: *ZO GARE NI....* *NA HAJJA CE*👈 Free page *1* *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💡 *mg's skincare* Shin Ina matan suke🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸maza kuhanzarta kumatso kusa kuma kubani aran kunnuwanku domin sanin albishir dawannan shahararran company yazo muku dashi😃🤩 Hakika tabbas duk macen data amsa sunanta bazataso afita b Koda da kwayar zarra domin hakane wannan shahararren company yazomuku da ingantattun hadaddun kayan gyaranjiki masu matukar gyara fata cikin kankanin lokaci batare da sunyima fata lahani ba domin kayan mg's organic products ne bawai na bleaching ba zasu gyara ma mutum fatane yafiddomashi da ainihin natural beauty din mutum👌hakika duk wacce batayi anfani da kayan mg's b anbarta acan karshen bayama kuwa domin Koda sabulunsu kadai kuka dana fatanku seya fita dasauran mata ballentana Kuma kuyi anfani da gbdy beauty kit dinsu wohoho wani abun baa mgn sewanda yajaraba shine zai tabbatarâ£ï¸ Shin kinafama da Pimples, black spot,sunburn, stretch mark,acne,black head, wrinkles,knuckles dama duk wani matsalan fata? Shin fatanki tana tattarewane ko kinshafa cream yabatamiki jiki😫 Shin inamasu cewa sunjaraba Basu dace b bi'iznillah sister's duk Wanda yayi using mg's sai godiya domin Koda iya herbal whitening black soap din kikayi anfani dashi zakiga ynd fatanki zaiyi clear Yana walwali jikinki zeyi fresh kina glowing my dear bare Kuma ace set dinne gbdy 🤗ga amare duk wnd yy using set dinnan baya bukatar kowani gyaranjiki domin yadda jikinki zekoma yazarce misali😘just start placing ur orders dearies DNT be left behind Available product👇 Herbal whitening black soap:3k Beauty kit:11k Blacksoap/molato whitening soap: 3500 Bridal kit:20k Muna maraba da masu siyan daya ko sari Chat 08062991549 Call 08064532391 Facebook: mg's skincare Instagram:glow_with_mgs Do you guys wanna achieve that milky skin that turns head wherever you go🤩 Then @mgs skincare gat you covered 💯 Now is time to glow😠Pamper ur skin🦵 Shine like bride👰ðŸ»â€â™€ Glow🧖â€â™€ï¸? 💯 tested nd trusted🤠Guarantee Sannan munada frames masu kyau shima siyan daya ko sari 07046881166 08062991549 Sannan gamai bukatan abinci, cakes,meatpie,samosa nd spring rolls, traditional juices nabiki shima yy hanzari yy mgn 08062991549 Mungode🤠_________________________ GGSS GABORI.... Sanye É—aliban suke cikin kayan makaranta wando da riga dark green da farin É—ankwali da hijabi. Fitowarsu kenan daga zana jarabawar karshe ta fita daga matakin sakandire wato neco. Mafi yawancinsu basu da jiki masu Æ™iba da É—an kumarin kaÉ—an ne, Iman tana É—aya daga cikin mararsa Æ™iba kuma mararsa kumari don ko bra be cancanci ta sanya ba saboda kankantar halittun kirjinta. Amman sabida kar a raina ta a cikin kawaye ace har akai candy bata sawa ya sa take saka abarta. Amina ta kalla tana dariya tare da bubbuga tast book d'in dake hannunta a cinya tana cewa. “Amcy kune fa Æ´an candy marriage, dan Allah idan za'a yi bikin ki, karki manta dani ki kawo min.â€? Kasan cewar Amina tana da jiki shi yasa duk Sanda irin wannan shakiyancin na kawaye idan ya tashi sai suyi ta mata dariya ita da sauran masu Æ™iba da kumari a cikin su. Kan Iman tayi zata finciko ta amman Iman tayi saurin zillewa tana dariya ba kakkautawa, tana tafiya da baya-baya cikin dariyar mugunta tace. “Mu wallahi sai munga karshen biro da takarda sannan zamu yi aure.â€? Habiba da take sahun su Amina ta harari Iman tana taÉ“e baki tace. “Sai kinje garin kuri mutuwa tazo tayi awan gaba dake kiyi babun baÉ—ilahu. Kuma yarinya wallahi bazan miki kara ba wajan saka sunanki a Æ´ata ta fari.â€? “Ahhh kaji mugun fata, Toh bakin ki ya tsari kashin safe mai tiriri na malam Mansoor.â€? Gabaki É—ayan su kusan su goma shaaa suka tuntsure da dariya banda Habiba wacce aka yiwa fatan. Kwafa kawai tayi suna ci gaba da tafiya, itama Iman ta dawo jerinsu sukaci gaba da hira tare da tattauna yadda zasu ci gaba da zumunci ko bayan sun fita daga makarantar. Gaban staff room suka Æ™arasa inda sauran Æ´an mate É—in nasu suke za'a yi musu assembly na karshe. Suna tsaitsaye malamai suka fito sannan vice princeple da senior master kafin daga karshe shugabar makarantar (princeple) itama ta fito, malam Garba ya buÉ—e taro da addu'a aka shafa sannan shugaba ta fara yi musu nasiha. Wasu na sauraro yayin da wasu ke hirarsu Æ™asa-Æ™asa har ta kammala sannan tayi musu fatan nasara bayan barin su wannan matakin. Sauran students suna ta leÆ™awa ta windows wasu na zagin waÉ—anda suka yi dispelling É—in su, yayin da wasu kuma ana yi musu addu'a da samun nasara a rayuwar su ta gaba. Iman tana dayae daga cikin prepet É—in da ake so, saboda mutum ce ita mai faramfaran da mutane, bata duka bata zagi sai dai kawai tayi hargagi amman bata da mugunta ko kaÉ—an. Hakan ne yasa wasu yaran har kuka suka yi saboda tafiyar da zata yi ta barsu. Ana buÉ—e gate motoci da babura da masu napep suka dinga shigowa cikin makarantar, candidates aka fara murna da ihu ana wake-wake. Iman tana É—aya daga cikin masu wake-wake domin mutum ce mai matuÆ™ar san nishaÉ—i. idanunta akan motocin da suke shigowa, burinta da fatan ta shine taga ta mahaifinta, dan tun ana sauran kwanaki biyar tayi waya gida tace tana son Abban su yazo da kanshi ya É—auketa dan ya nuna mata jin daÉ—in shi na kammala karatunta. Idanuwa ta shiga gogewa lokacin da ta hango motar da aka zo daukar ta da ita, nan da nan annurin fuskarta ya goshe, ta kalli Æ™awayenta da suka ce zasu bita idan anzo É—aukarta kasan cewar garin su É—aya. Wurin da akai perking d'in motar ta nufa, hango mayafin da tayi a perssinger seat shine ya kwantar mata da hankali ta san ba zataji kunya a gurin kawayenta ba na disgin da zai yi mata idan tace za'a tafi da su. Cike da É—okin son ganin Maman su tayi knocking d'in glass, aka zuge a hankali, Iman na shirin buÉ—e Æ™ofar kawai taga ashe ba Maman su ba ce, wata budurwa ce wacce ba ta taÉ“a ganin koda me kama da ita ba sai yanzu. Kallon yayan nata tayi tana son jin Æ™arin bayani daga bakinsa amman yaki koda kallonta bare ta saka ran zai kula ta. Taja tsaki ciki-ciki dan ta tsani wannan halin na Yaya Areef na rashin sakarwa Æ™annansa da yayunsa fuska sai wasu banzaye mararsa aji da yake sakarwa fuska irin wannan da yake tare da ita. Harara ta dinga zabga masa saboda takaici, sai ji tayi yana cewa. “Idan kin gama hararar tawa sai ki zo ki rufe ni da duka idan yaso sai ki taho mu tafi marar kunya.â€? Baki ta murguÉ—a dan tasan munafukin ido gare shi, sai ya yi kamar ba kai yake kallo ba saboda Iya É—auke kai. Ta juya tare da komawa gurin su Ummi suka kwaso kayan suka kai cikin booth sannan Iman ta koma É“angaren da Areef yake ta zumburu bata. “Kazo muje kayi min sign out.â€? “Babu inda zan fita yarinya, idan zaki shigo mu tafi ki shigo ba za ai sign out d'in ba.â€? Yayi maganar cikin gadara, daman tasan indai shi za'a turo ya É—auketa toh sai ta sha wulakanci saboda basa shiri ko kaÉ—an, Mutane sukan ce ai dan dai sakon ta ne duk da cewa ya bata shekaru. Hawayen bakin ciki ne ya kama Iman tayi saurin matsayawa daga gurin tun kafin kwallar ta zubo ya kuma yi mata rashin mutunci. Can nesa ta samu guri tsugunna tana ta kuka mai É—aukar hankali, Mutane suna ta tambayarta menene yasa ta kuka tayi shiru, wani mutum da a kalla zai yi shekaru hamsin yana tsaye yaransa suna saka kayan su cikin booth, ya Æ™arasa kusa da ita yana magana. “Wacece take kuka haka?â€? Mutumin ya tambaya yana jiran jin amsa. Hawaye shaÉ“e-shaÉ“e a saman fuskarta ta d'oga tana kallansa da idanunta wad'anda suka rune zuwa ja. Ganin bata san mutumin ba yasa ta É—an fara ja da baya kamar yace zai yi mata wani abun mugunta. Dattijon ya girgiza kai ganinta a tsora ce, ya fara kale-kalle har Allah yasa ya hango wani malami, cikin azama ya Æ™arasa gurin shi yana yi masa nuni da Iman wacce ganin ya bar gurin yasa taci gaba da kukan ta. “Ke kuma kukan me kike yi?â€? Cewar malamin yana daga tsaye. Iman ta d'ago kai jin muryar malam Mansoor, shima ganin itace yasa shi mamaki tare da kuma yin magana. “Khadijatul Iman, ya aka yi kike kuka haka?â€? Bayan hannu tasa tana goge kwallar dake ta faman zobawa, tare da mikewa tsaye tana kallon motar Yaya Areef tace. “Na ce bana son a turo Yaya Areef zuwa d'auka ta, gashi nan an turo shi yazo yana ta min wulakanci.â€? “Subahanallahi yana ina shi Yayan naki?â€? “Gashi can a cikin mota.â€? “Zo muje nayi masa magana, yau ai ba narar kuka bace a gurin ki Iman. Kiyi hakuri kinji?â€? Bata kula shi ba dan tasan besan rashin mutuncin Yaya Areef ba shi yasa har yake zaton ko abin da ya yi mata É—an hakuri ne a wannan ranar a kuma wannan lokacin. Koda suka Æ™arasa can nesa ta tsaya, shi kuma malam Mansoor ya Æ™arasa gurin motar yana yiwa Areef knocking a jikin glass. Tamkar ba zai sauke glass d'in ba saboda baya son yaji ana bugar masa glass d'in saitin shi. Malam Mansoor har zai juya yama É—auka ko babu kowa a cikin motar saboda tinted ne, sai kuma yaji an zuge ya waigo. Yaro ne da ba zai wuce shekaru 21 ba, amman yanayin sa da yadda shigar jikinsa ta razana shi sai ya yi tunanin sa'an shi ne. Sallama ya yi masa Areef ya amsa ciki-ciki dan shi be san shi ba. Malam Mansoor ya kuma matsawa gurin yana cewa. “Naga Iman ne a can tana kuka, shine aka tambaye ta tace wulakanta ta kake yi. Dan Allah kayi hakuri kasan yaran nan sai an bisu da salama, ka barta tazo ku tafi yau ranar farin ciki ce a gurin su.â€? Tunda Areef yaji surutun ya fara yawa ya dakko waya yana dannawa, har malam Mansoor ya kammala be ce komai ba bare yasa ran amsa. Lekawa Areef ya yi ya ga Iman sai faman kifta idanuwa take yi, ta kuma Æ™i bari su haÉ—a ido da shi. “Ta zo ku tafi ko?â€? Malam Mansoor ya kuma yin magana yana leken ta gefen Areef d'in. “Rabu da ita, idan ta gama kukan tazo mu tafi.â€? “Haba kai kuwa bawan Allah, ta ya za....â€? Ƙin bari ya yi ya Æ™arasa maganar kawai ya zuge glass d'in sa yana jan É—an siririn tsaki. Haushi ya kama malam Mansoor ganin yaro kankani ya wulakanta shi, sai yaji tamkar ya huce akan Iman d'in amman ba zai Iya ba saboda yarinyar akwai tarin ilimi fiye da tunanin mai tunani. Gurin ta ya koma ya bata hakuri yace ta sake zuwa ta yi masa magana idan yaki sai tazo ya bata waya ta kira Abban su. Ta fara takowa a hankali ga kawayenta da zasu tafi tare sai magana suke mata akan ya ake ciki ta rasa me zata gaya musu. Shi kuma ganin ta karaso yasa shi sauke glass É—in tare da baza mata kunne yana jiran abin da zata faÉ—a. Cikin raunanniyar murya tana faman sosa ido tace masa. “Kazo kayi mana signing É—in.â€? A mamakance yace mata. “Har ke dawa?â€? “Kawaye na da zamu tafi dasu.â€? Yaja dogon tsaki tare da buÉ—e murfin ya fito yana cewa. “Ke kadai zan yiwa wallahi kinji ma na rantse babu shegiyar da zan yiwa.â€? Cikin damuwa dan karya ba ta kunya tace. “Dan Allah dan annabi Yaya Areef kayi musu kawaye na ne fa, tare kuma zamu tafi dasu.