tafi Boka zuwa gobe zan dawo "da kallo Boka ya bishi har ya fice ,bayan Abba ya koma masaukinsa ya buɗe door ɗin palon zai shiga Shukra tazo da saurinta zata karɓi jakar hannunsa ya dakar da ita , ƙara tahowa tayi ta rungumeshi ta baya tana mai sanya tafin hannunta a nashi ,bai yi wata wata ba ya tureta har tana faɗuwa ƙasa , niko nace karuwanci bai yi ba. Kai tsaye ya wuce bedroom ya kwanta kan bed ya ɗora hannayensa a kai yana mai jin wani iri a jikinsa tashi ɗaya gumi ya karyo masa tambayoyi suka taho masa a tare "shin waye yayiwa Mheera ciki ?badai nufin Boka Ammar ne ya lalata mata tarbiya ba ?kai ina wlh ban yarda ba Mheera nada tarbiya saukar alƙur'anin ta biyu haka ma Ammar kullum cikin tsoron Allah suke "wasu zafafan hawaye suka zubowa Abba ya ƙara da cewa "dama haka masu neman shugabci ke shan wuya kafin su samu lol (wasu ba ?). Abba na tafiya boka yasa dariya yace "na gama aikinka tun satin daya wuce sbda da zarar zaɓe yazo kaine ma mai ci ba sai ansha jini ba ,wanan aikina ne inason a bani SARKIN BOKAYE, kuma sai na kuma haɗa ƴarka da ɗanka sun kuma samar min da abinda DODO ya buƙata "ya kuma tuntsurewa da dariya a ƙaro na biyu. Tunda Mommah ta dawo taji gidan nata yama fitar mata a ka sabda gidan Hajiya Faɗimatu data gani ya mugun tafiya da ita , kasancewar rana ce kuma yanzu sukayi azhar ana shirin zuwa duning cin abincin rana taji bazata iya ci ba idan har bata kira Hajiya Faɗimatu ba ,batasan ko wanne irin aiki bane amma tana da yaƙinin baya wuce safara daga wani gari zuwa wani gari ,tana tsaka da tunani Nisha ta turo ƙofa ,ɗago kai Mommah tayi tare da cewa "yawwa zonan "ƙarasowa Nisha tayi Mommah tace "yaushe zaki koma gidanki ?"sai Ammar ya dawo "Nisha taba Mommah amsa "ina fatan dai babu abin da ya haɗaku kinfa daɗe "eh Nisha tace "Mommah tace "kicewa "Pooja tazo "ficewa Nisha tayi ta isa bedroom ɗinsu tana shirin ƙwalawa Pooja kira taganta tana bacci , dawowa gurin Mommah tayi ta sanar mata , kana ta dawo palo ta kunna kalo . Mommah najin Nisha shiru bata dawo ba tayi hamdalah tare da ɗaukar wayarta ta danna number Hajiya faɗimatu , wayar tana ta ring ba'a ɗauka ba ,gaban Mommah ne ya tsananta faɗuwa tashi ɗaya ta kama ambaton sunan Allah , kuma bata fasa kira ba , sai da ta yi kira wajen sau biyar sanan Hajiya Faɗimatu ta ɗaga cikin fara'a tace "afuwan Hajiya Khadija muna meeting ne shiyasa ban ɗaga wayarki ba "murmishi Mommah tayi tace "dama ina so in sanar miki da na amince da kalar sana'arki "dariyar farinciki Hajiya Faɗimatu tayi kana tace "ina mai tabbatar miki da bazakiyi dana sani ba " washe baki Mommah tayi kana tace "kamar yaushe zan fara zuwa kuma wane irin aiki ne ?"karki damu aikin ba wani mai wuya bane da zarar an fara zan sanar dake kedai ki fara neman izinin mijinki "cewar Hajiya Faɗimatu "to Mommah tace "cikin sa'a taji sallamar Imaam , amsawa tayi tare da miƙewa ta rungumeshi Imaam yasha mamaki yaushe rabon Khadija da haka har ya mance ,ya ɗan faɗaɗa murmushinsa yace "naga yau sai farinciki kike me muka samu ?"washe baki Mommah tayi kana tace "zauna in baka labari "zama Imaam yayi tare da tattaro nutsuwarsa ya mayar ga Mommah -Mommah tace "safara zamu dingayi nida ƙawata aikinta kenan siyarda kaya na yara da su zanuwan gado muna zuwa ƙasashe muna sarowa "jimm Imaam yayi sai kuma yace "wanan ba sana'a bace ki sauya wata kina matar aure kina yawo a titi? "faɗa Momma ta fara tana cewa "amma dai ba saɓo nacema zanyi ba ko ? "banda abunka yaushe rabon da ka bada kuɗin cefane nike ciyar damu kasha mai kyau kaci mai kyau duk nice amma nace zan kama sana'a kana wani yimin faɗa "kinga jekiyi -jekiyi Allah ya bada sa'a "Imaam ya faɗa tare da ficewa ya barta a gurin , yana fita Mommah tayi wani murmishin farinciki tace "idan naje gidan mu sai in wuce gidan Hajiya Faɗimatu inji "wanka ta shiga tana fitowa ta gyara jikinta ta fito kai tsaye part ɗin su Nisha ta nufa tana shiga ta samesu zaune suna karatun alƙur'ani ,cikin fara'a Mommah tace "zani gidan mu dan Allah ku kula da gida "to Pooja tace "Nisha tace "sai kin dawo "ficewa Mommah tayi ta ɗauki jakarta ta fice ko side ɗin Imaam bata koma ba. "Kaji rainin Hankali Umar ya kashemin waya". Mheera dake tuntsurewa da dariya tace "dama ai nace miki ba gaskiya bane kece kika ɗauki ɗumi ". Hajiya dake gyara ɗaurin ɗankwali tace "wanan zancen banza ne ai dole in yarda a ina kika tama jin ance anyi saki da wasa ?" ganin Hajiya zata wuce gona da iri akan maganar kar tasa ta ɓallo liƙi yasa Mheera cewa "nama fasa kwana tafiya zanyi" aiyya ƴar albarka ki ɗaɗa kwana sai mu tafi gidan naku gobe "waro ido Mheera tayi kana tace "wlh bada ni zaki tafi ba tabbas kima nemi wanda zakibi ". Mheera tasan inhar Hajiya tabi ta gidansu to sai ran Ummi ya ɓaci ,bayan ɓacin rai ma sai tasa an dawo da Nisha [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 35-36 Miƙewa Imaam yayi ya fice ba tare da ya ƙara yi mata magana ba . Imaam na fita Mommah tayi tsaki tare da cewa "shi sam baya ganewa da har zai hanani mallakar wanan gidan da motocin cikinsa wlh koda wani abu zai faru sai dai ya faru bazan bari ya wuceni ba". Washe gari Mommah ta kira ƴar aikin gidan suka hargitse gidan da kaya , Nisha kam tana ta farinciki Mommah ta sami sana'a , fitowa Pooja tayi a yanzu ne ta tabbatar da zasu bar gidan sabda taga zahiri an fara haɗa kaya. Ring wayar Mommah ta fara , dubawa tayi taga mai kiran nata taga number Mami ne ,yatsina fuska tayi tare da taɓe baki ta ɗaga wayar haɗi da yin sallama , daga can ɓan garan Mami tace "yau sadakar bakwai Khadija baza kizo kiyiwa mahaifinki adu'a ba ?kai ni wlh aiyuka sunyi min yawa amma dai gani nan zuwa "Mommah ta faɗa tana kita , Nisha da Pooja dake tsaye suka ce "Mommah muma zamuje "a'a ku zauna ku ƙarasa tattare kayan "Mommah tace "kana ta wuce bedroom ɗinta , Nisha da Pooja badan sun so ba suka amsa da toh " Mommah ta faɗa toilet yin wanka , bayan ta fito ta shafa mai da powder ta sanya kaya ta ɗauki ƙaton hijab da wayarta da kuma pos (jakarta) ta fice palo , to sai na dawo bama daɗewa zanyi ba dan Allah ku ƙoƙarta "tom Pooja tace "tare da cewa "sai kin dawo Nisha ma haka. Bayan sun gama tattara kayan Imaam ya shigo ya zauna a ɗaya daga cikin kujerun da ba'a ɗaga ba ya kalli su Nisha yace "yau watan mu nawa da dawowa gidan nan ?"watan mu huɗu Imaam gashi zamu canza wani gidan "Pooja ta faɗa cikin rashin jin daɗin sauyin gidan "murmishi Imaam yayi tare da wucewa side ɗinsa . Mommah na isa gidansu tun daga ƙofa ta fara ƙirƙiro kukan dole , kuka tana shiga cikin gidan ta kurma ido tana cewa "wayo Abbana Allah yaji ƙan ka yayi maka rahamab yasa mutuwa hutu ce a gareka "ta ƙarasa gidan kai tsaye ɗakin mahaifiyarta ta nufa , tana shiga ta samu maman nata zaune tana ta karɓar gaisuwa , zama Mommah tayi kusa da Mami ta ruƙo hannun Mami tace "haba Mami fushi kike dani ?ture hannunta Mami tayi tare da cewa "kinyi asarar a rayuwarki "mutanen gurin suka rafka salati suna yiwa Mami faɗan wanan mugun alkaba'in da take yiwa ƴarta , kuka Mami ta fashe dashi tana cewa "ace mahaifinka guda ya rasu amma mutum bai nuna damuwa ba ?"shima mijin naki sau biyu yazo sbda kuna wasa da rayuwa ko ?Mami ta fashe da kuka mai sauti tare da toshe bakinta da hijab ɗin jikinta , ci gaba da kuka Mommah tayi sai da mutanen gurin suka bawa Mami haƙuri suka bawa Mommah rashin gaskiya sanan Mami ta amsa gaisuwar Mommah . Ba ita tabar gidan ba sai wajen la'asar ta bawa Mami kuɗi masu yawa tace "tasi kayan abinci "kuzo kuga washe baki a gun Mami har da rungumo Mommah. Tsokaci: Ina mai tunatar daku akan yawan kyauta ,tana buɗe ƙofofin alkhairai da dama , musamman ma ga iyayenka ,idan ka samu suma ka sammusu hakan zai daɗa kara maka haske a idon su ,ina fatan kun fahimta iyaye suna jin daɗin suga ƴaƴansu sunyi musu kyauta. Mami har da raka Mommah bakin titi ta hau mota . Su Nisha sun gama tattare kayan tsaf sun ɗaya ta shiga wanda ɗaya na zaune a kan bed wato Pooja , Nisha na fitowa Pooja ta shige Nisha ta zuba tagumi a cikin zuciyarta tace "ko yaushe zan ganka ban sani ba Allah yasa kana raye Allah yasa babu wanda ya cutar dakai"ta ƙarashe maganar idonta ɗaya na fitar da hawaye "kar Pooja ta zargi tana ɓoye mata wani abu yasa Nisha saurin shafa mai ko powder bata saba ta sanya kaya ta fito palo zaune ta sami Mommah a kujera guda ita da Imaam , suna hira har da dariya "mamaki ne ya kama Nisha ,a ranta tace "ba Imaam baya son barin gidannan ba to ya akayi hakan ?"to ance tsakanin mata da miji sai Allah mudai namu ido "Mommah ta kalli Nisha tace "zuwa yau da yamma insha Allah zamu koma kun gama haɗa kayanku ?eh Nisha tace ". Tsabar tafiya har ƙafarsa na daɗewa ya rasa inda zai ga abokiyarsa a halin yanzu inda zai ganta zai tabbatar mata da shi ba kurma bane yana iya magana , zama yayi da yagaggun kayansa ya zuba tagumi a fili yace "yaushe zan ganki mai taimako na Allah ya sanyaki farinciki kamar inda kika sani "ya fashe da kuka , ya koma gurin da in tazo wucewa islamiya take ganinsa ya kuma zuba tagumi a karo na biyu . Zuwa yamma Hajiya Faɗimatu ta kira Mommah tare da shaida mata ta turo motar ɗiban kaya yanzu zata wuce india nan da sati biyu zatayi wa Mommah bayanin kasuwancin nasu ,Mommah tace "to tare da kuma yiwa Hajiya Faɗimatu godiya . Ƙarfe biyar da arba'in wata ƙatuwar mota ta ɗiban kaya ta shigo cikin anguwarsu Mommah already anyi ma mai motar kwatancen gidan ,horn kawai yayi aka buɗe get ɗin gidan su Mommah ya shiga , Mommah najin shigowar Mota ta fara jidar kaya tana fita dasu haka ma Imaam da su Nisha sai jida suke , kasancewar ba wani tarkace suka ɗauka ba a cewar Mommah sabon gida ne yanzu tana da kuɗin da zata siyi sababbin kaya , Imaam ya koma kamar mijin tace "baya um baya um-um, suna gama loda kayan motar ta tafi Mommah tace "Imaam ka taro mana mota mu shiga "inada magana ! Imaam ya faɗa tare da zama kan tails ɗin ɗakin "ina jinka "Mommah tace "tana jiran taji abin da zai ce ,Imaam ne yace "shin wanan gidan an siyar dashi ne ? a'a Mommah tace "ba'a siyar da zadai a siyar "waro ido Imaam yayi kana yace "idan an siyar ki ware min kuɗin gidana ki bani "cike da masifa Mommah take kallon tace "ai ka riga da ka gama cinye kuɗin gidanka "faɗa na neman kaurewa a tsakaninsu Pooja ta taho gabansu idonta na zubar da hawaye tace "haba Imaam hakan yana da kyau ku dinga faɗa a gaban mu ?Nisha ma tazo da kuka tana jijiga Mommah tace "baki san mata ba baki san halinta ba bakisan asalinta ba kin ɗauki yarda kin bata kin mayar da ita aminiya ta ƙwarai "wanketa da mari Mommah tayi kana tace "kunzo gayamin magana ne ?"to idan kun fass kaf ɗinku zan ci muku mutunci"ficewa Imaam yayi yana fita ya samu wata mota babu kowa ,tsayar da ita yayi kana ya dawo gidan yace "na tare mota "cikin hanzari Mommah ta rataya jakarta tacewa "su Nisha su wuce gata nan ,kai tsaye motar