[01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION...📘🖊️* _Kungiya masu aiki da naxari da ilimi.. 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *DIJAMAH 'YAR FULANI* 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *Story and writting by:* _Aysha moh'd (maman teddy...)_ Facebook@mamanteddy.com Wattpad Aysha maman teddy🧸 Maman teddy@gmail.com *DEDICATION* Dedicate to you my teddy...🧸 Wannan pagen naki ne my teddy,kiyi yanda kikeso da shi...Maman teddyn ki ne...😅 Plz hajiya inkinsan baxakimun Comment ba,tohhh don allah karki karantamun novel... Masu Comment Allah yabar kauna😍 *EPISODE* 1&2 ______________________ ..."DEJAMAR...." DEJAMAR.....!!!UMMAH NE TAKE YO KIRAN 'YARTA TA.... Dejamar dake can tayi nisa wajen wasan ta da shanayen dasuka fito kiwo...wanda suke kan shan ruwan wani rafi..... "Kaman daga sama tajiyo muryan umman nata,wanda take can 'dan nesa dasu acikin wannan dajin...don itama tana tare da nata garken shanayen suna kiwo tare... Jiyo muryan umman da tayi" yasata cikin sauri ta bata amsa da inworah ummah... Wato tana mufin tana xuwa... Cikin sauri tafara ka'da shanayen nasu xuwa inda umman nata take,don lokaci ne ta ruwa. Hadari ya ha'du sosai,inda garin yakoma ba'kin 'kirin.iska sai ka'dawa yake... Magana ta hauyi ma shanayen ta harshen fulatanci...inda kaman suna fahimtan abun da tace" suka kama kamo hanya,ha'di da biyo bayanta.... Gurun wata 'yar dattijuwan mata naga ta nufah,wanda take sanye cikin sa'ken ta na fulani... Da isanta,nan matan cikin sauri tace"deejamar maxa muka'da shanayen nan mukoma ruga. Don hadari ya taso sosai... "Tohhh umma....!!! " Deejah tace hadi da cigaba da ka'do shanayen.inda suka dauka hanyan rugansu.... _______________________ *RUGAR HAR'DO...* A haka su deejamah da umman ta suka karako xuwa cikin rugarsu,wanda akafi saninta da rugar har'do... Inda ummah tasha surutun deejamah har tagaji,don sam bata gajiya da xuba,kamar tsohon ridio...tun umma na bata amsa har takoma cemata"ehmmm.....a'a Ahaka har suka iso rugan su,inda naga sun nufah Bukkan su,wanda naga bukkunan fulanin a kewaye da na junan su...kowanne bukkan nasu xa kagani can kasa,don duka a gajirce suke,wanda sukansu inxasu shiga sai sun du'ka sannan suke shigan shi. Da isansu umma ta ka'da shanayen xuwa rumfan su... Inda dijamar ta nufi 'bukkan su,don tagama gajiya,hutu kawai take bu'kata a yanxu... Bayan ummah tagama kafe shanayen a rumfan su ne,tayo hanyar bukkan su,don har anfara yayyafin ruwa...wanda da'alama ruwan na gab da sauka ne. Muryan yadiko taji tana cewa" shattu..."kun dawo wurin kiwon ne...!!! Murmushi umma tayi ha'di da cewa" ehhh yadikko...dawowan mu kenan. "Yadikko ne tace" dejama ta shige buka kenan...tohh kar dai kuman ta gobe da lumo... Woto tanan nufin gobe daxuwa kasuwa.... "Tohhh yadiko,ae ko gobe da asuba xamu fita...don mu isah cikin garin da wuri... Allah yakaimu goben. Umnah tace'ha'di da ko'karin nufahn bukka. Nan yadiko tace"Ameen,sannan kuma ki shaidama deejama fitanmu xuwa lumo da wuri da gobe...kar ta6ata mana lokaci da wannan surutun nata... Murmushi ummah tayi inda tace"yadikko kenan,yau keda kanki kk fa'dan surutun dijahman kuma!!!hmmm ayau kuma??? Jin maganan umma yasa yadikko shigewa bukka tana dariya... Ummah ma shiga nata bukkan tayi,imda ta cidda dijah...kwance kan tabarman kaba... *Cikin garin gombe...* Wani minister ne naga mutane da 'yan jaridu sun rufe shi,inda kowa yakeson yasamu yayi magana dashi.... Sauran mutane kuma najiyo suna mae kirari dacewa..." ALH. Mohammad maccido...macccidon Alhairy...don kirarin dasuke masa kenan. "Wata ce daga cikin 'yan jaridun tayi saurin kae masa tambaya,ta hanyar cewa" ranka yada'de don Allah xumu iyah sanin dalilinka,na xama babu mata, kuma babu 'ya ko 'da a wannan matsayinka da kake kai a yanzu na minister of petrolium???? Bari nabar ku haka naga irin taku Comment din... *TO BE CONTINUED....* *#SHARE TO ANOTHER GROUPS...* *MAMAN TEDDY CE....* 080881202932. [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION...📘🖊️* _Kungiya masu aiki da naxari da ilimi.. 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *DIJAMAH 'YAR FULANI* 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ EPISODE 3&4 *Story and writting by:* _Aysha moh'd (maman teddy...)_ facebook@mamanteddy.com Wattpad Aysha maman teddy🧸 Mamanteddy@gmail.com *DEDICATION* Dedicate to you my teddy...🧸 Wannan pagen naki ne my teddy,kiyi yanda kikeso da shi...Maman teddyn ki ne...😅 Plz hajiya inkinsan baxakimun Comment ba,tohhh don allah karki karantamun novel... Masu Comment Allah yabar kauna😍 ______________________ Alh.maccido kuwa jin wannan tambayan da 'yar jaridan tayimae,nan take yasa shi ka'duwa,inda lokaci guda ta tado masa da tsohon famin dake cikin zuciyan sa... Kasa bata amsa yayi,don dama bae shirya basu amsan kowani tambaya ba,balle kuma wannan tambayan nata...wanda kullum da tunanin iyalin nashi yake kwana da shi yake tashi. 'Daga mata hannu yayi,alaman baya da lokacin bata amsan ta,inda nan take jami'an tsoron da ke bayan shi,wasu a gaban shi,sukayi saurin rufamai ta hanyar dakatar da 'yan jaridun...nan take kuwa 'yan jaridun suka hau...hayanin yansu ta hanyar cewa" don allah ranka ya da'de minti 'daya mukeso muyi magana da kai... Wannan 'yar jaridan ne takuma cewa " don allah yalla6ai ka bani amsan tambayata...haka dai kowa yake jefo nashi maganan.inda ministern yakasa ce masu komai...wanda nan take excout din shi suka bu'de mai motan da xai shiga.aiko da shigan shi jami'an tsaro da sojoji da 'yan sanda sukayo bayan shi...sauran mutane kuma suka cigaba da mae kirari ta hanyar cewa" Allah yakara kwana...maccidon mu,maccidon Alkhairy.... Haka suka dinga ihu,dae irin ta matasa,don kafun yabar wurin saida yayi masu Alkhairyn da yasa ba,kuma da suke mai kirari a kan sunan... Niko sai da nakuma maimaita sunan,ina jin jinawa,kunsan suna linxami....hmm maccidon Alkhairy... Duk wanda ko akasan shi da abu...lallai yayi Alkhairy n ne har yagaji....tohhh Allah yabamu Alkhairy.... 'Bangaren ummahn dijah kuwa da shiganta bukka,ta cidda dijah,kwance akan tabarman kaba...inda tuni ta jingine sandan ta,ta fulani a gyafe... Xama ummah tayi ha'di dacewa" miyatti allah dijahma...yau kinga mun dawo ruga,ruwan sama bae bugemu ba. 'Dagowa dijahma tayi daga kwancen da take,nan ta kara matsawa kusa da umman nata,sannan tace"ehhh ummah,yau allah ya taimakemu... "Ummah ne tace" dijamah bari na dama maki fura da nono kisha,don nasan kina jin yunwa yanxu ko!!! "Dijahma ne tayi saurin cewa" ehhh ummah, kaman kinsan yunwa ko nakeji... Dariya ummah tayi inda nan tace"taya baxan san abun da dijamah na takeso ba!!! "Dariya dijamah tayi,inda nan takuma cewa" ummah nonon da aka dafah yaune.... Ehhh dijah na...bari na dama maki yanzu... Batare da dijamah takuma cewa"komai ba,ta cigaba da kalllon ummah,wanda take aikin dama mata furan. Bayan ummah tagama dama mata ne,tamika mata ha'di da cewa" toh gashi dijaman umman ta.maxa kisahnye. "Tohh umma miyatti... Kafin ummah ta bata amsa nan takuma cewa" ummah yaushe ne xaki dafamun marori...!!! Wato tana nufin shinkafah... "Murmushi ummah shattu tayi" inda cikin sanyin muryanta irin na fulani tace"gobe xan dafa maki marori,kinsan gobe da fita lumo...don haka acan sai na siyo maki...inmun dawo ruga mu dafah ko!!! Umma ta 'karke maganan cikin kafe dijamah da ido. Nan cike da farin ciki da 'doki dijamah tace"umma da gaske gobe da lumo??? "Murmushi umma tayi" ha'di da cewa" ehhh gobe da yawo ko!!! Nan dijahma takuma dariya ha'di da cewa"lahhh umma ae baxani yawo ba,xan tsaya na saida maki da nono...kinga masamu sha'de da yawa koh!!! Dariya ummah tayi ha'di da cewa"ehhhmmm dijamah kenan,kicemun dai kina farin ciki xaku ha'du da binttu acan... Bawae xamu samu shade ba(wato ku'di) Nan dijamah ta hau dariya,ganin ummah ta gano dalilin farin cikin da takeyi.... Haka ta amshi furar ha'di dafara sha,tana kuma xuba mawa umma surutu. __________________________ Washegari da subahi ummah ta shirya dijamah,don su fito lumo da wuri... Inda dijamah ansha dige dige na fulani...fuskan nan yasha jan jambaki da ba'kim kwallli... Haka suka kama hanyar lumo dake cikin garin Adamawa.... Ummah na gaba,yayin da yadikko da dijamah ke tafe suna xuban da suka saba,don yadikko biye mawa dijamah take intana surutun ta,don umma wata xuvin har dariya ma yadikkon ke bata,intana biyemawa dijamah n. A haka suka isah,kasuwa.inda da isan su wannan kasuwa,kowa ya hau dijamah... Dijamah ..!!! Don gaba 'daya mutanen kasuwan ba wanda baisan dijamah ba. Yayin da kowa ke kaunarta musamman yanda take surutun ta dakowa,koda bata sanka ba...infact dijamah irin wa'inan yaran ne masu shiga ran mutane...kowa nasu ne.. Tun da ta isah ta bar wurin umman nata.inda tuni sun game da bintutu...wanda nan take suka nitse cikin firansu da suka saba.da tsokanan mutane fa'da. A haka kafin 'karfe uku,tuni kwaryoyin nonon da suka fito dashi ya 'kare...don haka ummah ta fara niman dijahma don su 'dau hanyan komawa rugansu. Dijamah....!!! Dijamah.... Nan ummah tahau kiran sunan dijamah, wanda dijamah dajiyo kiran umman nata, yasa tayi saurin amsawa,ha'di da nufota...don tasan rugansu xasu koma yanxu. Kaman daga sama umma taji wata murya ta kira sunan ta da" Hajiya Aisha... Cikin sauri umma tajuyo ha'di da kare ma mekiran sunan nata kallo... Tabbas baxata manta da uwani ba,a rayuwanta... Cikin sauri uwani ta nufota...ha'di da share kwallan idonta.. A hankali umma tace" uwani kece,ashe kinan na. "Uwani ce cikin tausayama ummah tace" ehh nice,dama kina nan hajiya ta!!!kinsan halin da ko..... Saurin 'daga mata hannu umma tayi" sakamakon xuwan dijamah... Shiru uwani tayi,inda nan ta maida kallonta ga dijamah,wanda ke raba ido kaman mae laifi... Kama tagani sosai da mahaifin dijamahn. Inda cikin murya can kasa tace"wannan yarinyan kine...itace khadijan dana sani!!! Goge hawaye umma tayi,inda cike da dauriya tayi murmushi wanda tafi kuka ciwo.... Nan tace"ehhh itace dijamah... Nan take uwani ta rungume dijamah, cike da farin ciki,inda a xuciyanta take kisima abubuwa da dama. Horn da moton bayan su,ya hauyima uwani ne,yasata cikin sauri tasaki dijamah, ha'di da cema ummah"hajiya...a wani ruga kuke anan? Umma ne ta tsaya kame² don sam bata son,wani yasan inda take,ita da 'diyar ta ta... Kaman daga sama taji dijamah na cewa" A RUGAR HAR'DO muke..... Gaban umma ne ya fa'di,inda lokaci 'daya tahau tunanin abun da xatayi akan lamarin. Nan uwani tayi saurin cewa"insha'allah my deejah xan kawo maku xiyara,nida Abban ki.... Cike da matsanan cin farin ciki dijamah tace"lahhh dama nima da baba!!!...irin na bintoto...? Tausayim dijamah ne yakama uwani,inda nan take ta 'daga mata kai alaman ehhh,sannan tacigaba da cewa"kwanan nan xakiga Abbanki... Don da xaran yado kasan nan xaiji wannan kyakykyawan albishir,wanda ni kaina nasan bani kadai xan samu Alkhairy daga gareshi ba,har mada sauran mutane...wanda basu mason da xancen yana da iyali ba..... _______________________ To be continued....✍🏻 Naji Comment dinku,ina godiya da nuna kauna💔💔💔💔💔💔💔💔💔 Allah yanarmun ku....💖💖💖💖💖💖💖💖💖 #SHERE TO ANOTHER GROUPS.... KAMAN YANDA KUKA SANI,WANNAN LITTAFIN TA KU'DI CE.....#100 MTN.... IDAN KUMA VIP NE,#200. TRANSFER #200 TA WANNAN NUMBER...08081202932/09137392680 MAMAN TEDDY CE....🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing....📱 *🏔️DIJAMAH 'YAR FULANI....🏔️* Story and writting by: Aysha moh'd (maman teddy...) Wattpad mamanteddy🧸 Facebook@mamanteddy.com Mamanteddy@gmail.com... *__________________________* *EPISODE 7&8* "Umma ne tacigaba da cewa" bakowa ne mahaifin ki ba,illah jounalist Muhammad maccido...kuma 'dan asalin garin gombe ne.... A sanadiyan aikin sa ta jarida ne,allah ya ha'damu da shi,mutum mai yawan kyauta,tausayin talakawa kullum tsakanin shi da talakawa sai dai son barka... Sanadin xuwan sa garinmu shine,yana son sanin wasu daga cikin al'adinmu na buxaye... Don haka koda yasamu wasu daga cikin 'yan uwan mu na maliy,sai suka ce akawosa wurina. Acewansu nice mae si Surutu,kuma xan fa'da mai har abun da bai tambayeni ba...don ni kaina nasan alokacin nan,ni 'yar fa'di ba'a tambaye ki bane... Haka aka taho da maccido inda nake sayarda Abuncina...a dandali. A ranan shi kanshi sai da yagaji da surutu na ko da ake fa'da mashi...don ban barshi ya tafi ba,sai da na sayar da abunci na tasss tukunnah. Don shima nasan inna dawo xan kara 'dora ta la'asar ne... Tun daga wannan rana kullum mahaifin ki,wanda mukai mai lakani da suna maccido sae yazo wurina a dandali...inda nikuma nayi ta koromai jawabin rayuwan mu ta buxaye...dakuma yanda ba 'dauki karatun boko da wani mahimmanci ba...sosae Yakejinn da'din yanda nake bashi labarin mu...inda nikuma bawai saboda wani abu bane nake fa'da mashi,illah saboda ganin ana haskoni a cikin television...a haka sha'kuwa ta fara shiga tsakanina da muhammad maccido... Inda daga baya soyayya ta shiga tsakanin mu da shi... Sosai muke son juna,inda ni dai kawai son shi nake.amma nasan ba aurena muhammad xaiyi ba,duda irin son dayake nunamun... Ammma sam ban kawo wai muhammad maccido da gaske yakeyi xai aureni ba...dakuma Saboda nasan halin 'yan nijeria,insunxo kasarmu haka xakaga suyita cewa"suna san yara,amma duk yaudara ce. Don daxaran sun tafi 'kasar su,shikenan sun manta da sun ta6a son wata buxuwa...tohhh da wannan yasa ban samawa raina auren muhammad maccido ba...musamman shima,wanda ko a 'kasan nasu ansan da xaman sa. Ana gobe xai koma 'kasan su nijeriya ne,duk nadamu don nasan shikenan rabuwan mu taxo tsakanina da shi,amma damamaki sai naji yana cewa"inya koma gida,nan da sati xai turo iyayen sa akan maganan auren mu... Hmm wannan rana nayi matu'kar farin ciki,wanda rabon da inyi irinta ni kaina na manta... A haka mukai sallama da shi,inda da nadawo gida ne abun duniya ya dameni,don nasan da wuya su baba na su amince... Musamman dana tuna da yaya ta,munawwarba yanda ta auri wani sojah a najeriya... wanda turosu akayi nan kasan mu,amma tun da akayi mata auren nan da shi,bamajin ko labarin ta... Kuma ba bawai mara hali ta aura ba,don Lokacin da tayi aure da mukaje 'yan kauye muka xama...amma tun da tayi aure so daya ta ta6a xuwa garinmu,wanda alokacin dana ganta ni kaina ban gane taba saboda yanda ta chanja,ta dawo kaman baturiya abin ka da farar fata...daka ganta kasan bata cikin wahala...amma halinta bana 'dafan iyaye ba ne sam. Tun da taxo sau dayan nan bata ',kara dawowa ba har wannan lokaci,wanda koda ta haifi 'dan ta na farko,sai dai mukaji labari,don bata fada ma kowa ba... Rayuwanta yakoma irin ta turawa xiryan,don tsakanin ta da kowa sai dai ido...idon ma baya ganin ta. Kuma munawwarah tun asalin ta bata damu da karatun mahammadiya ba,amma na boko kuwa itace sahun gaba,dun haka da tasamu gidan miji ta cigaba da karatun ta,duda ban mae takaranta ba. Wannan dalilin yasani kasa mawa su guggo magana... A haka har lokacin da muhammad maccido yafa'damun xai turo iyayen sa yayi,wanda aranan da yace"bai karya alkawari ba...yako turo iyayen sa.dattijon arxiki. Don sam basununa kyama a garemu ba... Sunan baba na baisan da maganan ba ne,amma sam bai nuna masu bai sani ba.. Kuma haka ya kar6esu cikin mutuncin mu na 'yan maliy... Koda yaji maganan su,da abun dake tafe dasu,bakaramun farin ciki baba yayi ba. Sai dai da suka nimi a tsaida magana ne yace"masu yanaso sunyi hakuri yaji ta bakin yarinyan tukkunnah... Batare da damuwa ba,sukayi ma baba na sallama,akan cewa xasu dawo bayan mako guda. Inda bayan tafiyan su ne,baba yasameni akan nasan da maganan muhammad maccido??? Ba tare da wani abu ba nace" masa ehhh...tunda baba yaji haka yasan na amince da muhammad maccido kenan. Don haka guggo da baba sukasamun albarka sosai,kuma nayi matukar mamaki akan amincewan nasu...don ban kawo ba. A kwana a tashi satin da'aka tsayar ta dawowan iyayen muhammad maccido yayi,kuma a wannan rana suka dawo...wanda ba'a 6ata lokaci ba suka tsayar da auren mu bayan watanni biyu masu xuwa... Tun daga wannan rana soyayyar maccido yasamu wuri ya'kara xama a cikin xuciyata...wanda haka muka 'kara sabawa da kuma son juna fiye dana baya... Guggo har mamakin da yanda kullum maccido yake xuwa hanyar kasarmu take,inda haka yakuma kwantar mata da hankali sosai...xullumin da takeyi akan auran namu ya ragu. Don ayanzu tasan maccido ba'karamun kauna ta yakeyi ba...gakuma yanda yanda ya 'dauki guggo da baba...abun sai dai sam barka... A kwana a tashi ba wuya gai rai,kuma mai nisan kwana...don auren mu yanxu tini ya matso... Don yanzu auren mu saura kwana uku kenan .. Guggo tana ta zuba ido ko xataga xuwan munawwarah,amma shiru babu itah babu labarinta...wanda a haka har ranan 'daurin auren mu yaxo....ranan da baxan ta6a manta shi a rayuwata ba...a wannan rana ne,dubban mutane kuma manya tsakanin nijeriya da agadas suka shaida daurin aurena da maccido... Inda kowa kagani a wurin fatan Alkhairy yake.... Bayan kuma 'daurin aure ne,dangin maccido suka xo akan yanxu a lokacin xasu wuce dani xuwa nijeriya... Nayi kuka sosai da naga a ranan shikenan na rabu da baba na da guggo... Inda guggo ke tamin nasihohi masu ratsa zuciya... A haka muka biyo jirgi har cikin garin gombe,inda da saukanmu garin dangina suka ce baxa'a wuce dani gidana ba sai anfara kaini wajen surukata,wato mahaifiyan muhammad maccido... Kuma itace kaka a wurun ki... ____________________________ Koda muka isa gidan su muhammad ba'karamun mamakin gidan mukayi ba...don a wannan lokaci in akacemana gidan shugaban 'kasane tabbas ba xamu musaba...dan gidane nagani kuma na fa'da,girman sa kuwa nayi maki yanda xaki gane tafi rugar har'do baki 'daya.... Gaba 'dayan mu muka xama 'yan 'kauye,kauyen ma irin wanda suka fito daga daji,badaga cikin mutane ba... A haka wasu ma'aikatan gidan suka yimana iso har cikin tankasheshen falon hajiya babba...inda anxuba kayan alatu kaman ba'asan ku'din suba,don dukiyan da'aka xuba a falon bakin bama xai iyah fa'da ba.don masalta maku sai yasa na 6ata shafuffuka ban gama ba... Wasu daga cikin dangin nasa kuwa ban da ya mutsi babu abun da suke bin mu dashi,yanda kasan basuga mutane ba.wasu ko daga cikin su nan take suka kar6emu hannu bibiyo...inda sukayi mana sannu da isowa.kuma anan take suka umarci ma'aikatan hajiyan,wato masu hidimtamata akan suka wo mana kayan motsa baki... Sannan wata dattijuwa ta shiga don tasanar da hajiya babba isowar mu gareta... Haka ma'aikatan ko suka dinga kawo mana kayan ciye² wanda sai da suka cika gabanmu tam sannan suka fara kawo mana gaisuwa cike da girmamawa. Cikin wannan ma'akatan gidan kuwa harda uwani...wanda muka ha'du da itah a lumo... Toh kunsan abunka ga 'yan maliey babu dukiya ammma kuma akwai girman kai,dajan ajin kansu.don haka babu wanda ta kalla abun da aka kawo mana... Niko maman teddy nece tohhh🤔'yan maliey kenen babu dukiya sai girman kai😇🤪 Hmm du haka muke,amma ban ga kaman hassenart bamalli ba,marubuciyan RUYUWAR AFRIDAH hmm itace tabiyo su xiryan bata yarda da raini ba😅🤪,amma tana dason wanda yasan darajarta😇,kuma badai isah da ixxah ba🤨😎,niko nace"mallawan maliey kenen....tun fil'axim akan haka aka sanku....😍😅 Hmmm yohhh niko nace"tohh ni maman teddy ko yanake oho🤔 Kune dai kukasanni,don haka basai nayi sharhi ba🤗 Kar dai ku manta maman teddyn kuce....😅😍 Haka su ummah shattu suka dunga xama,amma hajiya babba bata da alaman fitowa...don su basu san wainan da ake toyawa ba,don hajiya babba nacan ana fama daitah akan tafito wajenmu,amma sam ta'ki futowa,acewanta ita sam baxata ha'da xuri'a da bugaje ba. Ganin haka yasa wannan dattijuwan fitowa daga 6arayin hajiya,inda take shaida mana cewa"hajiya babba batajin da'di,kuma kuma ta samu bacci ne...nan ta karke maganan dacewa"amma nan da gobe dakanmu xamu xo mukawota wurin hajiyan... Godiya su innata sukayi,inda haka muka mi'ke ha'di da nufowa gidana... Sosai muka yaba da tsarin gidan,dakuma girman sa,don ba'karamun mamaki mukayi daganin irin wannan gida ba. Ni kaina ban kawo cewa"maccido nada wannan mahaukacin dukiya ba... Tun daga wannan rana,muke xaune cikin lafiya nida mahaifinki...sosai yake nuna mun so da kulawa,inda ya samun ma'akata masu yawan da xasu ringa'ka mun hidima... A cikin su kuwa harda uwani,wanda ya daukota daga gidan hajiya babba. Sosai muke zaman lafiya da ma'aikatan gidana...don ni macace mai yawan surutu da barkwanci...don haka suke tsananin kaunata... ________________________________ Sati na biyu da aure,maccido yace mun xai kaini na gaida hajiya,kuma acan xan mata wuni,in yadawo wurin aikin sa sai ya dauko ni mudawo gida tare.... Cike da farin ciki na shirya,inda nace mawa uwani ta shirya itama muje tare,don naji da a hannun hajiyan take... A haka muka shirya duka ha'di da nufan gidan hajiya babba... A wannan rana ne na fahimci yanda hajiya babba ta dauke ni a zuciyanta,don wannan rana naga wulakancin da ban ta'6a gani ba... Ciki da fara'a muka shiga falon hajiya babba, inda na sameta xaune kan 2 seater,dayan '6angarenta kuma wata mata ce,wayyayyiyar gaske,irin wa'annan matan da sukaci boko har suka gaji,wanda suke neman maza ido rufe... Ko arzikin amsa sallaman bamusamu ba,inda cikin sayin jiki na duka har kasa na gaishe da hajiya babba.... Amma kallona batayi ba,illah ma cike da tsawa da masifah ta hau cewa"kehhh.....matsa ki bani wuri...kina tunanun xan kar6eki a matsayin suruka!!! Tohh lallai kinyi kuskure....jubiki da allah,gayyar yunwa...tohhh ni nan dakika gani,inkin malleke shi,tohh ni nafi karfin ki makirah.... Nan tanisa ha'di da kallon maccido wanda gaba 'daya maganan hajiya babba bai masa da'di ba... Kai kuma saunawa xan fa'da maka baxan yarda wannan busasshiyar taxama suruka ta ba..amma ka kiji...tohh kutashi kubarmun gida...ranan daka amince da auren binta ne xaka iyah shigomun cikin gida.... Ku tashi kufita nace....hajiya babba tace" cike da tsawa...yayin da doc.binta ke gyafe tana sakin murmushi,itah ala dole tayi kamu da uwar miji.... Kallon ta nayi,inda lokaci guda idona ya ciko da kwallah,uwani ko ganin halin dana shiga yasata,saurin girgixamun kai alamun kar nayi kuka akan maganan hajiya babba... Nan maccido yafara ba hajiya hakuri akan tayi hakuri,kallon shi batayi ba,illah fixgixga batare da tace mashi komae ba... Bai kuma bin ta kanta hajiya babba ba,yajuyo ha'di da mana sallama sannan ya nufi wurin aikin sa.... A wannan rana nasha wulakanci a wurun hajiya babba, amma sam ban nuna na damu ba,inda rashin nuna damuwata yakara bakanta ran doc.binta... Haka rayuwa ta cigaba...inda shekarata daya a gudan maccido na haifoki,kuma har alokacin hajiya babba bata daina nuna mun kiyayya ba.amma sam ban duba wannan,tunda maccido yana nuna munso matuka....a wannan shekara kuma sai danaje wurin su baba na,inda kan na haifeki sai da naje sau biyu...wanda har alokacin munawwarah bata xoba...kuma taji labarin nayi aure....a nijeriya kusa dasu....amma bashi yasa ta nemeni ba... Ba karamun murna Abbanki yayi ba dana haifeki,inda nan take yasa maki suna NANA KHADIJA...wato sunan hajiya babba... Hajiya kuwa bakaramun bakin ciki tayi ba,dajin hauhuwa ta... Kwanan ki uku a duniya ne,ina xaune a kan gado na,a bedroom...inda nake goye dake abayana.... Kattawan maxa ne suka shigomun bedroom ba ko salllama,fuskan su duka a rufe da wani bakin kyalle....ihun su uwani nakeji,inda nan take na hau salati...amma kafin na farga tuni wani daga cikin su ya shakamun wani powder a fuska... Wanda tundaga nan ban kuma sanin halin da nake ciki ba,sai farfadowa nayi naga ganni a rugar har'do.... To be continued✍🏻 #share to another groups... Maman teddy ce.... 08081202932. this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Iwj6uv5L9np0NWOuHwBELo [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION* _Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_ 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *DIJAMAR 'YAR FULANI* 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *Story and written by!* *Maman teddy🧸* Facebook@mamanteddy.com wattpad Aysha mamanteddy Mamanteddy@gmail.com _Episode 5&6_ _________________________ *بسم الله الر حمن الر حيم* "Cike da wauta da yarinta dijahma tace"tohhh Adda sai kinxoh... Nan uwani ta kuma sakin murmushi, don lokaci guda taji matsanan cin kaunar dijamahn a ranta... " maida kallon ta tayi,akan ummah wanda take tsaye tana binsu da ido,don bata ta6a jin nadaman surutu irin na dijamah ba,da haushi kamar ta yau... "Uwani ce tace" tohhh xan wuce ni,kuma in Allah ya yarda xan xo inga inda kuke a kwanan. Murmushi ummah tayi,wanda ita kadai tasan manufahn hakan...inda a sanyaye tace"tohhh uwani Allah ya kawoki lfy... Nan uwani ta amshe da amin... Uwani bata bar wurin ba,sai da tayi ma dijamah kyautan kudi...don gaba 'daya rayuwan tasu ta tausaya masu matu'ka... Nan ko dijamah ke ta murna,ha'di da yi mata godiya... A hanyan su ta dawo wa,sam umma bata da karsashi,duk inta kalla dijaman ta,sai ta goge hawayen idon ta,wanda duk basu lura da hakan... Yayin da dijamah ke can tana xuba ma yadikko bayanin wannan mata da taba shede... A haka suna tafe suna fira,wanda kafin magriba sun iso cikin rugansu.... Nan kowa tayi cikin bukkanta,inda bintoto,take kara shaidama dijamah,anijima tafito,wasan dare a dandali... Da shigansu bukka,bayan umma ta ajiye kwaryan su ne,ta fito ha'di da nufahn wurin da suke dafah... Anan ta samu karyayi,ha'di da kara,ta kunna wuta,don ta girkama dijamah marori...(shinkafa) Bata dauki wani dogon lokaci ba...ta kammala,inda nan tanufi bukkan da shi... Bayan ta gama xuba mawa dijamah ne,tayo kiranta ha'di da bata,a cikin wata 'yar a kushi.... Cike da murna dijamah ke cin abuncin...ha'di dayo mawa umma sunbatun da'di....😋 Umma dai banda murmushi ba'abun da take mata,don tunanin da takeyi akan uwani yafi damunta sosai,banda tunanin mafita babu abun da takeyi a yanxu... "Dijahma da ta fahimci kaman da damuwa a tare da umman nata ne tace" umma na tunanin mai kikeyi ne,tun 'daxu!!! "Saurin kallonta ummah tayi,inda cike da mamakin fahimtan tana cikin damuwan da dijamah tayi tace" hmmm dijamah na,maxa ki kammala cin abun cinki...inaso xamuyi wata magana... "Murmushi dijamah tayi" inda Cikin 'dokin wata magana ce xasu yi da umman nata tace" umma tohhh,ai ma na 'koshi,wace magana ne xaki fadamun....!!! Ruko hannun dijamah ummah tayi,inda a hankali kuma cike da sanyin murya da taushi...tace" dijah na yau xamu bar wannan rugan... Cikin sauri dijamah tace" ummah ina xamuje...maeyasa xamu bar wannan rugan!!! Ko xaki kaini wajen abban na ne...? Kwallah ne yafara xubo mawa umma shattu,inda tafa cewa" a'a dijamah bawurin Abban ki xamu ba. A salima saboda shine xamu bar wannan rugan har'do a daren yau,wanda batare da kowa yasani ba... Rigima dijamah tafara samawa umma,inda take cewa" umma mai yasa bakyason naga Abbana!!!mai yasa xamu rabu da su yadikko...mubar rugan mu... Umma ni naji banason ganin Abbana,amma karmu bar su bintoto da yadikko,aradu banason tafiya na barsu.... Kuka dijamah tasa,inda umma ta jawota jikin ta,tana share mata hawaye,ha'di da cewa" dieejah yau xan baki labarina da na mahaifin ki,wanda in kinxa6a mucigaba da xama,a wannan rugan shikenan sai mu xauna... Dajin haka nan take dijamah ta mike da kwancen da take a jikin umma,nan cikin sauri da 'dokin son jin labarin umman nata tace" yeeehhh umma na,yau xaki gayamum iyayen ki kenan,dakuma labarin Abbana.!!? A hankali umma ta 'daga mata kai,wanda a zuciyanta take cewa yaro yarone...Allah sarki ita gata tana nan tana 'dokin ganin mahaifinta da dangin sa,hmmm kosu suna 'yan ina oho...don wanda ya'ki ka,baxai ta6a sonka ba... Nisawa umma tayi ha'di da gyara xama,sannan tafara da cewa" kaman yanda kika sani.... Sunan Aishatu... Wanda nasamu sunan shattu daga cikin rugar har'do..... ________________________ Kuma ni ba bafullatana bace,kaman yanda kika sani,ko ince kika sanni acikin fulani.... A salina buxuwar agadas ne ce,'yar asalin garin maliy...... Mu hudu allah yaba iyayena,inda nake da yayyu maxa guda biyu,saikuma yayata mace wanda take da suna munawwarah. Saikuma yayyuna maxa akwai,sama'ila saikum tanimu,wanda nice 'yar autan su mai suna Aishatu... Na kasan ce 'yar gata,kuma 'yar lele a wajen mahaifina.kasancewar nice auta...sosai nake samun kulawa...duda ba karfi ne dashi ba. Duk inda baba na xai tafi tare dani yake xuwa... Don haka gaba daya garin mu ba wanda bai sanni ba...don shiyasa innaga yanda kike mu'amalanki da mutane,dakuma yanda kowa ke nuna maki so,sai intuno da kaina a baya...don yanda kk ganki,kowa naki ne,tohhh haka nima nake a yarinta ta... Banyi ilimin boko ba,amma inada na mahammadiyya,duda kasancewan mu buzayen agadas bamu damu da ilimin zamani ba,munfi damuwa da ilimin mahamdiyya...saikuma kasuwan cin mu... Don haka tun ina yarinya nake sana'ar sai da abunci..inda nake kaima mawa ba'ki,wanda sukaxo daga kasashen kusa damu...kaman nijeriya da sauransu... Muna son muga 'yan najiriya sun xoh 'kasan mu,don ganin su muke kaman wasu hallittu na daban...saboda sha'awa...inda a haka nake sana'ata kuma kowa yasanni da yanayin dabi'ata da kowa,inda anan na ha'du da mahaifinki,wanda asalin sa daga nijeriya yake,kuma cikakken attajiri ne ko alokacin,inda ya mallaki abubuwa da dama,don bakankanin arxiki yake dashi ba... Kuma cikakken 'dan jarida ne...wanda shine dalilin dayasa yaxo garin agadas...don harkan jaridan sa ne yakawo shi... Wanda yake da suna...... To be continued....