â€? Ya juyo tare da wulla mata harara. “Ce miki akai ni driver ne da zan É—auki tarkacen Æ™awayenki? Ke kadai aka ce nazo na É—auka, idan ba zaki taho ba kuma ki zauna sai nayi tafiya ta ina da aikin yi.â€? Shiru tayi har suka Æ™arasa wajan da ake signing mata sai kallon Areef suke yi wasu ma har zuwa suke wajan Iman suna tambayar ta dan Allah shine Yaya Areef d'in da take basu labari, duk da cewar idan ta tashi labarin bata taba nuna musu yananin tsarin halittarsa ba, sai dai tace musu bashi da mutunci. Ganin sun ishe ta da tambaya ga É“acin ran da ya gama sanya ta yasa ta ce musu bashi bane ba, wannan driver d'in gidan su ne. “Yanzu wannan kyakkyawan saurayin duk da ma dai yaro ne, shine driven ku Iman?â€? “Zan muku karya ne?â€? Iman ta tambaye su cikin gatse. “A'a mun isa mu karya ta ki, keda kuke tare dashi. Amman fa ya haÉ—u ba karya wallahi.â€? Cewar daga cikin kawayen na ta. Da yake kunnuwansa irin mai saurin É—aukar magana ne, duk da yana gurin cike-ciken takardu yana jin duk hirar da suke yi. Ya kammala nata sai gata da sauran kawayen ta da zasu tafi tare tana cewa sauran su, ya yi mata banza tare da yace komai ba ya wucewa mota. Ragowar kuÉ—in ta dubu biyu ta ciro ta mika musu tare da basu hakuri tace su shiga mota su taho shi yace zai biya ta wani gurin ne Abba ya aike shi. Duk da basu ji daÉ—i ba amman babu yadda zasu yi dole suka je suka cire jakunkunan su daga cikin booth É—in motar suka yi sallama ta shiga baya ta zauna. Har suka bar cikin makarantar suka hau titi babu wanda ya yi magana, sai wadda suke tare da Areef É—in ce ta katse shirun ta hanyar cewa. “Baby wai yarinyar nan bata iya gaisuwa ba ne?â€? Jin ta kira ta da yarinya bayan kuma daga ganinta kasan da kadan ta girme ta, yasa Iman tayi saurin cewa. “Ke wacce yarinyar?â€? Cikin gadara tace. “Gashi nan da yake kin san dake nake ai gashi kin kula maganar da nayi “Mtwww bariki babu sauki, Allah ya kiyaye.â€? Iman ta faÉ—a tana maida kanta wajan glass dan hangen abubuwan da suke wucewa. “Kambala'i baby kaji abin da take gaya min?â€? Yarinyar ta faÉ—a tana kallon Areef da yake jin duk wasu maganganu da suke yi. Gangarawa ya yi ganin ya yi parking ya buÉ—e Æ™ofar shi ya fito, yasa Iman matsawa can É—aya side d'in, yana buÉ—e Æ™ofar ita kuma ta fice ta É—ayan kofar ta matsa can yadda ba zai Iya kamata ba sai murguda baki take yi tana cewa. “Wallahi akan wannan banzar yarinyar ba zan tsaya kasa hannunka a jikina ba. Ka É—auke ta kuje can ku Æ™arata da iskancin ku ba zan shiga motar ba ashe...!â€? Jin kalaman da suke fitowa daga bakin ta tana danganta shi da mazinaci yasa ransa kuma shiga Æ™ololuwar bacin. Tsuke fuska ya yi Iman ta taÉ“e baki ba zata yadda ta koma cikin motar can ba koda zai kashe ta ne, ballantana tana ji tana gani cikin hankali da nutsuwarta. Yaje can yaji da Æ´ar iskar da ya É—akko, kuma sai ta faÉ—a a gida tunda har karuwai yake yawo dasu. Ganin ba ta da alamar tahowa yasa shi zuwa wajan glass d'in yarinyar yana mata magana kamar zai yi kuka. “Sweetie! kiyi hakuri kizo na samar miki mota ki shiga. Wannan yarinyar matsala zata bani a rayuwar mu, kiyi hakuri idan na kai ta zan zo geast house d'in na same ki, please do this to me please.â€? Ji tayi kamar ta fashe saboda baÆ™in ciki, lallai sai tayi maganin wannan Æ™anwar tasa tun da har taja sanadin ta zasu raba tafiya da shi. Cikin bacin rai da huci ta bude ta fito tare da yin gaba fuuu bata jira cewar sa ba. Ya zai yi? Dole yabi bayanta kamar wata uwarsa ya tarar mata bus ta shiga ya zaro kudi ya bawa kwandastan, be tafi ba har sai da yaga motar ta kulewa ganinsa sannan ya sauke wani dogon numfashi. Kallon Iman ya yi rai a bace yace tazo ta shiga, ya zauna cikin motar yana jiranta tana tahowa a hankali kamar wacce kwai ya fashewa a ciki.......âœï¸ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya na MTN ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. 2/4/22, 11:15 - Buhainat: *ZO GARE NI...* Free page *2* *HAJJA CE*👈 *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💡 Baya ta nufa zata shiga ya dakatar da ita ta hanyar nuna mata seat d'in gaba. Doster d'in motar ta janyo tare da goge kujerar duk yana kallonta beyi magana ba. Ta shiga ta zauna tare da rufewa, tun kafin ya tada motar ta fashe da kuka tana rike ciki tare da wulkitawa gefe tana shure-shure. “Wayyo Allah ciki na wayyo na shiga uku zan mutu.â€? “Wallahi idan baki min shiru ba zan lallasaki a cikin motar nan yar rainin hankali.â€? Ya fada tare da yiwa motar key yaja a fusace. “Abba zan mutu ciki na Abba wayyo Allah na.â€? Abin nata ya fara damunsa, ya mika hannu ya dafo kafadarta yana magana cike da shakka. “Iman are you serious ciwon ciki kike?.â€? “Ya Areef mutuwa zan yi na shiga uku, ko dai waccen yarinyar mayya ce baka sani ba?â€? “Dalla yiwa mutane shiru yar rainin hankali. Daman nasan munafinci ne wannan murkusun da kike yi. Kuma wallahi idan naji maganar nan a gida cewa kin gani da wata sai na lahira ya fiki jin dadi.â€? Kuka taci gaba da yi tana sake rike cikin ta, hakan ya bashi tsoro tare da kuma bawa motar wuta dan suyi suje ya ajiye ta karta mace masa a mota. Suna zuwa ya yi parking yana jiran ta fita amman taki motsawa duk kuwa da ta dena kukan tun a hanya. “Munzo gida ki shiga.â€? Iman tayi masa shiru, ya fito tare da kamota ya rungume suka nufi cikin gidan. Kowa yana zaune a parlor ganin yadda aka shigo da ita a galabaice ne yasa duk suka Mike suka yo kansu bakinsu dauke da salati. Mahmah ce ta rungume ta suka karasa kan kujera ta kwantar da ita akai. “Areef me ya same ta?â€? Mahmah ta tambaya tana yi masa kallon jin karin bayani. “Oho mata, muna tafiya kawai naga ta fara kuka.â€? Yana kaiwa nan ya juya ya nufi fridge, ruwa ya dauka ya fice daga gidan gabaki daya. Ganin ya fita yasa Iman tashi zaune tana rungume Mahmah cike da farin ciki. Tsabar mamaki dukan su kasa cewa komai suka yi. Mahmah ta kura mata ido tare da cewa. “Dama lafiyar ki kalau Iman?â€? “Ras nake Mahmah, gani nayi zai jibgeni a hanya shine nayi pretending. Kuma wallahi Mahmah Yaya Areef ya fara yawo da mata, da wata yar iskar yarinya suka je dakko ni, muka fara cacar baki da ita wai sai na gaishe ta saboda tsabar ta raina min hankali. Toh ko shi da yake dole na ma da ya bani haushi kin gaida shi nayi bare ita.â€? “Yawo da mace! Yaya Areef d'in?!â€? Suka hada baki wajan yin furucin. Iman ta gyada kai tabbacin haka ne. “Kuma ke baki san ta ba Iman?â€? Mahmah ta tambaya cike da fargabar abinda zuciyarta ke hasashe. “Ban taÉ“a ma ganinta ba wallahi sai yau, yarinya ce zata yi sa'ar mu, ko zata girme ni befi da shekaru biyu ba. Kunga kuwa budurwarsa ce.â€? Mahmah taja tsaki, cike da jimami wai Areef ne da budurwa harma da Iya daukarta a mota dan salon wulakanci da rashin mutunci. Ai kuwa tana nan tana jiransa yazo ya yi mata karin bayani taji Æ´ar gidan waye da har iyayen ta suka bari take bin namiji da ba É—an uwanta ba. Celebration aka ci gaba da yi wanda aka hadawa Iman na kammala secondary. Haka suka wuni cikin farin ciki da nishadi. ____Shi kuwa Areef yana barin gidan ya nufi geast house É—in da suka yi da yarinyar nan zasu haÉ—u. A kofar gate din ya yi parking sannan ya fito cikin kamala ya shiga bayan sun gaisa da mai gadi daman yasan shi hakan yasa be sha wahala ba wajan shiga ciki. Kaitsaye cikin parloun ya shiga bakinsa dauke da Sallama amman shiru babu amsa. Ganin takalmanta a parloun ya tabbatar masa da cewa tana nan. Ya samu guri ya zauna tare da daukar wani dan karamin littafi dage kan kujerar yana karantawa. Tunda aka bude kofar gate ta leka ta hango shi, ranta ne a bace a bisa abinda ya yi mata shi yasa ta tashi daga parloun ta gudu zuwa daki, duk a zaton ta zai biyo ta har can. Jin shiru bata ganshi ba yasa ta mikewa ta sanya vest da jeans tare da feso turaruka ta fito zuwa parlor sai wani b'ata fuska take yi. Kallon hanyar da ya jiyo takun ta ya yi suka hada ido ya kasa dauke idanunsa daga kanta har ta samu guri ta zauna cike da isa da takama. Ya taso yaje kusa da ita yana riko mata hannu amman ta fizge. Da yake yasan shi mai laifi ne sai ya tashi ya koma gabanta gwiwa a kasa yana murza tafin hannunta yace. “Kiyi hakuri sweetie nasan na miki laifi amman kiyi min uzuri. Iman tana da problem yanzu haka nasan sai ta fada a gida cewar ta ganni tare da ke, kuma Mahmah da Abba idan suka ji zan fuskanci fushi daga gare su, kiyi min afuwa kinji dan Allah.â€? Ya Æ™arasa maganar cike da kulawa yana É—ora hannunsa akan cinyarta. Ganin yadda yake cikin damuwa sannan tabbas tasan dole duk wanda ya gansu sai ya É—ora alamar tambaya akan su musamman ma Æ´an uwa, shine yasa ta sassauta fuskarta tare da sanya hannaye biyunta ta É—ago da kyakkyawar fuskar shi suka kurawa juna ido. 'My Areef' zuciyarta ta kausasa kirin sunan shi, tana lumshe idanuwa tace. “Naji haushin yadda kace sai dai na taho a bus wallahi. Kuma naji na tsani sister d'in can taka saboda itace mace ta farko da ta fara shiga tsakanin soyayyar mu.â€? Ganin ta sakko daga fushin ne yasa shi jin wani irin sanyi a zuciyarsa, ya sake mai da hannunsa ya kamo nata yana matsawa taci gaba ta yamutsa fuska. “Ki yafe mata sweetie kinga kanwa tace.â€? “Naji amman gaskiya ba yanzu ba sai naga Iya takun ta akan alaÆ™a ta da kai.â€? Be yi magana ba ta É—ago masa fuska suka sake yin kallon-kallo, a hankali ta sunkuya tare da zura bakin ta cikin nashi suka shiga kissing d'in juna. (Ya subahanallahi) kai kace muharramai ne. Sun shagala sosai har sun fara fita daga hayyacinsu, Areef ya yi saurin dakatar dasu kamar kullum ta hanyar zare bakinsa yana dafe kai tare da cewa. “Feenah stop....!â€? Fashewa tayi da kuka tare da sake janyo hannunsa jikinta, yasa hannu biyu ya rungume ta tare da shafar bayanta alamar rarrashi. Ta kamo hannunsa tare da É—orawa saman kirjinta, yadda yaji bugun zuciyarta na gudu ne ya É—aga masa hankali sai faman girgiza kai yake yi. “Ki sassauta min wannan alak'ar tamu Feenah, kinga tun tsawon lokacin da kika bijiro mana da wannan lamarin na kasa yi. Kiyi hakuri ki dena kusantoni da alaÆ™a ta É“arnar da bazan Iya gogeta ba a idanun duniyar nan.â€? Ta kuma narkewa tana yi masa wani irin kuka mai firgitarwa. Dolan shi ya sake rikota tare da mai da bakinsa cikin nata kamar dai yadda yaga tana masifar so. Kiran da ake yi masa a waya shine ya dakatar da su, ya ciro ta daga cikin aljihu yaga sunan Abba. Murya a sanyaye ya yi sallama Abba yace. “Kai ne a crv É—ina wajan wani geast house?â€? Ƙirjin Areef ya yi tsananin bugawa, cikin tashin hankali da neman fita daga hayyaci yace. “Nine Abba shigowa zaka yi ne?â€? Ba tare da Abba ya amsa masa ba, ya katse kiran yana yin reverse........âœï¸ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya na MTN ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. 2/4/22, 11:16 - Buhainat: *ZO GARE NI....