suka shiga har da Imaam ɗin daga ƙarshe Mommah ma ta shiga suka tafi , tafiya sukayi mai nisa sosai kana suka iso anguwar, kale-kale su Imaam suka fara tare da jinjina anguwar anguwar babu ginin talaka kaf ginin masu kuɗi ne ,a razane Imaam ya kalli get ɗin da Mommah ke bubugawa a zuciyarsa yace "badai wanan gidan bane "ganin Nisha da Pooja da Momma sun shige gidan yasa Imaam shima ƙarasowa ya shiga , suna shiga kallo ya koma sama ,Nisha Imaam Pooja mamaki da tsoro ne suka dirar musu sbda ganin tsaruwar gidan da kyansa ya zarce gaban kwatance sai dai gani da ido "ku shigo mana sukaji muryar Mommah na amo cikin kunuwansu , ba tare da sunyi magana ba suka ƙarasa cikin palon a nan ne sukayi mutuwar tsaye Nisha kam gani take kamar siyar dasu za'ayi sbda wanan gidan duk kale kalenta na tsararrun ginunuka bata taɓa cin karo da irin wanan ba kuma gashi wai sune zasu shigeshi , kaf su ukun tsoro ya kamasu , Imaam yace "Allah yasa da zuciya ɗaya ta bada wanan gidan idan kuma dan ta wukaƙantamu ne Khadija ta cucemu " [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 33-34 Haka dare yayi Hajiya na tunani Allah-Allah take gari ya waye taje gidan su Mheera , zuwa ƙarfe huɗu na gabannin asbha Hajiya ta buɗe ido su Mheera kam bacinsu suke ita da Aisha , kai tsaye ɗakin ƴar aikin gidan ta nufa itama baccin take Hajiya ta fara bubuga mata ƙofa da ƙarfi tana cewa "ki tashi ki haɗamin shayi yau sammako zanyi "da gudu ƴar aikin ta duro ta buɗe ƙofa a tsorace "ta sadda kanta ƙasa ta wuce kitchen ba tare da tace "wa Hajiya komai ba , na gama da wanan saura na gaba "Hajiya tace "tare da wucewa bedroom ɗinta ta tarar da su Mheera har yanzu suna bacci ,faɗawa toilet tayi tare da tara ruwan ɗumi tayi wanka ,tana tsan tsame jikinta ta shafa mai ta buɗe drower tasa kaya tare da ɗaukar mayafi ,lokacin ana kiran sallahar asbha tayi alwalah tayi sallah ta fito ,dining ta nufa sbda tasan an gama haɗa mata abin karyawa ,tana zuwa ta buɗe jug ta tsiyayi shayi ko bredi bata ci ba ta miƙe ta fice harabar gidan tana ƙwalawa driver kira , da gudu ya taho yana cewa "hajaju dawowata daga masallaci kenan barka da safiya "yawa barka Hajiya tace "ka kaini gidan Umar yanzu "to driver yace "tare da ɗauko key ya buɗe mata ta shiga , yasan Hajiya bata son ana gudu da ita ya fara tafiya a hankali ,tsawa Hajiya ta daka masa tare da cewa "kamar wanda ƙwai ya fashe wa a ciki maza ka jani muje "wani wawan gudu driver ya ɗiba kamar zai tashi sama , jin ya taka wani uban burki jikake ƙiiiiii, sai da Hjya ta buga goshi da hannun kujera kamar zatayi kuka tace "kai driver jani a hankali "bai saurari abin da take faɗa ba yaci gaba da gudu har suka iso gidan ,koda aka buɗe get ma bai daina gudun ba kasancewar gidan nada faɗi har tangal tangal ya dingayi ,Hajiya ta rasa tacewa bai ƙarasa tsayuwa ba ma ta fice a motar tana ce masa mugu kawai ta shige part ɗin Ummi . Da sallama ta buɗe kofar palon ta shiga kana tayi wa kanta mazauni a kan sofa . Ummi ce ta fito tana murmishi tace "Hajiya sammako akayi mana ne yau ?"rufamin baki tsohuwar munafuka ance min kinsa an saki wanan yarinyar ko ?"Hajiya ta faɗa tana nannaɗe mayafinta a kai ,girman kalmar Umma taji wai munafuka "murmishin yaƙe Ummi tayi kana tace "ni na isa insa Ammar yayi saki waye yake gaya miki ?"ba tare da Hajiya ta kuma Ummi ba ta nufi side ɗin su Nisha , tana zuwa ta ganshi a garƙame da kwaɗo ,riƙe baki Hajiya tayi kana tace "naga dil tabbs akwai rikici dole a dawo masa da matarsa " tana cikin masifa ne taji muryar Ammar na cewa "ƴar tsohuwa sammako kikayi mana ? juyowa Hajiya tayi kana tace "ba dole ba naji ance wai ansaka sakin mata ?"nima rabona da gidannan na kwana biyu yanzu ma a titi naga motarku shine na biyoki ai Nisha na gidan su "gyara ɗaurin zani Hsjiya tayi ta koma side ɗin Ummi ta kuma zama a karo na biyu ta ƙwalawa Ummi kira , fitowa Ummi tayi fuska sake tace "Hajiya gani "yayi dai dai da shigowar Ammar ya zauna tare da gaishe da mahaifiyar tashi ,amsawa Ummi tayi tare da ce masa ya kwana biyu "lafiya "Ammar yace "kansa a ƙasa . "Ammar waye ya korar maka mata? Ammar ya nuna Ummi. "A kan wane dalili?". Shiru Ammar yayi ba tare da ya bawa Hajiya amsa ba . Murmishi Ummi tayi kana tace "yarinyar bata da kunya ne wlh bata da tarbiya " Hajiya dake kallon bakin Ummi tun daga fara maganarta har ƙarashe ta yatsina baki tare da cewa "yau ɗinnan za'a dawo da yarinyar nan ,maza kira min driver". Wata irin dariya Hajiya Faɗimatu tasa kana tace "Allah ya kawo Khadija itama taci arziƙi. Nisha da Pooja ne zaune a palo ko wacce tana danna waya , Imaam ne ya shigo ya zauna a kujerar dake gefe ya kalli Nisha yace "ko Mijinki bai dawo ba tilas ki koma gidansa "gabanta na lugude ta sadda kanta ƙasa tare da cewa "Yah Imaam afuwan yana dawowa zan koma "Pooja tayi murmushin gefen baki . Saura kwana nawa ya dawo ?"Imaam ya tambayeta "saura kwana goma insha Allah "Nisha tace "gabanta na faɗuwa ,Pooja kam dariya abun ya bata sbda tasan Nisha ta rasa mafita ne ya sanyata cewa haka, Mommah da ta fito yanzu tana jin tattaunawarsu tace "gara kam ta koma ". Washe gari da safe bayan su Mommah sun gama breakfast ƙarfe goma Imaam ya fita zuwa gurin aiki sai ga kiran Hajiya Faɗimatu ,jiki na rawa Mommah ta ɗaga tare da cewa "Allah ya taimakeki barka da safiya "ywwa barka ya iyali ?"Hajiya Faɗimatu tace "wa Mommah "kowa lafiya "Mommah tace "tana jiran abun da Hajiya Faɗimatu zatace "yawwa Khadija kizo da misalin ƙarfe biyar ba wani daɗewa zakiyi ba magana ce sai kuma takardu "tom Mommah tace "jiki na ɓari kana ta ajiye wayar . Tunda Hajiya Faɗimatu tace "Mommah tazo a wanan time ɗin Mommah take ganin lokaci ma yaƙiyi ,bayan tayi wanka ta sanya sababbun kayanta ta fito palo ta kunna kallo wai duk dan lokaci yayi saurin yi. Ganin ƙarfe uku tayi yasa ta zumuɗi ta miƙe ta nufi bedroom ɗin su Nisha ta gansu a kwance suna ta bacci , tsaki tayi a fili tace "zan kirasu a waya yau Imaam sai ƙarfe goma zai dawo "ta fice tare da cewa "ina hanya lokaci zai yi . Jakarta ta ɗauka tare da takalmi ta ɗauki wayarta ta fito kai tsaye fita tayi zuwa bakin titi , ta tari mota zuwa gidan Hajiya Faɗimatu sunyi tafiya mai nisa kana suka iso anguwar ,taba mai mota kuɗinsa ta fito , bayan tafiyar mai mota Mommah ta juya tana kallon gidan Hajiya Faɗimatu ta daɗe a tsaye tana kuma ƙarewa ginin kallo , daga ƙarshe ta dinga tafiya a hankali har ta isa bakin get ɗin ta fara nocking , buɗewa mai gadi yayi tare da rufewa ya koma ciki ya faɗawa Hajiya Faɗimatu ,ya dawo da gudu tare da cewa "ance ki shigo "shigowa Mommah tayi tana kallon cikin gidan idan kaga kallon da take sai ka rantse yau ne zuwanta na farko gidan , har takai bakin ƙofar da zata sadata da palon Hajiya Faɗimatu bata sani ba sai da taji ta ɗan bige da bango tace "ashe ranar ban kalli gidannan da kyau ba "ni yanzu babban buri na ingan ni cikin makeken gida da manyan motoci da babbar waya , sai kuma ta buɗe ƙofar ta shige "Aslamu alaikum "Mommah tace "tare da daɗa ƙarewa palon kallo . Fitowa Hajiya Faɗimatu tayi tana cikin shiga ta alfarma ta zauna kan sofa tace "barka Khadija ina fatan zakiji daɗin sana'ar ?"Mommah na murmishi tace "insha Allah "miƙewa Hajya Faɗimatu tayi tare da shiga bedroom ɗinta tace "zan mallaka miki wanan gidan d motocin cikinsa zan ɗauki ɗaya a cikinsu ni nariga da na siyi wani gidan "a zorace kuma ido a waje Mommah tace "ni ina na isa siyan wanan danƙareren gidan ko kwatan kuɗin bani dashi "murmishi Hajiya Faɗimatu tayi kana tace "karki damu da zarar kin fara sana'a zaki sami kuɗin da ya ninka na gidannan zan ranta miki ne "nisawa Mommah tayi tama rasa inda zatasa kanta tsabar farinciki ji takeyi kamar ta kwanta tayi ta burgima tana ihu , dan kar ta fiya zaƙewa da yawa yasa ta sai saita nutsuwarta ta durƙusa gaban Hajiya tace "nagode Allah ya saka da alkairi Allah yaji ƙan iyayenki Allah yasa aljanna ce makomarki" amin -amin Hajiya tace ". Kana ta zubewa Mommah wasu maƙudan kuɗi kan cinyarta tace "wanan kuɗin ya kai LAK talatin ,yau muna 20 ga wata saura kwana goma in bar gidan ke kuma ki dawo "Mommah dai ta rasa wacce irin godiya zatayiwa Hjya sai ta fashe da kukan daɗi ta ruƙo hannun Hajiya tana sumbata , lokacin ƙarfe shida tayi ta tura kuɗin a ƙatuwar hand bag ɗinta tace "nagode Hajiya sai munyi waya "Mommah ta fice .yau babu batun hawa mota Mommah tayi tafiya mai nisa bata ma san tayi ba tsabar farinciki jin mai mota nata yi mata horn ne ya sata tsayawa ta taresa tace "ya kaita Shabab wato anguwarsu , basuyi wata tafiya mai nisa ba sai gasu sun iso driver yayi parking Mommah ta ciro kuɗinsa ta basa , buɗe get ɗin gidan tayi taga mai gadi zaune yana ta rusa uban gyan gyaɗi ta wucesa kasancewar yau babu faɗa ,kai tsaye kofar babban palon ta buɗe tare da rafka sallama Nisha dake zaune hannunta riƙe da cup ɗin shayi tace "wlkslm "zama Mommah tayi tare da cewa "ina Pooja ne ?"ta shiga wanka "Nisha taba Mommah amsa ,gyara zama Mommah tayi kana tace "albishirinki my daughter "goro Nisha tace "tana mai kai cup bakinta , na sami sana'a "Mommah ta faɗa tana faɗaɗa fara'arta , cike da murmishi kana da kuma farinciki Nisha tace "Mommah wacce sana'a kenan muna tayaki murna "cikin zumuɗi Mommah tace "siyar da kayayyaki zuwa birane "wow msha Allah Mommah fatan alkairi ,cikin zuciyar Nisha tace "Allah yasa Imaam ya hanaki zuwa " suka ɗan taɓa hira aka kira sallahar magrib. Washe gari da asbha bayan su Nisha sunyi sallah Pooja ta koma bacci Nisha ta haye kan kujera tare rungume ɗan ƙaramin filo tana tunanin abokinta ,kasamcewar tun dare take tunaninsa a fili tace "Allah kasa yana cikin ƙoshin lafiya "sai kuma ta kai dubanta ga Pooja da take bacci . Bayan gari ya ɗan ƙara haske Imaam ya dawo daga masallaci lokacin har sunyi wanka suka fito a tare suka nufi palonsa tare da durƙusawa suka gaishe sa ,amsawa yayi cikin fara'a suka juya ga Mommah dake gefe suka gaisheta itama ta amsa , ficewa sukayi suka koma bedroom ɗinsu ,Nisha kam yau duk wanda ya ganta yasan bata cikin nutsuwa duba da yadda idonta yayi ja kamar wacce aka duka , Pooja data lura da yanayin Nisha ta taso ta dawo kusa da ita tace "haba lil sis ,har akwai damuwar da zata dameki ki ɓoyemin ?"bazaki gane ba anty Pooja da zarar kinsan wanda nake tunani bazaki sassauta min ba "a fili tace "ina yawan fama da ciwon kai kullum kuma ko nasha magani baya dainawa shine damuwata "murmishi kawai Pooja tayi tasan akwai abin da Nisha take ɓoye maata . Su Nisha na fita Mommah ta matso ga Imaam tace "Imaam wani abun alkairi yana nneman samun mu amma fa idan ka yarda "ina jinki mai ya faru ?"Imaam ya tambayi Mommah ,idan baka manta ba ai nace maka zan fara safarar kaya ko ?"eh Imaam yace "ban manta ba "to wacce zamuyi sana'ar da ita shine ta ranta min kuɗi na siyi gidan da take ciki "cikin faɗa Imaam yace "soyan gidan banza ne ? "kin mayar da siyan gida kamar wasan yara kuma ban yarda da aron kuɗi ba "waro ido Mommah tayi kana tace "ai ba ta haram ma samesu ba yaushe rabonka da ka bani kuɗin cefane ? [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: ,37-38 Suka ƙarasa shiga tare da zama kan luntsuma luntsuman kujerun da suka mamaye parlon , Nisha da Pooja sai da suka leƙa ko ina na gidan sannan suka dawo suka zauna can anjima motar kaya ta iso suka fara kintsa kayansu . "Ammar maza fito ka rakani gidan su Nisha yau ɗinnan bazan dawo ba sai da ita "jikin Ammar na rawa ya kamo hannun hajiya suka tafi parking space tare da kiran driver ya tuƙasu suka wuce anguwar su Nisha , ana isowa driver yai parking a bakin get ɗin tare da cewa "mai gida ai gidan a rufe yake da ƙwaɗo "to ina sukaje ? Ammar yace "fita ka tambayar mana mutanen can ko sun san inda sukaje "an gama ranka ya daɗe driver yace "tare da ficewa ,sallama yayi wa mutaneb dake zaune tare da gaishe shi ,bayan sun amsa ya tambayesu ko suna da masaniyar inda su Mommah sukaje ?