✍🏻 #share to another groups.... Kaman yanda kuka sani labarin ta ku'di ne,mai bukata xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 kacal.trasfer #200.... Duka ta wannan number👇🏻 08081202932/09137392680 Maman teddy ce🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing....📱 *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION...* _kungiya masu aiki da naxari da ilimi_ *DIJAMAH 'YAR FULANI* _Story and writting by..._ *MAMAN TEDDY🧸* Episode 9&10 Facebook@maman teddy.com... Wattpad...Aysha maman teddy... Mamanteddy@gmail.com.... *~GARGA'DI~* *_Ban yarda wani ko wata suyi amfani,wajen juyamun labari tako wani siga ba tare da sani na ba.yin hakan kuskure ne..._* Wannan labarin 'ki'kirarrene,babu fasahan wani acikin ta,inkinga tayi shige da rayuwanki toh akasi aka samu...🤗 *DEDICATION* *Dedicate to you Aysha Abdulkarim...(momy kg...)salmah Aliyu...(momy show...)wannan pagen taku ce...kuyi yanda kukeso da shi...kaddai ku manta maman teddyn ku ce...🧸* Ina maku barka da wannan rana mai albarka... اللهمَّ أَبْلِغْ عنَّا نَبِيَّنا وشَفِيعَنا وحَبِيبَنا أفضلَ الصلاةِ والتسليمِ ، وابعثهُ المقامَ المحمودَ الكريمَ ، وآتهِ الوسيلةَ والفضيلةَ والدرجةَ الرفيعةَ التي وعدتهُ في الموقفِ العظيمِ جمعة مباركة 🌹🌹🌹 Allah kasa mana abarkan wannan rana,kabamu ikon aikata abu mafi kyawu a rayuwan mu,ka nisan tamu da shirrin mutum,ko shaidan....Ameen ya Rabbil ixxaty...🤲🏻 *_____________________________* Bu'de idon danayi akan na yadikko ne,wanda take tsaye akaina...tana min firfita ta da wani langa langa abun fifita...gyafe guda kukan dijamah nakejiyowa,inda wasu daga cikin fulanin suke ri'ke da itah... Ganin na bu'de ido,yasa yadiko cike da farin ciki,ta hau godiya ga allah, ta harshen su ta fulatanci... Bin su kawai nake da ido,don bana fahimtan abun da take cewa"... Magana tayi takuma ta harshen fullo...inda cikin hanxari wata mata tayo cikin bukkan,ha'di da isowa gareni har inda nake kwance takawo mun deeja...a hankali kuma cikin hausan ta wanda bai fita tafara cemun"ki bata nono take bu'kata tun jiya,sai yanxu muka samu kika farfa'do....don haka maxa kibata ai ma tayi ha'kuri... Babu musu na Amshi deeja nafara bata nono,inda a raina nake tunanin ta yadda wa'innan mutanen suka tsiratar dani daga wannan axxaluman mutanen,wanda bansan wanda ya turosu wurina ba. A hankali komai yake dawomun,inda nan take na hau xubar da hawaye mai dacin gaske... Yadikko ne ta dafani ha'di da bani baki,akan komai na dauke shi a matsayin kaddara... Haka na kwana uku a cikin rugar har'do,inda kullum wannan fulanin suke dawainiya dani da kuma kehhh deejamah... A wannan rana da muka cika kwana uku ne,mai gari wanda yake yayane wurin yadiko,yayo kiran na... Haka na isah wurin mae gari,inda anan yake shaidamun da yanda suka ha'du da ni,kuma da yanda suka taimakeni a hannun. Bayan sun bar dani gidan maccido, basu tsaya dani a ko'ina ba,sai a kusa da wannan rugan... Inda su mai gari na hanyar ta dawo wansu ruga daga cikin gari...nan suka ga wannan mutayen na janye da ni...abunka ga mara gsky,ako'ina sai ya nuna kansa... Kunsan fulani ba tsoro..cikin tsawa da kuma hausan su wanda bai fita,su kace" waye wannan,mai kuke anan wajenn... "Cikin muryan 'yan ta'adda suka maida ma mai gari da magana ta hanyar cewa" kai tsohon najadu bar wurin nan,kasheta xamuyi,inkuma ka6ata mana rai mu ha'da da kai... Cikin xafin ran sunan da suka kira mai gari yace"tohhh bari kugani,xare sandan su duka sukayi,inda suka nufi wainnan 'yan ta'addan... Ganin fulanin sunnufo su,kuma sun san bafillatani ya kasheka ya kashe banxa,musamman irin na daji irin wa'innan,yasa su saurin sakin ummah,inda sukayi wurgi da deejamah,suka kwasa da gudu ha'di da shigewa ta cikin dajin... Bun bayan su sauran xasuyi,nan mai gari ya taresu,hadi da cewa" su barsu,suyi saurin ceton ran wannan bayin Allah... Haka ko sukayi,inda da shigowan su,cikin ruga.suka sauka a bukkan yadikko...a haka sai da aka kwana guda sannan umma ta farfado... Nan mai gari ya nisa, ha'di da tambayan ummah daga inda ta fito... Shiru ummah tayi,don ita sam batasan ko'ina a nan najeriya ba,ita dai tasan tana najeriya... Nan ta basu amsa da daga nijeriya take... Shiru mai gari yayi,kan daga bisani yace" ae nan duka sunan shi najeriya...amma wani gari muke nufi kike? Ganin umma bata da Amsa yasata cewa" ni ba 'anan nake ba,ni 'yar asalin garin agadas ne,aure ne yakawo ni nan. Nan na xauna ta fara basu labarina komai da komai... Sosai mai gari da sauran mutane suka tausaya mun,inda nan suka shaidamun suma basu san birni ba,kuma basu gane daga inda nake ba,saboda sunfi rayuwansu a cikin ruga... Haka mai gari yace"na kara hakuri na xauna tare dasu har Allah ya kawo ranan da xan ha'du da dangina,ko miji na... Sosai nayi farin cikin xama da su...fulanin kirki. Kewa daya nayi,shine kyewan baba da guggo,sai kuma halin da maccido yake ciki a yanxu...amma duk inna kalleki sai naji gomma da allah ya barni dake... A haka nacigabada rayuwa a wannan ruga,inda a haka kika girma a cikin wannan ruga. Kuma su yadikko su suke maki fulatanci,kinji yanda akayi kk iya yaran fillo,don ni ban iya ba...sai dai na biku da ido,amma yauda gobe xaman tare yasa har na fara fahimtan wasu abun... Nisawa umma tayi ha'di da kallon dijamah,wanda kuka takeyi sosai,tausayin ummah yagama kamata,cikin sauri ta mi'ke cike da yarinta tafara cewa"ummah ki tashi mugudu,kar su abbana suxo su tafi damu,hajiya ta turo aka shemun ke... Goge kwallan idonta umma tayi,inda ta kamo hannun dijamah ha'di da cewa" a'ah deeja ba hajiya ce ta turo wa'innan mutane ba,nima bansan waye ba... Sannan kuma dama ayau xamu bar wannan rugar har'do... A hankali umma ta mi'ke ha'di da nufahn kasan gadon karan bukkan,inda ta fito ma wa da dijamah kayanta na saken fulani guda uku... Sai kuma nata kala biyu... Saida su ka tabbatar da kowa ya shiga cikin bukkan sa,sannan suka fito ha'di da barin rugar har'do... Tafiya sukeyi suna waiwayon wannan ruga,inda suke tunani ranan da wowansu wannan ruga... _____________________________ Tafiya suke cikin dare,inda a haka suka isah tasan cikin gari. Batare da umma tasan inda xata ba,ta kutsa kai cikin wata mota dataji ana cewa"Adamawa... Shiga sukayi,inda saida dijamah ta ganta a cikin mota,ta hau tambayan umma tana da shede ne... Nan umma ke shaida mata,tana da kudin da uwani ta basu,dakuma wanda sukayi ciiniki a lumo... Safiya tayi masu ne,acikin garin Adamawa,inda dijamah cike da farin ciki take bin garin da kallon sha'awa... Sai da umma tasha fama,sannan drivern ya amshi kudunta,don kudin nasu bai kai ba... Ware ware ta suka hauyi,inda wasu samari ganin suna ware² yasasu tambayan inda xasu? Batare da wani tunani ba,umma tace"ruga...!!! Shiru sukayi inda suka ce,wani ruga kenan mama? Rugar ya windo....ko rugar surbajo.... Nan umma tace"Rugar surbajo.... Nan suka sa su umma a abun hawa,ha'di da biyan masu kudin,wanda badon kowa suka biya ba,sai don dijahmah.... Gaba daya dijamah tagaji,ga wani irin mahaukacin yunwa da takeji,tun tana daurewa har takasa,inda a haka suka isa wannan ruga,...bayan sun sauka daga abun hawane,suka fara takowa daga 'kasa,don isah cikin wannan ruga,wanda tafi rugar har'do wayewa... Nishi dijamah ta hauyi sama² inda umma cike da ru'du tafara ware² n ruwa...amma sam babu ruwa a wurin,wulkawn mutum ma babu bare,ruwan. Tun dijamah na fitar da numfashi,har ta kasa,inda lokaci daya numfashin ta ya 'dauke...kuka umma tasa ha'di da kiran sunan dijamah...amma sam babu alaman numfashi a tare da itah... Dai² wasu tsofaffin fulani,wanda da'alama mata ne da mijinta,sukaxo wucewa.... Cikin axama matan tayo inda umma ke a durkushe,nan ta hau tambayan ta daga innah take??? Kasa magana ummah tayi,illah cewa da umma take" don allah ku taimakamun kar dijamah ta mutu,'ya ta ce.... Duka ta harshen fulatanci suke maganan. Wannan tsohon ne yayi saurin ci6an dijamah ha'di da nufah cikin ruga da itah,wanda da isan su suka nufi cikin bukka ha'di da kwantar da dijamah... *_____________________________* *Cikin garin.....* *GARIN ADAMAWA* Wani tan'kasheshen gida ne na ganj,wanda girmansa yasa turawa ke kiranshi da estate house... Gida bakaramun gida ba,wanda girman sa.ma,baxai fasaltu ba... Sojoji kuwa xasu kai kimanin fiye da 50 xuwa sama,ko wannan su na kewaye da wannan gida...wanda da 'alama tsaron gidan sukeyi...licrout da sauran securities,wanda ba sojoji ne ka'dai ke tsaron gidan ba.... Jiniyan jami'an tsarone najiyo daga bayana,wanda yasani saurin jirgawa daga bakin tan'kamemen gate 'din danayi nisa wajen kallo... Wasu motoci ne ke biye dana GEN.SUFYAN TABAWA... Inda motocin sun kaifi 15 ke bin yanshi,wasu a gaba wasu kuma a baya... Bayan anware tankamemen gate 'din ne,nayi saurin shugewa...daga ciki... Hmm gidane wanda daga waje ashe banga komai ba....arxiki nadaga ciki.... Bude mawa hajiyan nashi mota akafarayi,inda sauran securities suka bude ma sauran side dun... Cike da ixxa da jida issa da dukiya ta fito,tana ciko wuya...wanda kayan dake jikinta kadai ya isah yasa katafi duniyan tunani....jikin nan kuwa ta ko'inah yasha zinarai.... Niko nace"JUSTICE MADINA KENAN.. Uwar gida kuma amarya a wurin General sufyan tabawa.... Fitowa yayi cikin shigarshi ta alfarma,inda ya juyaga 'yar tasa wanda saukan su kenan daga 'kasan,nan yace mata"welcm back to nijeria my kid...!!!ya kika ga new house 'din mu na nan? "Ya tsina fuska yarinyan tayi,inda cike da mulki tace" ba laifi dad,amma kayimun laifi guda 'daya... "Kallon ta justice madina tayi,hadi da cewa" okay my baby mai yafaru,mai kuma ya6ata ran baby na...ta fa'di tana sakin mata 'kayataccen murmushi...wanda bamai ganin sa,sai 'yan 'ya'yan nata... Cikin basarwa a kuma wula'kance" 'yan nata tace" dad yace mun kid...bayan ni ba kid bane yanxu,ko mom baiga na'kara girma bane...? Don haka yabani ha'kuri. Nan ta karke maganan ha'di da turo 'yar mitsilan bakin ta. Cikin rayuwansu ta 'yan cin da suka saba,dad yayi dariya ha'di da shafa kan 'yar tasa,sannan yace" eyyah sowie my dear meenash...baxan karaba... Justice ne tayi"murmushi, inda meenash tayi wani barander da xai sada tada sitting room...batare da tace" ma dad komai ba... Bin bayanta sukayi,inda ma'aikatan gidan ke auki 'kame masa,yayin da wasun su ke kaimasu gaisuwa... Basu ta kansu ba sukayi cikin falon tasu,wanda tagaji da kayan alatu da more rayuwa... Ganin babu meenash,afalon yasa justice haurawa saman stairs,don tasan can tayi,yayin da a zuciyanta take cewa"ohhh meenash 'yar daru kenan...har yanxu fushi take,ala dole batason nijeria... Kaman ko tasani zaune ta samu meenash a kan wani super cushine,inda 'yan aikin part 'din ke xube a gabanta suna kwasan gaisuwa da mata barka da dawo wa. Kallon su batayi ba,inda take cike take batsewa... "Justice ne tayi saurin nufo inda take,ha'di da xama gyafenta,ta jawota ha'di da xaunar da itah a jikinta. A hankali kuma dai² kunnen ta,ta hau yima magana.inda batare danaji abun da tace ba sai dai maganan meenash naji tana cewa" No mom bana son nan 'kasan,kawai mukoma Abroad plz.... Kuma innan kasan nada da'di mai yasa ya Aliyu bai dawo ba....???? To be continued....✍🏻 Kaman yanda kuka sani,wannan littafin ta kudi ce,haka ne,xaki turo #100 ma wannan numbern...idan VIP ne #200 transfer #200 duka ta wannan number... MTN....xaki turo ta nan 09137392680. Idan airtel ne ta wannan numbern 08081202932. *#share to another groups...* Maman teddy ce... [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* *Kungiya masu aiki da naxari da ilimi...* 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *DIJAMAR 'YAR FULANI* 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *Story and written by:* *Maman teddy🧸* _Episode 12_ Facebook@mamanteddy.com Wattpad@nafee kaxaure...... Mamanteddy@gmail.com *~DEDICATION~* Dedicate to you my dear fans...😍🥰wannan pagen taku ne,kuyi yanda kukeso da shi🤗 _________________________ بسم الله الر حمن الر حيم Kasa tafiya dijamah tayi,inda take tsaye tana ware²n son shiga cikin wannan companyn na *~ALIYU HAIDAR COMPANY NIGERIAN LIMITED...~* Fiye da munti talatin tana tsaye,inda wa'innan securities din kallon ta basu sakeyi ba...illah ma cigaba da harkokin su da sukeyi... 'Bangaren Aliyu haidar kuwa,bayan yagama meetting da ba'kin nashi ne,wanda turawa ne,dakuma manyan gomnati sukaxo akan suna son abasu shares na wannan company, wato suna son asusa hannun jarin su.... Bai amince da bukatun su,sai dai yace masu" suje nan da mako guda su dawo...akan xaiyi tunanin akan lamarin...sosai sukaji da'din laramcin da Aliyu haidar yayi masu...inda basu '6ata dogon lokaci ba,suka bar company nin.... Bayan tafiyan su ne,yatara ma'aikatan masana'an tan,inda yasa P.A nasa yakuma masu bayanin abun da xa'a kuma gyarawa a cikin company n. Sosai ma'aikatan suke godiya da 'kara tunatar dasu...don kowa yasan halin sir Aliyu haidar... Abu 'kan'kani xakayi yace" ya a sallameka,asamo masa wani makofin ka...irin wannan halin nasa ne yasa suke masifan tsoron masa gargada acikin wannam company nasa... Bayan yagama abun da xaiyi ne,ya nufi parking space na company n,inda ya 'dauki motansa,'kirar accura....2021. Nufan tanfatsetsen gate din company n yayi don yafita daga cikin ta,inda nan idonsa ya sauka akan dijamah, wanda suke kici²n hanata shigowa cikin company n... Bangaren dijamah kuwa ganin wa'innan securities sun hanata shiga,kawai sai ta fakaice idon su tayo cikin wannan company... Inda cikin hanxari wannan securityn ya kai hannu ha'di da jawo mayafin jikin ta,gani ya fixge mayafin nata ne yasa shi dakatawa,don a ganin sa xata dakata da shiga cikin wannan ma'aikata,amma sai yaga ko ajikinta,kara kutsa kai take ciki abun ta...dayan securityn ne cikin xafin rai,dakuma ganin batada galihu ya kaimata mari. Wanda dai² a idon Aliyu haidar... Cikin hanxari da yafito daga cikin motan nashi,inda da nufan wannan securityn ya dauke shi da mari...ji kake tass,jin saukar marin yasa da sauri dijamah dake tsugunne tana kuka saurin mikewa ha'di da firgita...dajin wannan irin marin nasa...da yakuma kai masa wani marin ne yasa dijamah cikin sauri tarike hannun sa cikin gur6atacciyar hausan ta,ta hau cewa" don Allah kayi hakuri ka rabu da shi,na yafe masa...ka kyalesa... P.A Dake bayan sa ne yayi saurin dakatar da Aliyun shima,inda cikin hanxari yace mawa securityn ya tafi sai anne mashi,nan take wannan securityn ya hau xubar da hawaye ha'di da bamawa Aliyu hakuri, inda yake cewa" shi sam bai san wannan bafullatan 'yar uwansa bace...kallon sa Aliyu haidar baiyi ba,inda nan take yajuya ga dijamah ha'di da bata mayafin ta,kallon ta baiyi ba,yajuya xai bar wurin...cikin xaxxakan muryan ta ne ta hau cemasa" dan Allah hamma na shigo cikin wannan wurin... Kallon ta ya juyo yayi,inda lokaci guda yaji tausayin yarinyan ya tsirka masa azuciya,sakin mata lallausar murmushi yayi, inda a hankali ya bu'de bakin sa wanda kamar baison maganan yace" kina son shigowa ne...? Daga masa kai tayi alaman ehhhh.... Nan yace" okay shigo tohhh... Cike da murna dijamah tayo bayan su,inda P.A ya fada duniyan tunani,yau sir Aliyu ne da murmushi.. Har da amincewa wannan 'kas'kan tacciyar bafullatan nan tashi go cikin company....? Hmm lallai taci fara yau...don da'alama yana halin mutun ci kenan. Juyowa yayi ha'di da dakatar da P.A inda yace masa,yajuya don yafasa fita, cike da mamaki P.A yace" okay sir... Yana fadan haka yajuya ha'di da nufahn wani '6arayi na cikin company n. Bayan tafiyan P.A ne Aliyu ya juyo ha'di da kallon dijamah, wanda take ta waige² tana kallon wurare tana murmushi... Kafeta yayi da ido,inda yake tunanin daga wani daji ta fito ne... Kan daga bisani yace" 'yar fillo ya sunan ki...? Sai asannan ta kallesa,inda a hankali tace" dijamah... Murmushi yayi kuma ha'di da cewa"wow...nyc name...Khadija... Right. Kallon sa tayi ha'di dacewa" mai kace ne...! Banji mai kace ba..ni. Dariya tabashi,don't haka bai bata amsar tambayan ta ba,illah cewa da yayi...okay mai kk so a cikin wannan company...? Shiru tayi tana kallon sa,don tun datake bata ta6a ganin mutun mai kyensa ba,a hankali tace" kai wannan kyakykyawa ne,dariya yayi inda yace mata" allah ko deejah...kodai kina ciki ne..? Abunka da hausa bai isheta ba,nan tace" wai nan ina ne...umma tace mun masana'anta ne,shine nakesom ganin ko'inah na cikin ta.. Murmushi Aliyu haidar yayi,inda ya kalleta ha'di da lumshe segxy eyes din shi,wanda yake kara jan hankalin 'yam mata dasu... Sannan yace" ehhh muje na nuna maki wasu wurare...batare da tunani komai ba,yanufi cikin masana'anta n hadi da nuna mata wasu wuraren inda yasha surutu har yagaji,komai taganj tambaya... A haka sukafi minti talatin,inda daga bisani yanufi office dinsa da itah,don ya lura ta gaji,kuma tana bukatan abunci... Da shigansu yanufi fridge..inda ya dauko lemu guda biyu..yanufi wani dan hop...inda kace wurin shakatawane,amma wirine kaman dirning.. Inda ya ajiye lemun ha'di da sawa a kawo masa abun da xai dan ta6a.. Ganin yanufi fridge din ne yasa dijamah tambayan sa,wannan mene ne..? Wanda yabata amsa da fridge ne,hadi da mata bayanin amfaninsa..sosai yau yake cikin farin ciki,wanda shikansa yake mamakin nishadin dayake ji a yau,wanda kaman suna tare da Basmah... Da aka kawo masa abun da xasu cine,yanufi dan wannan wurin da itah,inda aka ajiye masa kajin da aka kawo masu. Batare da tunanin komai ba,ya ajiye mata nata a plata,inda ya ajiyw mata,fork da knife... Bai kalleta ba ya fara cin nashi,inda dijamah ta tsuramai ido,don ta kasa cin nata,ita sam bata iyah cin abun ci da wannan abun ba... Kaman ance yakalleta,nan yaga tana nan xaune,ita bata ciba,kuma batace masa komai ba..a hankali yace deejah ya baki ci ba...? A hankali tace" ni ban iyah ci da wannan abun ba. Dariya ne ya subuce masa,wanda sai da yy har yagaji sannan yace" tohh bari kiga yanda ake ci da shi... Nan ya dau spoon ha'di da fara koya mata yanda xatayi,...haka ta hauyi inda data yanka naman yasa mata tafi ala dole ta iyah yanxu..ita kuma sai murna take... Shikuwa tausayin dijamah mane fal,a ranshi,kawai yaji yana tausaya mata,da yanayin rayuwan nata... Su Anwar ne da Abbas suka shigo office din nasa,ha'di da kiran sunan sa da dolars... Maganan sune ya datse sakamakon idon dasukayi da dijamah, wanda tayi masu shige da aljana...lolz....😂😂 Pls share to another groups... Maman teddy... [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSO.📘🖊️* _Kungiya masu aiki da naxari dakuma ilimi..._ 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *DIJAMAR 'YAR FULANI* 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *Story and written by:* *Maman teddy🧸* _Episode 11_ Facebook@mamanteddy.com Wattpad Aysha Maman teddy... Mamanteddy@gmail.com *~DEDICATION~* Dedicate to you my dear fans...😍🥰wannan pagen taku ne,kuyi yanda kukeso da shi🤗 _________________________ بسم الله الر حمن الر حيم Kallon ta justice madina tayi" inda a hankali ta kai hannun ta ha'di da shafa kan 'yan nata,wanda Ashekaru batafi 11 yrs ba,nan tace mata" eyyah my baby,ya Aliyun naki shima xai dawo very soon kinji...? Don haka plz ki kwantar da hankalin ki,nasan duk don baki saba da kasannan bane,shiyasa kike kin ta,but inkika yi 'yan kwanaki nasan xakiji son nijeria sosai my dear... Justice madina ta 'karke maganan ha'di da bin 'yan nata da kallo,kuma dason amince wanta... Shiru meenash tayi,batare da tace mawa mom 'din nata komai ba. Don itah tana nan akan bakan ta nakin amincewan xaman ta nijeria.... 'Bangaren dijamah kuwa,sai dai muce alhmdllh,don ansamu nasaran farfa'do wanta...inda umma tayi matukar farin cikin haka... Wannan kuwa tsofaffin sun jajirce matuka,inda ummah ke ta masu godiya... Bayan dijamah taci abunci ne,yawindo..ta kalla umma ha'di da tambayan daga inda suke...? Ada umma taso rufema wa yawindo komai da yashafesu,amma ganin karamcin da sukayi masu yasa umma baiyana mawa yawindo da mai gidan nata komai....inda ba'karamun tausaya mawa ummah da dijamah sukayi ba.don yawindo harda kuka,abunka da rigima ta tsofaffi😂 Tun daga wannan rana,yawindo da mijin ta,wanda dijamah kekiransa da baba suka basu umma bukka.inda lokaci guda rugan nan kowa yasan dijamah... Don tuni tayi sababbin kawaye a wannan rugan surbanjo...inda yawindo ta dauki dijamah kaman jika,don har wasan jika da kaka takeyi mata...haka ma baba,don su basu ta6a haihuwa ba,tun da sukayi aure,inda yanzu har tsufah ta riskesu.... Wannan kenan... _____________________________ A kwana a tashi babu wuya gamai rai...cike da mamaki nake bin dijamah da kallo,don a yanxu taxama cikakkiyar mace" wanda kyawun 'yamma tanci ya bayyana mata sosai,don yanxu xatakai shekaru 15 a duniya...gaba daya ta saje takoma bafullatan usul,inda take 'dauke da kwaryan nono,wanda da'alama xata fita ruga ne,taje cikin kasuwan cikin garin Adamawa... Bayanta ummu ne,itama dauke da kwaryayen nono...dasauran fulanin rugan nasu,wanda dukan su sauri sukeyi don su isa kasuwa da wuri... Kafin su isah kasuwan cikin garin ne,idon dijamah yasauka akan wani sabon company,wanda da'alama ba'a da'de da bu'deta ba,cikin harshen fulatanci tace ma ummah" ummah wannan kuma mene ne,gida ne...? Murmushi ummah tayi hadi dace mata"a'a dijamah masana'anta ne...inda ake sarrafah abubuwa.da kirkire kirkire... Cike da hauka da wauta dijamah tace" yehhhh ummah kafin a tashi kasuwa xanje na ga cikin sa,aradu 'kamshi naji daga can wurin,ummah kila wurin madafi ne ko...? Umma ne tayi saurin kallon dijamah ha'di dacewa" a'a dijamah karkije kinga mu ba'ki ne...kuma nace maki ba wurin madafi bane,masana'anta ne... Tun daga nan dijamah batakuma cewa" komai ba,inda a ranta ta kwallafah son xuwa cikin wannan company,don acewanta wurin saida abunci ne,dasuke gani a wurin kasuwa... Niko maman teddy nace" tohhh dijamah kodai kwadayi xa'aje ayi ne...🤣 Kwance yake wanda daga shi sai gajeren wando ajikin sa da singilite...fari be Tass kuma kyakykyawa na ajin karshe,dogo ne amma ba can ba,irin wa'innan mazan ne da'ake kira da segxy guys... Fuskan sa kewaye da siririn saje...dagani basai ance maka ba,xakasan irin wannan butters din ne... Wanda mata ke deting da rushing din sa,wanda su mata kebin su,basu ne ke son su ba...cika yake yana batsewa,fuskan sa 'daure tamau,wanda da ganin sa kasan irin maxan nan ne wanda basa son raini...sam... Gyefe guda kuma wata budurwa ce...rike da hannun shi tana masa magiya,wanda da alama sun gama masha'an su ne,don Aliyu haidar shaharrarrene wajen keta ma 'yam mata hadi,amma ga wanda yasani,don a duniya kowa ganin mutumin kirki ake mai,don shi akwai yawan kyauta,sadaka,taimakon marasa karfi,don haka ne,kowa yasan shi,inda Abokanshi kemai kirari da dollars... Shi mutum ne wanda inyayi sex dake baya kuma 'karayi dake,sai dai wata...irin wa'innan maxan ne harijai...masu yawan bukata,kuma shi sam baya da ra'ayin aure,don yace har yanxu baiga irin matan datayi mai ba... Da sam ba haka yake ba,bai mu'amala da matan banxa,sanadin fara wannan dabi'a tasa sanadin wata da ake kira da Basmah,wanda ita tafara sa Aliyu haidar a wannan hanya,don ita tafara neman bukata a gareshi,don dama itah watsattsiya ce...tun daga nan abun ka ga mai yawan nema,shikenan suka fara wannan mu'amala,inda ita ala dole son shi take,kuma so da aure,wanda shi ko sau 'daya bai ta6a tunanin ta a matsayin matan auren sa....inda ita basma 'yar kawan mahaifiyan sa ce,aminiyan ta sosai wato justice madina.kuma Aliyu ne dan justice madina na farko,inda daga baya ta haifi meenash,wanda sukenan 'ya'yan da Allah yabasu... Wannan shine ta'kai taccen labarin Aliyu haidar.. Budurwan dake gyefen sane mai suna sobrina takai hannun ta gana Aliyu tana murxawa cike da salonta na jawo hankalin sa gareta...inda shikuma gogan kallon ta baiyi ba,illah ma cewa dayayi cikin masifah,sobreen out....!!! "Cike da rashin xuciya irin ta karuwan mata ta kara matsawa kusa dashi,wanda ko kaya babu a jikin ta,kai bakin ta kai xata ha'de da nasa,inda ya kauda kai ha'di da hanka'de ta gyafe...ganin yaki saura ranta yasata fara cewa" plz im sorry my baby...im so sorry....kallonta bai yi ba,illah daukan laptop din sa da yayi,wanda yake kan bedside drowern dake gyefen sa... Cike da dacin rai sobreen ta fara xubar da hawaye,don ita sam bata gansu da Aliyu haidar ba,tana matsanan cin bukatan sa alokacin...don haka nan cike da kuka take cemasa" plz Aliyu i will give my self... Kallon ta baiyi ba,illah mikewa da yayi yanufi privacy don ya tsaftace jikin sa... Bayan yayo wanka ne,yafito sanye cikin rigar wanka,hannun sa kuma 'dauke da karamun towel ,wanda yake goge sumar kansa da shi... Ganin sobreen ta saka kayanta,wanda da'alama tafiya xatayi,yasa shi jawo bedside drower ha'di da wurga mata ku'din da yakai kimani #200k. A hankali ta kai hannun ta,ta dauka,inda ta kuma matsawa kusa dashi,ha'di da manna mai kiss a tattausan lips din sa,sannan ta fito daga bedroom din nasa... Shiko Aliyu haidar bayan kammalawansa ne yafito daga bedroom din,inda yake sanye cikin shigarsa ta suit wanda yakuma bayyana haiban sa da kwarjinin sa...wata 'yar aikin part din nasa ne,tayi saurin xubewa ha'di da gaishe sa,kallon baiyi ba,illah nufan dirning area,inda aka jeramasa abun cucuwa,wanda kalolin su bama xasu kirgu ba... Xama yayi akan 'daya daga cikin kujerun dirning dun,inda ya ajiye brief case 'din sa,akan wani kujeran.... Nan cikin hanxari cookern taxo ha'di dafara serving nasa... Bawani cin abuncin yayi ba,don sauri yake ya isah,companyn sa,wanda yake da bakin da xasu xo wurin sa.... A hankali ya maida kallonsa ga wrist watch din dake manne a tsitsiyan hannun sa,inda yaga kusan 10am...karamun tsaki yayi,ganin lokacin dayace ma'aikata su hadu a mitting room yayi,gashi ya makara,kuma bayason African time... Mikewa yayi cikin hanxari ha'di da nufan company n nasa... Dijamah kuwa dataga ta kammala saida nono,kuma wasun su basu saida ba,kawai sai ta yanke shawarar xuwa wannan company. Inda batare da kowa yasani ba,ta dauki 'yar mayafin ta,wanda dashi da babu duka 'daya...ta nufi wannan company n dataga an rubuta... *ALIYU HAIDAR COMPANY LIMITED....* Nufahn inda taga motoci na fitowa tayi,wanda cike da tsawa wani security yayi mata magana da cewa" keehhhh mai xaki shiga kiyi anan... Kallon shi tayi,wanda sunan yayi mata tsawa ne,amma ko 'darr bataji ba,nan kanta tsaye tace" naxo inga irin wurin ne... Cike da kyankyanin ta don karnin nono takeyi ba kadan ba,wanda nan securityn yace"kehhh wuce kiban wuri babu inda xaki shiga... Yana gama fa'damata yasa koma wajen tsayuwansa,inda 'dayan securityn dasuke tare yake binta da kallon,aranshi kuwa cewa yake ko mai yakawo wannan bafullatan dajin nan ohooo.... Kallon ta sukeyi,ha'di da bin saken jikin ta na fulani da kallo...wanda yasha nono ga datti da yayi har ya gaji.... Tohhh kaman yanda kukasani free page xai ending a page 15...don haka yana gab da 'karewa... Ga mai son cigaban wannan littafi xai turo #100...idan VIP ne #200 transfer ma #200...duk ta wannan numbers... Idan MTN ne ta wannan...09137392680. Idan kuma airtel ne ta wannan xaki turo..08081202932. Plz share to another groups.... Maman teddy ce🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* Kungiya masu aiki da naxari da ilimi... 