* Free page3 NA *HAJJA CE 👈* Wattpad:- Hajjac *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A* 2022 Mikewa ya yi da sauri tare da nufar hanyar fita waje Feenah tai saurin tare shi cikin mamaki. Girgiza kai kawai yake ya kasa yi mata magana saboda bashi da ta cewa, yasa hannu ya janye ta tare da ficewa da sauri. Kalle-kalle ya shiga yi ko zai hangi Abban nasu amman be ga kowa ba, Sai dai duk da haka be koma gurin Feenah ba yasa kai ya shiga mota tare da barin gurin. Da daddare ya shiga gurin su Mahmah ya same su ana ta hira a parlour, ga dafaffiyar gyada a cikin tray suna ta ci. Mahmah na ganinsa ta sauya fuska daga fara'a zuwa akasinta. Ya samu guri ya zauna tare da yi mata sannu da gida tayi masa banza. Kallon sauran yaran tayi tace su tashi su shiga É—aki za ta yi magana dashi, da yake haka take yi bata yiwa namiji faÉ—a a gaban mata saboda gudin raini. Areef kuwa tunda yaga haka yasan tabbas Iman ta faÉ—awa Mahmah maganar Feenah. Kansa a Æ™asa ya kasa É—agowa sai faman murza gyadar da ya É—auka a hannu yake yi, muryar ta ce ta katse masa gajeran tunanin da ya shiga. “Daga ina kake? Kuma wace yarinya ce ka É—auka a cikin motar gidan nan?â€? Cikin dakiya Areef yace. “Mahmah Æ™anwar abokina ce zata saloon shine zan rage mata hanya, amman nace ta bari mu fara É—akko Æ™anwata a makaranta tace min toh. Kuma Wai kawai mun dakko Iman d'in daga fitowa titi ta fara gasa mata magana banza.â€? “Uhmmm! Ƙanwar abokin naka ce harda ce maka baby?â€? Kamar ya nutsu cikin tiles saboda beyi tsammanin zata gaya musu wannan ba. Ya sunkuyar da kai Æ™asa ba tare da yasan abinda zai ce ba. “Toh ka saurare ni da kyau Areef, ban yi muku tarbiyar da zaku lalata kanku ba bare ku É“ata mana suna ba. Karna sake jin ance ka É—auki wata a mota koda ba ta gidan nan bace ba. Kana ganin yadda mutane suka dinga kawo sukar yadda aka baka damar tuki a gidan nan, suka dinga zagin mu amman muka toshe kunnuwan mu shine yanzu zaka tsiro mana da wani sabon surutu ko? Toh ya isheka idan kuma ba so kake yaran su dinga yi min kallon sakarai ba. Na hau mota ina takama su dinga nuna min suma suna da iko akan mota.â€? Ya yi shiru taci gaba da yi masa nasiha domin Mahmah da Abba mutane ne tsayayyu akan lamarin yaran su. Tun lokacin da yaran ta maza suka shiga shekaru sha biyar a duniya take fara ja musu layi akan zama ko mannewa juna da Æ´an uwan su mata, ba dan komai ba sai kula da kuma nuna musu rashin dacewar hakan. Sai dai abinda basu sani ba tun a primary school Areef ya fara yin budurwoyi, inda anan ne asalin da suka haÉ—u da Feenah. Kusan wannan za'a iya cewa É—abi'a ce da yawanci akan samu ana yi, wato soyayya tun lokacin kuruciya, tun ma baka san me ake nufi da ita kanta kamar ta (Soyayya) ba. Lokacin da suka kammala primary sai kowa ya kama gabansa dalilin makarantu da suka banbanta na secondary. Feenah ko a lokacin yarintarsu tana matukar kaunar Areef fiye da yadda take son kanta. Da yake islamiyar su É—aya ya zamana idan aka yi hutun boko kasan cewar boarding school Areef ya tafi, idan ya dawo sukan hadu da Feenah a can, sai suka ci gaba da soyayyar su. Kwatsam sai wani matashin saurayi ya fara son Feenah, saboda kyakkyawa ce sosai, fara Æ´ar siririya ga yarwataccen gashi. Kai tsaye ya nemi auran ta a gurin iyayenta, da yake mutum ne É—an masu farcen susa, gashi shima yana tashe da tasa samartakar uwa uba shima ba baya ba wajan tsarin halitta, sai dai be kai Areef ba saboda shi komai nashi irin na larabawa ne. Tunda ya fara zuwa gurinta ta sanar dashi cewa ita akwai wanda take so kuma zata aura. Koda ya bincika sai ya samu cewar yaro ne wanda take so, yaron da har lokacin ba a dena bashi abinci a baki ba. (Cewar shi sabon saurayin Feenahr). Kasan cewar iyayen mu musamman ma na hausa fulani, sukan yi Æ™oÆ™arin ganin sun aurar da yarsu da zaran ta samu wanda zai iya rike ta. Yasa iyayen Feenah bawa Sultan auran ta duk da cewar suma ba wai talakawa bane. Tana s.s one suka É—aura mata aure kasan cewar shi Sultan É—in a America yake karo karatun degree dinsa na biyu, ana yin auran ya tafi da matarsa can. Yasan tabbas Feenah bata san shi ba kuma ta kaunarsa, amman saboda son zuciya da kuma jaraba irin ta Sultan ya shafawa idanunsa toka sai da yaga ya aure ta. Duk da kasan cewar Feenah yarinya Allah ya dasa mata taurin kai, kafiya da kuma kullatar abu a cikin zuciya. Tunda suka je Æ™asar taki bari su zauna a inuwa É—aya, tun bata san ma me ake kira da kwanciyar aure ba, kawai dai tasan ta tsane shi. Shi kuma iya kyautatawa da nuna soyayya yana yi akan ta amman sam ba ta gani. A haka ya mai da ita makaranta ta ci gaba daga ss 2. Duk wata kyautatawa da nuna tsantsar kulawa dake tsakanin miji da mata, Sultan ya yiwa Feenah amman duk a banza. Kullum cewa take sai ya barta ta dawo Nigeria gurin Areef, tun bata san kalmar saki ba har ya zama ta sani tazo tana cewa sai ya sake ta. Duk wannan gumurzun da Sultan yake sha bai tab'a kiran waya ya fada ba, saboda gidan su ma basu so ya aure ta ba dan sunga yarinya ce kuma ba wani son shi take yi ba, naci da kafiya irin tasa ne yasa suka barshi da ita. Kamar kullum yau ma ya shirya tsab ya tafi dakko ta daga makaranta, daman tun kafin ya karasa ya tanadi fuskantar irin yadda zai je ya sameta yauma. Suna tsaye ita da wasu Æ™awayenta ya Æ™arasa tare da yi musu sallama. Da yake akwai musullumai biyu a ciki suka amsa masa cike da fara'a, daman kuma ba ta gaya musu cewa mijin ta bane, kawai ta barsu ne akan shi cousin d'in ta ne. Ya kalle ta cike da kauna da kulawa yana cewa. “Muje ko?â€? Ta yatsina fuska. “Ni gaskiya yau bana son komawa gida da wuri.â€? “Shikenan muje na kaiki inda kike so.â€? “No kaje kawai idan na gama abinda nake yi zan zo.â€? “Ya Allah Feenah me yasa kike son sani ciwon kai ne? Na ce kizo muje na kai ki ba ni na kawo ki na ajiye a nan d'in ba.â€? Jin kalamansa na cewa tana saka shi ciwon kai yasa ta matsowa kusa dashi cikin mamaki. Sosai take kallon cikin idanunsa tare da yamutsa fuska tana cewa. “Au! Wai ciwon kai kawai nake saka ka? Kashhh! Hakika banji daÉ—i ba da ya tsaya iya nan, domin ni ciwon zuciya kake sani wallahi. Kuma kai ma sai ka samu rabon ka tunda har ka hanani samun farin ciki na.â€? “Naji ki fadi duk abinda kika yi niya, yanzu kizo mu tafi ko sai na kira daddyn ki na sanar masa da abinda kike min.?â€? Tab'e baki Feenah tayi daman Sultan yasan hakan zata faru dan yaga alamar ba tsoron mahaifinta take yi ba, tafi tsoron Yayanta. Ganin taki motsawa sai faman dariya take yi yasa shi juyawa dan tafiya. Babu kudi a gurinta, dan haka dole ba dan ta so ba tabi bayansa bayan ta yiwa kawayenta sallama. Har suka karasa gida babu wanda ya yiwa dan uwansa magana. Kai tsaye ita kuma ta wuce kitchen dan samarwa cikinta abinda za ta ci, ta tarar ya yi order ta zuba tare da dawowa parlor ta zauna tana ci tana kokarin kunna TV. Daga shi sai boxer da singlet yana waya ya fito, nesa da ita ya zauna yana kallon ta har ya kammala yin wayar ya ajiye. Kallanta yake dan ba karamin daure masa kai lamarin ta keyi ba. Yarinya da ita amman tasan salo-salo na d'ibar albarka sai kace wata babba. Cikin sanyin murya yace mata. “Zanci nima, idan kin kammala ki zuba min.â€? Yatsina fuska tayi bata ce masa Æ™ala ba har ta gama cin abincin tasha lemon da ta zubo, sai kuma ta fara lumshe idanuwa alamun bacci yazo. Shi kuma jin ba tace komai ba yasa shi mikewa yaje ya zubo komai da yake bukata, tare da dawowa parloun ya zauna yanaci. Sai da ya kammala komai da yake al'adarsa sannan yazo ya zauna kusa da ita yana kare mata kallo. Wani shu'umin murmushi ya saki wanda shi kadai yasan manufarsa da kuma dalilin yinsa. Hular dake kanta ya zare tare da bin lallausan gashin kanta da kallo, ya mika hannunsa ya dora akai yana shafawa. Yau dai gata gashi ta gama duk wani dabarunta na guje masa gashi ya dora nashi salon cikin ruwan sanyi ba tare da saninta ba. Duk da cewar ba wasu halittun kirki gare ta ba a wannan lokacin da za'a ce sune suke rud'ar mutane akan ta. Amman Feenah kyakkyawa ce ta kin karawa, wanda kyawunta yana daya daga cikin abin da shi Sultan d'in ya bi na san mallakarta matsayin abokiyar rayuwa. Cak ya dauke ta ya nufi bedroom d'in da yake kwana a ciki, yana ta kare mata kallo tare da daukar wayarsa ya kunna video recording ya ajiye akan mirror yadda zai dinga d'aukar masa komai da zai gudanar a yanzu. Ita kuwa Feenah ko kwakwaran motsi bata iya yi sakamakon kwayar da yasa a cikin lemon da tasha. Cike da nutsuwa ya shiga sarrafata yadda yaga dama, har sai da ya tabbatar ya mai da ita cikakkiyar mace sannan ya kashe video record d'in ya sanya mata kayanta tare da daukarta ya mayar kan kujerar da ta fara yin bacci a kai. Ya dawo bedroom d'in, laptop d'in sa ya janyo ya juye videon tare da editing d'in sa ya rufe fuskar shi yadda ba za'a gane shi ba sannan ya yi serving........ YouTube channel *STYLISH TV* https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g *(KUYI MANA SUBSCRIBE OUR GOOD PEOPLE, MUNA GODIYA KODA YAUSHE)* *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya na MTN ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈 * 2/4/22, 11:16 - Buhainat: *ZO GARE NI....* Free page 4 Na *HAJJA CE 👈* Wattpad:- Hajjac *Haske writer's association* (Home of expert and perfect writers) *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A* 2022 Lumshe ido ya yi yana sakin murmushi mai cike da nishadin samun cikakkiyar nutsuwa tare da tauraruwar matarsa. Shima baccin ne ya É—auke shi, dan haka ya yi abinsa cikin nutsuwa. Sautin kukan ta ne ya farkar dashi, ya tashi da sauri ya fito zuwa gurin ta inda ya tarar da ita tana ta ihu tare da rike k'asan skirt d'in ta kamar wacce aka ce za'a yanka. Cikin mamaki yake kallonta tamkar be san abin da take yiwa ihun ba, ya riko kafadunta gam yana kallon fuskarta yace. “Menene?â€? Cikin kuka mai gigita zuciya take cewa. “Zafi nake ji... Wayyo Allah gurin ya min nauyi na shiga uku na lalace.â€? “A Ina kike jin zafin? Cikin ki ko mararki.â€? Ya tambaye ta yana shafar kanta cike da lallashi. Ita kam gabaki É—aya a ruÉ—e take tana ta kuka ta nuna masa Æ™asanta idanunta a lumshe sai girgiza kai take saboda wani rad'ad'i da take ji. “Muga me ya samu gurin.â€? Bata hanashi gani ba saboda ba a cikin hankalinta take ba, burinta kawai ya gano mata abinda yake damun gurin har take jin wannan zugi kamar na zubar barkono. Skirt d'in ya É—aga yana murmushin mugun ta, can ya fito da kansa kamar wani mai karbar haihuwa, ya kalleta yana ta Æ™oÆ™arin had'iye dariyar da take son kofsa masa. “Na kasa gane ko menene gaskiya, amman dai naga harda jini a gurin.â€? Ai Feenah naji kawai ta sake rushewa da kuka, ya zauna yana ta faman lallashi har tayi shiru yace cikin sanyin rai. “Bari na hada miki ruwan dumi, Ina jin idan kika shiga Zaki ji dadi zai kuma rage yi miki zugin.â€? Cikin zubar hawaye tace. “Ruwan zafi? Ni dai a'a kar ya kuma yi min zafin.â€? Ya sake rungume ta wanda a da ko kusa da ita bata bari yaje. Yau gata malemale a tsakiyar jikinsa tana neman ya taimaka mata ta samu sassaucin azabar da take ji. Daukarta ya yi suka shiga bathroom ya zaunar da ita gefen bathtub tare da tarar mata ruwan, yasa hannu yaji ya yi yadda ake son mutum ya shiga sannan ya fara Kokarin cire mata kaya, a nan ta dakatar dashi tana turo baki tace. “Ka barshi zan iya.