ɗaya daga cikin mitanen ne yace "ai sun daɗe da tashi sun koma SHABAB , gida mai lamba takwas yana ɗauke da farin fenti "godiya su Ammar dake cikin mota sukayi, driver ya ƙara ɗaukar hanya sunyi tafiya mai nisa kana suka iso anguwar driver ya kuma parking suka hango gidan shima rufe da kwaɗo wani ɗan saurayi dake tsaye drivern ya tambaya yace "ina ne su Nisha sukaje naga gidan su a kulle ?"ai sun tashi "yaron ya faɗa tare da yin tafiyarsa , mu koma gida gobe ma dawo "Hajiya ta faɗa da alamum gajiya a tare da ita .Tsaki Ammar yayi suka juya zuwa gida "gashi tun ɗazu yake guwada numberta shiru taƙi shiga ko lafiya oho "Ammar ya faɗa a fili "kwantar da hankalinka yaron kirki insha Allah matarka ko kwana uku baza'ayi ba zamu dawo da ita Suka juya zuwa gida . Time ɗin da aka buɗe musu get lokacin motarsu Mheera na baya aka shigo da ita tacewa drivern ya koma , shigewa ciki tayi da sauri dan taji wutar da ta hura ko zata iya kawowa mahaifiyarta ɗauki ?. Tana shiga ta sami Hajiya a tsaye Ummi na zaune kan bed tana kuka Hajiya na cewa "kina yimin baƙinciki da samun jikoki ko to ta Allah ba taki ba "wanan kalmar ta doki dodon kunnen Mheera , a fusace Mheera ta shigo tare da cewa "nice sanadin barin Nisha cikin gidan nan ba Ummi ba ,dalili kuwa shine...! katseta Ummi tayi da wata gigitacciyar tsawa tace "kar in ƙara jin bakinki a nan gurin karki sake kinji na faɗa miki "kuka Mheera ta fashe dashi tare da ficewa daga ɗakin ta bugo ƙofa gafff , Hajiya dake riƙe da haɓa tana kallon rashin kunyar da Mheera tayi mata ta hau tafa hannu tana cewa "nidai na shiga uku ashe ma ba jikoki Ammar zai haifo min ba amma wanan anyi banzar yarinya bata da ladabi sam ,ke kuma idan mukaje gobe muka dawo da Nisha kika kuma korata kema...Ammar ya rufe bakin hajiya tare da cewa "haba Hajiya yau kuma ƴan faɗan ne suka taso ?fincike hannun Ammar Hajiya tayi tare da galla masa harara tace "kauce ka bani gu gida zan koma na gaji da ganin baƙinciki "ta fice ta nufi gurin drivern ta tare da shigewa mota ,har an tayar Ammar shima yazo ya shiga suka wuce . Abba ne zaune gaban boka yace "Boka gaskiya wanan abin da kace bazan iya amincewa ƴaƴana su aikata hakan ba wlh koda a mafarki "hha ha ha ha "Boka yasa wata shu'umar dariya tare da cewa "to kuwa baka bab cin zaɓe muddun kace haka "rikicewa Abba yayi tare da haɗe hannayensa jijiyoyin kansa na tashi yace "boka babu wata dabarar "shiga wancan ɗakin Boka yace "tare da cewa "ga kaya can jajaye maza sanya a jikinka "jikin Abba na rawa yace "sam tsoro nakeji Boka "kar kaji tsoro bayan nine nake da ikon aikata komai a ɗakin " Gaskiya bazan shiga ba "Abba ya faɗa tare da miƙewa zai fice boka yace "idan har ka tafi kana wasa da kujerarka "ko juyowa Abba bai yi ba sai da ya kai gurin motarsa sanan ya juyo ya shiga a guje yabar gurin . Yana dawowa gida Shukra na shafa masa jiki ya hankaɗeta tare da nufar table ɗin dake ajiye a tsakiyar ɗakin yayi watsi da kayan kai suk suka faffashe ya dinga buga kansa a bango yana kuka ,a fili yace "babban burina in zamo shugaba amma anata yimin yawo da hankali anya kuwa ƴaƴana na cikina ,a baya nace zan iya aikata komai amma a yanzu banajin zan iya wayo rayuwata ina son zama governor ya janyo Shukra ya rungume tare da kwantar da ita ya cire mata komai na jikinta ya fara aikata masha'arsa da ita. Washe gari Abba ya shirya dawowa DUBAI da wuri sbda yaji labarin wani shahararren malami kuma election saura kwana goma dalilin da yasa Abba ya ƙara rikicewa kenan . Abid da Asim ne zaune a gurin hutawa Abid yace "niko ina babynka ne ?"kana nufin wacce mukaje Misra ?"eh Abid yace "kasan saura 3 days mu kammala komai ko ka fasa ne ? "ban fasa ba sai dai ina tunanin ƙalu balen dazan fuskanta a gurin iyayenta tunda an cemin ɗan wan mahaifinta ke sont kaga ni ba wani kuɗi ne dani ba bare ince zanyi takara dashi "Eh kuma fa haka ne amma Asim mai zai hana kaje Dubai ka nemi aure ?"dariya Asim yayi kana yace "kai mafa ka isa auran haɗamu za'ayi ai "suka sanya dariya tare da miƙewa suka shiga room ɗinsu suna tattara kayayyakinsu . Washe gari Abid na zaune a palo yana saye da gajeren wando da riga fara mai gajeren hannu wata budurwa ta fara nocking a ƙofar ɗakinsu , Asim dake girki a kitchen ya leƙo tare da kallon budurwar ya jinjina kai a zuciyarsa yace "to gurin wa tazo ?"kasancewar ƙofar tasu ta ko ina glass ne mai haske yasa kana iya ganin mai shigowa amma na waje balalai ya ganka ba , Abid da bai ɗago kansa ba bare yasan ko wacece yace "come in "buɗe ƙofar tayi tare da ziro fararen ƙafafuwanta dake sanye cikin takalmi golden color ya matuƙar haska ƙafar kasancewarsa mai tsini , pink ɗin riga ce a jikinta sai skel mai ruwan ƙwai ta janyo skel ɗin saman cikinta kanta na sanye da hula baƙa kafaɗarta kuwa wani yalolon mayafi ne wanda tayi matuƙar ƙarawa shigar tata kyau ɗayar kafaɗar kuma hand bag ɗinta ce ƴar ƙarama a rataye , sai babbar wayarta dake hannunta ,cikin rawar kai ta ƙaraso tare da cewa "aslamu alaikum "Abid da sai yanzu ya ɗaugo yaga wacce ta shigo yace "Zeena "waro masa manyan idanuwanta tayi kana tace "abokina ya garin ya shirye shiryen kammala makaranta ?"zauna Abid yace "ba tare da ya bata amsa ba ,zama tayi nesa dashi tace "nazo muyi wata magana ne "Asim dake kitchen ya gama girki amma tsabar son yaji gulma ya tsaya harda neman gurin zama [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 39-40 Zeena tace "Abid ina son ka bani aron hankalinka "a kai kaice Abid ya kalleta yace "nabaki kuma ina jinki "fararen idanuwanta da kafesa dasu tare da cewa "ina sonka! wanan kalmar ta daki Abid sbda bai ma kawo wanan abin ya kawota ba , shiko Asim dariya yasa tare da toshe baki "tun time ɗin da kuka zo india karatu da nayi ido biyu da kai nake jin soyayyarka a raina ,nasani zakayi mamaki dan nace ina sonka amma ba abin mamaki bane idan kana son mutum ka faɗa masa ni a ganina "ta ƙarashe maganar tare da cewa "kaina zaɓin raina ina sonka Abid "ajiyar zuciya Abid ya sauke kana yace " naji amma ki sani a tarihin rayiwata bana sha'awar zama india sam "ko me yasa ?"Zeena ta tambayesa , kawai "Abid yace "shigowa Asim yayi tare da tafa hannunsa yace "new life wlh kin burgeni Zeena nima ina maraba da wanan soyayyar "hararsa Abid yayi kana yace "kai kuma waye yace "kazo ?"dariya Asim yayi yace "ana so ana kaiwa kasuwa "Zeena da ta miƙe tare da cewa "Abid ni na tafi ina yi maka fatan alkairi a rayuwarka ina fatan ko baka sona zamu iya zama abokai ?"no problem"Abid yace "Zeena ta fice , tashi Abid yayi shima ya fice bai saurari Asim ba, ƙwala mata kira yayi ,Zeena data fara tafiya ta tsaya ba tare da ta waigo ba , kallon zubun halittarta ya fara doguwa ce ,ɗƴar india amma ba musulma ce shi kuma Abid larabawa ne musulmi. Takowa yayi har gabanta yace "Zeena inaso ki sani aure nufi ne na Allah idan har zaki musulunta ni kuma zan aureki "dum dum gaban Zeena ya bada sbda a zahiri idan da abin da mahaifinta Mr Robat ya tsana bai wuce musulunci ba har danginta kuma ita tana jin akan Abid zata iya rabuwa da kowa , kuka ta fashe dashi bayan ta dawo daga duniyar tunanin data tafi tace "Abid ina matuƙar sonka badan komai ba , babu macen da zata ganka ta ƙyaleka dalili kuwa shine kana da kyau cikar zati kai komai naka mai kyaune "kema haka ai "Abid ya faɗa yana kashe mata ido , wasu mutane ne suka iso gurin cikin harshen india sukace "me kikeyi a nan waye wanan zatayi magana wani daga cikinsu yana da ƙaton ciki ya ɗauke Abid da mari tare da naushin sa a ciki , ihu Zeena take kamar zata fiddo maƙogwaron ta amma basu saurareta ba suka riƙe mats hannu tare da sanyata cikin wata rantsatsiyar mota mai tsadar gaske , Asim dake zaune yana cin abinci kasancewar tunda yaga Abid ya fita yayi zaton ba yanzu zai dawo ba ya fara cin abinci. Yana cikin ci ne yaji ihu a fili yace "wanan muryar kamar ta Abid ya miƙe tare da ficewa da sauri ,ya hango Abid kwance riƙe da ciki ,da sauri Asim ya ƙarasa ya tallafosa tare da taimaka masa ya shigo dashi ɗakinsu ya kwantar kan kujera yana cewa "lafiya kuwa mai ya faru ?"amsa ɗaya Abid ya iya bawa Asim shine mutanen Robat ne "waro ido Asim yayi kana yace "wlh gobe da wuri zamu bar garin nan tabbas idan ba haka ba zasu iya illataka ". Zeena dake cikin mota sai kuka take tana cewa "note ɗina zan karɓa a gurinsa shine kuke son ku kashesa ko ?"jin anyi parking a kyakkyawan gidan nasu wanda faɗar kyawunsa zai iya zama ɓata lokaci sai dai mai karatu ya ƙaddara kyan gidannan ya isu , buɗe mata kofar motar akayi ta fito da hand bag ɗinta a rataye ta nufi cikin gidan , kai tsaye saman bene ta haura tana cewa "Mam-Mama, wacce aka kira da mama ta fito tana sanye da doguwar riga fara mai kyau tazo ta rungume Zeena ta shafi fuskarta tace "yau kuma me ya faru naga hawaye a fuskarki ?"