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *DIJAMAH 'YAR FULANI...* 🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️🏔️ *Story and writting by:* Aysha muhammad.. (Maman teddy🧸) *Episode 15* *~DEDICATION~* *Dedicate to you my Real fans...❤️ wannan pagen naku ne,ban manta daku ba masoyan wattpad...kuma wannan pagen takuce.kuyi sha"anin ku da itah,domun maman teddy taku ce...🤝🏻🤗* ____________________________ *_BISMILLAHIR RAHAMANUR RAHIM_* _______'Bangaren dijamah kuwa kullum xasuje kasuwa,amma sam bata ko tunawa da wannan company... Don dama ganin kwamm ya kaita,tohh tagani,don haka gaba daya ta mance da itah a lissafin rayuwan ta,mussaman da yanda umma tayi mata fa'da a kan xuwa wajen.da hakan yasata kiyayan wurin.... 'Dauke dijamah take da kwaryan nono,inda take aukin xubo mawaa umma surutun data saba.. "Umma wai wa'innan mutanen su waye su ne..? " umma ne takalle ta ha'di da bata amsa a gajirce da cewa" ehhh naji ya windo tana cewa" wai tallafin wani minister ne yakawo mana cikin wannan rugar,inda ake raba kayan abunci kayan sawa da sauran abubuwa,don kinga yanxu har makaranta aka bude mana wannan rugar wanda basai minfita cikin gari da sunan karatu ba... " umma na gama gayan haka tayi gaba,don tasan surutun dijamah n baxaya tsaya daga nan ba,kuma ita wannan ne iyakan sanin ta akan wannan tallafin da aka kawo masu... Ganin umma tayi gaba yasa dijamah jiran su yafindo da sauran kawayen ta,inda da xuwan su takuma maimaita masu irin tambayan datayi ma umma...? Ae nan yafindo wanda itace babba cikin su tafa bata labari filla² Akan wannan minister bama a jahan su yake ba,shi mutum ne mai yawan taisayin nakasa,watoh talakawa da sauran marasa karfi..don haka shi da kansa ya taho har cikin kauyen nan yaga yanda muke mu'amala,kan daganan ya fara kawo mana tallafi... "Dijamah ne tace" tohh yafindo maiye sunan shi mutum...kuma yana nan cikin rugar.. ? "Yafindo ne tayi murmushi sannan tace" ehhh yana cikin nan garin adamawa.amma ba anan cikin rugar tamu yaje ba,sai dai yana lekowa don ganin aikin da yaba yar yana tafiya yanda yakeso,kuma sunan mutumin *Alh.muhammad maccido...* Shiru dijamah tayi tana tunanin inda tasan sunan,amma ganin tana shirin wahalar da kanta da son sani yasata mantawa da maganan,inda a haka suka isa kasuwar su... Bayan dijamah ta kammala sai da nono ne,ta kalla umma ha'di sa mata magiya akan ta barta taje wannan masana'anta... Umma bataso hakan ba,amma ganin yanda dijamah ta dameta yasata ce mata " tayi sauri ta dawo,kuma kar tada'de... Cike da murna dijamah tanufi wannan company, inda babu wanda yy yunkurin tare ta,don dai² ne basusan abun da yafaru kwanaki ba... Shigewarta takeyi cikin wannan company, inda a haka ta nufi office din sir Aliyu... Wanda takusa bacewa don bata wayi wirun sosai ba... Koda tashiga office din nasa,daga waje ko sectaryn nasa bata yi yunkurin dakatar da itah ba,illah ma bude mata kofah datayi cikin sauri,wanda a zuciyanta take tunanin komaiye halakar sir Aliyu da wannan bafullatanan dajin ohooo..!!! ______zaune yake yana aiki akan computer n sa,wanda gyefe guda meenash ne tana aikin masa surutu...dakuma maganan ta marasa amfani,'6arayi kuma guda ma'aikatan wurin basa marhaban da xuwan ta company n,don sun santa yarinya karama amma sai issah da mulki,tayi ta juyasu kaman itace ta daukesu aiki a ma'aikatan... Batare da tayo sallama ba ta kutso kai cikin office din... Wanda Aliyu haidar da aikin nasa rabi da kwata ne,don dama tunanin ta yake,don yaune ranar dasu kayi alkwari da dad din sa... "Meenash ne ta figita,sakamakon ganin ta,amma abun ka ga issah sai tayi xaman ta don ko motsawa batayi ba,ta tsaya tana kallon Allah da ikon sa,inda a zuciyanta take cewa" wannan mai kyaun kaman aljana daga ina take kuma...?anyah mutum ce kuwa...? Xaman datayi ne akan daya daga cikin kujerun office din, yadawo da meenash daga duniyan tunanin data fa'da... Cike da farin cikin ganin ta,Aliyu ya dauki ruwan goran dake kusa da shi yace" deejah ga ruwa kisha,don ya ga bakin ta duk ya bushe gashi tayi wani firgan² da itah...a hankali ta kai hannun ta ta kar'6a ruwan,inda ta hau kici² n bu'de goran...ganin abu karami xai xama aiki yasa shi amsa ha'di da bude mata... Aiko data amsa ta kafah kai sam bata 'dago ba,sai da ta shanye ruwar roban nan duka... Dai² wayan shi tafara kara.......ringing tone. Dauka yy ha'di da cewa gayinan xuwa...yana datse wayan ya mike ha'di da cewa" meenash ga deeja nan ku xauna kan nadawo... Jin ance deeja yasa meenash tsoron datakeji ta saki,inda nan ta 'daga masa kai alamar tohhh... ****** Da fitan sa deejamah ta mi'ke ha'di da nufan wannan fridge da ya fada mata sunan shi rannann...inda a ranta take cewa" itama tana so ta bude taxama 'yar gayu...lol😂 "Meenash ne ta daka mata tsawa ta hanyar cewa" kehhh mai sunanki...mai xakiiiyi anan...? Cikin rashin sanin meenash tsawa tayi mata,tace" sunan deejamah... Ina so ne na bu'de irin na hamma rannan da ya bude shima,ke maiye sunan ki...? Shiru meenash tayi,don a hausan nata bakomai ne take ganewa ba,furuci daya xuwa biyu ne ta fahimta,don haka a takaice kuma cike da iyayi tace" sunana mhiss meenash... Ala dole ga babban nan,A bata girma lolz...😂 Cikin rashin fahimtan mai tace" don sunan yazo mawq deejamah a baxata,kuma abunka ga wanda bai ta'6a jin irin sunan ba,nan tace" meeshnash... Kk ce koh...? Tsaki meenash tayi,inda cike da masifah tace" i don't like repitation...don haka tun da bakiji ba,is okay... Kallon ta deejamah tayi,cikn rashin wasu kalman na maganan ta ta karako inda take zaune,ha'di da xama itah ma.. Shiru ne ya biyo baya..inda meenash data kafe deejamah da ido...wanda nan taga segxy eyes din nan nata,yana wani lumshewa,yy wani mai² kaman mai shirin kuka...abun ka ga yarinta sai nan take meenash taji tausayin dijamah... Inda a takaice tace " kehhh deeja koh..? Kallon ta deejamah tayi, inda nan ta daga mata kai,alamar ehh.. Murmushi meenash tayi,wanda a hankali tace" wata makaranta kk..? Dijamah ne tabata amsa da bata zuwa makaranta. Shiru meenash tayi, inda a ranta take tuno da maganan Aunty n su datace" duk insun ga irin su dijamah wanda basa da ilimi tohhh su tausaya masu a rayuwa,kuma suyi kokari wajen taimakon su koda na lokaci daya ne... A sanyaye meenash tace" kina sona da kawa,don inaso na rinka koya maki karatun boko dana islamiya,ko bakyaso,kinga sai ki rinka xuwa nan munayi ko... Cikn zumudi Dijamah tace" a'a inaso...inaso nima na iyah karatu da rubutu kaman ki... Dariya meenash tayi,wanda a hankali tamika mawa dijamah hannu akan su kulla kawnce,wanda cikkn sauri dijamah ta bata dan yatsan ta...dai² Aliyu na shigowa..cike da mamaki ya ce meenash me kkyi ne..!na barku ku ka'dai ko...? Dariya meenash tayi ha'di da cewa" ya Aliyu ae munji dadin hakan,don yanxu ma har mun kulla kawance,amma ya Aliyu xaka rinka kawomun deeja gida muna karatu acan,don inaso tayi karatu,wlh ina tausayin ta.. Saosai Aliyu yy farin cikin jin hakan daga bakin meenash, inda nan take wani tunani yaxo masa. Waigawa yy ha'di da kallon deejamah, wanda tayi shiru tana sakin murmushi, wanda yake kuma bayyana beuty point din dake fuskanta... Murya cike da taushi da da'di yace deeja wai kinason karatun,kuma xaki xama kawan meenash...? Murmushi takuma ha'di da cewa"ehhh inaso... Dariya yy cikin farin ciki،,inda nan yakalli meenash ha'di da cewa" meenash tohh ko yaya Aliyu ya auri deeja,don kawancen naku ta zama ta har'abada... Ae bata bashi amsa ba,illah ihun murna tasa ha'di da hugging din deejamah, wanda tasaki baki tana kallon iko Allah.. Nan meenash tahau cewa" ehhh yaya..dama banason wannan Basman,sam baku dace ba don haka ka auri deeja, wlh inason ta... Murmushi Aliyu haidar yayi, inda a hankali yakai dubansa ga deejamah datayi shiru tana tunanin maganan tasa. Deeja kin amince da maganan a dana meenash, xaki aure ni...? Ganin tayi shiru ne,yasa Aliyu haidar cike da faduwan gaba yafara gayamata yanda yake son ta,kuma cikin salon dako mata gogaggu yayi masu wannan maganan sai yaja hankalin su... Meenash kuwa dariya takeyi sosai,ganin rudewan da Aliyu yy akan dijamah n,inda take cewa a ranta bawani don nine kkson ta ya Aliyu,dama kana son ta ai... Ganin yagama kashe 'yar fillon mutane da da'din baki wanda batason lokacin data amince masa ba,yasa shi saurin daukan waya ha'di da kirar Anwar don ayanxu shi kadai xai sanar mawa da wannan kyakykyawa n albishir... Koda deejamah xata tafi,na ALIYU HAIDAR ya mike ha'di da daukan keys din motan shi,inda meenash tabiyo bayan sa,don itama tanason ganin umma n deejamah n datake kasuwa... Koda sukaje tuni umma sun tashi,don sun gaji dajiran deejamah don haka suka nifi rugar su. Ganin haka yasa Aliyu haidar nufahn cikkn rugar da dijamah, inda sun sha wahala kan dijamah ta kaisu rugar,don har wurin wani rafi tayo dasu,sai da sukaxo ba hanya ne,take cai masu ai ta manta ne,hanya kafah ne da shanayen su,abun hawa bata wucewa...sosao meenash ke dariya,don yanayin soyayyar Aliyu da deeja na matukar burgeta... _____________________________ A haka suka isah ruga surbajo,inda da isan su,suka cidda kaka na safa da marwa,cikkn xafi ta fulani ya hau tambayan Aliyu haidar daga ina yake masa da jika... Kafin yabashi amsa ne,deejamah ta hau koro masa bayani,inda har take fadamasa yace ai yana sonta kuma xai aureta...tohh🤔 niko nace abun ka ga wauta irin na dijamah kena haka Nan take kaka yafara tunani yaudarar mai jika Aliyu haidar xaiiyi,mussamman yanayin shi dayagani,ina shi ina deejamah...? Xubewa Aliyu haidar yy har kasa ha'di da fara gaishe da kaka..wanda bai basa amsa ba illah cemawa deejamah da yy tashiga daga bukka.. Cikn hanxari kuma batare da tunani wani abu ba,tayi ciki,inda take kalln meenash datake can cikin mota tana zaman jiran Aliyu... Ganin Aliyu haidar yayi masa irin wannan gaisuwan yasa kaka...fahimtar kodaga ina wannan yaro yake tohh na kirki ne...lol😂 Don anyah kuwa Aliyu haidar na kirkin ne..🤔 Tabarman kaba yashimfida masu,inda nan ya saurara Aliyu haidar ha'di dajin dalilin xuwan shi nan rugar sy... Sosai Aliyu yy masa bayani,inda kaka yy na'am da maganan sa,wanda abunka ga fulani bb wani bincike kaka yace" ya amince mawa iyayen Aliyu haidar akan su xo kan maganan auren tasu,inda yadinga jadda damasa cewa" dijamah amana ce a garesa,kar ya cutar masa da itah... Haka Aliyu ya dinga murna ha'di mawa kaka godiya..sannan yayi masa sallama... A kwana a tashi bb wuya a wurin Allah... Kullum sai dijamah taxo company n nan,inda yanxu kowa yagama sanin ta..haka meenash ma kullum tana hanya...sosai suke kawance kuma sabo mai xafi yashiga tsakanin su,inda meenash ke kokarin wurin dijamah tabar wasu gidadancin nata,kuma alhmdlh komai nadan raguwa... Tuni su dad sukaje rugar su dijamah akan maganan auren ta da haydar..kuma masha'allh don anyi nasaarar tsaida bikin nan da mako biyu masu xuwa,don kaka yace a barshi a mako buyun ne,ba daya ba kaman yanda suka bukata... Wanda duk wannan abun da akeyi mom batasan da shi ba,inda yau gashi saura sati daya kenan..wanda dad dama yace sai ana saura sati zai sanar mata... ********* Xaune dijamah take a office din Aliyu inda kyefe guda meenash ne da Anwar,sai shi Aliyu, wanda suke furar su da dariya.don inkana zaune da dijamah sai tasaka ka dariya,har kagaji. Sosai suke xuba soyayyar su,wanda Anwar har mamaki yake yanda bayajin kunyan meenash a gaban ta suke abunsu... Hayaniyar motoci ne ya urinta cikin masana'anta n,inda gaba daya ma'aikata sukayi tajin tajin,don isowan ta,personal adviser n tane ta fito ha'di da bude mata side din ta,wanda a hankali tasako kafahn ta,wanda yake cikin wani irin fitinan nan hill shoe... Fitowa tayi daga cikkn motan bayan ta kwarari fiye da minti sha biyar aciki... Sunan fuskan ta na cikin shadow space ne,amma bashi ya hana ni fahimtan ita din kyakykyawa ce ajin karshe ba,sanye take cikin english wears...wando da riga,rigar bata wuce kugu ba,gajeruwa ce,don bata da tsayi sam,sai da akwai diri da jikkn mata...abu dayane ya kwafsa mata shine katon baki,don sunan tasa jan baki ne,amma sai da yanuna kansa... *Basma kenan....* maiji da isa da aji,karfin dukiya kuma 'ya daya tilo a wurin iyayenta,don haka maganan gata ma,basai nace wani abu ba.. Saukan ta kenan daga kasan,inda shi kadai idon ta ke son gani,don haka tanufo direct xuwa company n nashi,don tasan anan xata same shi... Ba tare da tayo masu sallama ba,ta shigo,inda ta hangoshi yana kyakyata dariya kaman ba Aliyu n taba,miskili wanda murmushi ma wuyan yi take masa... Batare da ta kalli wanda ke kusa dashi ba,ta nufe shi ha'di da hugging din sa dacewa" im back honey...😘 Bai ce mata kanxil ba,inda A ranshi yake tunanin yaushe ne Basmah ta sauka daga kasannan... Waigawa tayi inda Anwar da meenash suke,nan tadaga masu hannu ha'di da cewa" hyyyy...hyy meenash....!!! Kallon ta meenash batayi ba,illah kauda kai gyefe... Idon Basma ne yasauka akan na deejamah, wanda take xaune cikn shigar ta ta hausa,kyaun tane ya fixge Basmah, wanda lokaci guda kishi ya turnike ta,kar Aliyu ya kyasa,don tasan shi da son mata... Saurin cewa'tayi honeyy wace ce wannan? Kafin yabata amsa meenash ta bata da cewa" matan ya Aliyu wanda xai aura verry soon,nan da kwana shida da yarda Allah... Ae kaman xau tacciya Basmah ta haucewa" da ban kashe ta ba,wlh bb wata mace da Aliyu xai aura na barta..Aliyu da gaske wai xakayi aure...?sai kuma tace'innah nasan meenash ba'a kk yi..bude bakin da Aliyu haidar yy xai magana ne yasa da gudu deejamah ta fita,don ta firgita da Basmah, kuma tasan xata iyah komai akan aliyun kaman yanda tace... Gudu takeyi ko kallon gaban ta batayi,inda a haka ta iso cikin rugar su,kafin takarako cikin rugar ne,taji wata mota da kusa kadeta,inda nan gogen ta datayi ne,yasata faduwa a kasa dabas... Saurin fitowa yy, ha'di da nufota,wanda ita kuma tayi saurin mikewa ha'di da kakkade jikin ta...tsayawa Alh.muhammad maccido yy yana mai kara kallon deejamah, wanda nan take yafada duniyar tunanin inda yasan fuskan... Toh hausawa nacewa laifin dadi karewa...💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 A yaune free page kare,don haka gamai son cigaban wannan labari xai turo#100 MTN. idan VIP ne #200 Duka ta wannan numbern 09137392680. Maman teddy ce...🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *DIJAMAH 'YAR FULANI* *Story and writting by:* *Aysha moh'd( maman teddy...)* _*Episode*_ *13 - 14* _____________________________ *بسم الله الرحمن الر حيم* اللَّهُمَّ صَلِّ عَلَى مُحَمَّدٍ وَعَلَى آلِ مُحمَّد، كَمَا صَلَّيْتَ عَلَى إِبْرَاهِيمَ وَعَلَى آلِ إبْرَاهِيمَ، إِنَّكَ حَميدٌ مَجِيدٌ، اللَّهُمَّ بَارِكْ عَلَى مُحمَّدٌ وَعَلَى آلِ مُحَمَّدٍ، كَمَا بَارَِكْتَ عَلَى إبْرَاهِيمَ وَعَلَى آلِ إبْرَاهِيمَ، إِنَّكَ حَمِيدٌ مَجِيدٌ Allah ka haska kamu da dan rajar annabi muhammad,ka samu cika da kalmar laila ha'illah muhammadur rasullilah.... Ameen ya Rabil ixxaty...🤲🏻 _*******_ Magan nasu ne ya'kame masu,inda suka tsaya ha'di da bin dijamah da kallon shakku...wanda 'bangaren Abbas kuwa saboda tsoro kaman ya ruga da gudu... Ganiin irin kallon da suke bin ta dashine yasa dijamah tunawa da umman ta,don haka cike da hauka ta mi'ke ha'di da gudu ta nufi 'kofan fita daga office din... Dariya Aliyu haidar yabita da shi,don gaba 'dayan ta saka shi nisha'di take yi,kowani irin acting tayi masifan burgesa take...a ranshi kuwa kisifa abubuwa yake da dama akan dijamah... Da taxo fita ne,nan taja ta tsaya abakin glss door 'dun office... Waigowa tayi xatama Aliyu magana,amma sai taga kofahn ya bu'de batare da ta ta6a shi ba...da gudu gudu tabar office din ha'di da nufahn cikin kasuwa... Ganin ta fita kaman tsuntsuwa ne yasa Abbas saurin nufahn inda Aliyu haidar yake xaune,bakin shi narawa yace" dolers wannnan wace cee...?mutum ce ko aljana...? "Anwar ne yayi saurin bashi amsa da kaima kaga abun dana gani kenan... Dolars aljana fah muka gani...amma bakace mana komai ba. Sai asannan Aliyu haidar ya'dago kai ha'di da masu nunu da su xauna... Xama Anwar yayi a daya daga cikin kujerun...inda Abbas ya tsaya 'ki'kamm ha'di da ba Aliyu haidar amsa da cewa" No dolars wlh baxan xauna inda Aljana ta xauna ba,don gani nake kaman baka yarda da maganan mu ba... Murmushi Aliyu yayi ha'di da shafa kasumban fuskar sa,wanda take sheki don tasha gyara har tagaji... A sanyaye kuma ranshi kwance hankalin shi a natse yace" ba Aljana bace,sunan ta deejah... Kallon shi Anwar yayi ha'di da cewa" a'inah kasan wannan halintan... Abbas ne yace" kaxaman wahalliyan 'yar kauyen yarinyan xaka ce. 'Daure fuska Aliyu haidar yayi,wanda baisan lokacin da bakinsa ya furta...toh kaxamiya kuma wahlliya 'yar 'kauye kuma sai gashi ita tayi nasarar kwace zuciyar Aliyu haidar... Don haka ita Aliyu haidar yake so...son ma bana wasa va... Dariya Abbas ya she'ke dashi wanda sai da yayi yagaji...sannan yace" yanxu dolars abun naka har yakaima wa da 'yar kauye...bagidajiya xaka ringa sex...?mai xakayi da itah..ibeg guy,inkana bukatan mata ne,inna nan vasu yi maka ba,tohhh kwanann nan Basmah xata dawo kasannan..... Dogon tsaki Aliyu yayi,sannan yace " waya fada maka son danake mawa deeja don na wani abun ne,wayace maka da wasa nake yaudarar deeja xanyi...?tohh am serious i have been with her... Anwar dake xaune yana kallon dramern da sukeyi da Abbas ne yace" reallly guy...? Kallon shi Aliyu haidar yayi ha'di dacewa" ae ni bana magana biyu... Cike da bala'i kuma da tsanar maganan tasa Abbas yace " kai dolars mai kk nufi? Ya alkawarin ku da Basma..! Kana nufin yaudararta xakayi kenan..?tohh ko kowa ya amince da wannan banxan xancen naka,mom baxata ta'6a amincewa ba..kasan wace ce Basma,basai na tuna maka ba,and then meye Basma bata maka,komae tana maka...inkana complaining akan yawan bukatan kane,maiye bakwayi da Basma...kuma ahakan take kokarin kwantar maka da hankali.. Ta biyamaka bukata..amma wannan jahilan ce xakace kanaso dolars...da kwai dai manufahn ka nacewa haka. Jin irin magan ganun da Abbas ke yin mai ne yasa shi cikin dacin rai da masifah,wanda lokaci guda idon shi yarina daga fari xuwa jah...cikin halin masifah yace mai enough....!!! Abbas i said enough...!!! Ina son Deeja and then xan iya sadaukar da komai akan son ta,aciki kuwa har da kai...don haka kafita kabani wuri,don ayanzu xagin da kk mawa deeja bakomai ya'karamun ba,illah son ta da kaunarta,kaikuma tsanar ka... I said outttt....!!! Ganin halin da Aliyu haidar yashiga lokaci guda,kuma yasan halin xiciyar sa,yasa shi fita daga cikin office din kar ayi abu mara da'di...inda a zuciyan shi,yake tunanin mafita,akan yanda xai dakatar da Aliyu haidar daga kaunar deejamah... Da fitan Abbas... Anwar ya dafa kafa'dar Aliyu haidar ha'di dacewa " eyyahhh dolars...come down...! Wannan duk ba 'abun fa'da bane...amma kasani ni kaina inajin tsoron cewa dakayi kana son deeja... Nasan ka nasan halinka,kaifa kace har yau bakasamu wanda kk so da aure ba,don haka akanme xaka ce kanason deeja...? Pls dolars karda ka cutar da 'yar mutane...kaganta ba wayyayi yaba,kuma babu illimi a tare da itah,inba taimakonta xakayi ba,don allah kar ka xalince ta plz... Sauke nannauyan ajiyan zuciya Aliyu haidar yayi,inda a sanyaye yace" im really love her.bansan ni kaina dalilin dayasa nake son ta ba,but d only thing i know..shine ina tausayin ta ne,kuma ina jinta ajikin kaman yanda nakeson meenash... Ya 'karke maganan ha'di da kallon Anwar wanda yafada duniyan tunanin aminin na shi. A hankali ya kuma dafashi ha'di da cewa " ka kwantar da hankalin ka,amma ina tunanin mom,kaman baxata amince da wannan magana taka ba...mom bata son talaka kasani,bare wai kayo mata suruka da deeja... Kuma kasan yanda mom suke da mahaifiyan Basma.. Duka fa ana jiran ka ne,akan maganan auren ku... Anwar ya'karke magan cikin son jin mafitan xancen... Nisa mawa Aliyu yayi,inda ya bu'de baki ha'di dacewa" okay yanxu wani shawara xaka bani ta hanyar da xan mallake deeja na aure ta,naga taxama uwar 'ya"ya na...kasani Anwar ada ban samu matan aure ba,kuma nace duka banga matan da sukayi mun ba,amma a yanxu nasamu,kuma deeja itace nakejin son ta a zuciyanta... Don haka assist me wid ur advise plz.... Cike da nuna masa kwarin gwiwa Anwar yace" okay komai xaixo da sauki,amma sai kabi wannan shawaran daxan baka... Na farko kasamawa deeja kaunar ka... Na biyu...jibi dad xai dawo kasannan,don haka kaje mai da maganam deeja...don shine kadai xai iya mara ma baya har ka aure ta,koda kuwa mom bata so.. Ta uku..ka tabbatar kafin nan da sati biyu ka malleki deeja ta hanyar aure..don Basma tana gab da dawo wa kassannan,kuma akan ka komai xata iyah....don kasan da hakan... Nisawa Aliyu haidar yayi,inda nan take wani sanyi ya xiyarci xuciyar sa...nan suka cigaba da firan su ta aminai,inda duka maganan tasu akan deejamah ne... ******** Bayan deejamah ta isah kasuwa ne,nan ta tarar dasu umma na zaman jiran dawowanta su nufi rugar su,don umma gaba 'daya hankali nta yagama tashi... Xuwan deejamah kuwa yasa umma yimata fa'da sosai,inda tace" duk ranan data kuma komawa wannan company n tagama xuwa da itah kasuwa kenan..sai dai ta xauna a rugar su tayi kiwon shanayen su,har su dawo... Sosai deejamah tayi nadama,inda take ba umma ha'kuri da cewa" baxata kara xuwa wannan masana'anta ba.. Haka ko yafaru tun daga wannan rana deejamah bata 'kar xuwa ba,inda Kullum Aliyu haidar ke xuba idon ganin ta,amma bata bb labarin ta,gaba daya bai da walwala dama abunka ga miskili,don yanzu a company n kowa yayi masa bala'i sai kace su suka hana deejamah xuwa..lolz...🤣🤣🤣 _______________tsakiyan dare ne yatashi,don gaba daya baya iyah bacci,kullum yana aikin tunanin deejamah, wanda sai alokacin yakuma gasgata son ta yake...da mikewansa ya yo falon kasa,don dama yadawo gidan mom din sa.. Cike da mamaki yake bin ta da kallo,inda cikin sauri ya nufeta ha'di da kirar sunan ta..." meenashhh...!!! 'Dago kai tayi,ha'di da cire tagumin data rafka,nan tace" my booo... Meenash mai kkyi da wannan tsohon daren bakiyi bacci ba...? Turo baki tasoma yi mai,sannan ta fara cewa" yahhh xan yi bacci a wannan dakin,taya xan iyah,bayan wasu abu da suke cixo na... My boo sam bana son nigeria..kawai muatattara kayan mu mukoma abroad... Kallon ta yy ha'di da sakin mata murmushi sannan yace" eyyah my meenash is mosquitor.... Cikin rashin sanin maiye mosquitor tace" u said...!!ya Aliyu maiye shi wannan...? Xama yayi kusa da itah,inda a hankali yafara mata kwatancen sauro...lol😅 Nan yafara some thing like fly...like...like..haka dai yadinga mata kwatance har ta gane maiye soro... Inda nan taku cewa" ni ya Aliyu banson nan kasan,acan America babu wannan abun, amma anan suyita cixo na Ganin tana shirin saka masa daru yasa shi cewa" okay gobe xamuyi maganan.kinsan dad xai dawo fah gobe...yanxu kije ki kwanta da safe sai muyi maganan.. Saurin make masa kafada tayi,ha'di dacewa" tab waxai koma dakin nan...ae a bedroom dinka xan kwana... Murmushi yayi sannan yace" okay toh xomuje ki kwanta...bb musu cikin sauri tabi bayansa ha'di da nufahn bedroom din sa... Bayan ta kwanta ne yaja masu abun rufah,hadi da masu addu'a,wanda a ranshi yake cewa" ko yaushe meenash xatayi hankali ohooo..kullum girma take amma kaman ba tayi,kusan shekara 17 amma har yanxu taki hankali... Haka yadanga tunani iri² kan daga busani bacci yy awon gaba dashi... Zaune Aliyu yake gaban dad da mom...wato justice madina... Kowannan su fuska dauke da fara'a,wanda mom duk ta kosa taji maganan Aliyu haidar din... Don atunanin ta magana auren su xaiyi da Basma... Dad ne yace yana sauraron sa,inda nan take cike da kwarin gwiwa Aliyu yafara ba dad labarin deejamah, wanda daga karshe yace" yanaso atsaida auren su nan da sati buyu masu xuwa.... Tohh niko nace Aliyu haidar wannan xumu'di haka...🤔 deejamahn da bakama kara ganin taba...amma kk wannan xancen.tohh muje dai xuwa my dear fans...💃🏻💃🏻💃🏻 Da jin haka yasa mom cike da masifah,tafada shi da fada'..harda dad wanda yake ta aukin hamdala ga Allah, hadi da cewa" ya sanar mawa da iyayen yarinyan cewa nan da kwana biyu xasuje maganan auren..ai dajin wannan magana mom ta hau fitina da cewa "a bunda baxaiyi wu ba kenan...ae ayau koda gogaggiya xaka aura,baxan yarda ba,indai ba Basma bace,balle wai 'yar gidan matsiyatan talaka..bama anan ba 'yar daji korarrun fulani,impossible...ka kara tunani,don Aliyu koda mutuwa xakayi baxan amince ba wlh...Basma ce xaka aura bayan ita ko baxaka aura kowace mace ba...wannan bagidajiyan...yar talakawa 'yar kauye n daji... Ganin magan ganun mom yaki karewa ne yasa general sufyan bawa daka mata tsawa,ha'di da cewa" haba hajiya madina... Ke ce xaki xauna masa da matar ne ko shi,kina magan 'yar kauyen daji,tohh ke ayaya na aureki....!!! Sannan waye Basma yarinyan da bata da tarbiya ko kadan,kedai kawai kinfi san 'yan boko..tohh nidama na kyale maganan Basma ne,na amince saboda a tunani na Haydar na son ta ne,tun da ko baison ta baxan masa dole ba...wanda yake so xan aura masa,don haka kai Aliyu basakko da maganan aurenku akan nan da sati biyu da kace,yanxu nan da sati daya nakeso ayi auren nan,naga wanda xai hana,kuma banason a kawota da kwayar wani abu, ni na dau nauyin mata komai da uba kemawa 'yar sa... Dad ne yanisa ha'di da cewa" maxa na baka daganan xuwa gobe kadawomun da feedback..don haka tashi kabani wuri Allah yayi maka Albarka.. Sum² Aliyu haydar ya mike ha'di da barin falon wanda daga fitansa,ya nufi parking space ya dau motan sa...ha'di da barin gidan,wanda a zuciyan sa cewa yake,baxai dawo gidan ba sai bayan kwana biyu kaman yanda dad yace... ****** 'Bangaren general kuwa tashi yayi ha'di da bamawa justice madina wuri,wanda da fitan Aliyu haidar ta fara masifa,har da cewa" itah xai wulakanta a gaban dan data haifah...! Har da gayan asalin ta...?ae nan takuma jadda da mai cewa" indai tana numfashi Haydar baxai Auri deejamah ba... Bai bata amsa ba yamike ha'di da nufahn sittingroom din sa...inda hakan da yy mata yakuma 'kona mata rai.... *#share to another groups....* Wannan labarin ta kudi ne,gamai bukata xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne#200 Duka ta wannan numbern. _______MTN ta nan 09137392680. ______airtel ta nan 08081202932. Sannan free page xai kare daga gobe insha'allah... Wato daga page 15. Don haka karki bari abaki labari,don ni kaina nasan yanxun labarin take.... _____ko ya watannan basman take...??? _____tohhh shin maxa'ayi auren deejamah n anan da sati dayan...da yanda dad yace kuwa oho dai...🤗 ________tohh justice madina xata yarda ta rungumi deejamah a matsayin suruka kuwa🤔 Duda dad yaso fada mana yanda itahma mom din take a baya...lolz🤣🤣🤣 Tohhh duk kubiyo alkalaman Aysha mohammed...maman teddy don ta warware maku xare da abawa...🤗❤️💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Naji Comment dinku ina godiya Allah yabar kauna❤️🥰 Duda nasan Comment nagaba,don yanxu xa'a fara wasan...muje xuwa💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Maman teddy ce🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* _*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_ *Dijamah 'yar fulani* *Story and written by:* *Aysha Maman teddy...🧸* Episode 18 & 19 Marubuciyar: *yar aiki na..* *Maryamu sarauniya* *'yar waye...?* *And now👇🏻* *DIJAMAH 'YAR FULANI* __________________________ *~About the novel...