â€? KafaÉ—a ya daga ya juya ya fito cike da dariyar k'eta, wai shi take b'oyewa jikinta bayan ya gama kare masa kallo. Yana zaune yana jiyo ihunta be yi gigin shiga ba tsawon lokaci, daga baya ya tashi yaje ya bud'e kofar yana faman kawar da kai shi a dole ba zai kalleta ba. Taji daÉ—i kuwa duk da cewar tana sunkuye ne ta kasa zama a cikin ruwan yace mata. “Kin yi ne?â€? “Ni bazan Iya shiga ba wallahi da zafi, na surka kuma har yanzu ruwan yaki dena zafin.â€? “Toh kina son na taimaka miki ne Feenah?â€? Sai kawai ta fashe da kuka tana cewa 'eh' ya taimaka mata. Sultan ya je da taimakonsa ta gasa jikinta yace tayi wankan tsarki dan yana tunanin jinin da ya fita dole sai anyi masa wankan tsarki. Tayi kamar yadda ya umarce ta sannan ya nadota cikin towel suka fito, ya kwantar da ita a kan gadonta tare da buÉ—e wardrobe d'in ta ya zabo mata kaya marasa nayi. Da ido take binsa da kallo, gabaki É—aya sai taga ya juye mata kamanin Areef. Suka had'a ido ta sakar masa da wani irin kyakkyawan murmushi, wanda Sultan ya yi zaton ko na taimakon da yake yi mata ne yasa yanzu ta fara sakkowa harda gudun mawar murmushi. Ya karaso kusa da ita tare da mika mata kayan ya kai mata sumba a gefen kumatunta na hagu tare da furta. “Ina son ki Feenah.â€? Muryar Sultan ta katse mata tunanin da ta fad'a ciki, nan da nan ta É—ago tare da kallansa, ganin yana mata kallon kurrulla yasa ta juya masa baya tana jan d'an karamin tsaki. Ganin zata dawo normal yasa shi barin É—akin shima yaje ya yi wankan ya shirya cikin kananun kaya jeans da riga armless sai zuba k'amshi yake yi. A kwance ya sameta kan gado tana faman danna iPad d'in ta, duk da taji shigowarsa hakan be sa ta kallesa ba bare taga a yanayin da yake ba. “Zanje na dawo, idan kina son wani abun ki min text message.â€? Feenah tayi masa banza kamar ba da ita yake ba, a ransa yace 'ta dawo hayyacinta gashi nan ta dora ma a inda ta tsaya' ya juya tare da ficewa ya barta. Ita kuma ta juyo tana bin kofar da harara cike da jin wata zazzafar tsanar shi a zuciyarta. Tun daga wannan lokacin Sultan yake amfani da kwayar sanya bacci yana tarayya da matarsa Feenah, duba da yadda bata amince masa yasa shi zabar wannan hanyar wajan ganin ya biya buk'atarsa akan ta. Ga wata kulawa ta musamman da Sultan d'in yake nuna mata, duk iya rashin mutuncin da zata yi masa baya daga kai ya kalla bare har ya dame shi. Ana cikin haka ne ta fara laulayi wanda ta rasa ko na menene, ga kasala da yawan kwad'ayi musamman na manja da yajin tafarnuwa. Duk lokacin da tace masa ya kaita asibiti sai yace mata to amman ba zai kai ta ba, ya zamana ko school ba ta iya zuwa saboda yawan bacci da amai. Ranar wata Monday ne ta takura masa akan ita sai taje makaranta saboda ana ta yin abubuwa bata nan, daman ya santa da kafiya sai ya É—auke ta suka tafi, ta shiga ajin su Æ™awayenta suna ta tsokanar ta akan cewa tayi kiba tayi kyau na musamman. Ita dai kawai tana jin su bata ce komai ba har aka tashi. Cikin sauri ta nufi motar su kawarta Amal tace dan Allah tana son su ajiye ta a asibiti. Suka É—auke ta kuwa suna tafiya sai ga sultan yazo daukarta. Ya sha zama da dube-dube amman babu ko mai kama da ita. Feenah kuwa tana can tana Æ™oÆ™arin ganin likita, da yake tana da experience a ilmance ta dinga yin komai har ta samu ta shiga office d'in Dr Sharif, wanda shima É—an asalin Nigeria ne karatu yazo ya kammala har ya samu aiki a can ya yi aure harda yarsa guda daya. Sai da ya gama rubuce-rubucensa kafin ya dago ya kalleta. “Yan mata lafiya dai ko?â€? Feenah taja numfashi mai tsayi kafin ta fashe da kuka, Dr Sharif ya tsaya yana binta da kallon mamaki. 'Ya daga tambaya sai kuka kamar dai dama jira take yi ya tanka mata? Sai dai ganin ta da kuma auna shekarunta da ya yi ne ya sa mamakin nashi sauyawa, zata Iya yin fiye da haka ma kasan cewar har yanzu bata wuce tana gaban iyayenta ana kulawa da ita ba. “Kiyi hakuri ki sanar dani abinda yake damunki kinji little girl.â€? Bayan hannunta tasa ta shiga share hawayen tare da sanar dashi duk abinda yake faruwa da ita, hatta yanayin bacci da farkawa taji kasanta na zafi duk ta sanar dashi, inda ya tambaye ta cewa. “Aure aka yi miki ne?â€? Ta gyada kai alamar eh. “Toh yanzu Ina mijin naki?â€? Ragowar hawayen suka Æ™arasa zirarowa ta ce. “Baya nan.â€? Rubuce-rubuce Dr Sharif ya yi sannan ya kuma É—agowa ya kalli Feenah cike da kulawa yace. “Amman ai kinsan cewa idan akai aure namiji ya kusance ka dole zaka Iya samun ciki ko.â€? Gyada kai tayi a iya fahimtar da ta yiwa maganar Dr. Yaci gaba da cewa. “Toh ke tunda ya aure ki kun daÉ—e be kusance ki ba?â€? Tace. “Ai bana kulashi, Iya Kaci ya kai ni makaranta ya dawo dani ko magana bana son ya yi masa saboda ni bashi nake so ba aka aura min.â€? Cike da É—inbin mamaki Dr Sharif ya kuma kallonta har yana zare glass d'in dake manne a idanunsa. “Kina nufin baki taÉ“a bashi kanki ba?â€? Ta zaro ido. “In bashi kai na Dr? Toh ni kuma fa, sai in kashe kai na saboda shi?â€? Ganin ba ta gane maganar tashi ba yasa shi cewa. “No Nafisa ba haka nake nufi ba, Ina nufin be taÉ“a mu'amula dake ba? Baku taba kwanciya guri É—aya ba ya yi miki wani abun.?â€? Ta sake gyada masa kai alamun eh basu taba kwanciya tare ba duk da cewa bata gane ba sosai. Da kanshi cikin tambayoyin da yake yi mata yasa tayo fitsari ya gwada sannan ya gano cewa mijin na ta sai ya gusar mata da hankali sannan yake mu'amula da ita. Bayani ya yi mata sosai yadda zata fahimci abinda yake nufi. Daga karshe ya kare da cewa. “Yanzu ciki gareki na wata É—aya da sati É—aya, shi yasa kike jin wannan kwad'ayin da kuma kasala. Kiyi hakuri da kaddarar da Allah ya É—ora miki na auran sa tunda gashi nan harda rabo a tsakani, ba kisan abinda Allah yake nufi ba da hakan.â€? Feenah tun bayanin da ya yi mata dalla-dallah na cewa Sultan yana sa mata kwaya a lemo dan ya dinga samunta, ya yi mata bayani game da yadda abin yake, shikenan tunanin Feenah ya tsaya daga duk wani bayani da Dr Sharif yake yi. Wata mummunar tsanar Sultan ta sake tsaya mata a wuya fiye da yadda take jin sa a farko. Nan dai ta samu Dr ya rubuta magani yace ta dinga amfani dashi saboda lafiyarta da ta abin da ke cikin nata. Da kyar Feenah ta iya baro asibitin ta fito bakin titi tare da samun taxi ta shiga, da kyar ta Iya samun dama ta gaya masa inda zai kai ta daga nan ba ta kuma cewa komai ba har suka je. Kudin sa ta mika masa ta shiga gidan, tana murd'a kofar Sultan shima yana dawowa cike da tashin hankali. Kitchen ta wuce ta dauki sabuwar wuka tana shafawa zuciyarta na yi mata hud'ubobi daban-daban akan irin matakin da zata dauka na fansar rainin hankalin da ya yi mata ba tare da saninta ba. Sink ta nufa tare da tara cup ta dibu ruwa tasha dan tayi alkawarin ba zata kuma ci ko shan wani abu da zai ajiye a gidan ba. Shi kuma yana can É—akuna yana ta nemanta bata nan, sai ya taho kitchen d'in suka yi kicibus da juna. Cikin sauri ta É—ago wukar tare da saita shi tana zubar da hawaye idanunta a waje jikinta na kyarma take son aiwatar da kuduri umarnin da zuciyarta ke yi mata. “Feenah menene haka baki da hankali ne?â€? Kamar wata zararriya haka take yin kansa yana kufcewa tace. “Wallahi idan baka rabu dani ba sai na kashe ka Sultan, na tsaneka tun ba yau ba, gashi na kuma tsanarka bana son ganinka cikin rayuwa ta.â€? “Naji Feenah amman ki ajiye wukar sai muyi magana please.â€? Cike da masifa tace. “Bazan ajiye ba, naki na ajiye É—in azalumi macuci kawai. Kuma wallahi sai ka sake ni sakin da babu dawowa gareka.â€? Ganin abin nata ba barazana bane da gaske idan ya bari zata iya illata shi, yasa Sultan janyo jarumtarsa da karfinsa. Sai dai kafin ya kai ga aiwatar da abin da ya yi niyar yi Feenah ta yo wata irin sufa kansa ta d'aga wukar tare da zura ta a............ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya na MTN ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 11:17 - Buhainat: *ZO GARE NI....* Free page 4 Na *HAJJA CE 👈* Wattpad:- Hajjac *Haske writer's association* (Home of expert and perfect writers) *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A* 2022 Lumshe ido ya yi yana sakin murmushi mai cike da nishadin samun cikakkiyar nutsuwa tare da tauraruwar matarsa. Shima baccin ne ya É—auke shi, dan haka ya yi abinsa cikin nutsuwa. Sautin kukan ta ne ya farkar dashi, ya tashi da sauri ya fito zuwa gurin ta inda ya tarar da ita tana ta ihu tare da rike k'asan skirt d'in ta kamar wacce aka ce za'a yanka. Cikin mamaki yake kallonta tamkar be san abin da take yiwa ihun ba, ya riko kafadunta gam yana kallon fuskarta yace. “Menene?â€? Cikin kuka mai gigita zuciya take cewa. “Zafi nake ji... Wayyo Allah gurin ya min nauyi na shiga uku na lalace.â€? “A Ina kike jin zafin? Cikin ki ko mararki.â€? Ya tambaye ta yana shafar kanta cike da lallashi. Ita kam gabaki É—aya a ruÉ—e take tana ta kuka ta nuna masa Æ™asanta idanunta a lumshe sai girgiza kai take saboda wani rad'ad'i da take ji. “Muga me ya samu gurin.â€? Bata hanashi gani ba saboda ba a cikin hankalinta take ba, burinta kawai ya gano mata abinda yake damun gurin har take jin wannan zugi kamar na zubar barkono. Skirt d'in ya É—aga yana murmushin mugun ta, can ya fito da kansa kamar wani mai karbar haihuwa, ya kalleta yana ta Æ™oÆ™arin had'iye dariyar da take son kofsa masa. “Na kasa gane ko menene gaskiya, amman dai naga harda jini a gurin.â€? Ai Feenah naji kawai ta sake rushewa da kuka, ya zauna yana ta faman lallashi har tayi shiru yace cikin sanyin rai. “Bari na hada miki ruwan dumi, Ina jin idan kika shiga Zaki ji dadi zai kuma rage yi miki zugin.â€? Cikin zubar hawaye tace. “Ruwan zafi? Ni dai a'a kar ya kuma yi min zafin.â€? Ya sake rungume ta wanda a da ko kusa da ita bata bari yaje. Yau gata malemale a tsakiyar jikinsa tana neman ya taimaka mata ta samu sassaucin azabar da take ji. Daukarta ya yi suka shiga bathroom ya zaunar da ita gefen bathtub tare da tarar mata ruwan, yasa hannu yaji ya yi yadda ake son mutum ya shiga sannan ya fara Kokarin cire mata kaya, a nan ta dakatar dashi tana turo baki tace. “Ka barshi zan iya.â€? KafaÉ—a ya daga ya juya ya fito cike da dariyar k'eta, wai shi take b'oyewa jikinta bayan ya gama kare masa kallo. Yana zaune yana jiyo ihunta be yi gigin shiga ba tsawon lokaci, daga baya ya tashi yaje ya bud'e kofar yana faman kawar da kai shi a dole ba zai kalleta ba. Taji daÉ—i kuwa duk da cewar tana sunkuye ne ta kasa zama a cikin ruwan yace mata. “Kin yi ne?â€? “Ni bazan Iya shiga ba wallahi da zafi, na surka kuma har yanzu ruwan yaki dena zafin.â€? “Toh kina son na taimaka miki ne Feenah?