ƙara fashewa da kuka Zeena tayi kana tace "Mama nike nan bazanyi rayuwar farinciki ba ?sam hakan bai dace ba note nake karɓa a gurin wani abokina shine su Papu suka zo suka turani a mota tare da yi masa duka "ta ƙarashe zancen tana kuka "kiyi shiru ƴata mahaifinki ne ya basu damar yin hakan kije ki huta "Zeena na bubuga ƙafa ta wuce haɗaɗen bedroom ɗinta ta faɗa bed tare da fashewa da kuka a karo na uku a fiki tace "dole sai nayi soyayya da Karam nace bana sonsa anbi an takura min "a ban bacci ya kwasheta . Washe gari sai ƙarfe goma Zeena ta tashi daga bacci tayi wanka ta gyara gashinta kana ta gyara fuskarta da simple makeup tare da buɗe driwer ta ciro wata jar riga iya guwai wa da takalmi fari da jakarsa ta sanya ɗan kunne da sarka da zobensa ta sauko ƙasa ,Robat da Mama suna zaune a palo gefe kuma Karam ne ya haɗe cikin riga da wando wanda sukayi masa kyau sosai ,hararsa ta gefen ido Zeena tayi kana ta gaishe da iyayenta taje kusa da mahaifinta ta zauna ,shafa kanta Robat yayi tare da cewa "ƴata baki ga Karam bane ?na gansa Baba "Zeena ta faɗa tare da ƙara hararar Karam a kai kaice , miƙewa Karam yayi ya fita Robat yace "maza ki bishi shine mijin dana zaɓa miki tun kuna yara "da ko ƙara kallon mahaifin nata batayi ba suka haɗa ido da Mama -Mama ta ɗan harareta ta miƙe tare da fucewa "tasan baya wuce gurin hutawa ,ta isa gurin tana karai raya da murmushi taje har inda yake tsaye , ya ɗauka ta sauya ƙuduri ne har da rungumota yana shin shinar gashin kanta ma'abocin ƙamshi yace "haba Zeena haka nakeso mu rayu cikin farinciki "wani shu'umin murmishi tayi tare da tofe fuskarsa da miyau tace "na faɗa maka bana sonka ko ana so dole ne ?"dunƙule hannu Karam yayi ko me ya tuna sai ya sake hannun nasa yana mai cewa "dole sai na aureki ko mahaifinki bai isa ya hana ba "duk kuɗinsa duk wani girma nasa a idon mutane ki sani mahaifina yana da ikon hana komai a ƙasar , farr Zeena tayi masa da dara daran fararen idanunta tace "ko duniya mahaifinka ya tara ni babu ruwana nace bana sonk bana sonka "waro ido Karam yayi tare da cewa "thnks yayi "ya fice ya bar gurin ,kai tsaye gurin Robat dake zaune a palo ya nufa ya wuce mama yaje har gaban mahaifin Zeena yace "tace "bata sona kuma wlh sai na aureta sai na aureta "jikin Robat na rawa yace "ka kwantar da hankalinka a satin nan za'a ɗaura auranku "Karam yasa dariya tare da ficewa yabar gidan, Mama dake zaune ranta a ɓace ta dubi Robat tace "wai mai yasa kake nuna kafijin tsoron su akan farincikin ƴarka "dakatar da ita Robat yayi tare da cewa "ki tsaya a haka "tagumi Mama tayi tare da tashi tabar palon ,Zeena na shigowa idonta cike da hawaye tace "haba Baba mai nayi muku kuke ƙoƙarin rabani da farinciki ni nace bana sonsa bana sonsa ko ana so dole ne ?"marin ta Robat yayi tare da cewa"wanan kalmar ta tsaya a iya nan sbda idan ya fito waje har mai girma MINISTER yaji labari zan iya kasheki "kisa ?Zeena tace "jikinta na rawa ta fashe da kuka cikin zafin rai tace "Baba yanzu har akwai abin da zai sanya ka rabu dani akan wani can wanda ba ɗan uwanka ba !kullum kana cewa "nice rayuwarka nice rayuwarka Amma ko kaɗan baka gwadamin so". Ta fice a palon ta nufi ɗakinta ta fara haɗa kaya , har ta cika akwati babba da kaya sai ga Mama ta shigo tace "Zeena mai kikeyi haka ?"Mama bakwaso na bakwa son farinciki na gara in mutu kawai ko inje mota ta kaɗeni "waro ido Mama tayi tare da ƙarasowa da sauri ta riƙe hannun Zeena kana tace "akwai wani SIRRI a tsakanin mahaifinki da mahaifin Karam wato Minister , wanan sirrin ba kowa ya sanshi ba sai ni da mahaifinki da kuma miinister ko shi kansa Karam bai sani ba"...! Koda Asim ya kawo Abid ya kwantar ya tafi chemist ya siyo masa magani ya ɓallo ya basa tare da yi masa sannu "cikin murya irin na wanda yaji wuya yace "Asim samin wayata a caji gobe da safe zamu tafi tunda yau mun gama karɓar komai "miƙewa Asim yayi yasa masa wayar , washe gari da asbha kasancewar jikin Abid yayi sauƙi sosai yasa su shiryawa suka fito tare da zuwa tashar jirgin ƙasa sai DUBAI , sunyi tafiya mai nisa amma cikin ikon Allah sai gasu a Dubai ,bayan kowa ya sauka suma su Abid suka fito tare da tarar mota zuwa gidansu kasancewar Pooja ta turo musu da adreshin inda suka koma , bayan sun sauka suka kalli get ɗin gidan Asim yace "anya kuwa nan ne ?Abid yace "eh man gashi lambar gidan ma "to haya su Mommah suka kama ko kuma a ina suka ma sami kuɗin wanan fitinannen gidan ?"tuntsurewa da dariya Abid yayi tare da cewa "koma dai mene ne tare fa muka zo amma kake tambayata "Asim ya sosa kai yace "sorry "sukayi nocking aka buɗe musu suka shiga , da shigarsu suka hango Nisha a harabar gidan tana waya suna haɗa ido dashi taje da gudu ta rungumeshi tana oyoyo my lovly bro "kinfa girma amrya naga kin rame ne "dariya Nisha tasa kana tace "kai kuma kayi ƙiba "Asim yace "bakuda aikin yi nikam na shiga ciki "da shigarsa yaci karo da Mommah tana sanye da doguwar riga milk color mai duwatsu tayi kyau sosai tayi ƙiba yaje da sauri ya rungume Mommah tare da cewa "munyi kewarku Mommah "itama Mommahn rungumesa tayi tace "nima haka yarana "Pooja da ta fito hannunta riƙe da wayarta ta ƙaraso da gudu tana cewa "oyoyo brothers "su Abid suka sanya dariya cike da farinciki sukace "to ina ne part ɗin mu ?"Asim ya tambaya yana dariya "Pooja dake tsaye ta ruƙo hannunsa tace "bro gashi can muje "suka tafi ta nuna musu haɗaɗɗen ɗaki kowa da nasa kuma komai nasu iri ɗaya , cikin farinciki Asim ya ƙwalawa Abid kira yace "bro ya kaga gidannan amma dole mu tammbayi Imaam koya ka gani ? yes tabbs "suka tafa. Washe gari Hajiya nayi sallahar Asbha ta zari hijab ɗinta tare da cewa"yau sai gidan su Nisha koo zamu kwana a hanya sai na nemo gidan "ƙwalawa driver kira tayi yana zuwa tace "gidan Umar zaka kaini "to an gama ya durƙusa yace "Hajiya barka da safiya "ywaa maza ɗauko mukulli mu wuce "to Hajiya driver yace "tare da zuwa tada mota hajiya ta fito , kai tsaye motar ta shiga tare cewa "jani a hankali "suka ɗauki hanyar zuwa gidan su Ummi , cikin ikon rabbi suka iso driver yayi horn aka buɗe suka shige ana parking Hajiya ta fito tare da tambayar ƴan aikin "Ammar yana nan?"eh yana ciki ƴan aikin sukace ya ƙarasa side ɗinsa babu sallama ta tura ƙofa , ganin Ammar tayi tsaye dagashi sai gajeren wando da kwalbar beer a hannunsa , waro ido Hajiya tayi tace "ya subhanallah mai zan gani ?. "Barka da zuwa matata Nisha da fatan kin iso lafiya yaje da sauri zai kaiwa Hajiya hugg ta kauce tana rafka salati tare da cewa "ni jikar mutum biyu ace ni Ammar zaka runguma kana cemin wai Nisha...! [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 41-42 Ci gaba da dosota yayi Hajiya taga babu sarki sai Allah ta zuba da gudu tare da cewa "ɗan jakar uba ai ko banyi niya ba naje in nomo maka matarka kan ka hallakani "ta fice da gudu tana kiran driver -driver da yaji kiran Hajiya ya rugo da gudu tare da cewa "Hajjaju gani "maza kawo mota yau zamu koma neman wanan gidan "Hajiya ta faɗa tana gyara ɗaurin zaninta , da sauri yaje ya ɗauko mota tare da buɗewa Hajiya suka fice , suna tafe a mota tana ta jinjina halin da taga Ammar cikin zuciyarta tace "yaushe Ammar ya fara shan giya na shiga uku ni uwale "ta rafka tagumi ,driver yaga tafiya taƙi ƙarewa yace "Hajiya wace anguwar zamubi ne ?"nuni Hajiya tayi masa da hannu tare da cewa "tsohon gidan nasu zamu kuma zuwa muyi tambaya" to driver yace "sukaci gaba da tafiya har suka iso anguwar , parking yayi a gefen hanya ya fito tare da tambayar gidan da su Imaam suka koma ,wani mutumi ne yayi musu kwatance har da lambar gidan ya basu , suka miƙi hanya cikin ikon Allah sai gasu a anguwar , Hajiya ce ta tsaya ƙarewa gidan kallo a fili tace "yaushe Imaam yayi kuɗi ?"da har ya ƙera wanan katafaren gida ko nawa ma albarka "ta riƙe haɓarta suka fara nocking , mai gadi ne yazo ya buɗe tare da tambayar daga ina suke ?Hajiya dake gyara mayafi tace "kabarmu mu shiga inyaso sai ka biyomu daga baya "mai gadi ya kafe akan sai Hajiya sun faɗi daga inda suka fito ,Hajiya ta bangaje shi ta shige gidan tare da ɗaga murya tace "salamu alaikum "wlkslm taji muryoyi an amsa ta buɗe door ɗin palon tare da cewa "kunyi baƙi "Mommah ta fito da gudu sabda ta gane Hajiya tace " barka da zuwa Hajiya bismillah ki zauna "Hajiya ta zauna tare da cewa "ina Nisha ne ? Mommah tayi murmishi tare da ƙwakawa Nisha kira tace "Hajiya tazo maza kizo ku gaisa "da sauri Nisha ta fito tare da zubewa gabab Hajiya tace "barka da zuwa ya gida ?"lpy lau Hajiya tace "kana tace "zauna man" bayan Nisha ta zauna Pooja ta iso gurin hannunta riƙe da babban faranti dake cike da kayan motsa baki ta direshi gaban Hajiya a kan table , ta gaisheta tare da wucewa ,Hajiya ta ɗauki Apple ta gutsura kana ta ajiye tare da cewa "gaskiya banji daɗi abin da Ammar ya yiwa Nisha ba "sbda Nisha yarinya ce mai hankali ga nutsuwa amma Ammar yayi haka ? Mommah da bata gane inda Hajiya ta dosa ba ta katse Hajiya ta hanyar cewa "wai meke faruwa ne Hajiya ?kuka Hajiya ta fashe dashi tare da cewa "Ammar mana da ya saki Nisha "idon Mommah a kafe ta dafe ƙirji Hajiya nata magana ina Mommah babu nunfashi...! Dan Allah kuyimin haƙuri plx 👏nasan yayi kaɗan [02/12, 7:45 PM] Oum Arfat: 43-44 "Yah sunbahanallah" Hajiya ta ambata tare da miƙewa da gudu ta buɗe firdge ɗin dake gefensu ta ɗauko ruwan gora ta kwarara wa Mommah ,Nisha kam da biyu taƙi tashi ɗauko ruwa sbda kar Mommah ta farka ta zartar da mumunan hukunci a kanta. Watsa mata ruwan Hajiya ta farayi tashi ɗaya Mommah ta nunfasa tare da sauke ajiyar zuciya tace "alhmdulilh "Hajiya ce tace "sannu Mommah tace "ywwa " Mommah tace "ina jinki Hajiya kikace Ammar ya saki Nisha ?"eh tabbas amma fa ba asan ransa akayi sakin nan ba uwarsa ce tasa "Mommah ta zaro ido tare da cewa "abin da Ummi zatamin kenan ? "Hajiya tace "nidai yanzu ina roƙon alfarmar kubar Nisha ta koma Ammar yace "ya mayar da ita tun kafin mu gano gidanan "sallamar Imaam ce ta katse musu maganar da sukeyi Hajiya tace "ywwa Imaam dama ina son ganinka in baku haƙuri dukkan ku har ita Nishan dan Allah kuyi haƙuri "Imaam da bai san inda maganar ta Hajiya ta dosa ba yace "wani abun akayi Hajiya ?"Mommah tace "ashe Ammar ya saki Nisha ne bamu sani ba "zaro ido Imaam yayi kana yace "amma shine kullum ta dinga cewa yaje aiki ne ?"Imaam ya jinjina kai sbda abin ya mugun bashi mamaki ,Hajiya tace "nidai ina mai ƙara baku haƙuri "Imaam yace "tabbas sai dai Ammar yazo da kansa ya faɗa muji "Hajiya ta riƙe baki tare da cewa "kana nufin ni zanyi maka ƙarya ne ?"Mommah dake zaune tace "ai ni a ganina Imaam tunda yace "ya mayar da ita to sai su koma "keee dakata "Imaam ya dakawa Mommah tsawa tare da cewa "aure fa ba abin wasa ba kin ɗaukeshi wasa ko ?hararasa Mommah tayi tare da turo baki , Hajiya ta miƙe tare da cewa "bara inje in turo Ammar ɗin yazo da kansa "Imaam yace "da dai yafi "Hajiya ta miƙe jiki babu ƙwari tace "to ni natafi "Mommah ta miƙe tare da bin bayanta ,har sai da ta rakasu bakin get taga tafiyar motarsu sanan ta dawo ciki tana cika tana batsewa "Nisha kam farinciki fal zuciyarta . Imaam dake zaune yana jiran shigowar Mommah har ya tashi ta shigo ,ya koma ya zauna Nisha na ganin haka ta miƙe tare da komawa bedroom ɗinsu ta sami Pooja na kwance tana kuka , ficewa tayi gudun kar nata kukan yazo ta nufi ɗakin su Abid ,samun Abid tayi yana bacci taje kansa da kuka tana cewa "Yayana ka tashi ka taimakeni "da sauri Abid ya buɗe ido yace "mai ya faru lafiya " Nisha tace "banason komawa gidan Ammar ka taimakeni !Ka taimakeni ! gabansa ya tsananta faɗuwa ga wani gumi dake karyo masa a zuciyarsa yace "my lovely sis yanzu wane irin taimako kikeson inyi miki ?"so nake ka ƙaramin kuɗi akan nawa wanda nakedashi zan bar garinnan "dum dum gaban Abid ya bada sbda a zahiri ba bacci yake ba da ya jita ne yayi kamar mai bacci kasancewar jinsa da yayi kamar mara lafiya ƙanwarsu da