~* Labari mai rikicin soyayya,makirci da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻 Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗 *~DEDICATION~* Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩 __________________________ *بسم الله الر حمن الر حيم* ******* A haka suka isa wata asibiti dake 'dan kusa dasu,inda da isan su aka amshi Basma cikin gaggawa,inda da'kyar likitocin suka ci nasarar tsayuwar numfashin ta. Inda da labari ya isar masu justice madina da momyn Basma, ba'karamun murna sukayi ba dajin ta farfa'do daga dogon suman datayi... Zaune yake a 'daya daga cikin super cushine din dake falon sa,inda yake shan lemun dake gabansa hankalin sa kwance,don yasan duk wannan har gagin da sukeyi babu wanda xai hanasa auren deeja... Takon ta yajiyo wanda lokaci daya ya 'daure fuska tamau kaman wanda bai ta'6a dariya ba... Nufosa sobreen tayi cike da fara'a kaman wanda batasan wani abu yafaru ba,ko ba'a gaban idon ta akayi ba,bata labari akayi... Kafin ta'karaso ne yy saurin mikewa daga xaune cike da nasifa yace " mai yakawo ki inda nake...? Kasa bashi amsa tayi don maganan nasa yayi mata nauyi matuka,yau itah Aliyu Haydar yake tambayan ta mai yakawo ta wurin sa... Ganin tayi shiru ne yasa shi cewa" tun da baki da amsa kifita kibani wuri,kuma wannan yaxama first and last worning din da xan maki,kar ki 'kara xuwa mun gida kina jinah...? Sai asannan tasamu bakin mai magana ta hanyar cewa" inajinka Aliyu, amma kasani duk maganganun nan taka,ka dauke shi a matsayin ta tsuniya kk mun,don bb guda cikin sa da xan 'dauka,kuma xancen rabuwa wai har kar nakara xuwa dakin ka,toh yanxu kasoma gani na.Don ada na dauki alakarmu just romance love ne,amma a yanxu sai nafahimci son ka nake,kuma so bana wasaba,don haka nikuma nayi maka alkawarin baxaka ta'6a auren wannan kaxaman yarinyan ba inda ina numfashi a duniya...wato tana nufi n Basma, don ita sam batasan da maganan deejamah ba. Nan tacigaba da cewa"alkawari 'daya xan maka,shine xan gyara halaye na,naxama irin kalan macen da kk so a rayuwa... Wani wawan tsawa yadaka mata ta hanyar cewa" enough sobreen... "Enough... Banason wani maganan banxa,a haka ne xan aure ki,toh bari na fada maki,bakya cikin jerin layin matan da nakeso taxama uwar 'ya'ya na,ta xamamun mata a gareni ta hanyar kula dani da rayuwa ta ta har'abada...jiki da'allah watsatstsiya oyyah get out from my house..." cike da tsawa yakarke maganan... A maimakon sobreen ta fita,sai ma wani wawan dariya da tasaki,ha'di da pointing din Aliyu Haydar da 'dan yatsa tana cewa"Aliyu kakoma kaman bakaine Haydar 'din ba,inah sanin duniyan ka ya tafi ne...wannan gongwanin yarinyan ce xaka ce matan da xaka aurah...wai kin tsatstsiya...!!hmm lallai kakuma tunani akan wannan lamarin taka,amma kasani xa'6an tumun dare xakayi...don haka ni nayi nan,amma kasani inasonka Haydar, kuma xan cigaba da son ka har iya karshen rayuwata...tana gama fa'dan haka tajuya ta fice daga falon,inda Aliyu Haydar yakoma ya xauna yana mai karajin tsanar ta a ransa... ******* '6angaren mhiss meenash kuwa koda ta isah rugar su dijamah ba'karamun da'di taji da tagan ta ta isa rugar ba,haka umman dijamah ta amshi meenash hannu biyu² don dama tuni tadade da sanin meenash din. Haka suka cigaba da firansu a cikin bukka,inda gaba daya umma batasan mai yafaru da dijamah n ba,inda meenash kafin tabar rugar saida taja kunnen dijamah akan kar tafada mawa umma komai,gudun kar hankalin ta ya tashi... Haka ko akayi don sam dijamah duk surutun ta bata sanarmawa da umma komai ba. _______"zaune take tana cika tana bacewa"inda cike da masifah tahau mawa daddy magana ta hanyar cewa" yanxu har ni xaku munafun ta, kuje akayi mgnn auren Haydar dayake ma ba gsky akasa sanar mun...toh ayi auren na gani,wlh kusani ko wani mataki xan iyah dauka akan wannan lamarin...koda kuwa meye....tana fadan haka justice madina ta juya fuuuu ha'di da haurawa saman stairs din ta... Kallon ta general baiyi ba,illah cigaba da duba jaridun dake gaban sa,don yadau aniyan cewa indai yana raye bamai hana wannan auren,tun da 'dan nasa yana so,kuma baxai masa dole ba... Tun ana sauran kwana uku daurin auren dadddy yayo kiran Aliyu Haydar... Inda anan yake labarta masa komai dan gane da auren nasu,dakuma kayan lefen da tuni ya tura kanwar sa mai suna hajiya maryam ta hadi masu a dubai,kuma yake cemasa,ba agidan shi Aliyu n xai xauna ba,a 'daya daga cikin estate din daya kammala ginawa a watannan xasu zauna,inda yace ya barmasa halak malak nasane.don haka yaje ya duba yagani indawani abu dayake bukatan a sama su yy masa mana,don har yanxu ana kan decoration 'din gidan ne... Haka yakuma jadda da mawa Aliyu Haydar kan cewa"bai bukatan komai nadaga dangin deeja.ko cokali ne shi xai mata. Haka hydar ya dinga mawa dad godiya,ha'di da barin falon...💃🏻 _____momyn Basma kuwa tuni ta banxama wurin bokan ta,inda take ce masa ya bincika mata rugar da wannan shai'daniyan bafullatanan take,don ta 'dau alwashi auren nan baxa'ayi shi ba,indai bada Basma ba... Haka wannan bokan ke ta tsubburukan sa,akan yanemo inda deejamah ke rayuwa,amma ya kasa...don haka cike da karyansu ta en tsubbu yace"taje bayan sati 'daya ta dawo...inda yakuma yi mata alkawarin baxa'ayi auren nan ba..sam,xai tura junnu ya dakatar da auren ta hanyar sa ma Aliyu kiyayyar yarinyan... Jin mgnan bokan yasa momyn Basma shakku akam maganan tasa,don tasan ibada na Aliyu Haydar, ba lallae a siri ta cisa ba,don haka cike da girma mawa ta wani risina ha'di da cewa" anyah boka xamu iyah nasara ta hanyar Aliyu Haydar kuwa,kasan ibadan sa fah....!!! "Tsawa wannan boka yadaka mata" ha'di da cewa" waye shi Aliyun...!ko dun kinga yasha kona mana Aljanu...?toh wannan karan babban aljani xan tura masa mai suna xurkummm....don inmukayi aiki da shi tohh ko sufi ne,karakon ibada sai aikinmu ta cishi,inkuma kona mana aljanu yake takama da shi yakeyi,tohhh wannan aman wuta ne yake fitarwa daga bakin shi,don haka ki kwantar da hankalin ki,auren nan baxa'ayi shi ba... Jin maganan bokan yasa ran momyn Basma da'di,inda nan take ta zube mawa bokan kudi,wanda ni kaina bansan iya karsu ba... ****** Zaune take ta rafka ta gumi,inda gaba daya duniyan bata mata da,di... "Cike da masifah innah kulu taxo gaban ta tana cewa" kehhh sobreena maxa bani wayan ki nasaka a kasuwa,tun da wannan rayuwan kk xa'6a makanki yanxu. 'Dagowa sobrina tayi'wanda ta wani ko'de ta lalace,don ita ala dole so take ta xama irin macen da Aliyu Haydar keson aurah,don taje gidan yafi a kirga,amma sai yasa securities su fita da itah,don yanxu har yy masu mgn akan cewa"duk in sobreen taxo kar su barta ta shigo masa cikin gida,don haka ko taje basa barin ta ta shiga. Don haka gaba'daya duniyan ma ta ishe ta...don yanxu babu kudin nan kaman da,ta dai mu'amala da kowani namji,don sai a yanxu ta tabbatar da son da take mawa Aliyu Haydar... Musamman dataga Basma... Gaba daya tagama fita hayyacin ta,yanxu koinah xata da xumbulelen hijab,don kowa a layin nasu mamaki yake shiryuwan sobreen... Gaba daya tagama cinye kudin ta ta hanyar siyan abunin da xata ci kullum...don gidan nasu haka yake kaman bariki kowa shi yake ci da kansa.don haka ta koma kaman baitace mai bamawa kawa #50k batare da taji komai ba. Innah kullu ce ta fixge wayan hannun sobreen ha'di da kwala kiran kamalu akan yaje kasuwa ya sai da wayan sobreen... Shiru sobreen tayi tana mai jajin ta ma kalan nata rayuwan.... Tayi magana kuma yaxaman mata bala'i.don inna kullu gaba daya taga ma da mahaifin su,komai tayi mata sai yahau xagin ta yana xai koreta a cikin gidan sa,inda wannan maganan ke daga ma sobreen hankali...musamman intaduba mahaifiyan ta wanda take kwance kaman gawa,kullum ita take kula da ita,cunta shanta duka suruta in mama tasa da kyau itace,don tun tasowanta taga maman ta cikin wannan lalura,wanda shi ba hauka ba,bakuma shanyewan '6arin jiki ba... Mahaifin ta wato malam idi,sam baya kula da maman ta,wannan kuma shine musabbabin fa'dawan sobreen wannan harka ta bin maza,duk don ta samu kullum taci da mahaifiyan nata.... Ganin sobreen tafa'da duniyan tunani yasa inna kulu cewa" kin xa'6a xama waike ga mumina,aiko xaki cigaba da xaman yunwa keda uwar taki,wanda da itah dagawa duka daya,bb baki bb motsi....mtssswttttt dogon tsaki innah kulu tayi sannan ta wani kyece da dariya ha'di da cewa"wai kekin rantse sai wannan yaron xaki aura,a haka yanda kk...?yaro dan gata 'dan dangi masuji da karfin dukiya... Tohh inxaki cigaba da harkanki da shi yana baki kudi kicigaba,don taimakon uwarki kk,don bb mai bata,koda kuwa mutuwa xatayi, shi kansa idin d ya aje ta,yagaji da dawayniya don yanxu ma so yake ta mutu ya huta,kema ki huta keda kk wahala da itah... Inxaki cigaba da bin maxan da kk saba ki cigaba,in bahaka ba kicigaba da xama,don ni kisani komai kk mallaka sai na sayarda shi myci abinci,don ubanki xuciyarsa ta mutu,kece kadai hajarsa... Innna kulu ne tanisa ha'di da wurga mawa sobreen kallon tsana,kallon ba'aso kazo duniya ba,sanan tacigaba da cewa' kidan gwala arxikinki a gun wannan yoron,kafin Allah yabaki ko mai gungura baro ne,ya taimake ki,don don ko mai keke baxaki samu ba,valle mai mashine...balle kuma uwa uba Aliyu Haydar... Hmm wanda ko 'ya'yan dasuka rufah suka tada kai ne,suka samu irinsu godiya suke mawa Allah, kuma ake masu... Don haka ni nayi nan,kinemi abun da xaki ba uwar ki,don baxan hada sanwa da itah ba....don haka inxaki tafi bin maxan ne kusamo mata ruwanki...inxaki xauna ne ma ruwanki...tana fa'din haka ta juya ha'di da bata wuri.... Hawaye ne yagama wanke fuskan sobreen.. Inda kaman antsikareta ta mike ha'di da nufahn dakin da xai sadata da na mama... Kaman yanda tasaba ganin ta haka take,sai raba ido take,ba uhmm bare um..um. Haka takafe ta da ido,inda take tunanin tun da tafara wayo haka ta cidda mahaifiyan nata,inda ita kadai Allah yabata,sosao take son maman nata,don haka cike da farin ciki tanu feta,hadi da fara gyara mata wurin kwaciyan ta. Banyarda wani yafitarmun da littafi ba,domun littafin ta kudi ce...gamai bukata xai turo #100 MTN idan VIP ne#200.ta wannan numbern 08081202932./09137392680. More typing... More Comment... Asha karatu lafiya...💃🏻💃🏻💃🏻 Maman teddy... [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* Kungiya masu aiki da naxari da ilimi... *DIJAMAH 'YAR FULANI* *writting by: Maman teddy...🧸* Episode 16&17 _____________________________ Ganin tajuya wanda da alama tafiya xatayi ne yasa shi cikin sauri dakatar da dijamah ha'di da cewa"Amm shigo na kaiki a sibiti,kinji ciwo ko...?sannu shigo nakaiki da sauri...! Alh.muhammad maccido yayi maganan cike danuna kulawa da damuwa,duda still yana tunani akan dijamah n. " kallon shi dijamah tayi,wanda kaman ba'itah a ka'de ba,nan tace masa a'a banji ciwo ba. Yanayin maganan ta ne yasa shi kasa bata amsa sai kawai yace" okay 'ya ta,maiye sunan ki...? Cike da hauka da rashin natsuwa dijamah tace" sunana dijamah... Tana kaiwa nan tayi gaba abun ta,inda tacigaba da falla gudu... Binta da ido yy,wanda sunan dijamah n yafi tsaya masa a rai,wanda shi kansa bai san dalili ba... Kasa karasawa cikin rugar yayi,inda kawai yashige cikin motansa ha'di da kama hanyar fita cikin rugar... ______ Aliyu kuwa cikin gadara da rashin kirki ya kalla Basma ha'di da cewa" ehhh ita xan aura,kaman yanda meenash tace maki... Wani ihu Basma tasa ha'di da cewa"ni xaka yaudara...!haka mukayi da kai...?wannan kaxaman ce xaka aurah...? Mai na maka Aliyu daxaka sakamun da wannan abun...? Haka Basma ke sumbatu kamam xautacciya,lokaci guda ta chanja kaman ba"itah ce ta shigo cikin izzah da takama ba...kwakwime Aliyu takuma don gaba daya taki rabuwa da jikin shi,inda tuni yawancin ma'aikatan wurin sun cika wurin,don muryan Basma ke tashi a gaba daya cikin company n. Ganin ido yadawo kansu da yanda Basma bata da alaman sakin jikin shi,yasa shi '6an'6areta daga jikin sa,ha'di da wurgar da itah akan daya daga cikin super...magana yacigaba dayi mata cikin kakkausar murya, ta hanyar cewa" lokacin danake mararin auren ki duda yanda kk,mai kk ce mun...! Cewa kkyi not now...and then yanxu nasamu wacce nakeso ta xama mun mata uwar 'ya'ya na,sai kice na yaudare ki,ai tun bayau ba,nafada maki makya cikin jerin matan dana keso muyi rayuwar aure.and you know that.don haka duk yanda xakiyi kiyi,ni dai baxana aureki naxauna dake a matsayin mata ba... Kuka sosai Basma keyi,wanda a zuciyanta take nadaman bai yana mawa Aliyu haidar kanta,da har yasan ta ciki da waje,kuma matsalan bashi ne ya fara shigar ta ba... Kuka take sosai kamaan ranta xai fice yabar gangar jikinta,inda a ranta take tunanin komeye xatayi don taga ta malleki Aliyu Haydar... "Anwar dake gyefe yana mawa Aliyu fada akan abun da yy,wanda shi haushin guda shine,hankade Basma da yy,duda yasan waye Aliyu Haydar, sam bai da kirki mai san darajar mace ba,sai akan dijamah, wanda shi kanshi yake mamakin irin son da yakeyi mata. Daya '6angaren kuwa na zuciyan shi,murna yake da rabuwan Aliyu Haydar da Basmah,don itace tafara saka Aliyu Haydar a wannan mummunar har kan ta neman mata...don haka sam bai damu da rabuwan su ba,kuma yasan Aliyu yanda da yaso mallakan Basma kodan ta shiryu,amma a wannan lokacin sai tace" itah baxatayi aure ba.hakan yakuma jefah rayuwar Aliyu Haydar cikin garari,duk inda yaje sai yayi mu'amalan sa da mata kaman bunsuru..... ******* Kwas.....kwasss"....kwasss...suke jiyo takun ta...tafe take tana rangaji,wanda tun kan takaraso kamshinta ya ziyar cesu,sanye take cikin wasu fitinan nun english wears,wanda dasu da babu duka 'daya....rolling tayi da er ficiciyan mayafi,inda ko'inah na jikinta yake shecking...don sobreen ba karamar mace bane,wanda ashekaru harda yanayin girman jikin ta.... _____batare da ta lura da halin da suke ciki ba,ta nufi wurin wanda ta xoh,inda da isahn ta,batare da ta damu da yanayin data ganshi ba,don dama tasan Aliyu Haydar din kullum fuska a turni'ke...bakin ta takai dai² kan nashi bakin ha'di da manna masa kiss..inda a tunanin ta xataga ya mayar mata,kaman yanda yasaba...amma sai taga ya ture ta ha'di da saka hannun shi,ya goge bakin shi data masa kiss,inda yakai mata wani irun mugun kallo ha'di da bu'de baki yakai xai mata magana,ae muryan Basma ne ya sa shi yin shiru,don dama maganan don dole yakeyi... Cike da bala'i Basma ta hau xuba ma Sobreen xagi,hadi da cewa tafita har kan mijin ta...lol🤣 Abun ka da bariki,anga jiya anga yau,kallonta sobreen batayi ba,illah cikin kauda kai ta bata amsa da cewa" kehhhh dallah yimun shiru,inkina bukatan kudi ne,kawai kije kifaranta masa kisamu,bawai kiringa mana har gagi ba,ni kinga abun da yakawo ni xanyi nayi gaba,tunda naga ke mahaukaciya ce,ana nuna maki arxiki kina kauda kai. Waigawa sobreen tayi ha'di da kai idonta ga na Aliyu Haydar wanda yakoma ya xauna yanda kasan ba Don shi sukeyi ba. "Baby mu ha'du a estate din ka inajiran ka acan... Basma ne ta kuma shan gaban ta,daxata fita,inda ganin hakan da Aliyu Haydar yayi yasa shi mikewa ha'di da nufahn hanyar fita,kicibus sukati da momy wanda tatsaya tana kallon ikon Allah... " Aliyu....mai nakeji kuma nake gani...? Da gaske ne xaka auri wannan yarinyan...? Kasa bata amsa yayi,don sam baisan mom ta na bayan su ba...cike da miskilanci kuma batare da yaba mom amsa ba m,yasamu waje ya xauna... Ganin haka cikin sauri meenash dake gyafe tana kallon dramer nan tace" ehhh mom da gaske ne.amma wai maiye naki na kin deeja...?mom ba wandq ya dace" da ya Aliyu kaman deeja... Kummm..... "Enough.... I said enough meenash... Banason shashanci,au kyema wannan yarinyan kk so ya aurah,anyah wannan bafullatan mutum ce...toh ko mutum ce ko aljana wlh indai ina numfashi a doron duniya baxan bari ayi wannan auren ba,ke kuma Basma akan wannan maganan ne kk bata lokacin ki,harda kuka...?tohh ki natsu ki daina wani tunanin wani abu, kehh Aliyu xai aurah,ba wata mace da xai aurah bayan keh...don haka ayi auren nagani... Kama Basma tayi wanda take cigaba da kuka don komai xai iyah faruwa da itah a yanxu... " bu'de baki Aliyu Haydar yy ha'di da cewa" mom baxan aura Basma ba,babu wata mace daxan iyah aurah bayan khadeeja... Yana gama fadan haka ya juya ha'di da nufahn parcking space,inda yadauki motansa ha'di da figanta kaman zai tashi sama... '6an garen mom kuwa bin Aliyu Haydar duka sukayi da ido,inda mom ke mamakin sa,itako Basma jin wannan magana ta Aliyu Haydar yasata fara ganin dishi²...inda daga bisani sai dai sukaji tayi luuuuu xata fadi... Saurin rukota mom tayi,inda tahau kiran sunan ta...Basma..." Basma.............. Amma Basmah shiru babu alaman numfashi.... Salati mom keyi,inda Anwar yy saurin nufah motansa,ha'di dace mawa mom ta taho da Basma su kaita asibiti... Haka mom ta taho da basma a tallabe,inda tuni meenash taja motan ta tayi waje,don ko ajikin ta sumar da Basma n tayi,inda take tunanin halun da deejamah ke ciki,nan take ta yanke shawaran nufahn rugar tasu,don haka takama hanya... ______'6angaren mom kuwa tuni ta gama ru'dewa,inda tana cikin motan kafin su isah asibiti da Basma, kirar hajiya kubrah ya shigo,wato momyn Basma... Cike da tashin hankali take tambayan a sibitin dasuka nufah,don tuni en gulma sun kai mata rahoto...inda kafin ta kira justice madina, sai da takira bolansu ta shaida masa halin da ake ciki game da Aliyu Haydar,sannan ta kira justice madina... Inda nan mom take shaida mata... Ha'di da kashe wayan nata,inda a ranta take tunanin inda xusu kaya da genar...wato daddyn meenash... Anwar kuwa gudu kawai yakeyi,inda kirar Abbas yashigo yafi ala safta,wanda sam yaki dagawa... Don hankalin shi a tashe yake,sam bai kawo abun xai kai haka ba..har yafara tunanin ko Aliyu Haydar xai hadasu ne ya auresu duka,don yasan irin son da Basman take masa,sam baxata iyah hakurin rasa ba. Kuyi Comment ta Comment group.... Manage with this...anjima VIP ku shirya xan yomaku sabon posting.... Tohhh ko yaxata kasance oho...shin Aliyu Haydar xai hakura ya auri basman...🤔🤔🤔🤔🤔 Koh ko xai auresu duka ne,kaman yanda Anwar ke tunani...🙃 Ita kuma momyn Basmah harda kiran boka...😱😱😱 allah yabarr cika maku burinku... Eyyah dijamah kiyi hakuri komai yy farko xaiyi karke...kedin ta Aliyu Haydar ce...💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 Tohhh nidai er team dijamah ne,🤩🤩🤩🥳🥳🥳 Naga dan team Basma...😎🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩🤩 Littafin ta kudi ce,banyarda a fitar mun da shi ba,🤗 Ga mai bukata 100 kacal,idan VIP ne #200... Ta wannan numbern 09137392680. [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* _*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_ *Dijamah 'yar fulani* *Story and written by:* *Aysha Maman teddy...🧸* Episode 2️⃣0️⃣➖2️⃣1️⃣ Marubuciyar: *yar aiki na..* *Maryamu sarauniya* *'yar waye...?* *And now👇🏻* *DIJAMAH 'YAR FULANI* __________________________ *~About the novel...~* Labari mai rikicin soyayya,makirci cin amana, da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻 Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗 *~DEDICATION~* Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩 __________________________ *بسم الله الر حمن الر حيم* ******* ~*Continues*~ "Kallon mama tayi bayan ta kammala mata gyare² dakin da yake cike da tsafta,don sobreen sosai take kula da mahaifiyan nata... Ganin takammala mata komai ne yasa ta fadawa duniyan tunanin hanyar da xata samo mawa maman nata da abun da xata ci... Kaman an tsikareta tayi saurin mikewa ha'di da fitowa wajen dakin mama,inda ta jahhh hijaaab ha'di da nufahn hanyan soro,wanda da'alama fita waje xatayi... 'Bangaren justice madina kuwa,tashiga tafita wurun ganin ta hana auren Haydar da wannan bufillatanan yarinyan... Don sunan da take ce mata kenan... Jin maganan tayi shiru yasa hankalin ta ya lwanta,don a tunanin ta,Hydar yafasa auren ne... ______itako mom Basmah kullum sai taje gurun boka,inda at d end yace" mata ae tuni hydar ya fasa wannan auren,don shima abun da jinnun da yatura yace masa kenan. Inda nace niko Maman teddy ae ita rana bata 'karya sai dai uwar diya taji kunya... Inda batare da sanin su mom ba,a ranar asabar aka daurin auren Aliyu Haydar da deejamah... Wanda sai anan umma tafara jin wani iri don sam ko bacci baya rabata da deejamah, amma a yau gashi aure tara basu... Sosai umma yanayin ta yachanja...inda hajiya sa'a wanda take kanwace a wurin daddyn Aliyu Haydar, nan ta dinga lallashin umma da bata baki,don umma ta abuce tace baxa'a tafi da dijamah ba,itako dijamah da'akeyi don itah,ko ajikin ta,don ita auren majin ana faden shi ne yasata sanin sa,amma inda xa'a tambayeta mai auren ya kunsa sammm baxata sani ba... Haka hajiya sa'a tadinga ba umma baki,sannan tayi mata alkawarin rike dijamah da amana kuma xasu kulada itah in'allh ya yarda...jin mganan nata yasa umma hankalin ta ya dan kwanta. Inda tayi mawa dijamah fada sosai akan biyayyar aure,sannan haka ma mai gari yy mata,inda kaka yawindo ta dinga kukan rabuwanta da dijamah n nata...lol😂 Haka sunaji suna gani suka rabu da dijamah, inda filanin rugar nan gaba daya suka cika mota wajen xuwa ganin gidan Dijamah... ___________________________ Mhiss meenash kuwa,tuni ake a gidan yayan nata,inda ta danaji mai makeup wanda ita aladole xata sa ayi mawa dijamah sabon makeup, don tace dole ne su shirya event koda kuwa guda 'daya ne... Aliyu Haydar ne da labari ya iske masa,yy saurin kiran meenash ha'di da ce mata,bayasan wata mai makeup ta ta'6a masa fuskar mata,don a haka yakeson ganin ta... Shiru meenash tayi, tana tunanin shigar da akayi mawa dijamah n...lol...😂 Manage with dis....yau banyi chaji ba,kuyi hakuri da wannan... Naji Comment dinku ina godiya, allah yabar kauna....❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ Maman teddy ce... 🌹🌹🌹🌹 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* _*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_ *Dijamah 'yar fulani* *Story and written by:* *Aysha Maman teddy...🧸* Episode 2️⃣2️⃣➖2️⃣3️⃣ Marubuciyar: *yar aiki na..* *Maryamu sarauniya* *'yar waye...?* *And now👇🏻* *DIJAMAH 'YAR FULANI* __________________________ *~About the novel...~* Labari mai rikicin soyayya,makirci cin amana, da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻 Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗 *~DEDICATION~* Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩 __________________________ *بسم الله الر حمن الر حيم* ******* ~Countinous...~ Shiru meenash tayi na wasu 'yan dakiku,kan daga bisani ta katse wayan ha'di da sallaman makeup... Xaune take tayi shiru,inda yau take cikin matsanancin farin ciki,tabbas addu'an ta yau ta cika naganin yayan nata ya mallaki deejamah... Sosai take farin ciki,inda da shigowan wani ma'aikacin gidan take shaida mai yatara mata duka ma'aikatan gidan,tanason magana da su... Haka ko akayi don tuni wannan ma'aikacin yake sanar mawa sauran 'yan uwansa..inda ya dawo ha'di da sanar mawa da meenash da take hakimce...cike da wannan mulkin nata ta mi'ke ha'di da yin gaba...inda wannan ma'aikacin ke bin bayan ta cike da rara gyefe...don baisan meenash ba,amma tabbas ya fahimci yanayin nata,da isa ga son girma.don haka yake mata komai tsoro² kuma cikin rawar jiki... Magana tayi wa ma'aikatan gidan,ta hanyar jamasu kunne akan aikin nasu,don tace ba wasa a ka daukesu suyi ba...sosai sike mata godiya da jin ba wani laifi sukayi ba... Don sun firgita da kirar nata,bayan ta gama masu jan kunne ne,sai ga wani mutumi sanye cikin kayan sa na ma'aikata,don da alama securityn gidan su ne....gaisheta yy cikin girma mawa,sannan ya bata wani dan brief case...amsa tayi ha'di da masa umarnin xai iya tafiya,sannan yy godiya ha'di da barin estate din... Da tafiyan sa,ta bude wannan brief case wanda ni kaina na firgita da ganin kudadan dake cikin sa...don baki ma baxai iyah fa'dan yawansu ba.. 'Daya bayan 'daya ta hau rabawa ma'aikatan gidan Aliyu Haydar, inda cike da murna suke mata godiya...sosai ta sanar dasu dalilin basu wannan kudi, don yau farin cikin da take ciki,tarasa mai ma zatayi don murna... Tana cikin raba masu ne,sai ga motocin amare yashigo wannan tan'kamemen gidan...inda nan take fulanin suka firfito daga cikin motocin da aka kawosu...hajiya sa'a ne tariko hannun deejamah...wanda fuskan ta ke rufe cikin mayafi,sukuwa sauran fulanin sakin baki sukayi suna mai kare mawa gidan deejamah kallo...inda nan take suka koma yaransu ta fulani,yasu² suka fara gulma,ta hanyar cewa" mai gari ya saida deejamah ne... Haka suka dinga gulna,inda wasu ke cewa sai sun fada mawa umma don taxo maxa ta dauke diyarta,kafin tajiyo lbrn mutuwan ta... Sosai suke bin gidan da kallo,wanda acewansu ko a tv basu ta'6a ganin gida mai tsaruwan wannan ba... Cike da tsoro suke kutsa kai cikin gidan...don ma dauriya ce irin ta fulani... Hmmm gida kam ba'a cewa komai saidai fatan yimawa dad godiya... Da xasufito ne kowa ta nufi rugar su,kona ce amaidasu rugar su,anan su tarar da meenash na rabon kudi,ae nan suka shiga suka rufar mata dai² mom ta hau kirar ta...cikin sauri ta dakata da rabon kudin ha'di da nufan side din deejamah... Da isan ta ta kutsa cikin bedroom din ta...inda nan ta dauki wayan...fa'da mom ta fada ta dashi,hadi da cewa" tayi sauri ta dawo,don dad na nan a gari...kuma tasan xai tambayeta itah...tana gama fadan mata haka ta kashe wayan. Inda nan meenash tanufi deejamah da hajiya sa'a da take xaune tana kara jadda mawa dijamah biyayyar aure...sosai dijamah maganar hajiya sa'an ke shigarta... Inda nan meenash tazo ha'di da mata xolayan da taasaba,da amaryan na...don haka take ceewa" bata cewa amaryan ya Aliyu Haydar sai dai nata... Nan meenash ke sanar mawa hajiya sa'a kirar mom din ta,inda take shaida mata ysnxu xata wuce...💃🏻💃🏻💃🏻 Manage next posting insha'allh... Maman teddy...🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* _*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_ *Dijamah 'yar fulani* *Story and written by:* *Aysha Maman teddy...🧸* Episode 2️⃣4️⃣➖2️⃣5️⃣ Marubuciyar: *yar aiki na..* *Maryamu sarauniya* *'yar waye...?* *And now👇🏻* *DIJAMAH 'YAR FULANI* __________________________ *~About the novel...~* Labari mai rikicin soyayya,makirci da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻 Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗 *~DEDICATION~* Dedicated to you my teddy... Wannan pagen taki ne,kiyi yanda kk so dashi😜🤩🤩🤩 __________________________ *بسم الله الر حمن الر حيم* ******* "Hajiya sa'a ne ta kalli meenash sannan tace" okay meenash.. Kar ki 'daga mawa kanki hankali koda kuwa kinje kin tarar da labarin auren Aliyu Haydar ya isa mata,don nasan en tsegumi zasu iyah kai mata lbr.don haka bance ki 'daga hankalin ki akan hakan... Don dama ko mujima ko mu da'de dole wataran xataga khadija..kuma dole ta rungumeta a matsayin suruka koda kuwa taki ko taso hakan...dole tadau hakuri don tuni anxama 'daya a yanxu... Jin shirun hajiya sa'a yasa meenash cewa" tohh umma sai da safe... Nan hajiya sa'a tace" tohhh mama na mu kwana lafiya... Juyawa meenash tayi ha'di da kai bakin ta dai² kunnen deejamah...inda banji mai tace mata ba,sai dai futa da tayi tana dariya... ♾️♾️♾️♾️♾️♾️♾️ 'Bangaren justice madina kuwa jitayi duk duniyan bata mata da'di kuma gashi ta rasa dalilin hakan.tunowa da meenash bata gida ne,yasata saurin kiran ta ha'di da cemata ta maza ta dawo tana son ganin ta... Hajiya sa'a kuwa bayan ta gama mawa deejamah en nasihohin da ba'a rasa ba ne tayo mata sallama ha'di da barowa daga bedroom din nata... Wanda yasha kayan kyale² da more rayuwa har yy yawa... Bin dakin deejamah take da kallo,inda take mai mamakin irin dukiya da aka kashe a wannan gida,inda a ranta take cewa"dama a rayuwan ta na duniya xata iyah shigowa cikin irin wannnan gida...? Lokaci daya ta tuno da umman ta,inda nan take hawaye ya fara bin kwancinta,don samm baxata iyah nesa da umman nata ba,amma yau gata a irin wannan gida, kuma ta bar umma n nata acikin ruga.. Kuka take sosai,don sai a yanxu take jin kyewan umma a zuciyan ta. ______ da fitowan hajiya sa'a ne sukayi kici'6us da su Aliyu Haydar... Wanda su uku duka sun sha farar shadda...wanda yakuma bayyana hayba da kwarjinin sa... Tafiya sukeyi suna tsokanan sa,don yanxu Abbas shi kansa ya sallama da son da Aminin nasa yake mawa deejamah... Don haka ya hakura da wani kin auren nata da yake,ya dau komai a nufin Allah... Hajiya sa'a ne ta hau cewa" ahhhhahhh Angwayen nawa ne haka...a ba shakka kowa ya ganku yaga Angwaye... Hmmm wannan kamshi haka da Haydar kk xubawa.... Kafin Aliyu Haydar ya bata Amsa ne tuni Abbas wanda da ma surutu tasan da xamansa yace" hmmm ehhh ummah,baki ga bakinsa sam yakasa tufeta ba,saboda yau Allah yy ankawo masa nurul kallbin sa....dariya duka sukayi,inda hajiya sa'a tace" anxo ganin amaryan kenan..? Sai asannan Anwar yace" a'a mun dai xoh masu nasiha,ai amarya munsanta mun saba ganin ta tun ba yau ba... Amma tunda gaki umma ae shikan mu nan xamu barsa,sai kiyi masu nasiha baki 'daya... Dariya Abbas yy ha'di da cewa " kwarai kuwa.. Ango a kwana lfy,a gaida amarya...sai munxo in an kwana biyu... Dariya Aliyu Haydar yy masu, inda anan sukayi sallama ha'di barin estate din nasa... Komawa hajiya sa'a sukayi tare da Haydar... Inda anan da tabar Deejamah ko motsawa batayi ba,don fuskan nata na cikin mayafin da aka rufe mata fuska dashi,sosai hajiya sa'a tayi masu fa'da,inda take kuma jadda da mawa Aliyu Haydar ya rike amanar dijamah kar yy xalinceta,ya kula da itahhh fiye da yanda take son gani... Bayan tagama masu ne,takuma yo masu sallama, inda Aliyu Haydar ya rakata har inda tayi parcking din motan ta,sannan ya dawo bedroom din deejamah.. Cike da matsanan cin farin ciki ya shigo...inda ya tsaya yana mai kare mata kallo...wanda sanye take cikin sa'ken su ta fulani, bakake...tabbas tayi kyau matuka a cikin shigar ta ta...nufan ta yy ha'di da yy mayafin fuskar ta,wanda nan cikin sauri ta rufe idon ta,bin fuskan ta yy da kallo,an xauna an dudege da bakin kwalli da jan jambaki,duda shi bamai yawan dariya bane,amma sai daya saki murmushi... Kare mawa fuskan ta kallo yy,wanda nan ya lura da yanda yy jah alaman kukan da tayi,a hankali yace" deeja na kin ganki kuwa,yau kin fimun ko wace rana kyau...amma kuka kikayi ne?ko bakyeson gidan hamma Aliyun naki ne...! Batare da ta bude ido ba,ta firgixa masa kai alaman a'a .. Ganin haka yasa shi murmushi wanda a hankali ya kai hannun shi xuwa kanta, wanda aka gingima mata wani dauri..da ciren wannshi ne yaji wani irin karnin man shanu ya buge shi,inda nan take yafarjin tashin zuciya. .don shi mutum ne mai kyenkyeni.daurewa yy batare da ya nuna mata ba yace"deeja na maxa xomuje na kwance wannan kitson.. Sai anan cikin sauri ta ware idon ta ha'di da binsa da kallo..sai kuma tace" tohhh. Mikewa yy ha'di da nufahn privacy inda itama take biye da shi... Bin toilet din taje da kallo,don a tunanin ta wani dakin ne na dabam. Comb ya dauka hadi da ajiye mata wani da kujera sanan yace"ta xauna. Batare da musu ba ta xauna,inda nan yafara kwance mata kutson da baifi kwaya 6 ba..nan da nan yagama,sannan ya mike ya dakko wasu man gyara gashi da sabulan wankewa... Nan ya soma wanke mata kan nata,inda duk inda yace" tayi bata masa musu takeyi masa...kafin lokaci kadan tuni kan deejamah yafara fitar da sanyyayyar kamshi... Don Aliyu Haydar sam yakasa barin wanke mata gashin nata,musamman yanda tayi laushi ga tsantsi..sosai yake shafa gashin da tsayin da yy ya bashi mmki,gashi ne ya kwanta har gadon baya... Bayan wasu mintoci ne ya mike ha'di da daukan kayan wanke baki colgate,maclean da sauransu... Daukan brush yy yabata,sannan ya dau nashi...nan ya ce duk abun da yy itama tayi.. Wanda haka ko akayi,don colgate ya fara xubawa a bakinsa,inda da deejamah ta xuba nan tajuyo wani irin axaba ga ra'da'di da yake bin bakin ta,halshenta ko kaman zaifita sabonda ra'da'din axaba...lol😅 Fiye da minti 5 sannan Aliyu Haydar yace ta xubar...bayan ta xubar ne yasa mata maclean sannan yace tafara brush kaman yanda yakeyi,wanda haka suka dinga wanke baki fiye da sau bakwai dan bakin deejamah tun yana zubar da jini har ya daina... Sannan ya nufi bab ha'di da ha'da mata ruwan wanka...bayan ya kammala ne ya nufota ha'di da kai hannun sa kan saken jikin ta,wanda sai anan ta rike hannun tasa,ha'di da kafeshi da dara² idon nan nata....kallon ta yayi ha'di da sakar mata murmushi sannan yace"..... *To be continued....