â€? Sai kawai ta fashe da kuka tana cewa 'eh' ya taimaka mata. Sultan ya je da taimakonsa ta gasa jikinta yace tayi wankan tsarki dan yana tunanin jinin da ya fita dole sai anyi masa wankan tsarki. Tayi kamar yadda ya umarce ta sannan ya nadota cikin towel suka fito, ya kwantar da ita a kan gadonta tare da buÉ—e wardrobe d'in ta ya zabo mata kaya marasa nayi. Da ido take binsa da kallo, gabaki É—aya sai taga ya juye mata kamanin Areef. Suka had'a ido ta sakar masa da wani irin kyakkyawan murmushi, wanda Sultan ya yi zaton ko na taimakon da yake yi mata ne yasa yanzu ta fara sakkowa harda gudun mawar murmushi. Ya karaso kusa da ita tare da mika mata kayan ya kai mata sumba a gefen kumatunta na hagu tare da furta. “Ina son ki Feenah.â€? Muryar Sultan ta katse mata tunanin da ta fad'a ciki, nan da nan ta É—ago tare da kallansa, ganin yana mata kallon kurrulla yasa ta juya masa baya tana jan d'an karamin tsaki. Ganin zata dawo normal yasa shi barin É—akin shima yaje ya yi wankan ya shirya cikin kananun kaya jeans da riga armless sai zuba k'amshi yake yi. A kwance ya sameta kan gado tana faman danna iPad d'in ta, duk da taji shigowarsa hakan be sa ta kallesa ba bare taga a yanayin da yake ba. “Zanje na dawo, idan kina son wani abun ki min text message.â€? Feenah tayi masa banza kamar ba da ita yake ba, a ransa yace 'ta dawo hayyacinta gashi nan ta dora ma a inda ta tsaya' ya juya tare da ficewa ya barta. Ita kuma ta juyo tana bin kofar da harara cike da jin wata zazzafar tsanar shi a zuciyarta. Tun daga wannan lokacin Sultan yake amfani da kwayar sanya bacci yana tarayya da matarsa Feenah, duba da yadda bata amince masa yasa shi zabar wannan hanyar wajan ganin ya biya buk'atarsa akan ta. Ga wata kulawa ta musamman da Sultan d'in yake nuna mata, duk iya rashin mutuncin da zata yi masa baya daga kai ya kalla bare har ya dame shi. Ana cikin haka ne ta fara laulayi wanda ta rasa ko na menene, ga kasala da yawan kwad'ayi musamman na manja da yajin tafarnuwa. Duk lokacin da tace masa ya kaita asibiti sai yace mata to amman ba zai kai ta ba, ya zamana ko school ba ta iya zuwa saboda yawan bacci da amai. Ranar wata Monday ne ta takura masa akan ita sai taje makaranta saboda ana ta yin abubuwa bata nan, daman ya santa da kafiya sai ya É—auke ta suka tafi, ta shiga ajin su Æ™awayenta suna ta tsokanar ta akan cewa tayi kiba tayi kyau na musamman. Ita dai kawai tana jin su bata ce komai ba har aka tashi. Cikin sauri ta nufi motar su kawarta Amal tace dan Allah tana son su ajiye ta a asibiti. Suka É—auke ta kuwa suna tafiya sai ga sultan yazo daukarta. Ya sha zama da dube-dube amman babu ko mai kama da ita. Feenah kuwa tana can tana Æ™oÆ™arin ganin likita, da yake tana da experience a ilmance ta dinga yin komai har ta samu ta shiga office d'in Dr Sharif, wanda shima É—an asalin Nigeria ne karatu yazo ya kammala har ya samu aiki a can ya yi aure harda yarsa guda daya. Sai da ya gama rubuce-rubucensa kafin ya dago ya kalleta. “Yan mata lafiya dai ko?â€? Feenah taja numfashi mai tsayi kafin ta fashe da kuka, Dr Sharif ya tsaya yana binta da kallon mamaki. 'Ya daga tambaya sai kuka kamar dai dama jira take yi ya tanka mata? Sai dai ganin ta da kuma auna shekarunta da ya yi ne ya sa mamakin nashi sauyawa, zata Iya yin fiye da haka ma kasan cewar har yanzu bata wuce tana gaban iyayenta ana kulawa da ita ba. “Kiyi hakuri ki sanar dani abinda yake damunki kinji little girl.â€? Bayan hannunta tasa ta shiga share hawayen tare da sanar dashi duk abinda yake faruwa da ita, hatta yanayin bacci da farkawa taji kasanta na zafi duk ta sanar dashi, inda ya tambaye ta cewa. “Aure aka yi miki ne?â€? Ta gyada kai alamar eh. “Toh yanzu Ina mijin naki?â€? Ragowar hawayen suka Æ™arasa zirarowa ta ce. “Baya nan.â€? Rubuce-rubuce Dr Sharif ya yi sannan ya kuma É—agowa ya kalli Feenah cike da kulawa yace. “Amman ai kinsan cewa idan akai aure namiji ya kusance ka dole zaka Iya samun ciki ko.â€? Gyada kai tayi a iya fahimtar da ta yiwa maganar Dr. Yaci gaba da cewa. “Toh ke tunda ya aure ki kun daÉ—e be kusance ki ba?â€? Tace. “Ai bana kulashi, Iya Kaci ya kai ni makaranta ya dawo dani ko magana bana son ya yi masa saboda ni bashi nake so ba aka aura min.â€? Cike da É—inbin mamaki Dr Sharif ya kuma kallonta har yana zare glass d'in dake manne a idanunsa. “Kina nufin baki taÉ“a bashi kanki ba?â€? Ta zaro ido. “In bashi kai na Dr? Toh ni kuma fa, sai in kashe kai na saboda shi?â€? Ganin ba ta gane maganar tashi ba yasa shi cewa. “No Nafisa ba haka nake nufi ba, Ina nufin be taÉ“a mu'amula dake ba? Baku taba kwanciya guri É—aya ba ya yi miki wani abun.?â€? Ta sake gyada masa kai alamun eh basu taba kwanciya tare ba duk da cewa bata gane ba sosai. Da kanshi cikin tambayoyin da yake yi mata yasa tayo fitsari ya gwada sannan ya gano cewa mijin na ta sai ya gusar mata da hankali sannan yake mu'amula da ita. Bayani ya yi mata sosai yadda zata fahimci abinda yake nufi. Daga karshe ya kare da cewa. “Yanzu ciki gareki na wata É—aya da sati É—aya, shi yasa kike jin wannan kwad'ayin da kuma kasala. Kiyi hakuri da kaddarar da Allah ya É—ora miki na auran sa tunda gashi nan harda rabo a tsakani, ba kisan abinda Allah yake nufi ba da hakan.â€? Feenah tun bayanin da ya yi mata dalla-dallah na cewa Sultan yana sa mata kwaya a lemo dan ya dinga samunta, ya yi mata bayani game da yadda abin yake, shikenan tunanin Feenah ya tsaya daga duk wani bayani da Dr Sharif yake yi. Wata mummunar tsanar Sultan ta sake tsaya mata a wuya fiye da yadda take jin sa a farko. Nan dai ta samu Dr ya rubuta magani yace ta dinga amfani dashi saboda lafiyarta da ta abin da ke cikin nata. Da kyar Feenah ta iya baro asibitin ta fito bakin titi tare da samun taxi ta shiga, da kyar ta Iya samun dama ta gaya masa inda zai kai ta daga nan ba ta kuma cewa komai ba har suka je. Kudin sa ta mika masa ta shiga gidan, tana murd'a kofar Sultan shima yana dawowa cike da tashin hankali. Kitchen ta wuce ta dauki sabuwar wuka tana shafawa zuciyarta na yi mata hud'ubobi daban-daban akan irin matakin da zata dauka na fansar rainin hankalin da ya yi mata ba tare da saninta ba. Sink ta nufa tare da tara cup ta dibu ruwa tasha dan tayi alkawarin ba zata kuma ci ko shan wani abu da zai ajiye a gidan ba. Shi kuma yana can É—akuna yana ta nemanta bata nan, sai ya taho kitchen d'in suka yi kicibus da juna. Cikin sauri ta É—ago wukar tare da saita shi tana zubar da hawaye idanunta a waje jikinta na kyarma take son aiwatar da kuduri umarnin da zuciyarta ke yi mata. “Feenah menene haka baki da hankali ne?â€? Kamar wata zararriya haka take yin kansa yana kufcewa tace. “Wallahi idan baka rabu dani ba sai na kashe ka Sultan, na tsaneka tun ba yau ba, gashi na kuma tsanarka bana son ganinka cikin rayuwa ta.â€? “Naji Feenah amman ki ajiye wukar sai muyi magana please.â€? Cike da masifa tace. “Bazan ajiye ba, naki na ajiye É—in azalumi macuci kawai. Kuma wallahi sai ka sake ni sakin da babu dawowa gareka.â€? Ganin abin nata ba barazana bane da gaske idan ya bari zata iya illata shi, yasa Sultan janyo jarumtarsa da karfinsa. Sai dai kafin ya kai ga aiwatar da abin da ya yi niyar yi Feenah ta yo wata irin sufa kansa ta d'aga wukar tare da zura ta a............ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya na MTN ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 11:17 - Buhainat: *ZO GARE NI....* Free page 5 Na *HAJJA CE 👈* Wattpad:- Hajjac *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A 2022* A tsakani hammatarsa, Allah ya tsare bata soka mishi a gefen kirji ba. Ya fuzge wukar tare da wurgata gefe yayin da ita kuma Feenah ta shiga dukansa ido rufe kamar wata marar hankali. Shi kuma sai rike ta yake yi yana so ta dawo cikin hayyacinta amman abu ya gagara, ya dinga tura ta har sai da ya kaita cikin bedroom d'in ta ya rufe ya jingina bayansa jikin kofa yana sauke numfashi. “Wallahi ba zan zauna da kai ba duk abinda zaka yi sai dai kayi macuci azzalumi wanda yake son kanshi. Ana so dole ne? Nace bana sonka bana yin aure dole sai dani zaka zauna? Na rantse da Allah sai ka rabu dani bazan taÉ“a rayuwa da kai ba.â€? Duk yana jiyo ta idanunsa a rufe yana son gano asalin abinda ya faru yau ta birkice masa haka, saboda duk wannan haukan da take yi bata sanar dashi dalili ba. Yaja kafarsa da kyar ya koma parlor ya zauna tare da dafe kansa yana tunanin mafita tunda gashi har ta fara neman salwantar masa da rayuwa gaba daya. Daya rasa mafita sai ya tashi ya shiga É—akinsa ya kulle yana faman cizon yatsa. ____Feenah kuwa a haukace ta faÉ—a kan gado tana kurma uban ihu, ji take tamkar ta kashe kanta saboda bakin cikin da ta ke ciki. Sultan ya raina mata hankali iya raini, ya kuma gama da ita dan ba zata taÉ“a yafe masa ba koda kuwa yafiyar ce zata kai ta ga shiga aljanna. Haka ta dinga yakushin cikin ta tana kuma yakusowa gani take kamar cikin zai Iya buÉ—ewa ta ciro abinda yake ciki dan bata shirya haihuwa yanzu ba. Wayarta ta dakko ta nemo lambar Areef amman a kashe, daman tunda ta baro Nigeria bata kuma samun wayarsa ba kullum sai dai a ce mata a kashe take. Kuka ya sake kwace mata lokacin da ta tuna Areef masoyinta, wanda take yiwa so irin na mutuwa, so ne take yi masa da ta rasa daga inda yake dan tsabar tasirin da ya yi a rayuwarta. Karshe ta kira Mommyn ta, bugu biyu ta É—aga cike da fara'a walwala da farin ciki. Sai dai kuma lokaci É—aya suka gushe sakamakon kukan da taji ta na yi. “Nafisa lafiyar ki kuwa?â€? “Mommy ya kashe ni, wallahi ya cuce ni Mommy na shiga uku.â€? “Qalu innallilahi wa'inna'ilaihir raji'un. Nafisa me ya faru? Ina Sultan d'in yake?â€? Hajiya Saratu ta tambaya cikin dimuwa. “Mommy bana son wannan mutumin, wallahi bana son shi kullum tsanar sa kuma shiga zuciya ta take yi. Idan baku dawo dani gurin ku ba Mommy zan iya rasa rayuwa ta, dan Allah kuce ya rabu dani dan Allah Mommy na.â€? “Shikenan Nafisa tunda auran kike son b'allowa, Allah ya rufa miki bargon asiri amman zaki tunawa kanki. Ga 'yan uwanki nan zaune a gida suna jiran mazajen aure, ke Allah ya daukakaki ya baki nagartaccen miji, meye aibun Sultan dan Allah Nafisa?â€? Hajiya Saratu ta yi maganar cikin salon tambaya. “Mommy bana son shi wallahi, ji nake kamar zan mutu idan na kalleshi.â€? Rai a b'ace Hajiya Saratu tace. “Shikenan ki bari zan kiraki.â€? Bata jira jin me Feenah zata kuma cewa ba kawai ta yanke kiran. Wasu hawaye ne suka shiga zubowa daga cikin kwayar idanun Hajiya Saratu, babu abinda take jin takaci irin yadda Æ´arta zata kaso auranta. Shi kenan kuma ta dawo ta zauna daman ga 'yan uwanta nan su hud'u auren ya gagara, anata murna tayi gashi zata b'allo shi ta dawo a ci gaba da sanya musu ido kamar kullum. Shi yasa tun farko da taga Feenar bata son auran tace toh a barshi kawai tunda ita zata zauna dashi, ganin daddyn su ya matsa kuma shima Sultan d'in ya dage yasa kawai ta barwa Allah lamarin, gashi yanzu za'a mayar mata da Æ´ar kankanuwar yarinya bazawara. Tana zaune sai sak'awa da kwancewa take yi akan yadda zata b'allowa al'amarin, ganin ta rasa mafita yasa ta mikewa taci gaba da aikin ta duk da cewa ranta babu dad'i. Alhaji Nura yana dawowa da daddare bayan ya gama cin abinci yana kishingid'e yana sauraron news Hajiya Saratu ta shigo da maganar Nafisa cikin sanyin murya. “Alhaji magana nake son muyi da kai.