suke ji da ita wai har tayi aure anyi mata saki ɗaya "a fili yace "ko da wasa karki kuskura kice zaki bar gidan nan ,sbda gidan iyayenki shine darajarki abinda zan gaya miki na biyu shine da zaki haƙura ki koma gidan mijinki da nafi kowa jin daɗi "bai karasa gama maganar ba Nisha ta fice da gudu tana kuka .taje ɗakin Asim ta sameshi zaune yana danna wayarsa shi ksm bai san abin da ake ba ,ganinta da yayi da kuka ne yasa shi tambayarta cikin sauri yace "Sis mai ke faruwa ?"bro bana son Ammar ni bazan koma gidansa ba dama sakina yayi shi yasa na dawo gida "ido waje Asim yake kallonta yace "saki ?"har mai kikayi masa kwata kwata auran naku fa yanzu wata ɗaya ne "kuka Nisha ta ƙara fashewa dashi kana tace "haka kawai "bana sonsa "yanzu to mai kikeso ?"ka bani kuɗi in bar gidanan "Asim yace "indai kibar gida ne bazan baki kuɗi ba kiyi haƙuri komai mai zuwa da wucewa ne "bakwa sona "Nisha tace "kana ta fice ,kai tsaye bakin titi ta nufa ta tari mota zuwa gidan su Mami wato mahaifiyarsu Mommah , suna isa ta fito tare da bawa mai mota kuɗinsa ta shigr gidan , da sallama ta shiga ta sami Mami a kwance kan tabarma tana hutawa , tashi zaune Mami tayi tare da washe baki tace "maraba da jikalle "Nisha na murmishi ta shiga ɗakin Mami tare da ajiye hand bag ɗinta ta fito ta zauna kan tabarmar tare da gaishe da Mami tace "Mami kin daina zuwa gudanmu "mirmishin yaƙe Mami tayi a zuciyarta tace "har yanzu ke yarinya ce lokacin da nayi wani zuwa gidanku Khadija ta koreni tun daga nan . A fili kuwa tace "ina nan zuwa insha Allah "Nisha ta fashe da kuka tare da cewa "Mami bana son komawa gidan Ammar ya sakeni "dafe ƙirji Mami tayi kana tace "wane irin saki ana zaune ƙalau ?"Nisha tace "wlh ya sakeni mhaifiyarsa ce tace "ya sakeni shine ya sakeni . Taɓɓ amma mai yasa tun wuri baki faɗa a sasanta ba ? nifa bana sonsa "Nisha tace "tana share hawaye ta ƙara da cewa guduwa zanyi "ido waje Mami tace "guduwa kuma ? gara dai ki zauna a gurina sai musan abin yi amma naga ai shiɗin mai kuɗi ne "Mami ta kuma cewa "ke ina ma tsoron hukuncin da Khadija zata zartar kar ta yimin rashin kunyar da ta saba kinsanta ba hankali ne da ita ba ,banda duniya babu abin da tasa a gaba . Nisha dai shiru tayi bata kula Mami ba har ta gaji da magana tayi shiru . Kwanciya Nisha tayi a kan tabarma tana kallon sama ,ji tayi tunanin abokinta ya addabi zuciyarta ,a fili tace to wai mai yasa nake yawan tunaninsa ne ?"shin na damu dashi ne ko ina son taimaka masa ne ?kai abota ce "ta runtse idonta ,again tana kuma ganin fuskar abokinta ta zabura kamar wacce aka tsikara tare da ɗaukar mayafinta ta fice , kasancewar babu nisa tsakanin anguwarsu tada da gidan Mami yasa ta fara tafiya ko waige batayi tunowa tayi ai a gurin wanan bolar yake yawan zama , tsabar tafiya ji tayi ta gaji sosai ta nemi guri ta zauna tare da fashewa da kuka ,kamar a mafarki taganshi tsaye hannunsa riƙe da robar abinci yana tahowa inda take bai ma lura da ita ɗin ce ba , Nisha ta mutsike idonta ta ƙara mutsukewa tare da ƙwala masa kira tace "abokina!! juyowa yayi sbda jin zazzaƙar muryarta ga mamakinta sai taga ya taho da gudu har zai rungumeta sai kuma ya fasa ,a zuciyarta tace "bana sanyaka a sahun mahaukata ko kaɗan Allah ya sani ina jinka a ko ina na sassan jikina "ta share hawayen fuskarta tare da matsowa daf dashi tace "abokina ina ka shiga nayi ta nemanka na rasa ?"wata zazzaƙar murya taji tana amo a cikin kunnuwanta yace "tun bayan tafiyarki ban ƙara ganinki ba na ɗauka na rasaki ne har abada kullum nakanyi kuka idan na tuno da taimako na da kikeyi ,sai gashi Allah ya amsa adu'ata ya baiyanar min dake kafin inbar garinnan in koma inda nake da zama "sassanyar ajiyar zuciya Nisha ta sauke tare da neman guri ta kuma zama kana tayi masa nuni da ya zauna , bayan ya zauna ta nun fasa kana tace "a zahiri inajin wani lamari amma ina da tambaya Allah yasa zaka bani amsa dai-dai da abinda na tambayeka ?"uhm ina jinki "abokinta ya faɗa da muryarsa mai daɗi ,Nisha tace "idan kanajin bugun zuciya game da wani shin menene ? "ko kuma kanajin son ganin mutum "dariya abokinta yayi kana yace "a tunanina soyayya ce "waro ido Nisha tayi tare da rufe fuska kana tace "ka bani kunya "inada wata tambayar "abokinta yace "duk ina jinki "Nisha tace "mai yasa kake yawo da yagaggun kaya ?"ganin fuskarsa ta sauya zuwa ɓacin rai yasa gaban Nisha faɗuwa ta haɗe hannayenta guri ɗaya alamar ban haƙuri "har ta fara tafiya tace "kana sona "sai kuma ta fashe da kuka....! 😍 Nasan kuna haƙuri da rashin typing da yawa pls ku ƙara haƙuri na yau ma babu yawa sbda zani Kaduna wlh inata shirye shirye ne a duk inda kuka gansa kuyi haƙuri 👏bawai ina nufin idan na tafi bazaku dinga samu ba , no insha Allah kamar inda kuke samu yanzu haka idan na tafi zaku samu ina godiya da sharhi 😘. Kuna ganin ya rayuwar Nisha da abokinta ? Ga Hajiya kuma a gidan ? Wayo cakwakiya over. [03/12, 6:00 AM] Mom Islam Ce💃: Miƙe tsaye tare da cewa "kinga Nishan kuwa ?"Pooja na kuka tace "Mommah ta gudu-ta gudu , cikin rashin fahimta Mommah tace "ta gudu ina ?Pooja dake share majina tace "ta gudu jirgi wlh jirgin ƙasa ta shiga kuma banji inda tace "zata ba "luuu Mommah tayi jiri na ɗibarta zata faɗi Abid ya tarota tare da cewa "Mommah lafiya ?Mommah data riƙe kai tana jin wani jirin ta nemi guri ta zauna kana tace "a bata ruwa , miƙo mata ruwa Pooja tayi tasha , bayan ta sha ta nunfasa kana tace "Pooja kaini ɗaki in kwanta "jikin Pooja a sanyaye ta kai Mommah ɗaki ta fito tare da riƙe hannun Abid tace "Yah Abid Nisha ta barmu ta zaɓi soyayya gashi sun shige jirgin ƙasa sun bar gari "whattt!!! Abid yace "cikin ɓacin rai "wace tashar taje ?"Pooja da kuka yaci ƙarfinta ta tsuguna tana rerawa kamar wacce aka doka . Imaam ya shigo ya samesu a tsaye idon Abid yayi ja Pooja kuma na kuka , tambayarsu ya fara wai shin mai ke faruwa ne ? Abid ne yayi ƴarfin cewa "Nisha fa tabar gari bamusan inda za'a nemeta ba "a tsorace Imaam ke kallonsu gani yake kamar ba magana ake yiba sbda jinsa ya ɗauke na tsawon mintuna , innalilahi wa ina ilaihir raji'un Imaam ya ambata tare da riƙe kai , kana ya wuce side ɗinsa  ,ya bar su a tsaye. Tunda Nisha suka shiga jirgi da abokinta take kuka ,bawai tana kukan nadamar biyosa bane a'a tana kukan rashin ƴar uwarta sai yanzu take ganin abin da tayi bata kyautawa anty Pooja ba ,sbda tun tasowarsu babu wanda yasan matsalarta fiye da Pooja , ta share hawayenta ta riƙe hannun abokinta suka nemi gurin zama tace "inason ka faɗamin sunanka sbda tunda muka haɗu baka faɗamin ba "murmishi abokinta yayi kana ya lumshe idonsa dimple ɗinsa ya lotsa yace "MUNIM" sunana Munim, mai maita sunan Nisha tayi a fili tace "kamar na taɓa jin sunan nan amma na rasa ta inda naji sunan "murmushi Munim yayi kana yace "wane gari kike ganin zamu ? Bangladesh "nan zamu "murmishi Munim ya kumayi kana yace "kamar kinsan nan jirgin zashi ". Sunyi tafiya mai nisa kana jirgin ya iso garin da zasu sauka , kowa ya bada kuɗinsa Nisha ta ciro nasu ta bada suka sauka , [06/12, 12:59 PM] Mom Islam Ce💃: Miƙe tsaye tare da cewa "kinga Nishan kuwa ?"Pooja na kuka tace "Mommah ta gudu-ta gudu , cikin rashin fahimta Mommah tace "ta gudu ina ?Pooja dake share majina tace "ta gudu jirgi wlh jirgin ƙasa ta shiga kuma banji inda tace "zata ba "luuu Mommah tayi jiri na ɗibarta zata faɗi Abid ya tarota tare da cewa "Mommah lafiya ?Mommah data riƙe kai tana jin wani jirin ta nemi guri ta zauna kana tace "a bata ruwa , miƙo mata ruwa Pooja tayi tasha , bayan ta sha ta nunfasa kana tace "Pooja kaini ɗaki in kwanta "jikin Pooja a sanyaye ta kai Mommah ɗaki ta fito tare da riƙe hannun Abid tace "Yah Abid Nisha ta barmu ta zaɓi soyayya gashi sun shige jirgin ƙasa sun bar gari "whattt!!! Abid yace "cikin ɓacin rai "wace tashar taje ?"Pooja da kuka yaci ƙarfinta ta tsuguna tana rerawa kamar wacce aka doka . Imaam ya shigo ya samesu a tsaye idon Abid yayi ja Pooja kuma na kuka , tambayarsu ya fara wai shin mai ke faruwa ne ? Abid ne yayi ƴarfin cewa "Nisha fa tabar gari bamusan inda za'a nemeta ba "a tsorace Imaam ke kallonsu gani yake kamar ba magana ake yiba sbda jinsa ya ɗauke na tsawon mintuna , innalilahi wa ina ilaihir raji'un Imaam ya ambata tare da riƙe kai , kana ya wuce side ɗinsa  ,ya bar su a tsaye. Tunda Nisha suka shiga jirgi da abokinta take kuka ,bawai tana kukan nadamar biyosa bane a'a tana kukan rashin ƴar uwarta sai yanzu take ganin abin da tayi bata kyautawa anty Pooja ba ,sbda tun tasowarsu babu wanda yasan matsalarta fiye da Pooja , ta share hawayenta ta riƙe hannun abokinta suka nemi gurin zama tace "inason ka faɗamin sunanka sbda tunda muka haɗu baka faɗamin ba "murmishi abokinta yayi kana ya lumshe idonsa dimple ɗinsa ya lotsa yace "MUNIM" sunana Munim, mai maita sunan Nisha tayi a fili tace "kamar na taɓa jin sunan nan amma na rasa ta inda naji sunan "murmushi Munim yayi kana yace "wane gari kike ganin zamu ? Bangladesh "nan zamu "murmishi Munim ya kumayi kana yace "kamar kinsan nan jirgin zashi ". Sunyi tafiya mai nisa kana jirgin ya iso garin da zasu sauka , kowa ya bada kuɗinsa Nisha ta ciro nasu ta bada suka sauka , Afuwan👏 [06/12, 12:59 PM] Mom Islam Ce💃: 49-50 Kamo hannun Mubin Nisha tayi kana tace "muje mu sami gida "waro ido Muinm yayi yace "wane gida kenan ?"Nida ba sanin garin nayi ba "Nisha ta faɗa cikin zazzaƙar muryarta , lumshe ido Mumim yayi kana yace "ki dakata "a ɗan tsorace Nisha ta tsaya cak tare da kallon fuskar sa Munim yace "tunda muka haɗu dake baki taɓa tambayata ƴan uwana ba "bare daga inda na fito bugu da ƙari gashi kin biyoni " cikin faɗa Nisha tace "wanan ba lokacin surutu bane "suna cikin magana wani saurayi ya zo wucewa da gudu yana cewa "maza ku ɓace daga gurinnan minister na kama mutane "cikin tsiwa Nisha tace "waye shi din ?"saurayin yana shirin yi mata magana aka tattarashi aka tura mota , Nisha da Munim suka gudu. Tun da Hajiya ta koma gida ta faɗa ɗakin Ummi tare da fashewa da kuka , Mheera da ta iso yanzu ta kalli Hajiya ta ƙunshe dariyarta sai kuma tace "hajjaju mutuwa akayi ne ? Hajiya na jan hanci tace "na koma gidan su Imaam yace "sai Ammar yazo duk Zainab ce ta janyo mana wanan tashin hankalin "Ummi dake zaune ko kula Hajiya batayi ba ta kawar da kai gefe , cikin sa'a Ammar ya shigo tare da sallama ko kallon Ummi baiyi ba ya zauna gefen Hajiya kana yace "Hajiya ya kukayi ?"um bari ɗan nan ai yanzu na dawo ubanta yace "wai sai dai mu tafi tare ka faɗa da bakinka "Ammar yace "ai babu damuwa a shirye nake muje kawai "Hajiya ta miƙe suka nufi parking space suka hau mota kai tsaye sai anguwar su Nisha , suna isowa ƙofar gidan Hajiya ta buɗe mota bayan Ammar yayi parking ta fito shima Ammar ɗin ya fito suka fara nocking , leƙowa mai gadi yayi yaga Hajiya ,ya washe baki kana yace "ku shigo "Hajiya ta juya ta kalli Ammar tace "bazaka shigo