✍🏻* *Wannan pagen naku ne VIP asha karatu lafiya...*🥰💃🏻💃🏻💃🏻 More typing... More Comment...... Littafin ta kudine banyarda wani tafitar mun da shiba... Domun samun labarin...xaki turo #100 idan VIP ne kuma #200 duka ta wannan numbern 08081202932./09137392680. ~Maman teddy ce🧸~ [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* _*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_ *Dijamah 'yar fulani* *Story and written by:* *Aysha Maman teddy...🧸* Episode 2️⃣8️⃣➖2️⃣9️⃣ Marubuciyar: *yar aiki na..* *Maryamu sarauniya* *'yar waye...?* *And now👇🏻* *DIJAMAH 'YAR FULANI* __________________________ Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗 *~DEDICATION~* Dedicated to Nafee kazaure... Tohhh...🤔 'yan uwana ina jawo hankalin mu da musancewa ita 'daukaka ta Allah ne,in Allah ya nufeka da samu babu wanda ya isah ya wane ma,don haka ni nayi gaba masu bina da mugun abu da en hassada aje xuwa, kune aka bai ma aiki...don ni manan teddy ban iyah kulli ba,ban ma fatan na iyah ta,don ban kwana da 'kullin wani acikin zuciyata,kullum ni da en uwana musulmai bai wuce na nuna masu soyayya ta addinin musulunci ba...don haka masoyana muje xuwa...ina godiya da kaunar da kk nuna mun Allah ya barmu tare🤝🏻💃🏻💃🏻💃🏻 __________________________ *بسم الله الر حمن الر حيم* ******* "Kallon ta yayi ha'di da sakar mata murmushi, sannan yace"sleeping dress ne,gashi kisa,sai kixo muyi sallah,kinyo alwala ko...? Ba tason masa musu ne,amma itah sam baxata iyah saka wainnan kayan ba...jin tambayan da yy matane yasata daga masa kai alaman tayo alwalan... Murmushi yayi sannan yace" bari na dauko mana sallayah... Ba ta basa amsa ba,illah binsa da ido da tayi har yafice daga bedroom din. Maida kallonta tayi ga kayan da ya'aje mata,inda nan tafa'da duniyan tunanin,wannan wani irun dabi'a ce..?wai innan kaya ne ko ragah.....? Haka ta dinga jero mawa kanta wa'innan tambayoyin... Wanda tanemi wuri ta xauna tana mai bin kayanda kallo,don sam takasa sakawa.... Tuno da maganan umma da tayi ne na tabi umarnin mijin ta,kar ta sa'6a masa ko bijire masa yasata cikin sauri kaman an tsikareta ta mike,wanda a hankali takai hannun ta kan kayan kaman mai tsoron ta'6a su. Cike da jin nauyin kanta ta fara saka kayan, wanda itah kanta kunyan kanta takeyi... Inda tana gama sawa ta kalla kanta mirrow n wanda ke kusa da itah,shiru tayi tana bin kanta da kallo,yanda lokaci guda taga ta chanja kaman ba itah ce dijamah 'yar fulani ba... Ganin da tayi ana ganin komai na jikin ta,don gaba daya tabarakan 'kirjin ta sun bayyana..ganin haka nan tayi saurin cewa" dijamah yau she kk koma haka...? Ae bata tsaya wani magana ba, ta kai hannun ta tana 'ko'karin cire kayan... Rungume tan da'akayi ne,yasa ta fa'duwar gaba,inda dajin muryansa yasa jikin ta yadau rawa... Cike da sex voice yake mata magana,hadi da fa'dan irin kyaun da tayi masa,wanda muryan tasa shi kansa da kyar yake jawota...don numfashin sa 'daukewa take yana jawota da 'kyar...don shi kansa yasan kansa da yawan bukata...sati biyu baya da bai mu'amala da kowace mace ba,har saida ya nufi hospital don ciwon marar dake addabansa... Ya mutatsata yafarayi,inda nan yafara binta da hot kissing tako inah... Ganin haka yasa dijamah fara kokarin kwace jikinta,don yanxu ba kallon dan iska take masa ba,kallon baya hayyacin sa take masa,don tsoro ma yake bata...ganin yanda yake jawo numfshi da kyar,da yanda yake lasanta kaman wani maye... Yasa ta saurin tureshi wanda Ture shi takeyi amma kaman ba mutum take turewa ba,don ko motsi baiyi ba...ganin haka yasata saka wani irin marayan kuka...hadi da fara bugun kirjin sa. Kukan datasa kaman ma ingixa shi tayi,don bakin sa ya rufe da nata,wanda cike da gwanewa ya cafka halshen ta yafara tsotsa kaman yasamu alawa... Mutsu² take,wanda banda xubar hawaye babu abun da takeyi...shikuwa banda romancing din ta babu abun da yakeyi,jin hawayen ta da yayi ne,yasa shi saurin sakin ta ha'di da raba ta da jikin shi,inda batare da yace wani abu ba ya xauna kan wani super cushine dake gyefe sharaffff,don gaba 'daya jikin shi yagama mutuwa,sosai yake matsannan cin bukatan ta a yanxu,amma baxai iyah yi mata haka da kankantan shaikarun ta ba... Xama yayi ha'di da rufe idon sa,wanda suka rine kaman wuta saboda jahhh...banda maida numfashi babu abun da yakeyi... Itako ganin yasa ke ta yasa ta saurin nufah can kuryan bed...inda ta tsaya anan tana mai kuma xubar da wani sabon hawayen,gaba daya jin ta take cikin wani kalan rayuwa,wanda bata san sa ba... Shiko gogan ,sunan idon sa tana rufe ne,amma a duk ko wani second surar deejamah yake gani yana masa yawo a kwakwalwa... Mamaki yakeyi dama ana samun yara masu cika irin na deeja, ga 'kugu ga diri,'kirjin nan kuwa masha'allah don cikar su har tayi yawa,gasu a tsaitsaye...tunani yake anya kuwa xai iyah daurewa cikin irin wannan halin da yake ciki...🤔 ____________________________ Sobreen kuwa tuni tagama fita hayyacin ta,komai nata yakare,rashi yayi mata yawa,ga halin da mama ke ciki,gashi kullum son Aliyu Haydar 'karuwa yakeyi a zuciyan ta... Zaune take ta rafka ta gumi,inda gaban ta buta ne,wanda da'alama alwala xatayi ta '6,ige da wannan tagumin... Kawar tace ta shigo,konace abokiyar yawan gan talin su,wanda suke kiranta da laddy pinky... Cike da karayraya ta karoko inda take tsugunne,batare da tayi mata ko sallama ba tace" sobreen...." shin kinji abun da naji kuwa...! Cikin 'dan basarwa sobreen tace" mai yafaru ne pinky...? Cikin hadiye wani 'da'd'daciin yawu pinky tace" labari naji wai dolars yayi aure... Kafin ta 'karake maganan ne sobreen tayi xumbur ta mike,ha'di da dafa kirjinta tana mai cewa" na shiga uku na...pinky da gaske kkyi,a inah kkji wannan labarin...anya ba karya bace. Dafata pinky tayi ha'di da cewa " wlh ni da kaina nagani a tv ana maganar auren nasa,wanda kowa ke mamaki don ba wanda yasan dashi,wai ma wata bafullata ce ya aurahhh,er 'kauye gajah... Ya isah haka pinky,ya isah...wai kina nufin Hydar yy aure,kuma er kauye ya aurah...? Pinky ne tace" kwarai kuwa... " wani wawan dariya sobreen tayi ha'di da cewa" wlh wannan karya ne,duk sha'di fa'dan mutane ne...don haka ni banason ma wannan maganan pinky..nafiki sanin waye Hydar, don nasan baxai ta'6a auren wata er auye ba,kinsa sa kuwa da tsagina gini,sam bayason irin wa'innan mutanen ma... Murmushi pinky tayi ha'di dacewa " afff ae kece sha'di fa'dan,inbanda hauka irin taki sobreen a yau ko son dolers kkyi sai kixama haka,kin koma wata kaman bama gujiya..haba sobreen, koda yake baki da laifi haukan zuciyan ki ne,duda shima dolars din duk ji da kansa ya 'kare mawa bafullatanan daji,wlh abun ya bani kunya...amma kema ai sai ki gyara...ace jubi yanda kk koma,a hakan ne xaiji yana son ki,har ya aure ki sobreen... Shirun da tayi ne yasaka sobreen cewa" wai da gaske dolars yy aure,kuma bafullatan an ya aurah,wannan din nan kuma fah...? Sobreen tace tana mai tunano basmah... Kallon ta pinky tayi,ha'di da cewa" ba mamaki naxo kimun ba,just mafita yaka mata munima,shin xaki hakura da Aliyun ne,ki rungumi hakuri koko xamu nemi abunyi... Kallon ta sobreen tayi ha'di da cewa " ke kanki kinsan baxan ta'6a iyah rabuwa da Aliyun ba... Maman teddy...🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* _*Kungiya masu aiki da naxari da ilimi....*_ *Dijamah 'yar fulani* *Story and written by:* *Aysha Maman teddy...🧸* Episode 2️⃣6️⃣➖2️⃣7️⃣ Marubuciyar: *yar aiki na..* *Maryamu sarauniya* *'yar waye...?* *And now👇🏻* *DIJAMAH 'YAR FULANI* __________________________ *~About the novel...~* Labari mai rikicin soyayya,makirci da kuma tausayawa,tayanda xamuga 'yar da bakowa ba,taxama 'yar kowa,ta hanyar dace da miji wanda yake mata son har'abada...dama hausawa nacewa fini uba infiki miji....tohmm muje dai xuwa...💃🏻💃🏻💃🏻 Wannan labarin kirkirarrene babu fasahan wani a cikin ta,intayi iri daya da rayuwan ki,toh akasi aka samu...🤗 *~DEDICATION~* Dedicated to you Ameera adam....wannan pagen naki ne,don ban mance da marwan ba...🥰💃🏻💃🏻💃🏻 __________________________ *بسم الله الر حمن الر حيم* ******* *Continues* "Cike da taushin murya da sanyi yace" deeja bakyaso nayi maki wankan ne...? A maimakon tabasa amsa,sai tayi shiru saboda yanda maganar tayi mata nauyi a kwakwalwa... Murmushi yakuma yi,inda nan yakuma kai hannun sa ga kan rigar saken jikin ta,ganin yafara 'kokarin rabata da shine yasa ta saurin cewa"a'a hamma Hydar banaso kabari xan iyah da kaina... "Dago idon sa yy ha'di da saukesu kan nata,ha'di da yimata murmushi, inda ganin tagama rudewa,gashi ko inah najikin ta rawa yakeyi,yasa shi janye hannun da ga gareta, cikin sanyayyar murya yace" okay...tohh naji,bari na ha'da maki ruwan wankan... Bata bashi amsa ba,illah juyawa da yayi ha'di da fara ha'da mata ruwan wankan...bayan ya kammala mata komai ne yajuyo ha'di da cemata" gayinan nagama,intafi ko intsaya ki gama,kinga sai intayaki mah...yafadi yana mata dariya,don yasan amsan ma a'a ne... Ae fa nan cikin sauri ta girxa masa kai ha'di da cewa" a'a xan iyah da kaina...dariya yakuma ha'di da barin mata toilet din dan tasamu natsuwa... Da fitan sa ta hau bin koinah da kallo,wanda idon ta ya sauka akan ruwan dake cikin wani katon bawo...shiru tayi ha,di da cewa a zuciyanta... Hmmm wannan wani irin rayuwa ne,ace duk girman mutum sai yashiga wannam katon bahon kaman wani jariri...! Mtsswww tsaki tayi,inda a zuciyan ta takecewa" ita sam xatace hamma hydar ya canja mata wurin da xata rinka wanka,don batason nan...kato da kai ace sai a baho xakayi wanka...a haka dai take ta surutun ta a zuciya,inda ta isah wurin bahon da yake cike da ruwa...a hankali ta kai 'kafahn ta cikin ruwan..don tsoro take kar wani abun yajata tayi ciki...jin kafan ta ya sauka kan wannan abun mai kaman kwalba,yanda take cewa" nan tasa 'dayan kafan nata a hankali... Sai a sannan da taganta a tsakiyan ruwan tafara sullu'6e kayan jikinta,tanayi tana waiwaye kar yaxo Aliyu Haydar na kallon ta...lol😂 Dataga cirewa ne tashige cikin ruwar dumin,wanda nan rake taji wani irin kamshi yaga cikata,wata lallausan soso takai hannun ta ha'di da 'dauka,inda a hankali tafara dirge jikinta da shi...don bata tsaya niman sabulu ba,don a gaban idon ta Aliyu Haydar yaxuba sabulun a ruwan...dafara dirje jikin nata ne,taga kumfa ya cika cikin wannan bahon...wanda gaba daya jikinta ya rufe fuskan ta kadai yake waje... A haka take ta wanke jikin ta,wanda sai da taxo dauraye rumfar jikin ta ne,ta fara raba ido...don gaba daya jikin ta kumfane kuma batasan yanda xata wanke jikin nata ba... ______motsin sa tajiyo a bayan ta,wanda yasata saurin rufe ido...karasowa yayi har xuwa inda take,don yadama yasan batasan yanda xata wanke jikin nata ba. A hankali yakai hannun shi hadi da daukan soson dake gyefenta yafara wanke mata jikin ta,jin hannun sa akan jikin ta yasata murya na rawa tace" nifah banaso na gama wanke jikina... Murmushi yayi ha'di da cewa" xan kara wanke miki ne,ko bakyaso...? Nan ta daga masa kai ha'di dacewa" ehhh.. Langwa'6e mata kai yayi ha'di da kai fuskar sa dai² nata,ta yanda dayansu najiyo numfashin dan uwan sa,sannan yace" plz..ki barni nayi maki,inason ta'6a wannan lallausan fatan naki ne..ganin yakai hannun sa yana shafa mata jiki yasa ta yin shiru da bakin ta,inda lokaci daya hawaye yafara wanke mata fuska...a hankali kuma cike da yarinta tace" hamma Aliyu wannan fah,baya dakyau,yawindo tace mun innamiji na ta'6a jikin ka ka kyalesa to sunan ku en iska...kuma tace" duk inda nake tana kallo na...ta karke maganan tana mai kuma xubar da hawaye..😭 Murmushi yayi, inda nan deejamah n maganan ta yabasa dariya,wanda sai da yy dariya n sa,sannan yace" ai yawindo batace maki harda mijin ki ba,ni ae yanxu mijin ki ne ko deeja na...? Kasa bashi amsa tayi,don maganan tasa sam bata gamsu da itah ba.. Ganin tayi shiru ne yabashi damar cigaba da wanke mata jikin ta,inda lokaci daya yafara jin wani iri a jikin shi,wanda da yakai hannun sa kan dukiyan fulanin ta,nan take yayi saurin rufe ido,don wani yarrr ne yake bin jikin sa...kusan minti 5 yana kokarin controlling din kansa,don sam bai shirya yimawa deejan tasa wani abu na mu'amalan aure ba,don aganin sa zalintar ta zaiyi inya kusance ta a wannan shekarun tata,kuma duda hakan ma yanaso sai ta kara sakewa dashi ne sosai...don ya lura fulani babu yarda.. Da kyar yasamu ya dai² ta natsuwar sa,inda a daddafe yagama wanketa,ha'di da sakar mata shower...towel ya dauka dan karami ha'di da daure mata mai dashi,wanda gashin nata yake ta xubar ruwa..nan ya dakko babban towel din ha'di da mikamata yace ta daura ta fito yanajirar ta daga waje...kar'6a tayi ha'di da saurin rufe idon ta. Shi kansa saurin ficewa yayi,don bayason ya cika kallon surar jikin nata,wanda yake fixgar sa,shi kansa baisan haka deejamah take da diri ga dukiyan fulani haka ba...da fitan sa yaxauna a kan bedside drower yana mai lumshe ido,inda duk yarufe idon sa yabude yake mai tunano surar jikin ta.. Dijamah kuwa da fitansa ta dau towel din da yabata hadi da jin duniyan duka tayi mata wani iri,sai da ta zauna tagama kukan ta,sannan tafito inda a zuciyan ta take cewa" Allah yakawo meenash don baxata oyah daukan wannan dabi'a ta hamma hydar ba.. Zaune ta same shi,inda da fito wanta ya nufeta hadi da rungumeta cike da kulawa yace" kin gama ko...? Kallon sa tayi,a zuciyan ta take cewa" jumun mutumi nagama mene...!bayan shi yayimun komai,nagama ko kagama...lol😅 Ganin tayi masa shiru yasa shi,dan daburcewa don yasan dalilin yin shirun nata,a hankali yakai hannun sa kan sumar kansa yafara shafawa,ha'di da cewa" nine ko deeja...kiyi hakuri baxan sake ba,tunda bakyaso... Kaman yasan tunanin abun da tayi,yace mata,ko meenash karki fadamawa nai miki alkawari baxan kara ba... Jin maganan tasa yasata sakin murmushin jin dadin baxai kara ba,tace tohhh baxan fada mawa kowa ba.. Murmushi yayi sannan yace" yauwa deejan Haydar... Shiyasa kullum nake karason matan nawa...😳🤬 Kafin tace masa wani abu yaka ma hannun ta hadi da nufahn dressing mirow da itah,inda nan yabata mayuka masu kamshi da saka laushin jiki don tashafa... Bayan ta gama ne,ya bude wadrop din da yake kyaunsa kaman diamond ya dauko mata wasu fitinan nun nighting gown...nufota yy hadi da ware su ya mika mata da sunan tasaka...kallon shi tayi ha'di da kwalalo ido😳 tace" hamma Hydar wannan meye...? More typing..... More Comment.... VIP kushirya nan da anjima xanyo maku new posting.... Maman teddy....🧸 [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* *_Kungiya masu aiki da naxari dakuma ilimi_* *DIJAMAH 'YAR FULANI* *Written by:* Ayshamohammed(maman teddy🧸) Episode 3️⃣0️⃣➖3️⃣1️⃣ Dedicated to laila and Aseem...can't luv u less my❤️🥰🥰 *~Not edited~* Yau ayuka sun mun yawa bansamu damar maku editing ba,don haka xaku hadu da en spelling errow,afuwan plzzzz..... ___________________________ *~Previous~⬅️* *Kallon ta sobreen tayi ha'di dacewa" ke kanki kinsan baxan ta'6a iyah rabuwa da Aliyu ba...* *~Continues~➡️* Sobreen ne ta cigaba da cewa" taya xan rabu da shi,i can't do that...baxan iyah pinky...yanxu maiye mafita ? Murmushi pinky tayi ha'di da dafa kafa'dan sobreen tace" ki kwantar da hankalin,nan da xuwa gobe ko jibi ki shirya muje gidan nashi,muga gajan da ya'dauko... Hmmm nan ta pinky ta rike 'kugu ha'di da cewa" wai duk yanda Aliyou yake yarasa wanda xai aura sai er 'kauye...wannan wani irin ci baya ne... Shiru sobreen tayi bata cemawa pinky ci kanki ba,illah ma data gama surutun nata ne ta kalleta ha'di da cewa" pinky yanxu ya xa'ayi muje gidan Aliyou Hydar,kin san gidan da yake ciki ne a yanxu...? Murmushin kinsanni pinky tayi mata,sannan tace haba sobreen sai kace kin manta ni,ae kin sanni da bince ko 'dan jarida sai yashafamun lafiya... Dariya sobreen tayi ha'di dacema ta,okay tohhh ki shirya nan da jibin gsky,saboda mama bata da lafiya,ciwon ta ya tashi,kinga banajin xan iya barin ta goben nan,sai da xuwa nan da jibin 'kila kafin ranar ta samu sau'ki... Jin maganan sobreen en yasa cike da tausayawa pinky tace" eyyah allah sarki sobreen,muje na duba maman. Haka suka nufi cikin 'dakin mama wanda take kwance ko 'dan yatsa bata iyah 'dagawa...sai dai binsu da ido datakeyi kawai,wanda ko motsa baki bata iyayi. Sosai pinky ta damu da ganin halin da mama take ciki,inda kafin ta bar gidan ne ta ciro rafah biyu na dari biyar² taba mawa sobreen... Inda take cewa" ta nema mawa mama mgani,sauran kuma su sai kayan abunci,inda daga 'karshe ta fa'da sobreen da fa'da akan cewa" tace ta bar bariki tohhh yanzun waxai ringa ciyar da mama,koko da yunwa xata ringa barinta,haka ta dinga fa'da acewanta sobreen ta dawo ta cigaba da harka... Itako sobreen sam bata kulata ba,inda maganan ta da itah shine ita sam ta bar yawon bariki xata xauna inda Allah ya ajiyeta,ae bakin da Allah yatsaga baya ta'6a hanasa abun daxaya ci... Haka pinky take ta bala'i inda a haka sukayi sallama da sobreen... Wanda ita kanta sobreen addu'a take mawa pinky Allah yashirya ta,ya ganarda itah dai². Da fitan sobreen innah kulu ta banko 'dakin da mama da sobreen suke ciki...cike da gadara daji da mulkin mallaka ta kalli sobreen ha'di da cewa" kehhh mi'ko mun ku'din hannun ki,don na nemi abun da xamu ci nida uban ki wanda zuciyan sa ta mutu... Kallo ma bata ishe sobreen ba,balle matasa ran bata amsa. Sobreena..... " ni kk mawa banxa ina maki magana ? Toh bari idin ya shigo yau xai banbance tsaka ni na dake acikin gidan nan... Muryan malam idi sukajiyo yana mai bu'do labulen 'dakin mama,wanda rabon da yatako 'kafahn sa 'kofar 'dakin sun manta,amma yau dayake yajiyo hayaniyar er zinare har da shigowa yana tambayan lafiya. Kallon su duka sobreen batayi ba,illah ma cigaba da kaya-kayen da takeyi abun ta. Inna kulu ne cike da muryan makiran mata,yafa sharo mawa malam idi 'karya da gsky akan yanda sukayi da sobreen 'din,inda ta 'karke maganan da cewa" saboda nace takawo a 'dara sanwan gidan ne shine yau sobreen harda xagina..ta fa'di maganan tana mai share hawayen munafurci... Haba jin ance sanwa,yasa malam idi fara xagin sobreen inda yake shiga ba nan yake fita ba,cewa yake yau xan koreki ke da uwar ki ubar mun cikin gida nagaji da dawayniyya da ku,kun xu'ke jinin jikina,kullum cikin sayar magani,wanda tun kan kixo duniya nake fama da wahalan wannan cuta nata,don haka wanda take wahala damu duka yau don tace kkwo ku'di a cika ayo sanwan gida sai kice baxaki bayar ba,tohhh cin ci ubaki nace,indai yau baki bada ku'din nan ba,wlh yau sai kunbar mun gida,shegiya karuwa,ae dama nace sai kinyi karuwanci.yana fa'din haka yajuya yafice daga 'dakin yana mai cigaba da bambami. Inda innah kulu ta bi yansa ranta fal farin ciki da yanda malam idi yayiwa sobreena da uwar ta datake kwance kaman mutum mutumi... Kuka sosai sobreen keyi,inda a sarari take cewa" yahhh Allah gani ni baiwar kace,kafitar dani daga wannan kangin rayuwan danake ciki,kabawa mahaifyata lafiya don Albarkacin Annabin rahama...kuka takeyi wanda kaman ranta xaifita,magan ganun malam idi ne suke dawo mata,inda a sarari tace" tabbas baba bakayi 'karya ba,bakin ka yasha furtamun sai nayi karuwan ci,tun ban isah munxali ba,bansan ma meye rayuwan ba,yau gashi burin ka ya cika, sobreen taxama cikakkiyar er duniya,karuwan kan titi...kuka ne yaci 'karfin itah,wanda nan maganan nata ya sarke, inda ta kwanta ha'di da kifah kanta a jikin mama dake kwance...tana mai cigaba da kukan ta,iyah karfin ta. *WACE CE SOBREEN* sobreen ta kasance er malam idi,kuma itace er sa tafari da Allah yabasa...wanda inna kulu ta kasance uwar gida a wajen malam idi,inda suka kwashe shekaru da aure basu ta'6a haihuwa ba...malam idi yakasance tsohon tailer ne,inda tun da 'kuruciyar sa yake tafiya garuruwa 'dinki,inda sokoto da nijer bai wata baije 'dayan cikin su ba...a wurin xuwan sana'ar sa ra 'dinkin furo ne Allah ya ha'dasa da mama wanda take nan cikin wani kauyen garin sokoto... Nan malam idi yanema auren mama mai suna Asma'u Amma anfi sanin ta da lami... Nan garin adamawa yataho da itah,inda ya ha'dasu gida daya da inna kulu... Don dama shi 'dan asalin garin Adamawa ne,haka ma innah kulu... Sosai malam idi yake son lami,don aurene sukayi na soyayyar junan su,wanda innah kulu ta kullaci malam idi sosai akan aurennan dayayi,don acewanta yaudararta yy don yaga bata hayhuwa...inda tabi malamai da en tsubbu tun kan lami tashigo cikin gidan,amma dayake Allah yanufah sai tashigo sai da akayi auren... Wanda ba'a jima da aure ba lami tasamu cikin sobreena... Wanda innah kulu takuma banxama gurun en tsubbu akan a xubar da cikin dake jikin lami,amma nan ma saboda ri'kon ibada ta lami sam suka kasa da itah... A haka har ciki yakai wata 7 inda wannan shine musabbabin kamuwa da ciwon mama lami,don a wata rana ne,bayan ankira sallar la'asar ta dauki buta ha'di dayo alwala don tagabatar da sallahn ta...bayan ta gama ne tana gyara dankwali,kawai taga wani 'kadangare ne yaxo da gudu ha'di da shigewa jikin ta,wanda nan take ta kwala ihu ha'di da fa'di kasa,dai² shigowan malam idi kenan,inda cike da rudu yanufeta,wanda innah kulu dake le'ke ta windown ta tafito kaman batasan komai ba,kuma cike da rudu ta fita tana kururuwa akan axo ataimaka masu... Cikin jikin lami bai fita ba,sai dai tasha wuya,inda malam yakashe kudi matuka akanta,duka tattalin arxiki nasa sai da ya kare...inda da kyar akasamu ta farfa'do, sai dai ba magana bb motsawa... A haka tun ana magani har aka gaji,inda cikin wannan hali ta haifo sobreen, wanda duda haka soyayyar matan sa nan a ransa,shiyasa ma yasawa sobreen sunan mahaifiyan ta lami,wato Asma'u...su ke kirar ta da sobreena... A haka sobreen ta taso taga maman ta,inda innah kulu ganin kulan da baba idi keyi akan mama lami yasata komawa wurin boka, ha'di da masu asirin farra'ku.... Wanda tun daga nan baba ya tsani mama lami,sam baya son ganin ta,yana raga mata ne albarkacin sobreen... Inna bata ta'6a haihuwa ba,har ilah yau,wanda daga 'karshe ta amso dan wanta tana ruko mai suna kamaludeeni... Haka innah kulu tayi sihirin da malam idi yaji har er tasa baya kauna,wanda tun tana 'karama yake bin ta da mugun jafa'i iri da kala,shine yace sai tabi maxa,shine yace sai tayi karuwan ci... Wannan kenan... Kuka sosai sobreen keyi,wanda a haka tana kwance jikin mama bacci yayi awon gaba da itah... '6an garen Aliyu Haydar kuwa a wannan daren sam yakasa samun natsuwa,wanda ganin dijamah tana tayi masa kuka yasa shi tattaro na tsuwar sa ha'di da nufan ta yana lallashi...inda da kyar ya samu ta yi shiru,haka ya shimfida masu sallaya sukayi sallahn nafila ta godiya ga Allah.. Bayan sun kammala ne,yakama hannun ta ha'di da nufahn kan capet da itah,wanda saboda laushin sa data taka,sai da taji kaman katifah ne,gyefe guda tumm² ne na 'dan jin ginawa,zaunar da itah yy inda shima ya xauna,don yau farin cikin da yake ciki yayi masa yawa...nan take ya cika gaban ta da kayan motsa baki,wanda babu 'daya data iyah ci sai kazan dake bankare wanda akayi pepe chiken da yasha kayan salad har yagaji... Da kanshi yake koya mata,yanda ake cin abucucuwan,wanda cike da nisha'di suke cin komai. Kallon sa dijamah tayi,sannan tace hamma Hydar... Wannan mene ne...? "Dagowa yayi ha'di kallon abun da take nuna masa nan yasakin mata murmushi, sannan yakai hannun kan wani bowl wanda yake cike da fruit salad . Murmushi yakumayi mata sannan yace" fruit salad ne,kinason shan sa ne...? Murmushi tayi,sannan tace" ai nagan shi ne wani iri,dame akeyi...! da da'di ne.? Sosai ma kuwa,bari kiga yanda ake shan sa,a hankali ya dau hannun sa hadi da daukan fork yana tsikarar fruit salad 'din...nan ya kai bakin ta,inda ta bude masa yasa mata abakin...wani da'di tajiyo ya halirci bakin ta,inda ta lumshe ido, wanda yasa Aliyu dariya... Sannan yace deeja da da'di ko...? 'Daga masa kai tayi ha'di da cewa sosai hamma..karamun. Haka ya dinga bata wannan fruit salad 'din,inda a haka su ci wannan suci wannan har sai da deejamah tace" ta koshi. Sannan yabarta haka. 'Daukan ta yy cak,ha'di da nufah bedroom da itah,wanda da kwantar da itah yaja mata blanket ha'di da cewa" baby na bacci kkji ko..? Hamma tayi cike da lumshe ido ta masujin bacci tace" ehhh bacci xanyi hamma saida safe... 