â€? “Toh Hajiya ina sauraronki lafiya dai ko.â€? Hajiya Saratu ta ja numfashi tare da d'auke kai daga kallon mijin na ta dan bata son ta kasa gaya masa abinda yake cikin zuciyar ta. “Waya muka yi da Nafisa d'azu.â€? “Toh mutanan turai kenan, ince lafiya dai ko?â€? “Ba zan iya cewa kalau ba alhaji, tunda ta kira ni ne tana kuka tana cewa ita dole sai Sultan ya rabu da ita.â€? Hajiya Saratu ta yi shiru yayin da Alhaji Nuran ya d'ora da cewa. “Toh me kuma yake faruwa haka? Wannan yarinyar dai fitinanniya ce wallahi tallahi. Dan k'aniyarta auran take son a raba ko kuma uban me take son ayi mata?â€? Yayi maganar cikin fad'a da b'acin rai, da alama shima abin ya bashi haushi duba da yadda yake hucin da zai tabbatar maka da cewa da Feenah na kusa dashi babu abinda zai hanashi lallasa mata duka a jikinta. Ya shiga fad'a babu kakkautawa har sai da sauran mutanan gidan suka jiyo shi, suna ta mamakin yau me yasa daddy wannan kwarmaton. Yaci gaba da magana cikin masifa da b'acin rai. “Kirawo min ita wallahi naci uban ta, sakaryar yarinya marar hankali kawai.â€? Hajiya Saratu ta janyo wayar ta tare da kiran Feenah wacce ke zaune tana kallon cikinta mamaki na d'ibarta ace wai d'a ko 'ya ne a cikinsa. Ganin kiran Mommyn su yasa jiki na rawa ta dauka, sai dai maimakon taji muryar Mommy kamar yadda taga sunan a jikin alon wayar sai taji daddyn ta cikin fad'a yana cewa. “Nasan kina jina marar mutunci, kina nufin ni zaki tonawa asiri dan baki da hankali? Toh kice ya sake ki d'in tunda ke baki san mutunci ba.â€? Yana direwa kuwa Feenah ta dauka cikin tashin hankali tana kuka wiwi kamar wace ake zarewa rai cikin karfi, cewa take yi. “Daddy idan kuka barni dashi zan mutu wallahi.â€? “Da yafi miki kuwa Nafisa, domin kin mutu ne a gidan mijin ki. Allah ya yi miki rahama tun yanzu ma ni na fara miki fatan samun dacewa.â€? Cewar Alhaji Nura yana huci shima. “Na shiga uku daddy wallahi ba zan zauna dashi ba, na hakura gwara na tafi wani gurin da naci gaba da zama da Sultan.â€? Tana gama fad'in haka ta katse tare da yin wurgi da wayar tana kuka. Duk abinda take Sultan yana jiyo ta, jin shiru yasa shi jan dogayen kafafuwansa ya bar gurin. Lallai ya tabbatar Feenah ba karamar tsana tayi masa ba, tunda gashi alama sun nuna masa cewa sa'in sa suka yi da mahaifinta. Shin me ya yiwa yarinyar nan da har ta tsane shi kamar haka? Gashi shi kuma kullum sake ninka masa wutar sonta ake yi a cikin rayuwarsa. Anya ba zai cuci kansa ba idan ya ce dole sai ya zauna da ita? Gwara ya hakura ya sallama mata tunda dai har ta nuna rashin amincewarta da shi... Can gidan su kuma daddy ne ya sauke wayar daga kunnensa yana bin ta da kallo, ya kalli Mommy da ta yi zugum bakin ciki ya gama yi mata yawa har tama kasa cewa komai bare ta yi masa magana, sai shine yace. “Wannan yarinyar ta zama kangararriya wallahi, ni zata kashewa waya saboda ta rik'a wuyanta ya yi kauri? Lallai zan yi maganinta kuwa tunda ta nuna min ita din mai taurin kai ce.â€? Daga haka ya tashi ya dauki hularsa ya bar gidan duk da ba al'adarsa bace idan ya dawo ya kuma fita a wannan lokacin. Gidan wani babban malamin addini yaje, bayan anyi masa iso ya shiga suka gaisa da malam Ahmadu tare da tab'a Æ´ar hira, daga bisani Alhaji Nura ya bijiro masa da zancen da ya kawo shi cewa. “Wallahi malam Æ´ar waje na ce tayi aure, kuma yanzu tasa fitina cewa dole ya ta kaso auran shine nace ko akwai wani taimako da za'a iya yi min, dan Allah malam a kafe ta a gidan mijin ta dena marmarin kashe wannan auren. Wallahi duk Æ´an uwanta suna nan zaune a gida, ita kadaice Allah ya yi mata arzikin yin auran kuma gashi tana son b'allo shi.â€? Murmushi malam Ahmadu ya yi yana gyara rikon carbin dake hannunsa. Alhaji Nura ya kwantar da hankalinsa ganin malam yana Murmushi sai yaji duk rabin damuwarsa ta kau duk da cewa bai yi masa wani Karin bayani ba a lokacin. Numfasawa malam ya sake yi tare da cewa. “Alhaji Nura kasan yaran da, dana yanzu ba d'aya bane ba. A da matar da aka aura maka ma baka santa ba sai ka shiga dakin ka sannan kuke sanin juna. Yanzu kuma yaran zamani an É“ata su da cewa suje su zab'o duk kalar mijin da ya yi musu za'a daura musu shi. Wannan yasa idan aka yiwa yarinya aure da wanda ba ita ta nuna ra'ayi akan shi ba, sai taga kamar iyayenta basu iya komai ba. Ko kuma basu san ta. Kuci gaba da yi mata addu'a don itace a tsakanin ku. Ragowar yaranka kuma da kake damuwa akan rashin auren su, wannan duk da sanin ubangiji yasan dasu, fatan mu kawai Allah yasa jinkiran ya zamar musu alkairi.â€? “Amin ya Allah malam. Amman dan Allah a taimaka a kafe min ita a gidan mijin, ta dena tunanin kashe auran ta.â€? “Babu damuwa Alhaji Nura, za a yi da izinin Allah. Allah kuma ya bata hakuri tasan cewa zaman ibada take yi.â€? Yace, “Amin malam, yaran ne ka rasa me suke lissafawa a kwakwalwarsu.â€? Sallama suka yi da juna bayan Alhaji Nura ya yi masa ihisani ya koma gida, koda yaje babu wanda ya kula bare ya amsa sannun da suke yi masa. ____Feenah kuwa haka tasha kukanta ta gama, daman tuni Sultan ya buÉ—e mata Æ™ofa bayan ya tanadar mata abinci ya rubutu mata wata yar takarda. Sai bayan da taji yunwa na nema halaka ta ne ta fito ta tarar babu kowa a parloun, taja tsaki tare da wucewa kitchen ta tarar ya yi mata order, amman ko kallanta ba ta sake yi ba bayan gani na farko. Madarar gari ta zuba a cup tasa ruwa da sugar ta dama sannan ta bud'e fridge ta dakko cornflakes tare da komawa parloun ta zauna, a nan ne taga takarda kamar zata share taki dubawa, Sai kuma wata zuciyar tace da ita 'ki dauka kila ta rabuwarku ce' ta dauka da sauri tare da warwarewa tana dubawa. _“Naga alamar zaki Iya kashe ni saboda kina tunanin wannan É—an tatsitsin yaron da har yanzu ba a gama goya shi ba. Toh na bar gidan ba zaki sake gani na ba sai randa kika gane cewa ni d'in mijin ki ne da Allah ya zaÉ“a miki.â€_ Uban tsaki ta saki tare da yin cilli da takardar taci gaba da abinda da take yi. Tana gama sha bacci ya dauke ta a gurin bata farka ba sai cikin dare shima fitsari ne ya ishe ta. Bayan ta kammala ta dawo taci gaba da baccinta har washe gari. Shiryawa ta yi tsab na tafiya makaranta cikin wando da riga, tayi haka ne kuma dan ta bawa Sultan haushi saboda bata tab'a yin sha'awar tafiya a irin wannan shigar ba. Uniform din kuma tasa su cikin school bag da nufin idan ta gama bashi haushi ta shiga school ta biya toilet tasaka. Har ta gama breakfast bataji ya fito ba, ta duba agogo taga lokacin tafiyarta ya yi idan be fito ba zata makara. Ta nufi bedroom d'in sa taga baya nan sai tayi tunanin yana waje ta fito. Tana murd'a kofar taji ta gam a rufe, da sauri ta duba inda suke ajiye mukullaye taga babu ko É—aya sai a sannan ne hankalinta ya yi mugun tashi. Can ta tuna da takardar jiya inda yake cewa ya bar mata gidan ashe tafiya ya yi Ya barta ita kadai ba ta sani ba. Kuka ta saki tare da durkusawa a gurin ta dora hannu a ka. Ganin babu me lallashinta yasa ta mikewa ta koma ciki, wayar ta da ta yar jiya ta dakko ta shiga kiran sa karo na farko tun had'uwar su, koda wasa bata tab'a gigin kiranshi da kanta ba sai dai shi ya kiranta in taga dama ta dauka idan bata ga dama ba taki dagawa. Sultan yana zaune a gurin shak'atawa ya gama breakfast d'in sa yaji wayarsa na ringing, kamar ba zai daga ba saboda zuciyarsa ba a nutse take ba, sai kuma ya zaro wayar daga gefen aljihun jeans dinsa yana dubawa. 'Feenah dear' shine a jikin screen d'in wayar. Murza ido ya yi dan ya tabbarar ba gizo idanunsa suke yi masa ba. Tabbas kuwa itace ba karya, amman me yasa take kiransa da kanta? Gaba daya mantawa ya yi da cewar ya rufe ta a gida saboda mamakin wannan kira da ya gani. Da kyar ya samu bakinsa ya bud'e. “Hello...â€? Abinda ya iya cewa kenan yana jiran jin ta bakin ta. “Saboda ka maida ni dabba shine ka kulle ni?â€? “Opphs!.â€? Ya fad'a bayan ta tuna masa. “Amman Feenah ta ya ya zan barki sakaka bayan nasan ba jin maganata kike yi ba? Karshe ma fa kashe ni kike son kiyi, kuma kin san k'asar da muke ciki. Kina kashe ni suma kashe ki zasu yi abinda ni kuma ba zan lamunta ba kenan.â€? “Allah ya saka min, kuma ba zaka samu soyayya daga guri na ba har abada, kaje kayi ta kulleni kuma kasan ai ina zuwa makaranta shine zaka kulleni. A can baka barni nayi karatun ba, anan ma ka fara hanani zuwa kai da Allah.â€? Rasa abinda zai ce mata ya yi, shirun da taji ya yi yasa ta ajiye wayar tare da zaman dirshan tana kuka kamar wacce zata kashe kanta. Wannan wace irin masifa ce baka son mutum ace dole sai ka zauna da shi? Ita kam ta shiga uku. Haka ta karaci kukanta ta gama, tashi tayi ta koma bedroom ta kwanta tunani kala-kala ya shiga yi mata yawo a kwakwalwarta, wanda ya kamata da wanda sam be dace ace a irin shekarunta suna yin irin shi ba. Tsawon wanaki uku babu Sultan bare me kama dashi, sai da ta cika kwanaki hudu sannan ya dawo da daddare hannunsa rike da ledoji. Kwance ya tarar da ita akan kujera tana kallo, saman cikin ta kuma ta d'ora boul d'in da ta zubo cornflakes tana dauka d'ay-d'ay tana cinsa a busasshen shi babu madara. Ko kallansa ba ta yi ba bare ta amsa masa Sallamar da ya yi. Mamakinta yake yi kullum saboda a ganinsa shekarunta basu ci ace tasan wannan salon iskancin ba, sai gashi yana ganin su Kala-kala kamar wata babbar mace. “Feenah nayi sallama baki amsa ba.â€? Ya yi maganar yana zama akan kujerar da take kallon ta. Amman ko kwakkwaran motsi taki yi saboda taurin rai da rashin ganin girmansa da take yi. “Shikenan, ga shi na siyo miki ban sani ba ko zaki bukata.