da motar taka ba ?"muje kawai "Ammar ya faɗa a taƙaice , kai tsaye cikin gidan suka shiga har sunyi hanyar palon suka ga Imaam na shirin fita ,Hajiya ta riƙe baki tare da cewa "mu koma gashi na taho da Ammar ɗin "girgiza kai Imaam yayi kana yace "muje "suka ƙarasa ciki tare da yiwa kansu mazauni suka zauna kan sofa , Imaam ya kalli Ammar ya fashe da kuka , suka ga Mommah ta fito idon ta ya kumbura sosai ,Hajiya dai ta lura da hakan dake ba huruminta bane batace komai ba ,ta kalli Imaam tace "Imaam lafiya kuwa ?murya ta mai kuka Imaam yace "inafa lafiya an nemi Nisha an rasa "hasbunallahu wa ni'imal wakil ya zuljalalu wal ikram "Hajiya ta faɗa cikin jimami ,Ammar kam ya kasa magana sai kallon mutane da ido , sun daɗe a gidan Ammar bai cewa komai sai da sukazo tafiya ne Hajiya tace "muje suka miƙe babu wanda yace wa kowa komai har tafiyarsu shiru ya karaɗe palon , a mota Hajiya ta fashe da kuka tare da cewa "ashe ganawar kenan Allah ya baiyanar dake Nisha "suna isa gida bayan an buɗe musu get suka hangi Mheera tsaye tana riƙe da waya , bayan Ammar yayi parking Hajiya ta fito ta kalli Mheera tace "burunku ya cika sai ku zuba ruwa a ƙasa kusha tunda abin da kukeso kun samu "farr da ido Mheera tayi Hajiya tace "kin yiwa Umar ba niba ". Ammar da sai yanzu yayi magana yace "Hajiya ya naga kina shirin fita ?"ba dole in fita ba so kake baƙinciki ya kamani gidana zan koma na gaji da yawon gantalewa "dariya Hajiya taba Mheera dan haka ta ƙyal ƙyala abinta . Gurin driver Hajiya ta nufa tace "maza kazo ka ɗaukeni zani in tsuguna a gidana "da sauri driver ya ɗauko key ya kawo motar gabanta ta shiga suka tafi . Tun tafiyar Hajiya Ammar na tsaye har Mheera ta bar gurin yana tsaye , maganar da yaji ne ya dawo masa da tunanin da yake , Abba yace "haba Ammar mai kuma ya faru na ganka cikin wanan yanayin ?"fuska babu walwalah yana shirin yin kuka yace "Abba Nisha ta ɓata Nisha ta ɓata "ya subhanallah yaushe ? Abba ya tambaya cikin rashin jin din abinda Ammar yace "Ammar dake riƙe da hannun Abba yace "wlh Abba ban sani ba "zomu ƙarasa ciki "Abba yace "wa Ammar"to Ammar yace "suka wuce side ɗin Ummi , suna shiga suka sameta a palo hannunta riƙe da remote tana sauya channel ,tana ganin Abba tasa dariya tare da cewa "wato surprise akayi mana ?"cikin farinciki Abba yace "eh man ya hutaww ?"Ummi tace "lafiya Abba ya kalli Ammar yace "mai ya haɗaka da Ummin naka ?kawar da kai gefe Ammar yayi kana yace "ta kori Nisha "zaro ido Ummi tayi tace "sharrin da zakayi min kenan ?to naji na ɗauka kayi haƙuri Ammar ɗina "cikin jin daɗi Abba yace "bana son ɓacin ranka so ka kula pls da abin da zai ɓata maka rai bana kuma san inga kana faɗa da Umminka "kawar da ɓacin ransa Ammar yayi kana yace "Abba na daina insha Allah yaje gaban Ummi ya bata haƙuri . Miƙewa Ammar yayi ya fice yabar Ummi da Abba zaune Abba ya kalli Ummi kana yace "nasan komai haƙƙinki ne ke bibiyata gashin anyi zaɓe ba ni naci ba wani ne yaci ,ni ban kyautata miki ba bare in tsaya in sauƙe haƙƙinki dake kaina "kamo hannunsa Ummi tayi kana tace "karka damu komai ya wuce alhamdulilh da ka gane gaskiya . Mheera dake bakin ƙofa tana jin tattaunawar tasu tayi farinciki sosai tazo da gudu ta rungume Ummi idonta na fitar da hawaye , ɗagata Ummi tayi kana tace "Habibiy nifa na fara yanke shawara "cikin rashin fahimta Abba yace "shawaarar me ?"a haɗa Mheera da Ammar aure kawai "Abba ya turɓune fuska kana yace "Amma ya mukayi dake ?kan Ummi a ƙasa tace "munyi alƙawarin zamu ɓoye sirrin har abada "good amma mai yasa yanzu kike ƙoƙarin tarwatsa farincikin ƴaƴanmu ?"afuwan bawai nayi hakan dan....Abba ya dakatar da Ummi tare da cewa "daga ni sai ke sai hajiya sai wanda suka bamu ita sune suka san komai akai kina neman warware komai ko ?"da gudu Mheera tabar gurin tana kuka tace "dama ni tsintacciya ce wayo Allah na ta fice da gudu ta nufi bedroom ɗinta , ta fara haɗa kaya kenan Ammar ya shigo ya tsaya a bakin door kana yace "ba tun yanzu ba nasan ba iyayenmu ɗaya ba ! a tsawace Mheera tace "kasan bani da gata shine ka lalatamin rayuwa ko ?"no Mheera ba haka bane karki ƙara faɗar hakan sharrin sheɗan ne "harara ta gallah masa kana tace "dole kace sharrin sheɗan mana tunda ka riga da kasamu abinda kake nema "durƙusawa Ammar yayi tare da haɗe hannayensa biyu yace "inhar kin amince dani nayi alƙawarin baki farinciki har ƙarshen rayuwarmu "jim Mheera tayi tare da tunani a duniya bata da kowa batasan danginta ba ,hasali ma auran Ammar shine ƙaramin tukwaicin da zata yiwa iyayensa amma bawai dan tana sonsa ba sai dai dan kawai adalcin dakuma soyayyar da iyayensa suka nuna mata basu ban banta tsakaninsu ba . Mheera tace "na amince "sai kuma ta fashe da kuka mai cin rai...! Mun kusa gamawa ma naji kuna magana akan rashin yawansa kuyi haƙuri fa , [06/12, 12:59 PM] Mom Islam Ce💃: 51-52 Rungumeta Ammar yayi ya fara bubuga bayanta a hankali . A ranar Ummi da Abba sun faɗa farincikin da basu taɓa tunani ba , Ummi ko banda Hamdala babu abin da take , Nisha da Munim basu zarce ko ina ba sai wani gurin cin abinci mai cike da mutane iri-iri , Nisha ta kalli Munim tace "mai za'a kawo maka ?"kashe mata ido ɗaya yayi kana yace "gurasa "kwai kwayon maganarsa tayi tana dariya ,aka kawo masa takardar zabar abinci , cikin sauri Nisha tace "gurasa zaka kawo mana "ok mutumin yace "tare da wucewa ,sai gashi ya dawo da gurasa a hannunsa , ya ajiye a gabansu . Bayan sun gama ci ne Munim ya zuba tagumi Nisha tace "haba Munim ya zaka dinga sa kanka cikin damuwa "shiru yayi sai kallonta da ido da yake yi ,har ta kamo hannunsa suka nufi , wani guri mai ciƙe da furanni masu kyau gunin birgewa , juyi Nisha ta dingayi da hannunta tana ɗan rawa , ganin Munim yaƙi magana ya sanya tayi tsalle ta kamo bakinsa ta yi masa kiss , wani irin yanayi Munim ya tsinci kansa a ciki mai wuyar fassara ,dan danan yaji jikinsa ya mutu sabda karo na farko kenan da wata ƴa'mace ta sumbacesa a duniya kuma a iya tsawon rayuwarsa , lumshe ƙananun idanuwansa yayi tare da kwantar da ita a kan teburin da ke gurin ya yi mata rumfa da ƙirjinsa a hankali yace "i love you "wani irin sanyi haɗi da iska mai ƙashi hhh irin tasu ta masoya Nisha taji , ta rungumeshi ya ƙam ƙameta yana cewa "ashe haka soyayya take ?"jin tudun boobs ɗinta ya sanyashi saurin miƙewa a hankali yace "maza tashi "cikin rashin fahimta Nisha ta miƙe tana kallonsa "zaki aureni ?"zirr taji abu ya tsirga mata daga tafin ƙafarta har tsakiyar kanta ta lumshe ido kana tace "mai zai hana muje mu sami limami ya ɗaura mana aure " murmishi Munim yayi kana yace "ai bamusan kowa ba "jan hannunsa Nisha tayi suka nufi bakin wani tsararrren masallaci mai kyau da ƙawatuwa, suka nemi guri suka zauna kasancewar sunji gurin shiru babu kowa . Ina jinka tunda bamu samu kowa ba ka bani labari " uch "Munim ya faɗa tare da cewa "zaki famomin ciwon da na daɗe ina ɓoyewa amma tunda muka kusan zama ɗaya ni dake kuma ma'aurata dole in sanar dake asalin labarina . Sunana Munim ,muna zaune da mahaifiyata a DUBAI sunan yayana da na rasashi sbda son duniya Imaam " gaban Nisha ne ya bada rasss har wani girgiza tayi , Munim yaci gaba da cewa "sunan matarsa Khadija mahaifiyarmu ta rasu tun tuni haka mahaifinmu ya rigata mutuwa , a lokacin da muka rabu da yayana sunan matarsa Khadija dan yayi aure har sun haifi Abid da Asim "zai ci gaba da magana yaga Nisha ta ɓingire a gurin sumammiya ya hau salati tare da kwarara mata ruwan dake hannunsa ta buɗe ido, sai kuma ta fashe da kuka tana cewa "ko kwana bazamuyi ba zamu koma wlh gidan mu zan koma " ban gane ba Nisha mai kuma ya faru ? Nisha dake kuka tace "kaine *KANIN UBA..* sai kuma tayi shiru , cikin rashin fahimta tace "Imaam shine mahaifina !! zaro ido Munim yayi kana yace "Allah na gode maka daka haɗani da ɗan uwana ,sai kuma ya share hawayen dake kwaranyo masa ,ya rungume Nisha , lokacin ƙarfe huɗu na yamma kasancewar duk a ranar dasuka tafu abubuwan suka faru yasa Nisha cewa "mu bari zuwa gobe mu tafi "no yanzu ai baza'a rasa jirgi ba idan babu jirgi akwai mota "Munim ya riƙe mata hannu suka miƙe tare da zuwa gurin hiran jirgi suka ga wayam babu shi babu dalilinsa , suka koma gurin motoci suka hau zuwa DUBAI , basu wani yi tafiya mai nisa ba Nisha ta fara bacci har da rungume Munim , sunyi tafiya mai nisan gaske dan basu isa da wuri ba sai ƙarfe ,goma na dare suka isa , suna sauka Munim ya tashi Nisha kana yace "bani da kuɗi "cirowa tayi a hand bag ɗinta ta bashi yaba mai mota suka fito, har sun fara tafiya Nisha ta kalli Munim tace "inada t ambaya ?"ina jinki "Munim yace "yana kallonta "shin da naga baka cikin haiyacinka har a bola kake kwana yanzu kuma naga ka koma normal ?"nisawa Munim yayi kana yace "lokacin da mahaifiyar mu ta rasu Imaam ya zo ya sameni a ɗakin , ya ƙwala min wani ƙarfe shine yai sanadiyar rashin lafiya ta , kuma lokacin da nayi shekaru biyar da ciwon na haɗu da wani likita yayi koƙarin taimaka min ni kuma naƙi dan ya cemin inhar na sami abin da ya sanyani farinciki to komai nawa zai dawo , kinga kuwa kece silar komai "ba tare da Nisha tayi magana ba taja hannunsa suka ci gaba da tafiya , kasancewar da gurin da aka saukesu da gidan nasu babu nisa ,yasa Nisha nunawa Munim gidan tace "kaga gidan mu nan "waro ido Munim yayi yace "yaushe Imaam yayi kuɗi haka wace sana'a yake ?"ko kulasa Nisha batayi ba ta fara nocking , leƙowa mai gadi yayi kasancewar anguwar mamaye take da haske ta ko ina yasa mai gadi kallon ,fuskar Nisha yace " oyoyo alhamdulilh "buɗe mata yayi ta shiga Munim ma ya shiga kai tsaye suka nufi cikin gidan , sallama sukayi ,sukaji shiru babu wanda ya kulasu ,bubuga ƙofar Nisha tayi Pooja da bacci ke idonta ta miƙe tare da ɗauko ɗa kwali ta ɗaura ta fito palo ta buɗe ƙofa , gani tayi kamar gizo fuskar Nisha tayi mata ya sata zata ruga da gudu Nisha ta rungumeta ta baya tana cewa "anty Pooja ki yafeni ga Munim "ku shigo Pooja tace "duk da ɓatan Nisha da wulaƙancin da ta yiwa Pooja bai sa ta juyawa ƙanwar tata baya ba , suka shiga ciki tare da zama kan sofa , da gudu Nisha ta fara bubuga ƙofar su Mommah tana cewa "Nisha ta dawo "Allah sarki abinka da iyaye da gudu Mommah ta buɗe ƙofa tare da fitowa palo taga Nisha zaune ta kalli inda Munim yake tace "Mu mu mu Munim !!! fuskar Munim ɗauke da Murmushi yace "Khadija "Mommah tace "na'am , Imaam ma ya fito yana shirin zama sukayi ido biyu da Munim ,jikin Imaam na rawa yace "sai naga kamar ɗan uwana Munim"eh zahiri Imaam shine "Pooja ta faɗa tana dariya , kuka Imaam ya fashe dashi yana cewa "na cuci kaina na cuceka na zaɓi son duniya fiye da zumunci ,har Imaam ya matso kusa da Munim zai durƙusa Munim ya riƙe hannunsa tare da ce masa haba mana Imaam Alllah ya yafe mana nayi farincikin haɗuwar mu "daga nan Pooja taba su Mommah labarin inda suka haɗu da Munim a hanyar islamiya. Kuka Nisha tasa tare