'Kara jamata bargon yy ha'di da kai bakin sa kusa da kunnen ta sannan yace " gud night dear...kiyi addu'a kinji. Ba tace masa komai ba,illa lumshe ido datayi. Cike da jin da'di yabar bedroom din ha'di da nufah bedroom din sa,wanda kafin yafita sai da yakashe mata domp lamb sannnan ya rufo mata kofahn bedroom din... Cike da sakin zuciyan ta,bacci ya dauketa don tasan Aliyu Haydar ba dawo wa xaiyi ba...tun da daxu ya nuna mata koina na side din ciki ko harda nashi '6arayin... Da fitansa yanufi '6arayin sa,wanda dana shiga sai da nakusa xama er auye...saboda kyaun wurin... Komai kalon milk da sayan colour...irin kyaun da bedroom din sayy kuwa bakina baxai iyah fada maku shi ba,haka hannu na baxai iyah rubuta maku shi ba.don nace xan rubuta sai na bata safuffuka bai kare ba.. Nufahn privacyn shi,wanka yayo sannan ya saka kaya masu rashin nauyi,inda yafeshe jikinsa da sassanyan turare mai sanya nisha'di da kwantar da hankali... Yana gama wa ya nufo side din ta,inda da shigansa yanufi inda take kwance ha'di da kwanciya ya jawota jikin sa,amma sam bata farka ba,saboda baccin yaci karfin ta sosai,don tayi nisa... Yaso a wannan dare yayi kokari wurin ganin ba'abun da ya ha'da su da deejamah, amma sam abun ya citirah,don yagaxa bacci har wurin karfe1 na dare...ga yanda bananan sa ke mikewa yana mai kwantar da itah...a ran shi yancewa" ba yanxu ba,banason wahalar da deeja,nasan baxata iyah da dawainyyata yanxu ba...ganin abun nasa nada'da sama..ga numfashin sa dake sama² yasa shi saurin kara manna deejamah daga jikin sa... Inda a hankali yafara kai hannun sa yana shafata ta koinah...jin yanda ake shafata kaman magye ne yasata cikin sauri ta farka,ha'di da kirar sunan shi da hamma Hydar..." Cikin wata irin rikitacciyar murya na wanda yake matsanan cin bu'kata ya amsa da my queen...!!! "Ko'karin raba jikin ta take da nashi,wanda cikin wata irin murya da bata san shi da shi ba,ya fara cemata"my queen nasaki wani abu xakimun plz.... Cikin tsoro da jin muryan sa tace" hamma Hydar baka da lafiya ne,tohh ka bari na tashi sai ka fa'damun... A'a ae yanxun xan fa'da maki basai kin tashi ba...kinga bani da lafiya,inkika tashi ciwon 'karuwa xaiyi. Jin hakan yasata cewa" tohhh hamma... A hankali yace" bani hannun mika masa hannun tayi,wanda yana rike hannun nata ya ha'de shi da shi,inda a hankali tace" hamma Hydar mai ke maka ciwo..? Shiru yy inda yake jiyo tashin bananan sa kaman xaifito daga jikin sa,saboda tsallen da takeyi,hannun ta yasa ha'di da 'dorawa a kan bananan sa,wanda ta mike tayi sama...cikin wani irin firgita deejamah ta tattaro karfin ta ha'di da fincike kanta daga ruko da yy mata,tana shirun sauka daga kan gadon...ganin haka cikin sauri yakai hannun sa ha'di da kara jawota jikin sa,wanda dama karfin mace ba daya dana miji ba...tuni ya jawota ha'di da rungumeta yafara romancing din ta...kuka tasa ha'di da cewa" wayyo hamma hydar don allah kayi hakuri,..wayyo umma na...meenash kixo ya Hydar xai kashe...maganan ta ne yadauke sakamakon bakin sa da ya ha'de da nata,wanda nan take yafara sarrafata yanda yakeso abunka da gwananne a harkan... Niko ganin haka yasani cikin sauri na tattataro kayan rohoto na nayo falo...inda na bar deejamah ina mai tausayin ta yau a hannun Aliyu Haydar 'din. Wani 'kar naji tasaka,wanda sai da na furgita,don har na nufi hanyar bedroom din don na ceceta,amma sai naja na tsaya,don a halin yanxu yanda Aliyu Haydar yy nisa cikin irin wannan duniyan komai xai iyayimun...😧👊🏻 Don haka naja na tsaya ina mai tagumi wanda a haka nima duk irin son na kawo maku rahota,amma nakasa sakamakon baccin da yy awon gaba dani anan wurun...😴🥱 Aunty Ameera ce taxo ta tashe ni,inda nan batare da niji wani abu daga gareta ba,na fada cikin bedroom din cikin sauri,inda dashigana najiyo motsin su daga toilet.... Zama nayi inajiran ganin wainan da yanxu kuma ake toyawa,inda banfi minti ka'dan ba sai ga Aliyu Haydar dauke dijamah, wanda duk tayi yaushi ta wani langwa'6e kaman jaririya....har da xanyi tsiwa,sai na tuna da fitina irin na Aliyu Haydar, wanda sam baya gajiya da🍌🤐 Don haka na jajan tamawa dijamah, tabbas tayi 'ko"kari don nasan ba'karamun wahala tasha ba. Haka yarasa yanda xai saka kansa don kula da dijamah a wannan rana,inda naga soyayya har sai da idona yy xafi... Komai shi yake mata,tohhh dama kunsan Aliyun badai iya bama mace tattali ba,shiyasa matan irin su Basma ke anace ..wannan rana babu irin alkwari da bai mawa dijamah ba,inda yace har abada baxai yarda wani abu ya cutar da itah da sanin sa ba..kuma yy mata alkawarin cigaba da faran ta mata na har 'karshan rayuwa... "Xaune yake yana mai aikin bamawa flawern san ruwa,ta hanyar fa'da mata kalaman soyayya masu sanya zuciyan masoya ya sanyaya...door bell ne yayo 'kara,inda batare da ya dagata daga cin yarsa ba,yace yeessss..... Sanye take cikin shigarta ta alfarma,don wata atampha ce holland a jikin ta,hmmmm mhiss meenash kenan... Cike da murna da farin ciki ta 'karako inda yayan nata ke zaune...gaishe sa tayi ha'di da nufahn dirning ta ajiye masu basket din da tashako da kayan breakfast...bayan ta ajiye ne,ta dawo inda suke a zaune sannan ta kalli dijamah wanda bacci yakuma 'dauketa, Ya Hydar deeja bacci ne takeyi...? Murmushi yayi sannan yace" vata da'de da yin baccin ba... Okay in tafarka kace mata naxoh,don ni yanxu xan wuce,dad ne yace" nayi sauri na hada maki break fast na kawo maku...in tashi ka fada mata... Okay ki gaida dad din da mom... Juyowa tayi tana dariya,don tasan shakiyancin yayan nata ne,sannan tace" tohhhm xataji ha'di da ficewa... Zaune momy take wanda gyefe guda tana ta aikin yimawa en aiki fada da isah...don gaba daya batajin da'din jikinta... Karar watar ta ne yadawo da itah daga xagin datake aika mawa wata er aikin ta,inda cikin hanxari ta daga wayan ganin mai kirar nata...wato momyn Basma... Salati mom tafara kaman wanda akayi mata mutuwa,inda nan batare da ta katse wayan ba,ta hau 'kwala mawa meenash kirah...jin shiru da alama bata kusa ne,yasa justice madina nufahn side din dad don tasan bai wuce tana can... Tafiya take tana mai bambami cikin iska da cewa"lallai yau genar ya nuna banda wani mahimmanci a rayuwarsa...yau ko xan ga waye gaba tsakanina da general a gurin Aliyu... Don wlh sai ya rabu da wannan yarinyan....niiii......inah.... Haka ta dinga masifah har ta isah falon daddy... Ba tare da tayi masu ko sallama ba,tafara magana cike da amon murya,tana cewa" ni xaku yaudara ni xaku ha'inata,a matsayina ta uwa ga Aliyu Haydar shine har xaiyi aure batare da sani na ba,saboda munafurci ne,tohhh wlh daga yau bb xaman lafiya a cikin gidan an...kuma sai Aliyu ya saki wannan yarinyan... Tana gama fa'din haka ta juya fuuuuuu...ha'di da barin part din... Cike da tsoro meenash tace dad...." Katseata yy ha'di dacewa ki kwantar da hankalin ki bb abun da xai faru insha'allh... Haka meenash tayi shiru,inda '6arayi 'daya na zuciyan ta ke tunanin kar mom ta cutar da deejamah, don tasan halin mom sarai xata iyah aikata koma meye,indai akan abun da bataso ne... _____________________________ Sosai justice madina suke bin cike akan inda Aliyu Haydar yake da deejamah, amma har yanxu shiru kkji,don har yabxu ba'a samu wanda suka sani ba... 'Bangaren ko Aliyu Haydar ko fita wurin aiki bayason yi,don a yanxu har en aiki ya samun maw deejamah, da wanda xata rinka koya mata kwalliya dauri,wata kuma yanda xata kinga sarreafah abinci...wato mai koya mata girki,wasu kuma gyaran gida da dakin ta sukeyi. Sosai deejamah a kwana biyu ta chanja ta koma kaman wata irin wannan butter din,wanda kudi ya ratsasu,nan ko bb daya,yanayin jikine daku dan hutun data samu kwana biyu... Sosa ta chanja,inda da safe kallan kwalliyan shi da bsnne,haka rana ma,haka dare,don yanxu ba laifi tana saka kanan kaya...inda yake 'kara jan hankalin Aliyu Haydar, don yanxu kallon mata baiyi,don yace duk a mata bai ta'6a ganin mai kyaun deeja ba da juma test din ta...sam baya kaiwa yamma yake dawowa gidan sa,wanda soyayya a gaban kowa yake mawa dijaman...don shi bayajin kunya sai itane takejin masa... Duda tun daga ranar da yasadu da itah bai kara kusantan ta ba har yau,don yabari ta warke sosai,don kusan fyade yy mata a wannan rana... Zaune suke yana jan tada fira da zolayan da yasaba,don a kwanakin kullum so yake ya sadu da ita,amma ta ki yarda sai ta saka masa kuka,don a tunanin ta wahala xai bata irin na ranar farko...ba'a yake mata ha'di dacewa" tohhhh tun da kin kiyarda da mijin ae itah alkairy tace tana sona,don haka badamuwa Allah dai yakawo Alkhairy... Dariya ta sheke dashi,wanda ya bayyana siririn hushiryanta,sannan tace yanxu kuma ankoma ga Alkhairy Anbar gambo mai kulli ne...zaro ido yy ha'di da sa dariya yana mai cewa" au yanxu ashe har wata kk mun.tohhh nidai alkhairy nakeso tunda deeja batasona...sai Alkhairy taxo tamun duk abun da nake bukata... Abun ka ga kishi irin ta mata,nan deeja kishi ya rufets,inda lokaci guda ta mike daga kan jikin sa da take ta hau cewa" tohhh ni dai kadaina min maganan Alkhairy n nan,ina ruwana kaje can kaxo da itah mana...ba alkhairy ba ko sharri ne mai yadame ni da itah... Ganin kishi 'karara akan kwayan idon ta yasa shi kwashewa da dariya ha'di da cewa anyahh my queen ba kishi kkyi ba... Cire hannun shi tayi da yake wasa da yatsun ta tace" ni bb kishi neka ba,ina ruwana da itah... Dariya yy sannan yace" tohhh naji amma in ba kishi kkyi ba,nace Allah yabau Alkhairy kice Ameen... Shiru tayi takasa cewa Ameen din,sunan gashi dai addu'a yy amma sam bakin ta yakasa cewa Ameen... Dariya yaku yi hadi da 'daukanta cakkkk yayi cikin bedroom din sa da itah,don yau fitinan ta riga ta motso.... Kuka tanemi sama sa,amma yanda yake mata,don kaman xai mata kuka ya hau kashe mata jiki ta hanyar sakin mata kalamai,wanda lokaci daya takasa ce masa komai...don saboda yasamj ta amince kaman xai mata sijjada haka ya dinga mata... A haka yafara isar da bukatar sa,wanda lokaci 'daya yafara sarrafata yanda yakeso...sai da yaxo wurin dip point din ne tafara neman saka masa kuka, don sai alokacin ta tuno da wuyan da tasha,wancan karan...hamma Hydar da xafi fahhh...ni banaso...jin muryan ta na rawa tana shirin sa masa kuka yasa shi fara,lallashin ta ha'di da cewa" my queen a hankali xan maki... A haka ya shigeta a hankali,wanda dai daurewa kawai tayi,don a cewan ta bai da banbanci da ba baya.... Wannan kenan haka rayuwa ta cigaba da tafiya,wanda kullum son deeja na kara shiga cikin jikin sa,wanda yanxu son ta yaxama jinin kin shi... Fita zaiyi wajen aikin sa inda take tsaye tana faman masa aikin shagwa'6a acewanta bata son ya tafin,sosai ya tafi duniyan tunanin kallon ta,don gaba daya ta gama kashe masa jiki.ji yake kaman kar yatafi ya barta,rungumeta yy yana mai kissing din ta,wanda ganin abun na neman zarcewa yasa deejamah kwace jikin ta,hadi da masa dry,ganin yanda har yafara xama kalan tausayi,don sho yana da yawan bukata...murmushin dole yy ha'di da cewa" au shikenan...my queen tun da abun ma harda kwalele ne Ko matan... Dariya tayi sannan tace a dawo lafiya my miji.... Cikin sauri da mamaki yace" matan mai kk ce...maimaita naji.dariya tayi don takasa maimatawa saboda kunyar sa da takeji. Maganar da ta sauka akan kunnen sune ta sasu dakatawa daga maganan,wanda cikin daure fuska yake bin Basmah da kallo... Cike da takun isah ha'di da ta'6a baki ta nufo su,inda nan ta hau nuna su da yatsa tana mai cewa" hmmmm matan Aliyu Haydar ko....hmmm Aliyu manyan angwaye,ashe wannan kwailan ce amaryan taka,itace er Tarbiyan er mutunci ko...yayi kyau ngd da yaudara ta da kayi,amma kasani wlh Allah baxan rabu da kai ba,sai na rama abun da kayimun... Kallon ta baiyi ba,har ta juyaga deejamah, wanda tasaki baki tana mai Kallon basma,inda a zuciyan ta take tunanin waye wannan.... Heeehhhhh stupid get out from here....wai ke wace kalan karya ne Basma... Itadin da kk gani tafimun ke,tunda na aureta ban aureki ba.inbanda rashin xuciya mai ya kawoki ne mah... Cike da mamakin magan ganun sa tafara dariya n najin haushi,inda nan take tafara fadin maganganun banxa game da Aliyou Hydar dan har yanda suke sex sai da tafa'da... Wani wawan mari yayi mata,Don dama Aliyu badai zuciya ba...sai da yy mata mari sau biyu,sannan yakira securities ha,di da cewa su fitar masa da Basma daga gida... Itako deejamah tuni ta shige cikin falon ta,wanda da shiganta ta nufi bedroom din dakin ta....kasa dawo wa Aliyun yy,don bai taba jin kunyar deeja kaman na yau ba... Deeja kuwa tayi kuka har tagaji,don sam batasan Aliyu Haydar da wannan dabi'ar ba sai a yau... Wanda koda Aliyu yadawo da kyar yasamu ya shawo kanta ta hakura inda tabar mawa cikin ta... ______tafiya suke inda Aliyu ke sanye cikin shigarsa ta manyan kaya...wayo wata dakakkiyar shadda mai ruwan sky blue..inda deejamah ke sanye cikin wata less mai launin dark blue...sunyi matukar kyau don bakaramun da cewa da juna sukayi ba... Parking Aliyu yy cikin sauri,wanda deejamah tace" hamma Hydar ya katsa anan,har mun xo shopping mall 'din ne...? Kallon ta yy ha'di da kashe mata ido, sannan yace" my queen kinyi kyau..kinfi kowani rana kyau... Kallon sa tayi hadi da cewa" kai wannan magana haka tun da muka fito kakace mun haka,koda yau xamu ha'du da Alkhairy ne... Dariya hadi da shafa sajen sa, sannan cikkin dan sauri yace" amm bari naje na gayda aminin dad...kallon sa tayi ha'di da cewa" okay amma kayi sauri.... Murmushi yayi mata,wanda kafin yafice sai da yakama hannun ta ya manna mata kiss,sannan ya fice daga motan...hadi da nufahn inda yaga Alh.muhammad maccido.... Cike da girmamawa ya fara gishe da Alh. Maccido, wanda cike da farin cikin ganin dan nasa yake tambayansa ya iyalinsa,don yaji labrin auren nashi,sosai yy masa fada akan kulawa da hakkin mata akan miji, da hakkin miji akan mata...haka ya dinyi masa nasiha sosai akan ya kula da matansa sosai,sannan sukayi sallama... Bayan ya shiga motan ne deejamah ke tambayan shi,wai hammm yaushe xamuje naga momy ne,kullum sai kayita mun magan ta,amma ban ta'6a ganin ta ba... Shiru yy na en sakonni sannan yace" ki nason ganin momyn kenan... Tohhh ki shirya a satin nan xan kai wajen momy ki ganta.. Cike da murna tace" tohhh allah ya kaimu... Wani dan kararen shopping mall suka tsaya inda Aliyu Haydar yy parking... Cikin takun sa na isa ya fito wanda daka ganshi kaga tsayayyan namji,wanda ya amsa sunan sa namji...bude mata side din ta yy inda cike da nastuwa tasako kafan ta,wanda da kagani xakasan da hutu da kwanciyar hankali a wajennn.... Jakarta ya kar'6a wanda a hankali ya riko mata hannun sa daya kuma yana sakale da nata... Da shigansu wannan wurin kowa da kallon sha'awa yake binsu,don daka gansu basai anfada maba,zaka fahimci masoya ne na usullll....🤣🤣🤣 Haka sukayo siyyayr su sannan suka fito daga shopping mall din... Fitowansu kenan dai² sobreen xata wuce ta gaban wurin,wanda sanye take cikin wani irin xin bulen hijaab...wanda gaba daya ta chanja,da ka ganta kasan tana cikin wahalar rayuwa... Kallon² suka hauyi mawa juna...inda Aliyu Haydar yake tunanin an yahhh wannan sobreen ne kuwa,anya itace wanda yasani kuwa kodai wata ce ba ita ba...? Kallon sa sobreen tayi ha'di da "dan yin murmushi, inda ta juya ha'di da kallon deejamah. Wanda ita kanta deejamah kallon sobreen 'din take,tana mawa zuciyan ta tambayan wacece itah wannnan kuma...? " cike da manaki da ta'ajibi Aliyu yace" sobreen kece,mai yasame ki? Hauka ne dake...? Wani murmushi sobreen tayi wanda hausawa ke ce tafi kuka ciwo,sannan cike da 'dacin maganganun sa tafara cewa" yohhhh idan hauka ma ne dani ae bb abun da ya shafeka,tun da banxo niman magani wajenka ba,don haka koma me yasame ni naga bai shafeka,tun da inah da Allah, shi ne ya hallince ni,kuma shine mai jinkaina a kowani hali nake ciki,kuma kullum shi yake bani ba tare da ya gaxa ba...don haka ina da Allah to bb ruwanka dani,kok a wani hali ka gannni.. Ya mutsa fuska yy cike da wulakanci don ko a gyefen kwalar rigar sa bai damu da ganin sobreen din a haka ba... Waigawa sobreen tayi xuwa wajen da taga deejamah, cike da 'dan murmushi tace" kece matan Aliyu ko...! Hmmm ya sunan ki... Cikin sanyin murya dijamah tace" khadeeja. Wow suna mai da'di,tohhh nikuma sunana sobreen, ni tsohuwar budurwan sa ce,ina maki fatan Alkhairy... Sannan don Allah ina jawo hankalin ki akan hakuri, don in kayi shi xaki ci ribar rayuwan ki,kuma duk rintsi duk wuya kar ki sake kirabu da Aliyu, domun shigowa rayuwan shi da kkyi haskene,kin gyara masa tsarin rayuwa, don haka abu daya ne xaki 'dauka da shi,shine ha'kuri... Murmushi deejamah tayi ha'di da cewa" in Allah ya yarda... Nan sobreen tayi murmushi ha'di da shafa fuskan dijamah, sannan ta juya ga Aliyu Haydar tace" Aliyu matar naka kuma kyakykyawa ina sonta,sai kuma tace Ina maku fatan Alkhairy, tana fa'din haka ta juya ha'di da cigaba da tafiyan ta,bin ta kallo Aliyu yy wanda a ranshi yake tunanin mai yasamu sobreen ne,tabbas may be tana da cutar rashin hankali ne. Haka ya share ma zuciyan shi tunanin wata sobreen,inda ya bude mawa deejamah mota ta shige,shima ya xagaya ya shige side din shi,ya tada motan. Justice madina kuwa kullum gida babu xaman lafiya,don yanxu har meenash bata kallo,inda meenash sam bata damu da hakan ba,ganin abun da tau dauka baxai bille mata bane,yasata jan meenash a jiki,don tasan inda Aliyu Haydar yake da matar nasa... Koda ta tambayi meenash nan meenash tace itah sam bata san inda ya Hydar yake da matar sa ba...jin maganan nata yasa momy fada ta dafa,inda take shiga ba nan take fita ba,nan takuma yi mata rantsuwa akan sai Aliyu ya rabu da wannan yarinyan, don Basma ka'dai ta shirya kar'6a a matsayin suruka. Zaune Aliyu gaban momy wanda kafahn sa ke a tankwashe haka kansa a kasa. Cike da issa masifah take masa magana,wanda duk akan xancen dijamah ne,wanda daga 'karshe take cewa" umarni ne wannan nake baka ba shawara ba,kaje yanxu kasaki wannan yarinyan, in bahaka ba toh daga yau karka kara kirana da sunan uwa gareka... Jin maganan momy yasa cike da firgici ya 'dago kai ha'di da kallon ta na wannam lumsassun idon nasa,baki na rawa kuma cike da rudu yafara ceww" plz momy kiyi hakuri,wlh baxan iya rabuwa da deeja ba,Allah ne yasamun son ta,don haka momy don Allah kibarni nay....rufe mun baki,kaji dai mai nace maka,don haka bana bukatan wani dogon surutu tashi kafice mun daga 'daki.... Momy tace cike da masifah da bacin rai,da irin son datagani na deejamah a idon shi.... Cike da matsanan cin damuwa ya mike ha'di da fitowa daga 'dakin ta.wanda saboda tsaban tashin hankali har jiri yake gani,tayaya satin shi biyu da aure ana uku ace ya rabu da matar sa,gsky shi sam baxaya rabuda deejamah ba,don sonta a jinin sa yake...a haka ya nufi gidansa,wanda sam bai nuna mawa deejamah yana cikin wani hali ba,illah ma cigaba da kulawa da yake mata,ku ina xata yana manne da itah,don a yanxu har ma'aikatan gidan sun saba ganin hakan,don sunan masu girki na koya mata ne,amma tare suke koya,wanda su ma'aikatan kansu soyayyar tasu tana burgesu matuka... Zaune take aka cinyarsa yana sama ta fruit salad din dake a gansu a baki,inda itakuma take lumshe ido don da'di,don tun randa ya ta'6a bata taci shikenan take kaunar abun.... Da gangar ya kai ruwan salad din bakin ta,sai ya shige da spoon din duka bakin ta,wanda yasa gaba daya ruwan ya '6ata mata baki...aeko nan ya hau yima dariya,'dan daure fuska tayi ha'di da tashi daga jikinshi ta 'ko',karin mikewa,wanda yy saurin jawota ha'di da mannata da jikinsa,inda yakai bakin shi kan nata yafara lashe inda ta'6ata da ruwan salad din,a haka ya gangaro har kan bakin ta yafara lashewa,wanda da yakai cikin bakin nan ya cafko halshen ta ha'di da tsotsan ta cike da gwanewa.....ita ko dayake batasan wannan halin mai tan nasa sai tafara tureshi tana mai kokarin kwace bakin... Salatin da suka jiyo ne a bayansu yasa shi cikn wani irin yanayin mai cike da sha'awan ta ya saki bakin nata a hankali, yana mai kallon inda yajiyo salatin dakaman anyi mutuwa... Karo fito da ido yy ganin justice madina tsaye tana cika tana ficci,inda cike da 'dan kunya ya dan sosa kyeya ha'di fa cewa" momy sannu da xuwa,ga wuri ki xauna... Wani mugun kallo ata watsa masa,sannan cike da masifah tace ba zama na zoyi ba,kafini sanin abun da yakawoni,don haka maxa sallameta ta takama hanyar garin su........ Cike da matsanan cin tsoro da firgici yake kallon momy,wanda cikin da dakiya ya kalleta hadi da cewa" momy............. Wayyo hannu na,waiyo ido na....na gaji,kusha karatu lafiya.... Ina jin da'din Comment dinku gareni Allah yabar kauna...lov u all🥰 Maman teddy... [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* *_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_* *DIJAMAH 'YAR FULANI* Written by...: Aysha moh'd (Maman teddy...🧸) *Sadaukarwa ga:* Laila moh'd Aseem moh'd Hudair moh'd and... Bilal moh'd nasaudakar da wannan pagen gareku 'yan uwa rabin jiki,allah yabar mun ku....laila na pray for miji nagari,allah yakawo mana musha....🤩🤩🤩💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Episode 3️⃣2️⃣➖3️⃣3️⃣ ____________________________ *~continous~* Kallon ta yayi cikin wata irin murya mai cike da rikici yace" momy mai kika ce... Kallon banxa tayi masa,ha'di da wurga mawa dijamah kallon tsana,sannan cike da masifah tace " au sokake na maimaitama ka kenan...? Momyn Basma ne dake gyefen justice madina ta ta'6a baki ha'di da cewa" ae saifah kinyi ha'kuri hajiya madina, don an riga da anxauta maki 'da... Cikin jin 'dacin maganganun momyn Basma justice madina tace" okayyyy....cewa nayi yau nakeso kasaki wannan bagidajiyar...littafin hassenart bamalli,in banda aikin mallaka,ina kai ina wannan fullatanan dajin...?tohhh in anmallake ka ni nafi 'karfin kowani matsafi ne wlh...maxa amsa ta kadda da bairo ka rubuta mata saki,don wlh baxan ta'6a xama da wata suruka inba Basma ba...tana maganan tana ciro takarda da bairo daga cikin jakarta,niko nace justice manyah...😇😎 Dan gwarar masa tayi a gabansa,don Aliyu kasa ya xube yana mai bama momy baki,akan tayi ha'kuri shi baxai iyah rabuwa da matarsa ba... Wani tsawa justice madina ta daka mai,wanda har deejamah dake gyefe tana zubar da hawaye sai data firgita,inda momy cike da karajin murya ta hau cewa" wlh yau kasaki wannan yarinyan ko na 'daga ma nono... Wani 'dauke wuta yy,wanda dijamah dajin maganan momy yasata 'karasawa gaban momy ha'di da cewa" momy don Allah kiyi ha'kuri karki rabani da mijina,don Allah, wlh ko wa kk so ya aura xai aurah,amma karki rabumu... Cike dajin tsanar deejamah, momy ta hanka'data,wanda ganin dijamah tayi taga² xata fa'di ne yasa cikin sauri kuma cike da xafin nama Aliyu yakai hannun sa ha'di da riketa... Ganin haka yasa momyn Basma salati,tana mai fa'din hajiya madina, yau ninaga lalaci,wai yarinya karama kuma er cikin daji,amma tana abu kaman karuwan data fito daga yawon bariki...? Kuka deejamah tasa ganin yanda momyn Basma ke aibata ta,wanda cike dajin haushi momy tace"ae yau duk taxo karshe,sai taje tayi karuwancin da uban ta,Aliyu kai nake jira fah,ga bairo nan maxa rubuta mata sakin ta takoma gidan tsohon ta. Mom ne tacigaba da cewa" wae ma inbanda aikin asiri har takan wannan yarinyan ne xaka mari Basma...! Toh yau sai ka saketa ko na'daga maka nono.... Cike da ru'du kuma a durkushen da yake yafara rarrafawa har gaban justice madina.... Hannun sa ya 'dago ha'di da 'dorawa kan cinyarta inda bakin shi na rawa,idon sa lokaci daya ya ka'da daga fari xuwa jah,nan cike da makerkyatan murya ya fara cewa" don Allah mom kiyi ha'kuri,kar kice nasaki matata wlh inasonta,momy kitai maken kisamun albarka a cikin wannan...katse shi tayi cike da masifah da bada umarni tace" wlh yau indai ni na haifoka duniya sai ka saki wannan gayyan fitinan...don haka kafin na irga uku ka saketa.hawaye ne yafara xubowa daga kuncin sa,wanda momyn Basma ta tsaya tana kallon ikon Allah baki sake tana mamakin taurin rai irin na Aliyu Haydar amma yau akan wannan er kauyen rugar yake xubar da hawaye... Waigawa tayi inda deejamah ke a durkushe itama ta aikin kuka,wanda lokaci daya tafita hayyacin ta... Buda baki yayi xai magana...sai mom ta hau cewa...1,2 Jin haka yy saurin dafa mom ha'di da cewa" don Allah kiyi ha'kuri xanyi abun da kk ce,amma don Allah karki min baki... Jin haka yasa mom ta saki wata irin murmushin nasara,sannan tace" oyyah maxa rubuta,ta fa'di tana ajiye masa takarda da bairo a gaba,wanda cikin ganin duhu² jiri² yasa dau takardan hawaye yana mai kara xuba daga idon shi. Ganin Aliyu na shirin rubuta ta kardan sakin yasa deejamah takara banxama xuwa gaban momy tana kuka ha'di da rike hannun momy tana cewa" don Allah momy kiyi ha'kuri wlh Hamma na xai aureta amma don Allah karki sa yarabu dani na rokeki.... Tsaki mom tayi ha'di da kwace hannun ta tace ke matsa ki bani waje....maxa rubuta ina jiran ka,a hankali yafara rubutun ta hanyar dora bairon kan takardan... Deejamah ne taji cikin ta na wani mur'da mata,wanda lokaci daya taji wani irin axaba da bata ta'6aji ba yana ratsata,jin datayi wani abu na bin jikinta yasata sakin wani irin mahaukacin 'kara ha'di da sulalewa 'kasa. Cike da xafin nama Aliyu ya isa gareta,ha'di da fara girgixata,wanda lokaci daya idon ta yakame...ga jikin ta yasaki ko ina yadago a sake.bai tsaya bin na momy ba,wanda suka tsaya suka saki baki suna kallon ikon Allah... Sun gumana ta yayi ta hanyar daukan ta cakkk ha'di da nufahn parking space, cikin gaggawa yasata cikin mota inda mai gadi cikin sauri ya wage masa tanfatsetsen gate din gidan,wanda cikin sauri yafigi motan ha'di da barin cikin gidan ha'di da nufah da deejamah hospital.... Momy kuwa sakin baki tayi ha'di da xama kan kujera sharafff,wanda lokaci daya jikin ta yy sanyi kalau....don tana tsoron abun da xa'ace sunyi kisan kai... Ganin karaya a tare da justice madina yasa cike da makirci mom Basma tace" hajiya madina shin kinga abun da nagani kuwa...?batare da momy ta bata amsa ba ta cigaba da cewa" kaman fahhh wannan yarinyan juna biyu ne da itah,kai bawanda ya kai fulani iskanci,ace kaman suna rukon abun...anyah ma cikin Aliyu ne kuwa...? A hankali kuma cike da sanyin jiki momy tace" nagani wlh,kuma cikin Haydar ne a jikinta bana wani ba,don nasan halin fitinan Aliyu Haydar,ni yanxun bansan ya maxan yi ba wlh,toh ya xa'ayi na raba aure kuma gashi aikin gama yagama,dole dai mun ha'da xuri'a da itah...yanxun maiye mafita...? Momy tace ha'di da kallon momyn Basma da tacika tayi fahmmm,wanda a zuciyan ta take cewa " tabbas baxata iyah xuba mawa wannan arxiki na Aliyu ido ba,akan me wata can xata xo taci shi ba erta ba...inah sam baxai yuwu ba. Kallon justice madina tayi ha'di dacewa " kibar wani shirin sa Aliyu Haydar kashe wannan auren,koda xa'a rabasu tohhh kibari sai Basma ta shigo cikin gidan nan tukun,sai musan yanda xamuyi. Yanxu kisa Aliyu Haydar ya auri basma,ta hanyar ce masa yaxa'6a daya,ko rabuwa da deejamah ko kuma ya auri Basma... Manage with this plz..... Maman teddy.... [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* *_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_* *DIJAMAH 'YAR FULANI* Written by...: Aysha moh'd (Maman teddy...🧸) *Sadaukarwa ga:* Laila moh'd Aseem moh'd Hudair moh'd and... Bilal moh'd nasaudakar da wannan pagen gareku 'yan uwa rabin jiki,allah yabar mun ku....laila na pray for miji nagari,allah yakawo mana musha....🤩🤩🤩💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Episode 3️⃣4️⃣➖3️⃣5️⃣ ____________________________ ~*Continues*~ "Momyn Basma ne ta cigaba da cewa" wannan shine ka'dai mafitan da nake ganin mana,amma kiyi tunani kema...ta 'karke maganan tana mai kwantar mawa da justice madina kai,na irin makiran matan nan.. A sanyaye justice madina tace" hakan xa'ayi dole,don bamu da mafitan da ta wuce wannan... Shiru tayi,wanda a hankali take bin falon da kallo,wanda aka narka mai dukiya har ya gaji da kyau da walwali dakuma kayatuwa... Komai na falon mai launin blue and milk ne,wanda hakan yakuma 'kara haska ka dakin sosai,fa'din ko irin kyau da falon yy basai na fa'da ba... _(don kun san falon mai kudin novel..)_ Haka momy tayi ta bin komai da kallo,wanda ita kanta momyn basma ke mamakin arzi'kin da aka xuba mawa wannan bafullatanan dajin. Haka suka gama gyetsinin su,sannan suka fito ha'di da barin gidan,wanda mom kecike da ta'ajibin tayanda sam batasan Aliyun da wannan estate din ba.🤔 Mama hinde dake gyefe tana binsu da kallo,wanda duk abun da akayi a gaban idon ta ne,haka har fitan su,goge kwallan idon ta tayi,wanda zuciyan ta fal tausayin deejamah da Aliyu Haydar ne,nufah kitchen tayi tana mai tunanin halin da dijamah ke ciki,inda take addu'a n kar Allah yasa wani abu yasami deejamah, Allah ya tashi kafa'dun ta...don in wani abu yasameta batasan yanda mijin nata xaiyi ba. 