â€? Ya fad'a yana ajiye mata ledojin a kusa da ita. Abin ka da me ciki, uwa uba mai d'an karan kwad'ayi. Kamshin kaza kawai taji miyaunta ya tsinke, nan da nan cornflakes d'in da take ci ya fita a ranta. Ta had'iyi yawu kwat tare da d'aukar remote kamar gaske ta shiga sauya tasha daga wadda take kallo zuwa wata. Shi kuma ya mike ya nufi bedroom d'in sa dan kwanciya saboda yayi matukar gajiya, ga wani bacci da yake ji. Kallon kofar ta yi taga ya rufe, ta d'an leka cikin ledar ta hango kunshin naman kaza da pizza da sauran abubuwan kwalam da makulashe. Tana son ci saboda zuciyarta ta biya, amman tana shakkar ci gudun ko ya zuba mata maganin da ya saba sawa idan yana son cinma muradinsa akan ta. Nan da nan taji kamar zata mutu idan bataci ba, ta zaro kafa ta sauke kasa tare da bud'e ledar ta shiga ci kamar wacce ta dad'e basu hadu ba. A ranta ji take koma me ya zuba mata sai taci shi dan ya riga ya tayar mata da wata masifaffiyar son cin abubuwan da ya kawo mata. Sai da taci tayi nas da ita harda gyatsa sannan ta ture ledojin ta koma gefe tana tand'ar harshe da lebenta. Agogo ta kalla, ganin lokacin kwanciya ya yi ta mike ta nufi d'akin ta ba tare da ta kwashe kayan ba, saboda ganda ji tayi ko tsinke ba zata iya d'aukewa ba. Tana shiga ta kulle kofarta daga ciki gudun kar Sultan ya shigo ya yi mata wani abun. Kwanciya tayi bacci ya yi awan gaba da ita. Koda Sultan ya kammala duk abinda zai yi, fitowa ya yi parloun amman be ganta ba sai dai gashi nan yaga taci abin da ya kawo mata. Yaji dadi kuwa ya nufi bedroom d'in na ta yaji sa a kulle, hakan yasa shi juyawa ya dawo gurin da ta tashi yaci gaba da kallo na d'an wani lokaci, zuciyarsa cike da tunanin yadda zai saita tunanin Feenah zuwa gare shi. Haka suka ci gaba da rayuwa duk da cewa abubuwan sunyi sauki ta dena cewa ya sake ta amman ta nuna masa kuskuran da ya yi na raina mata wayo da ya dinga yi yana sa mata kwaya. Da ta sanar dashi cikin dake jikinta, ba karamin murna ya yi ba, sai dai ita ba ta wani son abin da ke cikin, kawai babu yadda zata yi ne shi yasa take dauke dashi a jikinta. Nan fa Sultan ya ci gaba da bata kulawa ta musamman, dan yanzu har guri guda suke Kwana, duk da cewa kafin ta yadda ya biya bukatar shi sai ya wahala, kuma idan suna yi ko ya gama ko be gama ba indai ta gaji hanashi take yi sai dai ya kwanta a haka. Daddyn ta kam tunda yaji shiru Feenah ba ta kuma yin tashin hankali ba yasan aikin kafewar da akai mata ne. Sai a sannan hankalinsa ya kwanta yasan ko babu komai zai dinga tunawa cewa yarsa tana gidan miji, ba kamar sauran ba da suke gabansa rid'a-rid'a dasu. A haka taci gaba da yin makaranta tana kuma wayewa da sauran abubuwan rayuwa. Lokacin da haihiwarta ya yi Sultan ba karamin tada hankalinsa yai ba, saboda baya son ya rasa Feenah, kaunarta yake kamar numfashinsa. Haihuwar kuma tazo mata da matsalar zubar jini, aka gwada nasa be yi mata ba dole ya dinga siya ana saka mata. Cikin hukuncin Allah ta haifi baby boy d'in ta jajir dashi kamar ka tab'a shi jini ya fito. Koda ta haihu ma tasha wahalar ciwoka har kusan kwanaki goma sha d'aya bata san wanda yake kanta ba. Da taimakon Allah da ya bawa Doctor's sa'a Feenah ta samu lafiya tayi ras da ita kamar ba ita ta haihu ba. Amman fa fur taki bawa babyn nono a cewarta me zai sha. Aka ci gaba da bashi madarar yara. Gaba É—aya Sultan shi ke kula da babyn sa mai suna Omar Farooq, sam Feenah ba ta masa kulawa daman wanka ba Iya yi masa tayi ba. Sanda suka yi arba'in da uku baby Farooq ya rasu, sai a sannan Feenah taji a jikinta ta dinga kuka da kyar makota da matan abokan Sultan suka dinga bata hakuri. A cikin matan abokan ne jinin Feenah ya hadu da guda d'aya wato matar Saifullahi mai suna Zarah. Ita ta koya mata gyaran jiki da yadda ake kula da miji da sauran abubuwa na karuwa. Sai dai fa ace har gwara da ba a koyar da ita ba dan a lokacin ne ta kuma Æ™aro wani iskanci da rashin mutunci. Jikinta ya jiko ko'ina masha Allah ta dinga gara Sultan, ta dawo da neman takardar sakin ta. Babu shiri ya shirya suka dawo gida Nigeria inda yake zaton za'a samu masalaha a lallabata taci gaba da zama dashi. Sai dai kash! ta baya ta rago, dan sai da ya gwammace suna can kasar. Ganin anki raba su yasa Feenah yanke shawarar kai su kotu a karbo mata hakkinta. Daddyn ta da Sultan suna zaune a gidajen su suka ga takardar sammaci, abin da ya tayarwa da iyayenta hankali kenan. Tun kafin ma aje Alhaji Nura ya samu Sultan yace kawai ya sauwakewa Nafisa amman yaki shi a dole yana son kayarsa. Babu yadda aka yi dole suka tattara suka tafi kotu daman ba a gidan su take ba tana gidan Sultan d'in, shi yasa Koda suka hadu da iyayenta a kotu bata yadda sun hada ido dasu ba ko da wasa. Akai ta shari'a har dai bakin ciki yasa Sultan cewa sai ta biya shi kudin wani auran, duk da cewa ba rasawa ya yi ba, amman ya fadi haka ne dan Feenah taji tsoro tace ta fasa tunda ba ta da kudin da ya ambata. Amman da yake zuciyarta a k'ek'eshe take sai ta amsawa da alk'ali Toh zata kawo. Daddy da Mommyn ta harma da sauran sisters d'in ta babu wanda be mike tsaye ba dan mamakin jin yadda ta amsa cewa zata biya shi.......... _Sai fa kunyi hakuri, duk a typing babu abinda ke bani wahala irin editing. Idan anci karo da wata kalma da batai daidai ba ayi hakuri._ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR8iiiii KDAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 11:17 - Buhainat: *ZO GARE NI...* Free page 6 NA *HAJJA CE 👈* Wattpad:- Hajjac *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A*💡 Zufa ce ta dinga karyowa Daddy da Mommy, banda zaro idanuwa babu abinda suke yi, har alÆ™ali ya yi rubuce-rubuce dan shi kansa yana jinjina karfin hali irin na yarinyar, hakan kuma ya sake tabbatar masa da cewa da gaske ta yi yarinyar bata son auren da aka yi mata. “Nafisa...! A Ina kike da wannan makudan kuÉ—in da yace ki biya shi dan ya yi wani auran? Wallahi Nafisa ni dai ba biya miki zan yi ba, na yi iya yina a gurinki Allah yaji ya gani.â€? Daddyn ta ya yi maganar yana kallonta cikin fushi, fuskarsa na nuna tsantsar É“acin rai amman ko a jikinta dan ba tama kalli inda yake ba bare taga yanayin da yake ciki. Burinta kawai a karÉ“ar mata hakkinta a raba auren ta da Sultan. Shekara É—aya aka bata cewar ta kawo kuÉ—in lokacin ta gama iddah. Aka sanya Sultan a gurin ba dan ya so ba ya rubutawa Feenah takardar saki d'aya, jikinsa na kyarma saboda tashin hankali dan ya gama tabbatar da cewa babu son sa a cikin zuciyar ta ko kad'an. Lokacin da ta tabbatar da Sultan ya saketa, ta sauke wata nannauyar ajiyar zuciya mai kunshe da tsananin farin ciki, ji take kamar ta zubar da ruwa a Æ™asa ta sunkuya ta shanye saboda tsananin daÉ—in da take ciki. Alkalin ya kuma yin Æ´an rubuce-rubuce kafin ya dago kansa ya yiwa mutanan cikin kotun bayanin sakin Nafisa. Yana gama tabbatar da cewa sakin ya yi ya buga gudumarsa mutane suka fara fita. Wasu na zagin Feenah yayin da wasu ke ganin laifin iyayen da kuma shi Sultan É—in da ya dage wajan ganin ya aure ta duk da yasan ba son shi take yi ba. Ba a bari ta fita ba sai da aka tabbatar da cewar iyayenta sun tafi sannan itama aka sallameta ta koma gidan Sultan d'in dan dibar kayanta. Tana cikin had'a kaya a trolley taji an banko Æ™ofar d'akin da take ciki, kafin ta kai da ganin ko waye taji duka babu ji ba gani. In da ta fara gane me yi mata wannan mahaukacin tukun, maganar da ake yi ba a kuma fasa tsula mata durinar ba. “Dan ubanki mu zaki tozar ta a idanun duniya Nafisa? Irin tarbiyar da muka baki kenan marar mutuncin yarinya. A gidan ubanwa zaki samu wannan uba-uban kuÉ—in da yace ki biya shi? Sata ko karuwanci zaki fara yi tunda naga kin zama kwankwararriya marar É—a'a...?â€? Mommy ta sake zuba mata bulalar a gadon baya, Feenah ta saki wani ihu tana son kamo bulalar ta kasa. Shigowar Sultan da yayarsa É—akin ne suka taimaki Feenah daga dukan da Mommynta keyi mata, duk ta yi mata jina-jina da jiki ya yi burd'un-burd'un abinka da farar fata kuma mai taushi wacce aka tarairaya cikin jin daÉ—i da more rayuwa. “Mommy dan Allah ki rabu da ita, har yanzu Nafisa yarinya ce.â€? Cewar Sultan yana rike da bulalar hannun Mommy, tana ja yana ja kamar masu wasa. Cikin fushi Mommy ta waigo tare da zabga masa wata uwar harara, tama manta cewa shine surukin nata tace. “A gidan ubanwa za'a kira wannan makirar da yarinya? Toh ko ni ba zan iya irin wad'annan shaid'anun abubuwan da take aitawa ba. Ku barni na farfasa mata jiki har ta gaya min menene takamarta na cewa zata biya kud'ad'an da ka ambato mata.â€? “Mommy ai ba ta haka zaku tambaye ta ba, kin san dai halin Feenah da taurin kai. Ko bata da yadda zatai ta biya ni dan na rabu da ita zata iya amsawa alÆ™ali. Abin tsoran dai kawai shine, zata fara yin wani tunanin na daban wanda zai Iya kaita ga halaka, shi yasa har na fito daga kotun na koma na sanar da alkali cewa na yafe mata ba sai ta biyani komai ba.â€? Da sauri Mommy ta kuma d'agowa ta kalli Sultan, ji take tamkar ta rungume shi dan jin irin jarumtar da ya yi, saboda gabaki É—aya ta gama lissafa ta yadda ita kanta zata fito da million biyar bare kuma Feenah da ba wata sana'a take yi ba. Wasu hawaye suka zubo mata tana ta yiwa Sultan godiya, da haka ta bar gidan ba tare da ta kuma bi ta kan Feenah ba. Suma duk fita suka yi aka barta ita kadai taci kukanta, tsabar ta lallasu ko hannu bata iya d'agawa. Cikin zuciyarta mamaki take yi 'wai duk saboda Sultan Mommy ta dage iya karfin ta babu ko tausayi da tunawa cewa ita ta haifeta, ta dinga zabga mata bulala kamar wata jaka.' A ranar Feenah da zazzabi ta yini. Inda Allah ya taimaketa Sultan yana nan bayan Æ´ar uwarsa ta bar gidan ya gama shirya kayansa na komawa gurin karatunsa ya shiga d'akin da take bakinsa É—auke da sallama. Yayi mamakin yadda ya ganta inda suka barta, sai dai kawai wannan karan a kwance take tana jan numfashi da kyar. Ya karasa gurin da sauri ya durkusa yana tambayar ta. “Feenah lafiya? Menene?â€? Ta girgiza masa kai alamun a'a ba lafiya duk da cewa bata son jin koda muryarsa. “Me ya sameki? Ko abinda Mommy ta yi miki ne?â€? Ta d'aga hannu a hankali tana nuna masa goshinta. “Kanki ne yake ciwo? Subahanallahi sannu kinji? Bari naje na kira wata tazo ta baki taimako.â€? Babu yadda ta iya dole ta barshi ya bata taimako dan babu abinda zata iya tab'ukawa a wannan halin da take ciki. Babu É—adewa sai gashi da wata nurse tazo ta d'agota tare da maida ita kan gado, ta yi mata allura tare da d'aura mata drip. “Insha Allahu zata samu sauki engineer.â€? Cewar Nurse d'in tana gyarawa Feenah skirt d'in jikinta. “Na gode sosai bari na zo na mai dake.â€? “A'a Engineer ka barshi kawai zan samu abin hawa na tafi. Kai dai kaci gaba da kulawa da ita, Allah ya kara lafiya.â€? “Amin nagode sosai.â€? Suka yi sallama ta tafi, Sultan kuma ya koma gurin Feenah yana kallon yadda Mommy ta sab'a ma ta kamanni, idan ka ganta ba zaka ce Feenah bace saboda sab'a mata kamanni da kumburin dukan ya yi. Ganin tana lumshe ido ya tabbatar masa da cewa bacci zata yi, sai ya kyale ta ba tare da ya yi mata maganar da yaso yi mata ba. Tashi ya yi Ya bar gidan gaba É—aya saboda zai hadu da wani abokin sa a lokacin. ______A can gidan su Feenah kuwa, Alhaji Nura na shiga d'aki ya wuce cike da tashin hankali. Diary d'in sa katoto.. Gundumeme ya dakko ya duba sunan karshe wato Nafisatu Nura, ya duba date of birth d'inta da kuma time d'in da aka haife ta da ranar da watan, ya zauna dabar a bakin gado yana share zufa. Tabbas Æ´arsa ce ta cikinsa ma kuwa. Kuma haihuwar gida aka yi bare ya yi tunanin ko a asibiti aka canza masa baby aka bashi wannan da tazo zata sa shi ciwon zuciya baiji ba bai gani ba. “Innallilahi wa'inna'ilaihir raji'un.