da durƙusawa gaban Mommah tace "dan Allah ku yafemin "mun yafe miki Mommah tace "tashi Allah yayi miki albarka , ko da taje gaban Imaam zata roƙesa ya dakatar da ita tare da cewa "ni zan yi miki godiya tunda har kika sadani da ɗan uwana....! Ya kuke gani ? [06/12, 2:53 PM] Mom Islam Ce💃: 53-54 Abid da Asim da sukaji hayaniya tayi yawa suka fito a tare suna mutsike ido ,ganin Nisha da wanda basu gane ba amma Asim yana yiwa Munim kallon sani ya sanya Asim cewa "kamar na gane ka ?"ya nuna Munim da yatsa ,eh zaka sanyi Munim ko ?"da sauri Asim yace "kawona sai kuma ya ƙarasa da kuka ya rungume Asim , suna zaune har ƙarfe ɗaya tayi ,Imaam yace "hirar nan bazata ƙare ba kowa yaje ya kwanta sai zuwa safiya "haka suka tashi Munim ya nufi ɗakin su Asim suka kwanta cike da farinciki . A ɓangaren su Nisha ma haka su kam kusan kwana sukayi suna hira dukda a yau ta gudu kuma ta dawo , Pooja tace "wato ke da ƘANIN MAHAIFINKI kike son yin soyayya ko ? Nisha tayi murmushi lokaci ɗaya kuma murmushin nata ya ɓace tace "Anty Pooja Allah ya jarbceni da son ƘANIN UBA na idan har ban auresa ba zan iya mutuwa "a zabure Pooja ta kalleta kana tace "wanan wane irin banzan magana ne ?"kina abu kamar ba musulma ba ,ya kamata ki dingayin magana a cikin muhallinta so wanan zancen ma kada ki bari Mommah taji ko Imaam "kuka Nisha ta fashe dashi tana cewa "ni ba'a sona "Pooja cikin fushi tace "da alamu kanki ya fara kuncewa da zaki dinga abu kamar wawuya "daga nan sukayi bacci . Washe gari su Mommah ne suka fara fitowa bayan sunyi sallah suka zauna a palo ,sai ga Munim da Asim da Abid sun shigo suka gaishe su , bayan sun amsa ,Imaam yace "wai yaranan basu tashi ba ne ?"bai gama rufe baki ba suma suka fito sanye da Hijab har ƙasa suka durƙusa suka gaishe da Imaam da Mommah , bayan sun gaisa suka nemi guri suka zauna . Zuwa ƙarfe goma 10:am su Mommah sun gama break fast a dining tana shirin ajiye cokali taji wayarta na ring ,dubawa tayi tare da sakin murmushi a fili tace "hajiya Faɗimatu na "ta miƙe tare da barin gurin ta wuce bedroom ɗinta , ɗagawa tayi tare da sallama kana tace "Allah ya taimakeki Hajiya kwana biyu na jiki shiru "daga can ɓangaren Hajiya Faɗimatu tace "hamm bari kawai wlh aiyuka ne aukai min yawa amma yanzu idan babu abin da kike kizo "jiki na rawa Mommah tace "to tare da ɗaukar mayafi ta fito kai tsaye inda taji muryar su Imaam na hira nan ta nufa , har da ɗan durƙusawa tace "Imaam Hajiya Faɗimatu babu lafiya yanzu zani "to a dawo lafiya Imaam yace "mata Munim ko ya girgiza kai a zuciyarsa yace "wanan matar har yanzu bazata sauya halinta ba "su Pooja suka ce a dawo lafiya ta fice . Kai tsaye bakin titi Mommah ta nufa ta tari mota zuwa anguwar Hajiya Faɗimatu da tayi mata kwatance , cikin ikon Allah mai mota ya kawota haɗaɗɗiyar anguwar da babu mutane da yawa ,ta biya mai mota kuɗinsa ,ta ƙwanƙwasa ƙofar , mai gadi ne ya fito ya buɗe mata zata yi masa bayani yace "ai Hajiya tayimin ki shiga , shiga Mommah tayi da sallama ta tura door ɗin katafaren palon Hajiya Faɗimatu ...Abin da tagani ne yayi matuƙar girgizata sbda ita a duniya bata taɓa ganinhaka ba... Ganin Hajiya Faɗimatu tayi tsirarara kanta ɗaure da jan ƙyalle bakinta yayi ja sosai da wata ƙwarya a hannunta , tsoro ne ya kama Mommah cikin takaici da nadama ta fara faɗin o o o wlh nafasa bazan sake ba dan Allah kiyi haƙuri zan biyaki komai naki ". Magana Hajiya Faɗimatu ta fara da muryarta wata iri mai wuyar gane kuwwarta ,har Mommah zata gudu Hajiya Faɗimatu tace "ai mun riga da mun saki a ƙungiyarmu dole ki bi dukan dokokin mu "mun baki kuɗaɗe mun baki gidaje dan haka kin shiga ƙungiyarmu , a halin yanzu jininki muke buƙata da shi zaki biyamu "waro ido Mommah tayi ido cike da hawaye tace "na shiga uku na lalace ni waye jinina bani da yara "tsawar da aka daka mata ne yai sanadiyar ɗaukewar jinta na wasu lokuta can kuma taji ana cewa "kin amince ? ja da baya Mommah ta fara Hajiya Faɗimatu ko tana tuntsirewa da dariya . Ficewa Mommah tayi da gudu bayan ta bangaje mai gadi , Allah ya taimaketa tana fita ta sami mota ta hau sai anguwarsu , ana sauketa ta biya mai mota kuɗi bata ma san nawa ta bashi ba ,yana cewa "Hajiya ga canji ina ta buɗe get ɗin gidansu harda taka ƙafar mai gadi ta wuce da gudu ciki , tana shiga ta sami Imaam da Munim su biyu a zaune ta zuba a gurin ragwab tare da fashewa da kuka tana cewa "wayooo Allahna na shiga uku ku taimaka min ". Kallonta Imaam yayi kana yace "ba anguwa kikaje ba mai kuma ya faru ?"Mommah da taji takaicin maganar Imaam tace "bansani ba "Munim yace "yi haƙuri anty mai ke faruwa ne ? labarin kaf abin da ya faru har sanadin gidan da suke ciki Mommah taba Munim labari da abin da Hajiya Faɗimatu tace "mata duk ta gaya masa ,a zabure Imaam ya miƙe kana yace "kice harda mu mun shiga uku " hararsa Mommah tayi kana ta shige bedroom ɗinta ta kifa kai tana kuka . Zuwa dare Mommah ta kwanta bacci ,can cikin dare taji ana cewa "zan sha jini "a guje ta miƙe tare da buɗe ƙofa bata zarce ko ina ba sai ɗakin Imaam ta faɗa jikinsa tana cewa "wlh suka matsamin jininka zan basu "Imaam ya miƙe tare da kwaɓe fuska kamar zaiyi kuka shima ya fara jiyo maganar kamar na mace tana cewa "zansha jini "dagudu ya miƙe ya shige toile yana tunanin ya tsira ya fara ganin tsartuwar abu kamar jini ta jikin bango ,ya fara ihu yana cewa "taimako jama' a wlh gidansu na shigo " Mommah dake jikin ƙofar toilet ta sanya key a ƙofar Imaam ya dinga zunduma ihu dan shi kaɗai yasan abin da yake gani amma taƙi buɗe masa , har ƙarfe 12:30 na dare Imaam na ihu kuma Allah bai sa su Asim zasuji ba ,kaf adu'oin dake bakinsa suka ɓace masa yama rasa wane zaiyi ,daga ƙarshe ya fara faɗin lahaula wala ,la haula wala yana yi yana shan majina ,cikin ikon Allah abun ya ɓace "sai a lokacin Imaam ya sami damar jan ƙofar da ƙarfi Mommah dake tsaye batasan lokacin da hannunta ya murɗa key ɗin ba ta buɗe masa ya fito , yana fitowa ya fice a ɗakin ya koma palo , tare da wucewa toilet ya ɗauro alwalah ya fara gabatar da sallahar nafila . Mommah kam jin komai ya lafa yasa ta kwanta a ɗakin Imaam bacci ya ɗauketa, Washe gari Imaam a kan darduma ya kwana bai ma san lokacin da bacci ya ɗaukesa ba . Asbha nayi iyalan suka tashi bayan sun dawo daga masallaci suka gaida iyayensu haka ma su Nisha . ………………………………… Tun da Abba ya dawo daga tafiya yake nan-nan da Ummi , Ummi da bata gane inda ya dosa ba tace "ni kuwa ya maganar zaɓen ku ?ɓata rai Abba yayi kana yace "daga rana mai kamar ta yau karki ƙara yimin wanan maganar a sanadin son duniya Mheera ta rabu da martabarta , yanzu gashi ni banci riba ba , kafin in taho mukayi faɗa da Boka har cemin yayi inje zangani wai ,dama kansa yake yiwa aiki ba niba ,tun daga ranar muka raba hanya , A can na sami Bashir yana ganina ya fara kuka yana cewa "in yafe masa wai yasan ya cuceni "nidai ban san mai yayi min ba amma nace na yafe masa , yanzu bana fatan wani nawa ya shiga harkar dana shiga a baya , rungumeshi Ummi tayi tana kuka kana tace "alhmdulilah Allah muna yi maka godiya daka yimu a musulmai". Washe gari ta kama monday bayan Mheera da Ammar da Abba da Ummi sun gama break fast Abba yace "mun yanke shawarar sanya ranar bikinku tunda mun ga kuna son junanku "a kunyace Mheera ta miƙe da gudu ta wuce nata side ɗiin tana dariya ,Ammar kuwa kunya ya kamashi sai murmushi yake , Abba yace "bandai nemi shawarar Hajiya ba amma mun yanke sati uku insha Allah "Ummi tayi farinciki sosai , Kwana bakwai da maganar Ummi ta fara gyara Mheera sosai , jiki da waje , kwana takwas da maganar Abba yaje ya sami Hajiya , itama farinciki ba'a magana tace "ni da na fara ma tunani sai nace kar inyi muku shishigi a lamuranku ashe kuma kunyi tunani "to masha Allah haƙiƙa nayi farinciki "Abba yace "masha Allah tunda kin amince Hajiya yau saura sati biyu kenan ko kuma ince kwana goma sha uku "to Allah ya kaimu "Hajiya tace "tana sanyawa Abba albarka ....! *KANIN UBA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 End end end Lokaci na tafiya yayin da rayuwa ake samun ci gaba , ta ɓangarori da dama. Kwanci tashi babu Wuya a gurin Allah , lokaci na tafiya kwana na ƙarewa , Ana i' gobe ɗaurin auran Mheera da Ammar Alhaji ya rakasu sabon gidansu wanda ya amsa sunansa, murna gurinsu ba'a magana ,kai idan ka gansu sai ka rantse sun daɗe da fara soyayya ,sbda kulawar da suke bawa junansu abin ya ƙayatar. Mommah ce zaune a palo ido yayi luhu luhu da alamu kuka taci , Imaam dake zaune yace "Pooja jiya naji wani yayi sallama dake shin waye shi ?murmishi Pooja tayi kana tace "Imaam yau kwanan mu huɗu da haɗuwa "Abid yace "ai kuwa idan kina sonsa kice masa ya fito"rufe fuska Pooja tayi kana tace "toh Imaam "Mommah ta kalli Nisha cikin fushi tace "ke kuma da kika kashe auranki hankalinki ya kwanta sai ki koma zawarci " Munim dake zaune gefen Imaam yace "ayi haƙuri mu kaiwa Allah kuka "shiru ne ya biyo baya can kuma Imaam yace "kai ma Asim lokaci yayi da zaka fito da mata kai da Abid "Asim ne yace "ni dai har yanzu ban koma misra ba bare mu haɗu da ita "kul "Mommah tace "wlh ban lamunta ba inma zaka nemi mata a nan garin gara kaf ɗinku ku nema. Bayan tafiyar Mommah Hajiya faɗimatu na tsaye aka kifota ƙasa , wani mutum ne ya fito jikinsa sanye da jajayen kaya yace "kin tona mana asiri hankalinki ya kwanta , dama mun faɗa miki wanan matar da kika kawo bazamu iya da ita ba ,mutanen kanta sunfi ƙarfin mu "Hajiya Faɗimatu na ja da baya tana cewa "kuyi haƙuru ku barni da raina "hahahaha "mutumin ya ttuntsire da dariya kana ya damƙo wuyanta yana cewa "kin bamu jinin mahaifinki kin bamu na babarki kin bamu na ƙanwarki baki da wanda zaki ƙara bamu yanzu jininki zmusha "wata irin razananniyar ƙara Hajiya Faɗimatu tayi wanda daga wanan ihun sai mutuwa "suka janyeta ya jefata cikin wani abu wanda cikinsa cike da jini . Zaune Robat yake a tangamemen palon su , gefe kuma mama ce zaune ita da Zeena , Robat yace "Zeena gara ma ki amince da auran Karam dan na riga da na gama komai gobe za'a gabatar da auranku a majami'a "cuno baki Zeena tayi tana shirin kuka taji Robat na wani irin tari har da jini da alamu ciwonsa ne ke shirin tashi ,da sauri Zeena ta nufi gurinsa tana kuka tace "ka tashi dady na amince na amince "da sauri ya ɗago kansa tare da cewa "haƙiƙa nayi farinciki marar misaltuwa ,ubangiji yayi miki albarka "mama dake zaune tace "Amin "cikin jin daɗi Robat ya fice kai tsaye gidan mahaifin Karam ya nufa ,bayan sun gaisa kowa ya basu guri ,Robat yace "ƴarka fa ta amince da auran Karam ,da sauri mahaifin Karam ya miƙe cikin jin daɗi yace "burinmu ya cika ,dama sirrin da muka ɓoye yayi tasiri ,tunda malamin duban taurari yace "Zeena ce haske a kasuwsncu na yanzu arziƙinmu zai ƙara yin gaba , yaushe kake ganin ya kamata ayi bikin ?"Robat yace "ni gobe ma nasa tunda akwai komai "yea suka dinga taka rawa ,har