'Bangaren Aliyu Haydar kuwa,da isan su Asibiti,cikin gaggawa nurses suka kar'6a deejamah,wanda cikin sauri wani babban likita da'ake kirar sa da doc.Aryan ya fara aikin sa cike da gonewa don daidaituwan tsayuwan numfashin ta... Wanda cikin ikon Allah ta farfa'do,inda nan sukayi mata allurai,inda ciki harda na bacci. Da fitansa Aliyu Haydar ya nufo sa,wanda kafin yace" masa wani abu tuni Aliyu yafara jero masa tambayoyi....doctor ya jikin matata,ta farfa'do...!!! Mai ya sameta...??? Murmushi doctor Aryan yy ha'di da cema Aliyu Alhmdllh mun samu nasarar daidai tuwan numfashin ta,but ka biyoni office nayi maka bayani. Hamdala Aliyu Haydar ya hauyi,wanda haka suka nufi office din doc. Aryaan. Da shigan su office din ta xauna akan kujeran dake pacing din na doctor Aryan din... A natse yafara magana ta hanyar cewa" kaman yanda na fa'da maka, ansamu nasara tohhh hakane,don matan ka tana dauke ma da cikin ka na tsawon wata 'daya da kwanaki,kuma Alhmdllh don bawani abu da yasami cikin dake jikin ta,sai dai tana cikin firgici sosai,wanda hakan xai iyah haifar mata da wata matsalan... Cike da farin cikin magan doc.Aryan yace" deejamah na dauke da gudan jini na kk nufi,kai masha'allh da wannan albishir doc.don haka na baka kujera. Cike da mamaki da kuma tsantsar farin ciki doc.Aryan yace na'am sir Aliyu...! Ka bani kujerar makka...bai basshi amsa ba,illah mikewa da yy yana kokarin barin office din don yaje yaduba habibty din sa... Gofiya doc.yakeyi wanda saboda kwararo gdy yakoma kaman bafade.... Koda ya shiga dakin da aka kwantar da deejamah xama yy akan kujeran dake gyefen gadon ta,wanda yayy shiru yana mai tsura mata ido,hannun sa ya kai ha'di da kamo nata hannun da yake sakale cikin drief... Kissing din hannun nata ya hauyi a hankali ha'di dayin magana kaman ta mai ra'da...ya fara cewa" my queen plz ki tashi,inason ganin kin bude mun idon ki,sai chan kuma ya shafa fudkan ta wanda tayi fiyau lokaci daya... A hankali ya cigaba da cewa" momy na neko,plz kiyi hakuri kiyafemun da ban sanar dake komai ba.... Yana cikin wannan surutun shi kadai ne,idon ta yafara rawa,alaman budewa...a hankali ta fara bude idon wanda ta sauke su akan na shi,kuka ne ya kwace mata,wanda ganin haka cikin sauri ya jawota jikin shi,ha'di da rungumeta tsam a jikin sa,lallashin ta yake sosai,wanda suna a haka sai ga wata nurse ta shigo...cike da sha'awan da burgewan halin data gansu take cewa ranka yada'de naxo duba ta ne sannan muyi bed making.... A hankali yara bata da jikin sa,wanda itama jin shigowar wannnan nursw ya sanyata yin shuru ta tsagaita da hawayen.... Nan wata nurse din karaso inda take ha'di da danyi mata tambayoyi game da lafiyar ta,sannan ta kamata ha'di da nufahn toilet da itah don ta gyara mata jikin ta,ta wanke ta.... Kafin su fito kuwa cikin sauri kuma cike da farin cikin farkawan dijamah ya mi'ke ha'di da barin dakin,don yasan xata bukaci wani abun... Haka bayan sun fito daga privacy wannan nurse tayi mata tambayoyi wanda tanayi tana shigar da report a wani ta karda... Bayan ta kammala ne tafita ha'di da nufahn office din doctor Aryan... Rufe ido dijamah tayi tana mai tunano abun da yafaru,inda nan take wasu zafafan hawaye yafara kwaranyo mata,tq da'de a haka,wanda tana jin motsi alaman shigowa tayi saurin goge hawayen kan fuskan nata. Dauke shigowa yy cike da murmushi ya 'karaso gaban ta,wanda bayansa mama hinde ne,dauke da basket wanda ta sha'karosa da abun cucuwa iri² .idon ta baisauka akan mama hinde ba,sai shi dayake 'karakowa gaban ta,fuskan shanu tayi masa,wanda da xaman sa yafara tambayan lafiyan jikin nata...? Kaman ba'ayi wani abu ba ta bishi da taji sauki...bin ta yy da kallo wanda nan ya fahimci chnajawan nata,wanda in baka santa da ba,ba xaka gane ta sauya ba... Sai asannna n taji muryan mama hinde na mata ya jiki...? Inda cikin sakin fuska ta amsata,haka yake ta faman yimata surutu ha'di da jawota jiki,amma yi matake kaman bada ita yake ba,kuma yanda take acting din sa baxaka ce wai da wani abu a ranta ba. Haka taci abuncin mama hinde sama² wanda Ganin taci abuncin yakuma kwantar masa da hankali... Duda yana cikin damuwa da yanayin nata. A ranar aka sallamesu suka koma gida,saboda Aliyun shi da kansa yace a sallamesu dayaji ta samu lafiya,saboda yafison ya kula da matan nasa da kansa... A haka dai koda suka koma gida fuskan deejamah bai saki ba,ita baxakace tana fushi ba,bakuma xakace haka take ba... Sosai abun yake tada masa da hankali, don yasan deejamah n sarai,a kwai surutu amma kuma ga wanda take ra'ayi haka badai kuma miskilanci ba.... ___________________________ A haka ma'aikatan gidan kowa ke xuwa gaisar d uwar dakin nasa,wanda Aliyu Haydar bai jirga daga inda take ba,sai da yaji kirar sallan magriba. Bayan ya tafi masallaci ne,da fitowansa kirar momy ya shigo masa, wanda da kaman baxai dauka ba kuma sai ya daga,inda cike da bada umarni tace yataho gida yanxun tana son ganin sa... Cike da fa'duwan gaba ya nufi gidan momy,wanda da shigowan sa mai gadin yahau masa kurarin da yaba...Alhajin Allah... Alhajin Allah barka da isowa....nan ya ware masa tanfatsetsen gate din gidan,inda Aliyu Haydar ya shigo da motar sa,wanda ko da mai gadin yaxo yana masa fadanci bai tsaya bin ta kansa ba,sai dai ya daga masa hannu ha'di da wucewa xuwa falon momy... Zaune yasa meta a falon fuska murtike wanda da'alama xuwansa take jira... A hankali ya 'karasa gaban ta,wanda cike da girmama wa ta uwa da 'da ya xube har 'kasa yana faman mata gaisuwa,ba tareda ta amsa gaisuwan nasa ba,ta fara jero masa dalilin kirar tasa,wanda dayaji maganan nata bai san lokacin da xufah ta hau tsiyaya masa ba... Cike da muryan masifa mom take cewa wannan umarni nece na baka ba shawara ba,nan da wasu en lokuta nakeson ayi bikin ka da Basma... Inkuma baxaka aureta ba tohh nan da en minti na nake son ganin takardan deeja a hannu na. Cikin sauri ya haucewa a'a mom xan aureta,basai kin rabani da deeja ba... Tsaki mom tayi ha'di da cewa" naji tashi kaficemun daga 'daki....a haka jiki bb kwari ya bar falon mom,wanda ko meenash bai tsaya nima ba,ya nufo hanyar gidan sa... Da shigan sa,yanufi part din deejamah, wanda take a zaune kan sallaya da'alama sallah ta idar.... Nufahn ta yy ha'di da kamo hannun ta yana mai tambayan lafiyan jikin ta, wanda yanda takoma ma'amala dashi fuska bb walwala tace" taji sauki... Ganin bb fuskan da xai kuma yimata magana yasa shi mi'ke wa ha'di da barin dakin yanufi nashi part din,don lokaci daya zazza'6i yake neman kamashi,bb abun dake damun sa irin yanda deejamah takoma,ga umarnin da mom ta bashi... Da shigansa dakin sa,zazza'6i ta rufeshi,wanda nab take ya nufi kan bed din sa ha'di da jan blanket ya rufe jikin sa dake rawar sanyi... Itako deejamah ta 'danyi mmkin rashin dawowan Aliyu Haydar duda fushi takeyi da shi,don bai ta'6a kwana a side din sa ba... Haka ta kwanta tana wannan tunanin har bacci tayi awon gaba da itah... Koda safe a haka tayi break fast bb shi,wanda bayan ta kammala ne, ta yanke shawarar nufahn bedroom din shi,don batajin ko da subahi ya tashi. A haka ta nufi part din shi,wanda da shiganta ta wuce bedroom din shi,don bata gan shi a falon ba. A kudundune ta hangoshi wanda basai ance maka ba,zaka fahimci bya lafiya... A natse ta karasa gaban sa,wanda a hankali ta bude baki cikin sanyin murya tace" an tashi lafy.... Jin ta kusa dashi yasa shi a hankali ya mika hannun shi kusa da nata ha'di da jawota kan bed din,ba tare da tayi masa musu ba,ta nufe shi,wanda da isan ta sunan bai da lafiya ne,amma sai da ya dadoga cakkk ha'di da 'dorata saman ruwan cikin sa,inda yafara shafa ko'ina a jikin ta..... Tohhh nan xan tsaya naga ruwan Comment dinku,innaji shiru kuma nayi maku ta en nefah difff....idan naji ruwan Comment kuma nan da anjima na samba'do maku wani pagen...... Asha karatu lafiya...💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Maman teddy.... [01/02 8:30 pm] Maman teddy🧸: *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊️* *_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_* *DIJAMAH 'YAR FULANI* Written by...: Aysha moh'd (Maman teddy...🧸) *Sadaukarwa ga:* Laila moh'd Aseem moh'd Hudair moh'd and... Bilal moh'd nasaudakar da wannan pagen gareku 'yan uwa rabin jiki,allah yabar mun ku....laila na pray for miji nagari,allah yakawo mana musha....🤩🤩🤩💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Episode 3️⃣6️⃣➖3️⃣7️⃣ ____________________________ A haka yana cigaba da shafa jikin ta kaman wata jaririya,wanda ya fara bin kowani sassa na jikin ta da wani irin hot kissing...ganin yanda yake kissing din ta,ga shikuma yana so ya lallasheta ne,amma bakin sa koya bu'de da sunan yayi mata mgn sai ya hau karkarwa, ha'di da jawo numfashin shi dakyar... Jin halin da yake ciki ga da kuma tuno da abubuwan da suka faru yasata fashe wa da wani irin kuka mai ban tausayi...baiyi yunkurin hanata kukan ba,don yafi son ma tayi kukan ko zuciyan xai mata sanyi,don bayason ganin ta cikin wannan halin... Haka tayi ta kukan ta,wanda shikuma yasa hannun sa yana 'dan bubbuga bayanta alaman lallashi ha'di da 'dan hura mata iska a kunnen ta.... Suna a haka har yaji tayi shiru wanda a hankali yafara jiyo saukan numfashin ta,wanda da alama bacci ne ya 'dauketa,gyara mata kwanciyar ta yy ha'di da kara manna ta da jikin sa,wanda shima bayan lokaci ka'dan bacci yy awon gaba dashi.... 'Bangaren justice madina kuwa da fitan Aliyu Haydar ta 'daga wayanta ha'di da kiran momyn Basma ha'di da shaida mata duk yanda sukayi da Aliyu Haydar, kuma ta 'karke maganan da cewa"don haka ki shirya bikin Basma na da sati buyu xuwa uku insha'allh... Cike da farin ciki momyn basma ke aukin mawa justice '6a'6atu akan tayi dai² da wannan matakin data 'dauka...inda suna cikin maganan meenash ta katse momyn nata da magana ta hanyar cewa" yanxu mom abun da kkyi kina mawa kanmu adaluci kuwa,mom gsky xaki shiga hakkin ya Hydar cox bayada ra'ayin auren mata biyu tun ba yau ba,kuma baya kaunar wata 'ya mace inba deeja ba,don haka mom ki barshi yy rayuwan auren sa cikin kwanciyar hankali da walwala da jin da'din rayuwa plzzzz.... Keehhhhh meenash rufemun baki daga nan,ni kk gaya ma banyi ma Aliyu Adalci ba....? Tohh dama nasan inda na ajiyeki,munafuka yohhh basman ce bakyaso ko...tohhh wlh indai ina raye sai Hydar ya aureta,kuma xaki gani....fice mun daga daki kafin na mi'ke. Mom ta fa'di cike da karaji... Kuka meenash tasa amaimakon tafita fa'dawa jikin momy tayi tana mai kankaneta tana kara sa wani sabon kukan... Cewa take plzzzz mom....plz..... Sai kuma takuma rushewa da kuka,wanda ganin er autan nata na irin wannan kukan yasa jikin justice madina mutuwa...wanda lokaci daya tausayin meenash da Hydar ya kamata,amma itah sam bata son deejamah... A hankali tafara lallashin meenash ha'di da cewa" meenash bafa nace Hydar yasaki deeja bane,a'a kema kanki inkkyi tunani xakiga sam bamuyi ma Basma adalci ba,shiyasa nace ya ha'da su duka ya aura,kinga munnu na dattako da halin girma... Shiru meenash tayi bata ce ma mom komai ba,wanda a hankali ta janye jikin ta daga na mom ha'di da ficewa daga falon.. Da ido mom ta bita,wanda a zuciyan ta take mai ba'kin cikin shanye mata 'ya'yan da akayi,don acewanta deejamah a siri tayi masu...kwafah tayi ha'di da mikewa ta nufi side din daddy... 🗯️🗯️🗯️🗯️ 'Bangaren Hydar kuwa tun da yafar ka yajiyo karfi,don gaba daya zazzabin ya tafi,inda a hankali ya mike ha'di da nufahn toilet ya dauro alwala ha'di da gabatar da sallah... Bayan yagama ne ya juyo ha'di da nufohn inda deejamah take a kwance wanda har xuwa yanxu bata farka ba. A hankali ya xauna gyefen ta ha'di da kura mata ido,wanda yaga gaba daya fuskan ta ta kumbura ga jan datayi idon ta ko sunan a rufe take,amma kumburun datayi sai da ta nuna abun ka da farar fata.... A hankali yakai hannun sa ha'di da dorawa akan gashin kanta mai laushin gske,wanda zuciyan shi tausayin deejamah ne falll,inda a ranshi yake cewa" xuwa nan da gobe xai kaita wurun ummah,ko hankalin ta yasamu natsuwa,duda sau daya ya ta'6a kaita gun umman nata. Yana cikin wannan tunani kenan yaji takira sunan shi...hammma".... Cikin sauri kuma ha'di da sakin mata murmushi wanda yakuma kayata shi da bayyana kwarjinin sa,ya kai hannu ha'di da shafa fuskan ta sannan yace" my queen kin tashi...? "Daga masa kai tayi alamar ehhhh,wanda cike da farin ciki da kuma kaunar deejamah n ya kai hannun ha'di da daukan ta cakkkk ya nufi toilet da itah... Da kanshi yayi mata wankan wanda yanayi mata yana fa'do mata kalamai masu kwantar da hankali, wanda itah dai tun da ta rufe ido bata bu'desu ba,don har yanxu kunyar Aliyu Haydar take... Shikuwa dariya yake yana mai 'karajin kaunar matan nashi,don yana son wannan kunyan nata,samm yanxu baya sha'awan mace mara kunya da tarbiyya... A haka yana mata wankan ne idon shi ya sauka kan dukiyar fulanin ta,wanda suka 'kara cika abun gwanin sha'awa,a hankali ya kai bakin shi kannnnnn....... Naji Comment dinku da addu'a r ku gareni,duda bansamu damar maku reply ba,saboda ayyuka da suka mun yawa, ina godiya sosai,Allah yabar mun ku....ya barmu tare.. Asha karatu lafiya.... Maman teddy✍🏻 [01/02 8:36 pm] Maman teddy🧸: *Dijamah 'yar fulani* *~Written by:~* Aysha moh'd (mmn teddy🧸) Episode3️⃣8️⃣➖3️⃣9️⃣ Bakin sa ya'dara dai² kan breast 'din ta yana mai tsotsawa kaman yasamu sweat...wanda hannun sa 'daya yakai yana mai lilaya dayan,rintse ido deejamah tayi,don hakan nayi mata zafi sosai....jin yanda yake tsotsan ta dakuma yanda yake jansu yasata cikin wani irin muryan wuya tace" hammmma daaaaa xafiiiiii....... Jin tana shirin saka masa rigima yasa shi,fara dai² ta natsuwansa ha'di da dai² ta numfashin sa da yake fita da sauri²..... Bayan ya samu komai ya 'dan lafa mai ne ya'karaka wanke mata jikin ta ha'di da na'de ta cikin towel kaman wata baby sannan ya 'dakko ta cakkk,wanda bai direta a ko inah ba sai a tsakiyan bed din ta.... A haka da kansa ya shiryata tsab wanda bayan yagama mata komai ne yakuma jawotai jikin shi,yana mai kuma manne mata,kai a wannan rana bai samu natsuwa ba sai da yasamu abun da yake so da itahhhh,wanda ya rinka mata komai cike da gwanewa kuma yanda xataji da'din abun...duda a hankali yake binta saboda yasan tana 'dauke da 'karamun ciki a jikin ta,don haka bai son abun da xaisa cikin nata yasamu matsala,don ba 'karamun 'doki yake da samun cikin nata ba.... Duk da ita batasan komai ba,shi yake ki'dan sa yake rawar shi.... Bayan tafiyan Aliyu Haydar momy tasamu daddy da maganar amincewan auren nashi da Basma,wanda sai da daddy yy 'dan shiru na some minute,sannan yace xaiyo kirar Aliyu Haydar don yaji ta bakin sa...haka momy ta shi fuska bb rahama a wurin mai gidan nata,don a cewanta tun da deejamah ta shigo rayuwar su komai ya chanja a cikin gidan nata,amma xatayi maganin ta,bari dai hakar su ta cimma ruwa.haka mom tashige part din ta,wanda da xaman ta kirar momyn Basma na shigowa daga cikin phone din ta. Bayan mom ta 'daga kirar ne ta shaida mawa momyn Basma komai yanda sukayi da daddy,sannan ta karke magana da asatin nan za'a xo maganar auren Basma.... Jin momyn Basma na wasu surutun nata yasa momy cike da wula'kanci tace" amm ina xuwa ina wani aiki ne yanxu....tana gama fadan haka kitttt ta kashe wayan.wanda momyn Basma ta tsaya tana bin wayan hannun ta da kallo,cike da takaicin wula'kancin da momy tayi mata,inda a zuciyan ta take tunanin kodai asirin da sukayi mata yafara sakin ta ne,nan kuma tace ae gobe ne xan koma gidan boka don haka xa'a kara 'dora wani akan na baya...kai kuma Aliyu wlh sai ka raina kanka,da hannun ka xaka rabu da wannan bagidajiyar bagullatanan.... Haka ta cigaba da magana wanda dai² Basma na shigowa falon...jawota momyn nata tayi xuwa jikinta ha'di da lallashin ta akan nan kusa ka'dan xata xama matar Aliyu Haydar.. Don haka ta kwantar da hankalin ta.inda anan momyn nata ke sanar da ita dukyaceda sukayi da justice madina, inda nan basma tasa ihun murna ha'di da tunanin Aliyu Haydar din a matsayin miijin ta,wanda kullum haka take mafarkin gani... _____________________________ 'Bangaren justice madina kuwa da katse wayan nata ne ta kira wayan Aliyu,ha'di da kara garga'din sa akan ko da daddy ya tambayeshi maganan amincewan shi na aurar basman indai ya musu bata yafemasa ba.... Kafin yy mata magana kittttt ta kashe wayan nata... Kaman ko momy tasan daddy xai kira Aliyun a kan maganan,inda ko haka akayi da yammacin ranar yayo kirar shi,wanda bai '6ata lokaci ba,don yasan kwanan xancen ya iso cikin gidan mahaifin nashi.... Da isowan shi yanufi falon daddy,inda ya tarar da momy da daddyn duka acikin falon.da ganin shi momy ta murtike fuska tana bunsa da kallon ka karyamun alkawari kai ma kaasani... Zubewa yy akan capet yana mai gaisar da iyayen nasa cike da girmamawa...wanda dadddy yakai hannu ha'di da shafa kan 'dan nasa,yana kuma mai amsa masa gaisuwan da tambayan sa kwanan iyalin nasa,sa'6anin momy data gumm tana aikin fuxga... Ba a wani '6ata lokaci ba daddy ya tambayesa kan maganan amincewan auren Basma da yy.... Inda nan take Aliyu Haydar gabansa ya fa'di a ranshi yana cewa" wai tayaya xai auri gantalalliya wanda tagama ba maxa jikin ta tun a waje,kuma da sanin sa ya aure ta...? Ganin yayi shiru ne yasa mom cewa" magana fah akemaka Hydar... A hankali ya kalli mahaifin nashi ha'di da cewa " ehhhh daddy ni na amince da hakan... Cikin girma daddy yace" tohhh Alhmdllh,shikenan nan da xuwa gobe nida Abban ka xamuje kan maganan auren naka...Allah yy maka albarka xaka iyah tafiya.. Ameen yace sannan ya tashi yafice daga gidan jikin sa bb kwari.... Haka a washe gari daddy da Abba sukaje maganan auren basma,wanda iyayen nata suka masu amsan girma,kuma ba a tsaya '6ata lokaci ba aka sanya auren nasu nan sati biyu masu xuwa,don acewan su duk a shirye suke.. Aliyu Haydar kuwa da wannan labarin ya iske masa bakaramun ba'kin ciki yy ba,wanda a haka nan ya ha'kura don a cewansa biyyayya xai mawa momy... A haka a cinye sati wanda kullum sai momy tace yaje su tattauna da Basma amma sam yaki xuwa,wanda ita kanta Basma n takirasa yafi akirga amma baya picking call din ta... Zaune Aliyu Haydar da deejamah wanda sam bata san ma meyake faruwa ba,don da itah da meenash basa da wani lbri akan auren Aliyu Haydar din. Kallon ta yy ha'di da manna mata kiss wanda fuskan sa bb walwala,don da kagansa xaka fahimci hakan..duda tagane bai da harka amma sam bata tambaye sa dalilin hakan ba.. Murmushi yy mata ganin irin kallon da take binsa da shi,sannan yace" my queen kin san meye...?ina son gaya maki wata magana ne. Murmushi tayi ha'di da tashi daga kwancen datake a jikin shi,sannan tace ina jinka hamma na... Shiru yy yana tunani,sai kuma ya tuna da cikin jikin ta da ya kwallafa rai akai ganin baison wani abu ya tada mata da hankali dakuma 'dan dake cikin ta yasa shi murmushi ha'di da lakutan kumatun ta sannan yace" kawai xan ce maki ne dama ina son mata ta...❤️ Jin maganan tasa ma sai yabata dariya, wanda ta dinga kyakyatawa shikuma ya tsaya yana bin ta dakallo wanda a ranshi yake addu'a n Allah yasa yakasance da shi da deejan sa haka,har karshen rayuwan su ya dinga faran ta mata ba ba'kan ta mata ba.... Tohhh '6angaren su Basma ko amarori tuni kawaye suka fara ciiki gida da dagi...wanda kawayen nata na kusa da nesa,don harda wanda bama a kasannan suke ba...niko nace abokan yawan gantalin ta kenann.... Sosai hayiya zaituna wato mahaifiyan Basma take shirye shirye,wanda tun ana sauran sati daya daddyn ta yadawo Adamawa....wanda gaba daya familyn shirye² suke bana wasa ba,sun shirya '6arnan dukiya,niko nace yooh dama 'ya 'daya tilo ae dole.... *Wacece Basmah* Basma ta kasance 'ya a wurun hajiya zaituna,kuma ita kenan mata gaba da baya har a wurin mahaifinta wanda yake da matsayin commissioner of police...wato Abubakar Adamu..... Najiyo ruwan Comment anjima kuji sabon posting..... Innaji ko shiru,aradun Allah nayi maku yaran fillon su deejamah ni hakannan xakuji ni diffff ta en nefah.....🤗🤗🤗🤗🤗🤗 Asha karatu lafy....💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 Maman teddy🧸 [01/02 8:36 pm] Maman teddy🧸: Typing.... *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION🖊️* _'Kungiya masu aiki da naxari da illimi...._ *Dijamah 'yar fulani* *Written by:* (Maman teddy🧸) Episode 4️⃣0️⃣➖4️⃣1️⃣ Dedicated to Nafee kaxaure....💘🤩 Wannan pagen naki ne ukhteey na...🥰 Kiyi yanda kk so dashi...🤗 ____________________________ *~Bismillahir rahmanur rahim...~* *Continues* Asalin sa wato Alh.Abubukar adamu ya kasance 'dan garin Adamawa ne,wanda ita kuma hajiya zaituna wata mahaifiyan Basma ta kasance 'yar garin kano...aure ya kawota nan Adamawa, inda Allah ya axurta ta 'ya 'daya tilo wato basma,bayan haihuwar basma ta haifah yara kusan uku amma basa xuwa da rai,wanda tun daga nan bata 'kara haihuwa ba,hauwan ya tsaya. Mahaifin basma irin wa'innan mutanen ne jajirtattu acikin gidan sa,wanda duk irin halinsa ba shi ya hana hjy.zaituna mallake shi ba. Don yanxu sai yanda tayi da shi,... Wannan kenan... ___________________________ A kwana a tashi bb wuya ga mai nisan kwana,ranaku na shu'dewa haka watanni na gudu,kaman yanda shekaru ke wucewa...💃🏻💃🏻💃🏻 A yau bikin Aliyu Haydar da Basma saura kwana biyu...wanda da kyar yaje wurin ta don ma matsawan su Abbas ne da Anwar dakuma yanda momy ke kokari in daga hankalin ta. Koda yaje gidan haka jikin momyn Basma har rawa yake tace" a shigo dashi sitting room 'din gidan,wanda yagaji da kayatuwa da abubuwan zamani da more rayuwa... Ya zauna bb da'dewa kenan shida Anwar da Abbas don tare suka iso gidan nasu,da shigowanta ta nufi Aliyu Haydar ha'di da sakin masu murmushi, inda Abbas cike da shakiyan ci ya hau mata kirari da Amarya...Amarya ta wajen Aliyu Haydar.... Murmushi tayi wanda shiko Aliyu kaman Abbas ya watsa masa wuta...shiko Anwar ganin harar da Aliyu Haydar ke watsamawa Abbas yasa shi gintse dariya... Itako kuwa har yau tananan da shigar banxan data saba,don ko a yau sanye take cikin shigarta na english wears... Wanda ya dameta 'damau gashi kowani sassa ta jikin ta juya shi take hadi takowa har gaban Aliyu Haydar... Batare da tabi takan su Abbas dake gurun ba,ta nufe shi ha'di da zama kan cinyar sa tana mai kokarin kai bakinta don tayi kissing din shi. Wani wawan tsawa ya daka mata ha'di da ce mata ta sauka masa daga jiki... Itako cike da mamaki take kallon shi,don bata kawo kin da yake mata yakai hakan ba...kwalla ne ya ciko mata ido,wanda lokaci daya hawaye yafara bin kuncin ta...ganin irin wula'kancin da Aliyu Haydar yy mawa Basma yasa Anwar da Abbas ce masa haba Aliyu wannan ae bai kamata ba,inda Abbas da yake tantiri ne yace" haba saura kwana nawa ne 'daurin auren, ai kaman gobe ne,tohh maiye don ta zauna a jikin ka.... Mtsssswwtttt tsaki Aliyu yy ha'di da mikewa yana mai ce masu,ku tambaye ta abun da xata bukata kubata,inkun gama ina jiran ku daga waje... Bai tsaya jin mai xasu ce ba,ya fita daga falon yana jin wani irin xafi daga zuciyan shi... Amaimakon ma yajira su kaman yanda yace masu sai kawai daga shigansa motan ya tada ha'di da yowa gidan sa,don a halinda yake ciki bb mai sanyaya masa ransa inba nurul kallbeen sa ba.... Zaune yasame ta suna hira da mama hinde,wanda duka dai firan ya tattara ga kauyen su mama hinden ne,ta take bata lbrn yanayin tsarin kauyen nasu,sosai take dariya...wanda shigowan Aliyu mama hinde ta hau masa barka da dawowa,bai kalle su ba ya amsa mata ha'di da nufahn side din deejamah... Wanda yy ne don ta fahimci yana bukatan ganin ta,duda tasan da hakan amma sai ta cigaba da firan ta da mama hinde...wanda mama hinde ganin bata tashi tabi mijin nata ba tayi saurin cewa" deeja ba Alhj. Bane ya dawo,maxa ki tashi kije wurun sa,don naga kaman da damuwa a tare da shi... Shiru mama hinde tayi,don sai a lokacin taga wawtan ta nacewa da damuwa a tare dashi... My deejamah tayi ha'di da mike tana mai ce mawa mama hinde ayi mata fatan doya don shi take jin sha...tohhh mama hinde tace" ha'di da nufahn kitchen don ta sanar ma rabi... A bedroom din ta tasame shi ya na zane kan super cushine din dake bedroom din,xama tayi gyefen sa tana mai cewa" hamma kasan kwana biyu dik ban jin da'di..? Cikin sauri ya kallo ta ha'di da 'darata kan jikin sa yana mai cewa" maiya ke damunki baki da lafy ne...? 'Dan turo baki tayi ha'di da cewa" a'a kawai dai na laru da akwai abun dake damun ka ne,kuma bakason gaya mun... Murmushi yy ha'di da cewa" a'a deeja na banason hankalin ki ya tashi ne,kullum burina nagan ki cikin farin ciki... Ture hannun sa tayi ha'di da kauda kanta dayake 'ko'karin ha'dawa da nashi,sannan ta hau cewa" ni wannan ba kwantar mun da hankli kkyi ba...kawai damuwanka damuwanka ne kai ka'dai,nawa damuwan kuma mu biyu...e'immm gsky ni dai kafa'damun ko hankali na xai kwanta... 'Dara kansa yy akan saman cushine din, yana mai tsotsan labban sa na kasa,jan sajen fuskan sa tayi wanda sai da ya rintse ido don azaba,sannan tace don Allah ka gayamun ni baxan damu ba koma meye... A hankali yajawota jikin shi ha'di da rungumeta ta tsam dayima mata rumfa da faffa'dan 'kirjin shi, sannan cikin raunanniyan murya yafa sanar mata da yanda sukayi da momy..dakuma auren nasu da Basama.ya karke maganar da cewa" plz my queen kada ki tada hankalin ki,kinga ina son ki sosai,inkika shiga wata damuwa xanshiga wanda tafi naki ne ma... Murmushi tayi cike da rashin sanin maiye ma kishiyan tace" hmmm"ummm.tohh wannan ne dama yake 'daga maka hankli hamma na,tohhh ka kwantar da hankalin ka,ni indai ni ce wlhh nafison kabi umarnin momy,Allah ya kawota lafy... Kasa mata magana yy duda yasan yarinta ne ke 'dawayniyya da ita,amma yaji da'din yanda bata 'daga hankalin ta ba... Ha'de bakin shi da nata yy wuri 'daya yana kissing din ta,wanda ganin haka ita kuma ita agsky fatan doyan ta takejin sha,yasata fara 'ko'karin kwace bakin ta,amma amaimakon yasakin mata bakin ma,sai ya kara rikewa gamm,ha'di da laluben harshen ta,wanda da yakama ya hau wani tsotsan sa kaman yasamu alawa🍭 Tun tana mutsu² har ta gaji jikinta ya saki,nan ya 'dauketa tsamm ha'di da nufahn kan bed...ganin haka cike da tsoro tace" hamma fah bani da lafy.... Bu'de baki yy xai mata magana amma kuma sai yakasa saboda yanda yakeji kaman numfashin shi xai'dauke,shi kanshi yarasa mai yasa sam baya gajiya da saduwa da deejamahn tashi,wanda kullum tana cikin ruwan gashi,don ma tana da dauriya,amna du da haka wataran infitinan tasa ya isheta sai ta saka masa kuka sannan yake rabuwa da itah,badan ya gamsu ba... Ganin yakasa mgn yasa shi saurin fara bin jikin ta da hott kissing... Dako yaxo dai² kan dukiyar fulanin ta nan ya kai hannu ha'di da saka 'daya a baki dayan kuma yana matsawa wanda hakan yasa deejamah takejin wani irin azaba na ziyarta kowani sassa na jikin ta...kuka tasa ha'di da 'kokarin kwace jikin ta daga nashi...amma takasa hakan jin irin gurnanin da yake yi kaman na xaki yasata tsorata sosai don tasan yau xata sha wuya a hannun hamman nata,wani karfi ne yaxo mata ha'di da tureshi ta mi'ke da sauri ha'di da sauka daga kan bed din,tana wara² n kayan daxata saka. Wani gurnani ya kefitarwa wanda numfashin keyi kaman xai 'dauke kasa mata magana yy inda yakoma ya kifah kai akan filo yana mai tukurkusu anan wajen.ganin tana shirin fice wa ne yasa shi dago rinan nun idon shi ha'di da girgixa mata kai,alamun kar ta tafi barshi,bude baki yy xaiyi magana sai kuma yakasa ya kwantar da kanshi kan gadon yana juyawa don shi ka'dai yasan halin da yake ciki,ganin irin halin da yake ciki yasa zuciyan ta tsinkewa,wanda nan take mace da rauni ta nufeshi ha'di da 'dago shi ganin yana numfashin shi na shirin barin jikin sa, ga idon sa daya kankance...kuka tasa ha'di da cewa" hamma gani don Allah ka tashi kaji,na yarda baxan gujeka ba... Jin dumin jikin ta kusa dashi yasa shi cikin sauri ya jawota ha'di da kwanciya jikin ta yana bimata kaman wani mayun wacin xakin da yasamu nama... Sosai yake romancing din ta kan yafada duniyarrrr...... Wanda da jinshi ya saka mata 🍌 kuwa sai da ta dauke numfashi, don axaba,amma a haka ta dinga daurewa,don Aliyu Haydar lamarin nashi sai da dauriyya.... Ba'karamun wuya tasha ba a wannan rana,amma haka ta dinga daurewa don ta faran ta ran shi, wanda bayan komai ya lafamasa me yasamu 'dan gamsuwa ya 'dago kansa ha'di da cewa" my queen kin gaji ko...? Murmushi kawai tayi masa ha'di da girgixa masa kai alaman a'a.... Murmushi yayi mata ganin ta girgixa masa kai,nan ya kuma rungumeta kamm,ha'di da fada mata kalami masu sanyaya zuciya...sannan yace" na gamsu ah haka my queen na gode sosai Allah yy maki albarka... Kasa bashi amsa tayi sai dai murmushin da tayi masa... Tsam ya mike ha'di da daukan ta suka nufi toilet,wanda a ciki ma haka suka sha soyyayar su sannan suka fito,bayan fitowansu ne suka shirya tsaff dasu cikin shigar su ta english wears, wanda bakaramun kyau yy mawa deejamah ba,abun ka ga mace mai diri da shape,komai yaji masha'allh.... Niko nace shiyasa take rikirkita Aliyu Haydar din... Ganin irin kallon dayake mata ne yasata fafuwan gaba,don tasan halin sa yanxu sai su kuma komawa ruwa....turo masa baki tayi tana en kunkunai,wanda yasa shi fahimtan dalilin nata na hakan,nan ya hau mata murmushi ha'di da cewa" ae baxan 'kara ba sai xuwa anjima... Jin yace xuwa anjima yasata saurin dago kai tana kallon shi,wanda shikuma ganin ta xaro ido cike da tsoron maganan tasa ya kuma sakar mata murmushi ha'di da kanne mata ido... Bude baki tayi xatai magana sai jin muryan meenash sukayi daga falo ta kwala kirar Amarya na.....deeja Amarya na kina ina fito ga angon ki ya dawo.... Banyarda a fitar mun da littafi ba,domun ta kudi ce,gamai bukata xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 duka ta wannan numbern... 