Karam ya shigo aka sanar mass da gudu ya fice zuwa gidan su Zeena ,yana zuwa ya sameta a palo abinka da masu hannu da shuni har ƴan uwa an hallara ana ta gyara Zeena , yana zuwa ya sunkuceta ya fice da ita , kissing ɗinta lumshe ido Zeena tayi a fili tace "haka soyayya take da daɗi "Karam yace "kekika ɗauki so bashi da daɗi "daga nan ya mayar da ita gurin da ake shiryata , Washe gari bikin ya kan kama ,bikin Zeena da Karam ƴan uwa sai sam barka , farinciki a fuskar kowa daya hallara a gurin , bayan an gama sha'anin biki zuwa dare aka kaita gidanta wanda ya haɗu har ma ya gaji da haɗuwa , sai dai muyi musu fatan alkairi. Yau assabar ta kama ɗaurin auran Ammar da Mheera , ɗaurin auran daya sami halartar manyan ƴan kasuwa da kamfanoni ,har da gidajen redio da TV ko ina sanarwa ake , anyi wasanni kamarsu Mothers day bridal shower arabiyan night da sauransu ,nera tayi kuka sosai , zuwa dare aka kaita kusa da ɗakin Nisha a nan cikin gidan nasu , ba wasu ƙawaye ta gayyata ba kasancewar ba ko ina take zuwa ba kuma daga secondary har sama ba a nan tayi ba , bayan kowa ya watse Ammar ya shigo shi da Mubin wato saurayin Mheera na da wanda a halin yanzu shima yayi aure , bayan an gama adu'oi ya gama tsokanar Mheera ya fice tare da yi musu sallama , murmishi Ammar yayi dan har yanzu yana tuno daren auransu da Nisha kuma har yanzu yana jin sonta a zuciyarsa , miƙewa yayi yaje ya ciro gasashiyar kazar dake cikin oven ya ɗauko plet ya ajiye kana yasa kazar a ciki ya sanya wuka , ya nufi bedroom , samun Mheera yayi ta shiga toilet ,bata jima ba ta fito tare da alwalah ,Ammar yace "sallahar me zakiyi ?Mheera tace "isha'i wlh banyi ba "okay "Ammar yace "shimfiɗa mata sallahaya yayi ta kabbara sallah bayan ta idar , yace "suyi nafila suna idarwa ,ya dafa kanta tare da kwararo adu'oi kana ya janyo kaza da Fresh milk ya tsiyaya mata a glass cup zai fara bata ,ta ɗauka ta sanya masa a baki ,da haka suka ciyar da junansu har suka ƙoshi , suka je toilet a tare sukayi brush tana shirin fitowa ya sunkuceta sai bed , pls ban sauya kaya ba "Mheera tace "a hankali dariya Ammar yasa cikin ƙasa da murya kana yace "ni a haka nake son ganinki , ya fara shafo fuskarta yana cewa "haƙiƙa na yiwa Allah godiya daya bani ke a matsayin mata "rungumesa Mheera tayi tana dariya , kamar an zaburi Ammar ya fara rabata da komai na jikinta jikinsa na rawa ya haɗe bakinsh guri ɗaya ,ya fara aika mata da saƙonni na musamman ,har wani banƙarewa take , cikin hikima da salo na jan hankali ya fara ƙoƙarin neman hanyar da zai karɓi haƙƙinsa , bata ji zafi kamar na farko ba amma taji kaɗan , runtse ido tayi tana salati , a hankali ta jiyo Ammar na sauke nunfashi yana cewa "Allah na gode maka ,bai wani daɗe yana yi ba ya mirgina gefe sakamakon ciwon cikinsa daya tashi , shafamasa jiki Mheera ta shigayi jin kamar tana tayar masa da sha'awa yasa shi ƙara komawa yaci gaba da aiki. Gidan su Nisha , Washe gari Pooja tana tsaye da saurayinta a ƙofar gidan su ,tace "masa Imaam yace "ka turo da iyayenka idan har da gaske kake sona "lumshe ido yayi kana yace "gaskiya ni karatu nake amma ina da burin yin aure idan har zaki jirani nan da 5 months insha Allah amma wlh ina sonki soyayyar da ta kasance jinin jikina ,a sanyaye Pooja ta kallesa tace "ai duk ɗaya ne a gurin Allah. **************** Bayan wasu watanni . Yau watan su Mheera uku da aure , Mheera da Ammar na zaune a palo kanta a kan cinyarsa tace " Mijina ina roƙon wata alfarma "mayar da hankalinsa yayi gareta yace "na baki dama "murmishi tayi kana tace "so nake ka mayar da Nisha dan Allah sbda naji labarin ta dawo da daɗewa "gyara zama Ammar yayi tare da ɓats rai yace "idan kina kusa dani bana kallon ko wacce mace ,a zuciyarsa kuwa yace "dama wanan ranar nake jira inji "Mheera ta tallafo haɓarsa tace "dan girman Allah kayi haƙuri ka mayar da ita "shittt naji zan mayar da ita amma sai kin mai maita wanan kalmar a gaban su Hajiya da Ummi da Abba "zan faɗa "Mheera tace "tare da ruƙo hannunsa. Tun bayan biki Hajiya dama bata koma ba , suka shigo sashen su Ummi a falo suka zauna kasancewar tatar dasu da sukayi a falon , Ummi tace "ƴata ya hutawa "dariya Mheera tasa kana tace "nazo gurin Hajiya ne "Hajiya dake gyara ɗankwali tace "ina sauraronki ƴar nan mai ya faru ?"Mheera ta kalli Abba dake zaune yana waya fuskarsa sanye da farin glass ta durƙusa tare da cewa "ina roƙon alfarmar Ammar ya mayar da Nisha dan Allah "Hajiya da Abba sunji daɗin hakan ban da Ummi data haɗe rai , Abba daya lura da hakan ya shiga yi mata nasiha akan abubuwan da suka faru , cikin gamsuwa Ummi tace "Allah ya zaɓa mana abin dayafi alkairi "Hajiya ta kalli Ammar tare da cewa "to goga kai kuma me kace ?"Ammar ya sunkuyar da kai ƙasa tare da cewa "babu komai sai abin da kukace "Abba yace "tashi kuje Allah yayi muku albarka "suka miƙe . Washe gari Abba da kansa bai gayyaci kowa ba yasa Ammar a gaba suka je gidan su Mommah bayan sun gaisa ya roƙi arziƙin Ammar yaxo mayar da Nisha "kiran Nisha Imaam yayi bayan tazo ya tambayeta tana son Ammar har yanzu kuwa ? sunkuyar da kai Nisha tayi tana dariya hakan ya tabbatar musu da eh tana sonsa . Abba yace "sai dai wani hanzari ba gudu ba Ammar a halin yanzu yana da mata ya auri Mheera "Nisha ce ta tsinci kanta da cewa "Mheera ƙanwarsa ?"Abba ya basu labarin komai , Imaam da Mommah sukayi fatan alkairi , Mommah tace "to yaushe zata koma ? Abba yace "ai ni bazan fita ba sai da Nisha yau ɗinnan , dukansu suka sanya dariya , Munim daya shigo yanzu ya gaishe da Abba -Abba yace "wanan ɗanka ne Imaam ?"a'a Imaam yace "Ƙanina ne bari a kira maka su Asim sune ƴaƴan "Munim ne ya ƙwala musu kira sai gasu sun fito a tare suka surƙusa suka gaishe da Abba bayan ya amsa yace "akwai wani kamfani nawa da suke buƙatar yan aiki kamfanin ana siyar da kayan sawa na mata ne kama daga sarƙoƙi da takalma da kaya , inba damuwa zan ɗaukeku aiki dukanku "ji sukayi kamar suyi tsalle tsabar murna , Imaam yayi masa godiya haka Mommah yace "ranar lahadi suzo da yamma zasu tattauna a kai . Har ya tashi zai tafi Pooja ta fito ta gaishe sa ,ya amsa cikin sakin fuska yana cewa "wanan kuma waye ban santa ba ?"Abid yace "yayar Nisha ce "Abba yace "karatu takeyi ne ? a'a Abid yace "ai ta gama "Abba yace "har dake kuzo tare insha Allah zamu ɗaukeku aiki , haka suka bar gidan tare da Nisha cikin farinciki. Bayan sunyi parking suka fito dukkansu kai tsaye palon Ummi suka nufa akayi wa Nisha da Mheera faɗa kana Ummi da kanta ta raka Nisha ɗakinta , a ranar dai Ammar a ɗakinta ya kwana ansha soyayya iya soyayya dan ji yayi Nisha tafi Mheera komai amma sbda , son a dawo da Nisha da tayi ya bata babban matsayi a zuciyarsa , haka gidan suka zauna cikin farinciki da ƙaunar juna ,basa faɗa ko cacar baki kullum cikin nishaɗi suke . Sai dai muyi musu fatan samu zuri'a ɗayyiba . Ɓan garensu Abid ma sun ziyarci Abba inda ya bawa ko wannensu aikin yi Pooja kuma ya buɗe mata katafaren shago na siyar da kayan kitchen a kusa da gidansu . Bayan komawar Nisha Mommah ta zitarci gurin Mamy ta bata haƙuri tare da nuna mata tayi nadama . Tammat bi hamdillah anan na kawo ƙarshen littafin KANIN UBA kura kuran dake ciki Allah ka yafe man ,ina son kuɗauki abubuwa masu kyau daga cikin littafin nan kuyi watsi da wanda bashi da kyau . Sai kuma Allah ya haɗamu a sabon littafina mai suna NIDA YARINYA zallar cin dariya soyayya da sadaukarwa . Amma bazan fara sakinsa da wuri ba sbda bana son a ƙara samun akasi kamar yadda kukayi haƙuri da rashin typing ko da yaushe ,ina son sai nayi nisa zan fara sakinsa ,ina fatan zaku nunamin soyayya 👏🥰ta hanyar siyan fitaccen littafina , zai zo a 1&2&3 insha Allah. Na gode muku da kuka nuna min ƙauna ta hanyar farantamin ina yinku sosai 🥰. *ƊAN ƊANO daga littafin NIDA YARINYA* 🤦‍🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️        *NIDA YARINYA* 🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂 _Zainab Habib /Mom islam_ *Bismillahir rahmanir rahim* 🆓p 1-2 Wata yarinya ce ƴar kimanin shekaru goma sha huɗu na hango , zaune take a bakin ƙofar wata tsohuwa  tana karkaɗa ƙafarta , tsohuwar dake zaune a cikin ɗaki tace "Ramu maza kije ki karɓo min fatari na idan Adamu ya ɗinke "cikin tsiwa Ramu tace "ka jiki dai ke baki da aiki sai aikan mutane ,ni yanzu ma zanyi kwaskwarima in fice "riƙe baki tsohuwa tayi kana tace "ke karki kawomin rashin arziƙi ,ubanki ma sai in aikeshi yaje balle ke "miƙewa Ramu tayi kana karkaɗe koɗaɗɗen zaninta tace "idan yazo kya aikeshi nikam dandali zani ". Tsintsiyar dake bakin ƙofa ta wurgawa Ramu tana cewa "shegiya irin Dije irin tsiya ,baku san mutunci ba ,tsohuwa ta rarako Ramu da gudu taci karo da wani dutse tayi tuntuɓe ,Ramu dake tsaye tana jiran tsohuwa ta zo gurinta ganin ta faɗi yasa ta tu tsirewa da dariya tace "bani da alhakinki har da tafawa , a hankali tsohuwa ta rarrafa ta miƙe tana ɗingishi tace "shegiya irin tsiya kin yiwa  Dije "oho dai kindai faɗi sai ki koma ɗaki "Ramu tace "tana tuntsirewa da dariya  ta fice . Tafiya taci gaba dayi tana yi tana ranguwaɗa  harda yarfe hannaye taci karo da wani mai kwsar kwata , toshe hanci tayi taci ɗammara kana tace "jibeka zankaɗeɗe da kai amma ka ƙare a kwasar kwata ?" saurayin ne ya kalleta a kai kaice kana yace "ke dan uwarki ni kike gayawa haka ?"lura da tayi idanunsa sun juye alamar yana shaye shaye ya sanyata cewa "an faɗa mai shan giya kawai "ajiye baron dake gabansa yayi ya zubo da gudu , mai makon ta miƙe hanyar da take bi sai ta dawo hanyar gidan tsohuwa , da gudu ta shigo tana cewa "tsohuwa ki taimakeni zai kasheni "tsohuwa da ta gama kiɗimewa ta turo ƙofa da ƙarfi tana cewa "ya kasheki "dan Allah tsohuwa ki buɗe wlh ya biyoni "ya kasheki "tsohuwa ta faɗa tare da hayewa gadonta mai rumfa ,  fitsari Ramu ta saki a wando ƙafafuwanta har rawa suke tana ihu , wani wawan cafka yayi mata kana yace "ubanwa kike zagi ?"cikin suɓutar baki tace "badai ubana ba "buge mata baki yayi  kana yace sai uban wa ? ya wanketa da mari ta riƙe gurin a hankali tace "Allah ya isa "waro ido yayi kana yace "waye wai ubanki ne ?"cikin tsiwa tace "kaje ka dubashi "tsohuwa dake ɗaki ta ɗaga murya tace "wlh kaci ubanta dama maganinta irinka mahaukaci "bugu ɗaya yayiwa ƙofar ta buɗe ya faɗa ɗakin da gudu yana cewa "ke gyatuma ki iya bakinki wlh zan mugun saɓa miki "nayi shiru "tsohuwa ta faɗa tare da toshe bakinta , mai kwasar bola yace "dena kallo na "cikin sauri ta sunkuyar da kai yace "tari naji kinyi sai na buge bakinki "Ramu dake bakin ƙofa tana jin diramar da sukeyi ta sanya dariya mai sauti tare da cewa "yau a dandali akwai labari mai daɗi ,ta fice da gudu . Fitowa yayi ya tsaya a tsakar gida yace "wlh idan na kama jikarki sai nayi mata dukan tsuguna kaci doya "wlh kayi mata dukan sumewa ma "tsohuwa ta faɗa tana gwalo ido...! O8141799224 domin neman ƙarin bayani . 😢