08081202932./09137393680. Asha karatu lafy VIP...💃🏻💃🏻💃🏻 Maman teddy...🧸 [01/02 8:36 pm] Maman teddy🧸: *Typing..........* *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION🖊️* _'Kungiya masu aiki da naxari da ilimi..._ 🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻 *Dijamah 'yar fulani* 🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻🗻 *Written by...:* *Maman teddy🧸* *DEDICATION* ~dedicated to my sweat Laila son so fasabilillah💔❤️~ Episode 4️⃣2️⃣➖4️⃣3️⃣ Labrina 'kir'kirarrene banyi shi don cin xarafin wani ko wata ba,illah don in fadakar nisha'danta,na kuma wa'axantar.kuma ban yarda a juyamun labarin ta kowani siga ba.yin hakan kuskurene babba.... ******************** *In the name of Allah🤲🏻* _____________________________ *~Continues~* Jin muryan meenash yasata sakin murmushi tana kallon shi,kallon ae sai kayin nagani tun da dai meenash yau taxo gidan... Murmushi yy ha'di da bude baki xaiyi ta magana,sai kuma tayi saurin ficewa daga dakin don bama ta son jin wani abu daga bakin shi... Rungume juna sukayi da isan ta falon,ha'di da fara mawa meenash kumfan bakin yau she rabon ta da xuwa gidan...!!! Meenash ne cike da gulma da jin haushi ta jawo hannun deejamah ha'di da cewa" deeja wai kinji ya Aliyu mom tasaka shi dole sai ya auri basma,kuma wai shi sai ya Amince da hakan... Meenash ta 'karke maganan ha'di da dauke wani nannauyan numfashi,don ita sai ayau da biki ya matso gab take jin labarin. Murmushi deejamah tayi,wanda da bu'de bakin ta xatayi magana sai muryan Aliyu Haydar ta katsesu yana cewa" keee meenash mai yakawoki gulma ko mene...? Jin muryan Aliyun yasa gaban ta fa'duwa,don sam bata san dashi a gidan ba. Saurin kallo inda taji muryan shi tayi,ha'di da saurin cewa"lahhh ya Hydar ashe kana nan...nan ta hau gaishe shi,wanda bai tsaya bata amsa ba sai ma ce mata yy,ohhhhh su mhiss meenash anxo ayo xiga asani a uku kenan da deeja na ko...? Dariya duk sukayi inda meenash cike da kunyar ce mata mhiss meenash da yy tace" ya Hydar a'inah kasan wannan sunan mhiss meenash....dariya duka suka sa,inda deejamah tace " tohhh ba hakan bane,ae ke kkce sunan ki haka.waigawa inda Aliyu yake deejamah tayi ha'di da cewa" wai hamma Hydar bama minal ba,a"a sai dai ace meenash.... Dariya duka suka 'kara sawa,wanda duka suka samu wuri suka zauna,inda meenash takuma cewa" ohhh na lura yau dai sai tsatstsagata kukeyi acikin gidan nan....wannan mom tajiyo mu ae sai tayi mun darya...ni ina can ina fitina ashe wanda nakeyi don ita,tuni ya Hydar ya rufe bakin ta da da'din baki... Murmushi Aliyu yy ha'di da kauda maganan da cewa" yasu kwanan su mom da daddy? Nan Meenash ta bashi amsa da lfyn su qlau.... Haka suka cigaba da firan su cike da farin ciki da kwanciyar hankali. Shirye² sosai ake tayi ta '6angaren Basma... Wanda hajiya zaituna taje wurin bokaye bb adadi,don dataje gurun wannan xata biya wajen wancan...wanda a haka har biki ya kuma matsowa don ana daffff.....'6angaren kayan funitures da room decoration kuwa duka ba a 'kasan na aka dauko suba... Wanda Aliyu Haydar yy 'ko'karin cewa Basma ta xauna a daya daga gidajensa na nan adamawan ba inda deejamah take ba,nan mom cike da nuna fushin ta ce samm bata yarda ba,ae gida 'daya xasu xauna,don taga part uku ne ma a falon...ba yanda ransa yasoba ya amince da yanda mom tace....wanda bangaren Basma kuwa tun daga wannan rana da Aliyu Haydar yaxo yy mata wannan tijara bata kara saka shi a idon ta ba,wanda kullum da son ganin sa da kewansa take... A ranar juma'a 1/2/2011 dubban nan mutane manya kusoshin gomnati 'yan kasuwa da sauran garuruwa dama sauran kasashe suka shaida 'daurin auren Aliyu Haydar da Basma...inda lokaci 'kan'kani aka watsa shi ta hayar sadarwa facebook ne i.g, bbc da sauran hayar sadarwa...don haka xaune deejamah take wanda take sanye cikin shigarta ta alfarma,wanda inka santa abaya tohh yanxu sam baxaka gane ta ba don inba ance maka deejamah bace wane kai kace kagane ta,don Aliyu na sakin ma flawern sa ruwa yanda yaka mata...💐☔ Xaune take cikin wata dakakkiyan boyal less wanda yy masifar kama jikinta,don yakuma bayyana tsadar sa dakuma kyaunsa a jikin nata...wanda yake dauke da launin maroon...ga stones da akayi masa aikin sa tun daga farko har kasa,irin yunwan dayake damun ta kwana biyu ne yake damunta,wanda ita kanta take mamakin irin saurin jin yunwan da takeyi a kwana biyun nan, nan cikin sauri ta nufo falon nata wanda yagaji da kayatuwa ha'di zauna akan 'daya daga cikin royals cushines 'din dake kewaye a tsakinyar falon,kiran rabee ta hauyi don saboda yunwa har jiri ne ke 'dibar ta,cikin sauri rabee ta iso falon ha'di da amsa kiran nata...wanda cike da girmamawa rabee ta iso gareta ha'di da xubewa har 'kasa tana mai cewa" gani hajiya... A hankali ta kalli rabee sannan tace" rabi da'allah babu wani abu da xan samu na 'danci yanzu...? Dajin maganar nata yasa rabee cikin sauri tace" ehhh hajiya a kwai bari na shirya maki a dirning...nufahn dirning area rabee tayi,batare da tajira jin mai deejamah xata ce ba. Inda deejamah ta mai da hankalin ta kan dan'kareren plasman dake ma'kale a bangon falon... Idon ta ne ya hasko mata taron 'daurin auren Aliyu Haydar da dubban mutane wasu daga garuruwa wasu madaga 'kasashe,inda nan aka hau gabatar da 'daurin auren nasu. Cikin sauri ta mi'ke ha'di da nufan part din Aliyu Haydar wanda yake can a kwance abun shi,kaman ba Auren shi akeyi ba... Da shigan tane ta hangoshi kwance a tsakiyan bed 'din shi,wanda lokaci 'daya ta 'daure fuska don a yanxu har ta fara gajiya da lalla'6ashi da takeyi,amma sai da'da narkewa yake mata.... Karamun tsaki taja a cikin zuciyan ta, inda a natse cike da turo baki ta nufe shi... Zama tayi gyefen shi,tana cewa" hamma katashi yanzu fahhh har an 'daura auren kuma baka nan a wajen,wannan ae bai dace ba... A maimakon ya bata amsa sai ma yana 'ko'karin jawota gareshi,janye hannun ta tayi ha'di dacewa haba hamma na wannan fa babu kyau,nidai ka tashi kashirya ka tafi,maganan ta ne ya katse sakamakon 'karar da wayan shi ta 'dauka lokaci guda...shiru tayi tana mai bin screen din wayan da kallo,wanda sunan Abbas ya bayyana...juyar da kansa yy gyefe guda yana mai tunano maganan deeja wai an daura auren sa da Basma,wani haushi ne da ba'kin ciki ya rufeshi wanda lokaci 'daya ya 'karajin tsanar Basma a cikin zuciyan shi. Ganin ya juya kai yasa deejamah cewa" don Allah hamna Hydar ka tashi.ganin xata dameshi da magiya kuma baxata biyamasa bu'katan sa ba,yasa shi cikin irin wata rikitacciyar murya yace" ni indai baxaki yarda ba,tohh nikuma bb inda xani,kawai fahhh baxan da'de ba wlh...kuma baxan bari ki wahala ba kaman na jiya ba. Banxa tayi mai,ganin haka yasa shi juyawa yana 'ko'karin jan blanket, wanda ganin haka yasa deejamah kai hannun ta ha'di da kama bargon... Murmushi yasaki don a yanxu bai da abun da xai faranta masa rai in banda yaga deejamah n a kusa dashi,a hankali ya jawota ha'di da rufa masu blanket... A wannan rana sai da yy abun sa san ransa,wanda duk in deejamah tace " ya mi'ke ya shirya,sai yace" ta dame shi ko baxaije ba,don shi sai yasamu gamsuwa tukunna....haka ya dinga abun sa kaman bai gajiya,don sai dai ya rabu da itah ganin xata wahala da shi sosai,amma badon yagaji da shan da'din ta ba....kaman yanda yake cewa" don yace samm bai ta'6a samun macen dayake so kaman deejan na shi ba,komai nata na daban ne... Sai da ya kwashi garanshi san ran shi,sannan don kansa ya mi'ke ha'di da nufahn toilet...bayan ya ha'da masu ruwan wanka ne yafito ha'di da 'ko'karin daukan deejamah, nan tayi saurin cewa" a'a nidai ka shirya,in kafito na shiga.... Haka badon yaso ba yanufi toilet,wanda da shigar shi tayi saurin mi'kewa ha'di da nufahn nata bedroom din... Bayan tayi wanka ne ta tsabtace jiikin ta,nan ta yo wani sabon wankan wanda yafi ta 'daxu don sosai mima ta gyarata,tafito kaman itace amaryan. Komawa tayi falon ta zauna suna 'dan ta'6a fira da sauran ma'aikatan gidan mata,wanda in suna tare ka 'dauka 'kawayene sai kaji yanayin yanda suke mata mgn ne xaka fahimci itace hajiyan ta su...🤩 'Kamshin turaren shi ne yafara sanar masu da isowanshi,wanda kowa ta da'da gyara zama don jiran isowan shi.... Sanye yake cikin wata irin garnarniyyan shaddda gexna wanda ta ansa sunan ta,mai ruwan sararin samaniya,( sky blue) wanda ya zauna yy masa aikin data amshe jikin shi,wato babban riga sosai yafito a yaron sa mai tashen ku'di daji da isa da ixxah,(dolars...) cikin sauri ma'aikatan suka hau kawo masa gaisuwan su ha'di da '6acewa daga falon.wanda da fitan su ya taka har gaban deejamah wanda sai a yanxu taji wani iri,wai yau hamman nata ne yy aure...cike da danne kishin ta tace" hamma kaganka kuwa,yau kayi mun kyau sosai kafito a cikakken ango... Murmushi yy ha'di da manna mata kiss a kan tattausan la'6'6an ta sannan yace" da gaske my queen...? Murmushin ita tayi masa ha'di da cewa" allah kuwa,don yau kafi kowani rana kyau.🥰 Bude baki yy xaiyi maga dai² kiran Anwar na shigowa,don ana can ana ware² n neman ango,wanda en gulma da tsegumi har sun fara baxa kolin su. Ganin ya'ki dagawa ne don shi samm bai son ganin yarabu da deejan nashi,nan deejamah tace masa"hamna ka tafi mana,kila fahh neman ka akeyi. Murmushi yy ha'di da cewa" ni banagajiya da kallon ki ne,kin fimun ko wacce rana kyau my angel.ganin yana yoo mata xuba kuma data son hali in yafara mata sai su '6ata a wanni yasata cikin sauri cewa"ni kaga na mi'ke na baka wuri hamma, don na lura ba fitan nan xakayi ba. Ganin ta nufi side din nata ne yasa shi dariya ha'di da mikewa ya nufi parking space... Koda ya isah wurun daurin auren yasha fa'da wajen abokannan shi,masu yabon deejamah nayi masu xagi nayi,don wasu ma har cewa suke kai wannan masha'allh, ace yarinya 'karama tana juya mutum yakoma kaman mutum mutumi saboda gigitashi da takeyi,wai dolars meye sirrin..? Bai basu amsa ba,illah kau da kai da yy yana mai bin su da murmushi... Wanda nan take su Anwar suka hau Angon na deeja ne.....hmmm Na deeja bada kanka a sare kaje gida kace yafa'di...haka dai suka dinga shikiyancin su suna dariya... Wanda daganan suka wuce wajen da suka shirya don ta najer da tasu event 'din. A wannan rana Basma ta tsin ci kanta cikin wani irin farin ciki musamman da aka tabbatar mata da 'daurin auren ta da Aliyu Haydar... Wanda event sun shirya shi yafi akirga...wanda ciki kuwa harda dinner,wanda ba'a gabatar ba sai da aka kai Amarya gidan mijin ta,wanda babban falon su duka 'daya ne,sai dai part din kowa da ban...tun da dangin Basma suka shigo cikin gidan suke bu'da ha'di da habaice² inda wasun su suke kisaka kafanki ko inah da bisimillah,don kin san fulani da mugun ta,wata ce mai irin bakin nan tayi saurin amshewa da cewa" ae munan da aka ganmu mun sha li'ilafi bb sharrin wani mahaluki da xai tasiri a jikin mu... Jin irin habaicin da suka fara da shigowan su,wanda sunan tana falon ta ne,amma sai da tajiyo su yasata nufahn bedroom din ta ha'di da 'dauro alwala don ta gabatar da sallahn isha'i. Bayan sun gama habaicin sune,an gama mawa amarya fanfo,inda bayan en mintoci suka fara shirye² n tafiya dinner, Basma ko irin zinaran da kwalliya n da aka sha samm ba'a magana,don ba'karamun a zaban kyau tayi ba,wannan 'katon bakin nan kuwa duka ya shige. Haka motoci suka kwashe su xuwa hotel din da xasuyi dinner. Wanda kamin kace kobo tuni en uwa da abokan arxi'ki sun cika....wanda tuni kowa ya gama halarta sai ango da bb shi,tun ana san ran ganin sa har aka soma cirewa,wanda Basma ko ganin bb Aliyu Haydar ba'alaman shi yasata 'daga hunnu ha'di da kama kai tana ihuu... Wanda ganin haka yasa tuni akayi saurin kamata ha'di da nufo da ita gidan mijin ta....sosai aka dinga bata baki da ha'kuri,inda sosai abokan Aliyu Haydar suka toxarta a wajen,don ba'karamun wula'kanta su kayi ba. Yayin da justice madina labarin na isar ta,ta daga wayarta cike da masifah dajin haushin abun da Aliyu Haydar yy a wajen taro mutanen.....amma cikin rashin sa'a ta samu wayar tasa a kashe...tsaki taja tana cigaba da banbami..wanda meenash dake gyefe tajiyo da'din sosai abun da Hydar yy mawa dangin basman da ma ita kanta basman... Sosai taji da'din hakan,wanda ko a fuska ta ta gaxa '6oyewa.mom kuwa ganin farin ciki a fuskan meenash yasata hurhurga mata harara... _____________________________ Aliyu Haydar kuwa bai shigo gidan ba sai can tsakiyan dare,wanda dashigowan shi,kaman a kunnen Basma don sam ta gaxa bacci,shi ka'dai Aliyun takeson gani,duda tana fushin shi da laifin da yayi mata... Kara lelaye jikin ta tayi da mayukan datasan yafison su da turaruka masu da'din 'kamshi... Wanda dama tuni ta yakice wa'innan kayan dake jikin ta tasa wasu irin damanmun kaya masu jawo hankali da tada sha'awa( segxy dresa💋💋) Shikuwa da shigowansa bai nufi 'dakin shiba sai na deejamah, wanda tuni tayi bacci,da shigar sa yanufeta ha'di da xama gyfenta yana mai 'dora kanta bisa kan kafan sa,a hankali yakai hannun sa ha'di da cudawa cikin gashin ta,wanda yake da taushi da tsantsi,jin irin kamshi n dake fitowa daga kan nata ne yasa shi kai hancin shi yana shakan kamshin nata... Wanda nan yafara motsashi sosai,hannun shi yakai xuwa cikin sleeping dress din ta,ha'di da dorasu kan dukiyan fulanin ta yana me fara wasa dasu,wanda lokaci guda idon shi yaka'da na tsantsan sha'awan matar nasa. Cikin bacci ne taji kaman ana shafata,amma kuma sai ta cigaba da baccin ta,wanda jin abun na 'kara gaba ne yasa ta cikin bacci ta bu'de idin ta,wanda da saukan sa kan nashi,nan tayi sauri mi'ke wa daga jikin shi tana mai kare masa kallon mamaki... Cikin wata irin muryan bukatan ta yace" plzzzz my queen sau 'daya kawai.... Cike da mamaki fall a kan fuskan ta,tace " tabdijammm allah hamna ka tashi kafita konayi maka ihunnn kwarto,kowa ya xo yaganka... Cike da zafin maganan nata yace " deeja nifah mijin ki ne ba kwarto ba,don nace hakkina nake bukata sai kice mun haka...? Kallon sa tayi duda taji bb da'di abun da tace masa,amma sai ta cigaba da magana cikin rashin nuna nadama tafara cewa"hamma yau fahh kayo aure ae yanxu banice zan baka hankin ka ba,amryan ka ce don haka don Allah kafitar mun daga 'daki. Ganjn yanda ta tubure kuma yasan baxai samu abun da yakeso ba yasashi don dole hakura hadi da mi'kewa yana layi yabar 'dakin nata ha'di da nufahn nashi 'dakin. Basma ko dake kallon sa ta window don tun daga shigar sa dakin deejamah har fitar sa a kan idon ta ne,yanayin shi ta lura ta fahimci yana cikin bujata,gashi itama kuma duk wakanne don tasha magunguna wanda tun 'daxu suke tsumata,cikin sauri ta fito daga nata side 'din ha'di da nufo nashi falon,direct nufahn bedroom tayi ganin bata ganshi ba.... Shikuwa Aliyu Haydar ganin bai samu abun da yake bu'kata ba yasa shi daga shigan sa ya cire manyan kayan jikin sa,ha'di da fa'dawa kan bed din shi yana mai lumshe ido,wanda suka kuma 'kan'ksncewa saboda fitina,inda da ya rufe surar deejamah yake gani. Wani matsanancin sha'awar ta ne ya rufe shi,inda lokaci guda ya hau juyi,yana mai danne🍌 ganin irin 'dagowan datakeyi.... Saukan mutum yaji ajikin shi,tana wani bin shi da irin romance love,wanda cike da bariki da iyawa take bin kowani sassa na jikin shi,jin takama shafa shu ne kaman wani......yasa shi saurin sauke nannauyan numfashi,don a tunanin shi deejamah ne. Kai bakin ta tayi dai² kan nonon shi tana wani irin tsotsan su wanda ya 'kara gigita shi,bude baki yy yana son anbaton sunan deejamah amma ya kasa saboda jin sa da yakeyi a wani samma.... Cike da tafiyan tsutsa ta fara gangarawa da hannun ta har kan🍌 wanda a hankali ta fara wasa da su...ha'di da 'dara bakin ta a kai tana wani irin tsotsa sosai.... Gaba 'daya yagama ficewa daga hayyacin shi,wanda cikin muryan inninahhhh yake kirar sunan deejamah.... Wasshhhhh deeja na,xaki kashe ni da da'din kiiiiiiiii..........jin irin duniyan datake lulawa dashi ne dakuna hannun shi da yakai yana shafa wajen da yafiso taji su shafaffu yasa shi dawo hayyacin shi sakuma fahimtar ba deeja ba ne...inda nan yafara tunanin samm deejamah baxata itah yi masa hakan ba ma.... Fahimtan da yy Basma ne yasashi saurin angajeta ha'di da daka mata wawan tsawa.... Cikin firgita ta mi'ke ha'di da kuma matsowa jikin shi idon ta a rufe....cike da masifah yafara cewa tafice masa daga daki,yana mai xaxxaga mata bala'i,don tassha xagi har da ce mata karuwa, fitinanniya... Kuka basma tasa ha'di da kara manne masa tana mai cewa" plzzzzzz Aliyu baxan iyahhhg ba....don Allah ka taimakeniiiiii.... Jan wani dogon tsaki yy ha'di da juya mata baya,wanda hakan yakuma sakata wani sanon kukan... Inda lokaci daya tahau firar da wani irin numfashi tana gurmususu a wurin...bakin ta banda karkarwa bb abun da yakeyi..... Ganin yana shirin jefah yarinya cikin wani hali gakuma tausayin ta ya tsirkan mai yasashi badon yaso ba,ya biye mata a wannan daren...wanda sosai yaji banbanci tsakanin ta da deejamah... Sammm kawai sai yana biye mata ne don ya gamsar da itahhh badon yanajin da'din abun ba... Wanda a haka yayi ta ko'karin faranta mata..... Koda asuba sam bai bi takanta ba,acewan sa bb abun da xai mata da bata sashi ba,don haka ne yy wankan sa ha'di da 'dauro alwala yanufi masallacin dake kusa da su. Sai da gari yy haske sannan ya dawo wanda da shigowansa ya tarar da ita yanda ya barta,cike da kyakyani ya hau cewa" keee Basma kinsan bafa nason kaxan ta,tashi kificemun daga 'daki tun da baxaki iyah tsaftace jikin ki ba.... Niko nace kai Aliyu bayan angama....🤭😂 Tashi tayi ha'di da nufahn hanyan privacy n shi,wanda bai ko kara kalon ta bata ya cigaba da aikin sa. Wuraren karfe 9am deejamah ta mi'ke ha'di da nyfahn dirning don tasan tuni an kammala mata komai.... Kaman yanda tasani haka yafaru don tuni su rabee sun cika dirning din da kayan motsa baki...da na break fast. Zama tayi tafara serving din kanta hankalin ta kwance...wanda bata lura da fitowansu ba sai dai xaman su dataji,'dagowa tayi nan suka ha'da ido da Hydar wanda cikin sauri ya iso gaban ta yayi hugging din ta,da tambayan ta ya ta kwana jiya.... Murmushi tayi bata basa amsa,illah mai da hankalin ta da tayi ga Basma wanda take ta fixfixga.a sanyaye tace sannu da fitowa kin tashi lafy....? Banxa tayi mata ha'di da kai hannun ta fara serving din kanta,wanda Aliyu ganin haka yasa shi sakar mawa deejamah da murmushi n karki damu...inda itama ta sakar masa hadi da komawa ta xauna kan kujeran ta,kaman yanda ya saba mata kullum da kanshi yake serving din ta haka ne yau ma,don basma tayi hararan har tagaji,wanda tsanar deejamah yakuma kwantawa a zuciyan ta... Ganin basu san ma tanayi ba,yasata cike da muryan makirci ta kalli Aliyu Haydar sannan tace' honeey ya kama naji kwanakin daxayi a daki na,don inaso muje honey moon fah... Kallon ta yy ha'di da cewa" honey moon.?sai kuma ya yamutsa baki ha'di da cewa" deeja na bata da lafy,xan tsaya na kula da itah,da babyn datake 'dauke mun dashi...ba itace ka'dai basman ta firgita ba...har ta deejamah sai da tayi shorck da jin maganan nashi,kasa magana tayi illah mikewa datayi ha'di da nufahn bedroom din ta. Da shiganta kuka ya ku'6'6uce mata,nan ta hau kuka tana cewa" shikenan yau xata mutu ta bar umma... Kuka takeyi tana karawa,harda shashhe'ka...wanda Aliyu ko ganin deejamah n ta shiga wani hali yasa shi saurin biyo bayan ta,wanda Basma ta zauna baki sake kan daga bisani itama kukan ya 'kwace mata, tana kukanne don ganin yanda wata yarinya 'karama kuma er daji bafullatan an ruga ta sauya shi ga ba'daya ta canja masa lissafi... Kuka take sosai kan daga bisani ta nufi 'dakin ta ha'di da kirar momyn ta. 'Bangaren Aliyu Haydar kuwa da shigan sa bedroom din yanufeta ha'di da rungumota jikin sa yana mai aikin lalkashi,don dama yasan irun wannan rana xata xo... Kuka take tana cewa" itahhh ya fitar mata da cikin bataso ta mutu ta bar ummah,wanda sosai hankalin shi ya tashi,don shi har ga Allah yana 'kaunar cikin deejamah n... Da kyar yasamu ya lallashe ta da bata baki har yasamu tayi shiru... Wanda tun daga nan komai na rayuwanshi da deejamah ke tafiya cike da so da 'kaunar juna,don yace mata samm baxata mutu ta bar umma da shi ba,zata haifah masa yara su rayu tare... Itako Basma kaman yanxu ne ma ta da'da lalacewa" don gaba daya tasaka mawa ranta kishi sosai,wanda labrn cikin deejamah yakoma har kunnen justice madina... Sosai ta kira Aliyu Haydar tana masa fa'da a cewanta baxata ha'da xuri'a da deejamah ba,ya gaggauta xuwa a xubar da cikin... Da tohhh yabi momy don yasan xuga ne ta mutane....wanda a haka rayuwa na cigaba,komai gaba yakeyi,ranaku na gudu...watanni kuwa sunyi mana nisa..... Deejamah na gani da ciki tsirere a gaba,wanda girman cikin na kaina ya bani tsoro....gyefe guda Aliyu Haydar ne cikin shigar sa ta kamala,wanda yakuma kyau da kwarjini,nan naga ya rungumo deejamah ta baya wanda da'ala ma magana yake fada mata na kwantar da hankali... Kuka deejamah tasa ha'di da cewa" wlhhh hamma na banason tafiyar nan taka, sai inajin kaman wani abu xai faru in katafi....kuka ne yakuma kwace mata,inda cikin sauri yakuma rungumeta ha'di da cewa" sowie my dear baxan da'de ba a America...just 1 weak xanyi na dawo mu cigaba da rainon babyn mu kinji....? Murmushi tayi ha'di da 'daga masa kai,wanda a hankali ya kuma kissing din ta,sannan ya kai hannun shi ha'di da shafa cikin jikin deejamah n,wanda Basma dake mota tana son rakashi airport nan take cewa" a zuciyan ta xan baku kowani lokaci ne kuyi ta sallaman karshe,don Aliyu Haydar ka rabu da deeja kenan har abada.. Haka ya dinga yi mata abun da baya gajiya,har sannan don kanshi ya nufi motan inda cike da kewan mijin nata take 'daga masa hannu... ______________________________ Tunda ta koma falon ta takejin cikin ta na mur'da mata,wanda take ta juyi cike da dauriya don ita a tunanin ta samm ba haihuwa ba ne. A haka ta '6ata a wanni wanda ya kaima ko 'daga kafa bata iyayi,ga muryan ta yy rauni ko daga shi bata iya yi...tana cikin wannan halin ne Basma ta shigo...wanda cike da mugun nufi ta isa gaban ta,a hankali ta duko har gaban fuskan deejamah wanda ita bama tasan inda kanta yake ba,dryn mugun ta tayi sannan tace" yau rana tace deeja,kisa mawa ranki daga yau kinyi sallama da Aliyu Haydar da mako waye don har iyayen ki yanxu haka nasa aje a 'karar mun da rugar taku baki 'daya,don yau xaki fahimci banbancin tsakanin talaka da mai ku'di.... Hawaye ne ya fara bin kuncin deejamah don bb bakin mgn...mama hinde ne tashigo,wanda cike da makirci Basma tace" keee wa kk,xo ki taimaka kusamun ita a mota na kaita hospital.... Cikin sauri da rudu mama hinde ta nufo su ha'di da kama deejamah suka saka ta a mota.... Wanda kafin su isa tuni Basma ta kira justice madina ha'di da shaida mata nakudar da deejamah keyi,wanda nan take duk wani mugun nufin da tsanar deejamah yakau a wannan lokacin, don cikin axama ta dau mayafin ta ha'di da nufahn asibitin da basma tace mata suke. Da isan su cikin sauri likitocin suka amshi deejamah ha'di da 'ko'karin bata taimakon gaggawa,wanda basma dake waje da momy don tuni tazo,kuma sosai ta rude a cewanta deejamah karamar yarinya ce,sosai momy ke mawa deejamah addu'a r sauka lfy... Wanda basma cike da isa da mulki ta nufi office din wani babban likita,wanda da'alama shine xai amsa haihuwar deejamah.... Zama tayi a daya daga cikin kujerun office din, wanda jiki na rawa ya hau cewa sannu hajiya... Dan ya tsina fuska Basma tayi ha'di dacewa,abun dake tafe dani shine " xan baka kudi kimanin 5 million...amma so nake ka kashe mun wannan yarinyan mai haihuwa,ina son ka halakata da ita da 'yan ko 'dab da xata haifah duka.... Cike da mamaki doctorn yace" hajiya wannan fahh babban aiki ne..... Cike da izzah tace" nasani kuma dole kayi,in ba haka ba,sai nasaka ka a fitina n da sai kayi gidan yari...idan kuma ka amince ga miliyan biyar nan gara'6asa,idan kuma ka bijere tohhhh xaka ha'du da makircina... Da jin haka nan likita n yace" haba hajiya ae wannan 'karamun aiki ne...yau nayi maki alkawarin kashe wannan yarinya,xan kasheta da ita da yaran da xata haifah,don munyi scaining ba daya bane a cikin nata...yayi dasuke shirin fitowa mukuma xamu dannan su da karfin tsiya sukoma don dole,kinga ko daga nan da ita dasu duka sun gama yawo... Wani wawan dry Basma tasa ha'di da xube masa rafa² ta dari biyar² tana cewa" wannan somun ta'6i ne...cikin axama likitan ya hau gdy, sobreen da taxo don sanar masa da halin da mama ke ciki,jin mgn da Basma keyi yasata cikin hanxari nufahn labour room ha'di da neman inda aka kwantar da deejamah ,shiko doc. Emma mikewa yy ha'di da nufahn labour room don ganin halin da deejamah ke ciki....amma cikin rashin sa'a da isar sa sai kukan babies da ya xiyar ce shi,nurses din da suka amsa haihuwan nata ne yadaka masu tsawa ha'di da cemawa 'daya tafita 'dayan ta tsaya... Da fitan watancan nan docton ya hau labarta mawa nurse din irin aikin da xasuyi,wanda cikin sauri suka fara aikin,don da'alama sun saba yi dama... Cike da mamaki dakuma rashin yarda deejamah ta kalli doctor n da yace baxai mata aiki anan ba,sai sun shiga privacy.... Haka ta bisa,wanda ita kuma watancan ta tsaya da jariran tana tunanin yanda xata cika umarnin Basmah... Ganin doctor n nashirin yimata wannan allurar ne yasata cewa" likita wannan alurar meye kuma...? Cikin daurewan fuska ya 'dago ha'di da cewa" allurar mutuwa ce.... Cikin tsoro da firgici deejamah tace" allurar mutuwa kuma doctor, don Allah ka taimaka mun kabarni na rayu da "ya'yana,bayan nan umma na bata da kowa sai ni...kayi ha'kuri don allah,kaga ban maka komai ba. Wani wawan dry yasaki ha'di da cewa" wata umnahn naki,matan da yanxu an tura asa ma bukan su wuta....don haka ki kwantar da hankalin ki natsu suma ya'yan naki kashe su xa'ayi,don haka kema kasheki xanyi yanxu...kuma xancan baki mun komai ba hakane,ni ma sani akayi kuma bakowa bace illah basmah.... Nufahn ta yy yana mai shirin danna mata allurar,wanda cikin sa'a ta kauce ha'di da daukan wani 'karfe ta buga masa akai...... cikin hanxari sobreen ta nufi labour room inda aka kwantar da deejamah xa'a amsa haihuwan ta acan....wanda da isan ta taga wannan nurse na 'dora filo akan daya daga cikin babyn namijin... wanda da mace ce dama dana namiji....hanka'data tayi ha'di da ha'da ta da bango,justice madina ne ganin sobreen ta shiga daki da gudu yasata biyo bayan ta. Wanda dai² deejamah na haurawa ta windown privacy n...don bugama mawa doc.emma wannan 'karfe datayi yasa shi kasayin komai,sai ma jiri da yake gani............. Tafiya ta hauyi kaman mahaukaciya bb takalmi bb 'dan kwali....don haka ba wanda yabi takanta ko da irin yanda take tafiya,don kowa ya aza mahaukaciya ce.... Tafiya take tana waiwaye,...wanda ahaka ta dinga tafe har ta kai cikin rugar su....wanda da isanta abun da tagani ne yasata kasa motsawa....illah bin mutanen da takeyi da kallo,wanda lokaci guda tasoma tunano komai na rayuwanta...... Tohhhh fah, wasa farin girki....yanxu aka fara littafin deejamah 'yar fulani,don da ba'ayi komai ba tukunnah..... Kudai ku kasance da Aysha mohammed a kada yaushe..... 'Yar mutan mallawa... *Naji addu'oinku ga teddyna🧸, na Allah yabata lafy😂😂😂. Toh teddy na gody da nuna kauna a gareta allah yabar 'kauna💔😂* Banyarda a fitar mun da littafi ba,domun labrn ta kudice.....ga mai bukatan cigaban shi xaki turo #100 kacal ma wannan Number 08081202932. Idan kuma VIP me #200 duka MTN,VTU #200. *A SHA KARATU LAFIYA.....*💃🏻💃🏻💃🏻 ~Maman teddy🧸~ *08081202932.*