â€? Ya furta da karfin gaske yana sauke numfashi mai tattare da takaici. Tunda yake be taÉ“a shiga kotu da sunan kallon sharia ba bare kuma ace shi aka kai. Yau gashi Æ´arsa ta cikinsa ta kai shi Æ™ara saboda kawai ya aura mata wanda yake ganin zai iya rike ta da gaskiya. Bema san Hajiya Saratu ba ta gidan ba, sai da ya kwalla mata kira cikin masifa sannan babbar Æ´arsa Asma'u ta sanar dashi cewa taje gurin Nafisa. Yasan kome zai kaita gidan Feenah ba me daÉ—i bane tunda itama tana cikin tashin hankali, amman yaso yasan ta tafin da ya bata sakkon cewa ta gayawa Feenah cewa karta dawo masa gida, taje tayi abinda taga ya dace da ita. Haka ya zauna sai d'acin rai yake yi har hajiyan ta dawo, nan ta sanar dashi komai har yafe kudin da Sultan ya yi. A sannan ne yaji ya kasa cewa Mommy kar Feenah ta dawo masa cikin gida, yasan ba zata tab'a jin dad'i ba, ya barwa kansa wasu abubuwan dan ba komai zai yi mata ba na rayuwa idan ta zo, tana gani zai yiwa sauran yaran shi amman ban da ita tunda ta tozarta shi. ____Koda Sultan ya dawo still bacci yaga tana yi, ya ajiye mata ledar yogurt da snack d'in da ya taho mata dashi, ya ajiye mata a kusa da ita yadda idan ta farka ba zata sha wahala ba wajan d'auka. Ya zare mata drip d'in ganin sauran kad'an sannan ya koma bedroom d'in sa. Bata farka ba sai kusan karfe uku na dare. Lokacin fuskar ta kara kumbura bakinta da idanunta sunyi suntum dasu kamar wacce aka sawa yeast. Tana hawaye ta sakko daga gadon saboda fitsari da ya addabi mararta. Ta dawo ta kwanta tare da buÉ—e ledar sai dai ba zata iya ci ba saboda har lokacin zuciyarta cikin rad'ad'i da zafin dukan da Mommy tayi mata take. Haka ta kwana tana sak'e-sak'e tare da tunanin yadda zata hadu da Areef idan ta koma gidan su. Koda gari ya waye Sultan ya shigo ya tarar da ita a kwance, idanunta na kallon kofar shigowa kamar wacce take jiran wani. Kawar da kai tayi gefe da alama bata son su had'a idanuwa, ya girgiza kai a ransa yace. 'mai hali baya canza halinsa.' A zahiri kuma Æ™arasawa ya yi inda take yana tambayar ta jiki tayi shiru dan bakin ba bazai buÉ—u ba kasan cewar ya kumbura sosai. Yana tsaye gabanta yace. “Zan tafi na koma inda nafi wayo, ina miki fatan alkairi cikin Feenah. Na gode da kasan cewar ki gare ni a baya. Nasan family É—ina ba zasu barki a cikin gidan nan ba, amman naso na baki shi koda su Daddy zasu hanaki shiga nasu gidan, nasan ni na janyo miki fushin su dana dage kan cewar sai mun auri juna alhalin ke bakya ra'ayi na. Amman duk da haka.â€? Ya fad'a tare da zaro wani mukulli daga cikin aljihunsa ya ajiye mata kusu da ita yana cewa. “Duk da haka ga mukullin guest house d'ina nan, kiyi amfani dashi daga nan har zuwa lokacin da Allah zai fito miki da mijin da kike so. Ba kowa yasan da gurin ba sai brother É—ina kuma baya Æ™asar nan. Ina miki fatan alkairi da samun nutsuwar zuciya a koda yaushe.â€? Yana gama fad'ar haka ya ajiye mata dubu hamsin ko zata bukaci kudi, ya juya ya fita. Feenah kuwa ko tausayi be bata ba haka taci gaba da zama a gidan har ta warke ras da ita. Kayanta ta kwasa ta kira taxi ya kwashe ta bayan ta barwa mai gadin gidan mukullayen ta nufi gidan su........âœï¸ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR8iiiii KDAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 11:18 - Buhainat: *ZO GARE NI...* Free page 7 NA *HAJJA CE 👈* *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A 2022*💡 Duk da cewar ba wani mugun tsoran shiga cikin gidan take yi ba, amman da mai motar ya gama parking sai da taji tana shakar shiga. Kamar tace ya juya da ita gwara ta tafi guest hause d'in da Sultan ya bata damar zuwa, sai kuma taga gwara ta shiga idan ma kasheta zasu yi gwara su yi. Ta fito tare da bawa mai motar damar sauke mata kayan ta a nan kofar gidan nasu. Bayan ya kammala saukewa ta zaro kuÉ—insa ta bashi ya tafi ita kuma ta É—auki Æ™aramar jakar da zata iya shiga da ita. A hankali ta sanya Æ™afarta ciki sai raba idanuwa take yi. Daddy yazo fitowa suka yi kicibus da juna, Feenah tayi saurin yin baya kanta a Æ™asa ta durkusa tana gaishe shi. “Daddy ina kwana?â€? Ta fad'a kasancewar safiya ce. Alhaji Nura ya gota ta tare da ficewa kai kace be san da wata halitta a gurin ba, bare ya nuna cewa yaji gaisuwar da ake yi masa. Da kallo Feenah ta bishi har ya fice daga gidan, ta mike ta shiga ciki bakin ta É—auke da sallama. “Assalamu alaikum.â€? Daga cikin parlor aka amsa mata, jin muryar Yayarta ce yasa ta shiga kai tsaye. Kallan-kallo suka shiga yiwa juna, inda Yayarta mai suna Zainab ta yanke musu kallon da suke yi ta hanyar d'aga murya tace. “Feenah...!â€? Furucinta ya fito da sauran Æ´an uwan daga d'aki. Duk suka tsaya suna kallonta kamar sabuwar bakuwa. Itama kallon su tayi daga bisani ta tab'e baki taje ta ajiye jakarta ta kuma fitowa kofar gida. Almajiri ta samu duk ya shigar mata da komai cikin gidan ta biya shi sannan itama ta shiga, wannan karan Mommy ta fito da taji suna cewa harda kayanta tazo. “Mommy.â€? Feenah ta kira sunanta cikin sanyin jiki. Mommy tai murmushin takaici tana bin Feenah da kayanta ta tab'a baki. “Tun da haka kika zab'arwa kanki Nafisa, sai kizo muyi ta zama tare.â€? Tana kaiwa nan ta bar gurin ta shiga kitchen dan Æ™arasa abin da take yi. Feenah kuma ta samu guri ta zauna tana jiran taji waye zai yi magana a cikin Æ´an uwan nata. “Kin dai ji kunya Feenah wallahi, ki rasa wanda zaki tozarta a idanun duniya sai iyayenki.â€? Cewar Zainab tana harararta. “Toh idan fitsari banza ne kaza tayi mana. Kije ki d'an-d'ana auran sai kizo kiyi min maganar da kike so.â€? Feenah ta fad'a cikin gatsali. Ran Zainab ya yi matuÆ™ar baci, ta nufe ta a fusace tare da shak'o mata wuya suka fara fad'a. Su Asma'u suka shigarwa Zainab hakan yasa suka yi galaba akan Feenah. Mommy najin su tayi musu banza har suka yi suka gama, dan idan da sabo ta saba da jin hayaniyar su. “Yarinya idan kika ce zaki raina mu dan kinje kin zama tantiriya a Æ™asar turawa, wallahi jikinki ne zai gaya miki. Marar kunya fitsararriya, mun fiki iya iskanci idan shi kike je, bar ganin kin yi aure kina ganin kamar zaki Iya taka mu yadda kike so.â€? Ba tayi magana ba dan tasan kowa ya tsane ta, ita kuwa indai dan ta kaso aure ne ake mata wannan abubuwan to zasu mutu suna yi dan ba komawa za ta yi ba. Tashi tayi ta É—auki kayan ta kai dakin su, wanda a da kafin tayi aure É—akin Mommy take zaune, yanzu kam ko gigin zuwa can ba tayi ba, ta shigar dasu dakin Æ´an uwanta. Da yake kato ne d'akin guri guda ta ware ta jera akwatunan ta da sauran kayan ta, suna kallonta ba bu wanda ya kula ta har ta shimfid'a sallaya ta zauna tare da ciro wayar ta tana dannawa. Kowa da nashi tunanin a zuci, dan ba karamin firgitasu tayi ba da ta kammala jera trolleys d'in ta, abin sha'awa kai kace yanzu aka kawo kayan lefen. Da rana aka kammala abinci Kowa yaje ya zubo yana ci ba a yi mata tayi ba, ita kuma tana tsoran a yi mata gori. Tashi tayi da hijabi a jikinta wanda tayi sallah ba ta cire ba. Kofar gida ta leka ta kira wani yaro d'an makotan su, ta bashi kudi ya siyo mata tsire da wainar shinkafa mai kuli, sai lemon jarka Fanta mai d'an karan sanyi. Ya kawo mata ta shiga cikin daki ta zauna tana cin abin ta hankali kwance. Ramla ce tun da taga Feenah ta wuce da leda taji tana son sanin menene a ciki, hakan yasa bayan kamar minti goma da wucewar Feenah daki, itama ta tashi ta shiga. Zaune ta ganta a kan sallayar da ta shimfid'a tun zuwanta gidan, sai cin namanta take yi babu wata fargaba. Ramla ta juya ta fita da sauri sai dakin Mommy taje ta kwashe komai ta sanar da ita. “Rabu da ita, kuna nan zaune kuÉ—in zasu kare dan kaniyarta dole ta ci wanda aka dafa a gidan.â€? Cewar Mommy, duk a zaton su Feenah ta yi haka ne dan gadara basu san tsoron cin abincin gidan tayi ba dan kar a yi mata wulakanci. Haka Ramla ta tashi daga gaban Mommyn su har zata zauna a parlor sai taji tana son cin tsiren nan fa, kawai sai ta shiga d'akin ta kwanta a gado tare da janyo wani littafi ta shiga karantawa. Da yake Feenah ba ta da rowa, ta kalli Ramla tana cewa. “Ya Ramla ga tsire.â€? “A'a ki barshi.â€? Ta fad'a kamar gaske. “Dan Allah kizo kici.â€? Feenah ta fad'a cikin kulawa. “Yanzu na gama cin abinci.â€? Ramla ta kuma daurewa wajan nuna be dame ta ba. “Shikenan gashi nan zan ajiye, idan zakici ko zuwa anjima, ni dai na koshi.â€? “Toh na gode.â€? Ramla tayi mata godiya ba tare da ta juyo ba. Haka ta ci gaba da rayuwa a gidan su har ta koma makaranta ta karasa secondary school É—in ta. Duk a lokacin dama ta nemo Areef sun ci gaba da soyayyar su wacce tafi ta baya zafi, sai dai wannan karan Feenah tana shigar masa da wasu sababbin al'amura waÉ—anda shi kansa Areef be yarda su dinga yi ba, Amman baya iya yi mata magana akan ta dena, ga gudun É“acin ranta da yake ji. (Mu koma cikin labarin mu). ***** ****** A kunyace Areef ya miÆ™e kai tsaye É—akinsa ya wuce Mahmah tana binsa da kallon Allah ya tsare shi. Gado ya faÉ—a tare da lumshe ido yana tunanin yadda ya baro Feenah cikin wani irin yanayi. Yasa yatsunsa guda biyu yana mustsuka idanunsa tamkar wanda yake jin Æ™aiÆ™ayi a ciki. Shi kam yana son Feenah zuciyar shi tana matukar son kasan cewa da ita duk da cewa ta taÉ“a yin aure. Wayarsa ya ciro daga aljihun wandonsa ya lalibo sunan ta tare da dannawa yana bin alon wayar da kallo. Cikin kuka yaji muryarta daman yasan dole zai tarar da hakan idan ta É—aga, ya lashi leÉ“unansa duka biyun a lokaci É—aya tare da haÉ—iyar wani baÆ™in yawu yana cewa. “Bana son kukan nan kiyi shiru ko na kashe waya ta.â€? Feenah tayi saurin goge hawayen jin yace zai katse tasan tsab zai iya dan ba iya lallashi ya yi a waya ba sai suna tare. “Abba ne ya kira yace yaga motar shi a nan gurin, tsoro ya kamani karya shigo yaga daga ni sai ke rai na ne zai É“aci ya kuma hanani zuwa. Ki dena kukan nan dan Allah my sweetie.â€? Taja numfashi tare da sauke shi da karfi har Areef yana jiyowa, cikin kasalalliyar murya take masa magana. “Bana son na rasaka baby, idan aka yi yinkurin raba mu da kai zan iya mutuwa wallahi. Dan Allah ka zo ka aure ni muyi rayuwar mu tare.â€? Sai da ya kalli Æ™ofar É—akin nasa jin kamar motsi, ganin babu kowa yasa ya kuma gyara kwanciyarsa yace. “Mubi komai a hankali sweetie, a yanayin shekaruna yanzu su Abba ba zasu taÉ“a yi min aure ba. Ko da na dawo ma sai da Mahmah tace min karta kuma jin ance nayi budurwa bare ace an ganni da ita a mota. Kiyi hakuri mu jira lokaci.â€? “Har yaushe ne lokacin baby na? Bazan iya kara koda shekara É—aya ba ban mallakeka ba. Kallonka kawai idan nayi baki ji abinda nake ji ba wallahi. Ka gaya musu kai zaka iya aure ai basu zasu zauna maka ba please ka ceci rayuwata dan Allah..â€? Kuka ya kuma kwace mata. Al'amarin Feenah fa wani lokacin yana bashi tsoro sosai, idan ta birkice sai ta koma masa tamkar wata Æ´ar barki, ya kuma san bata É—aya daga cikin watsatsun mata, akan shi kawai take neman watsewa saboda mugun son da take yi masa. “Kayi shiru baby baka ce min komai ba.â€? Ya shafa dogon hancinsa. “Na rasa me zan ce ne shi yasa.â€? Cikin tashin hankali tace. “Zan zo gidan ku ni zan gayawa Mahmah yadda muke son juna, su yi hakuri su barmu muyi auren.â€? Bai san lokacin da ya miÆ™e tsaye ba jin kalamanta, ya kuma san ba Æ™aramin aikinta bane zuwa gidan nasu. Ya shiga zagaye É—akin yana dafe da goshinsa yace da ita. “A'a Feenah karki zo gidan nan, zuwan ki zai sa su yi zaton ko baki da kunya.â€? “Ai indai a kan kane tabbas bani da ita baby, zan iya tsayawa gaban duk wanda yake shirin rabamu na wanka masa mari.â€? “Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un. Zamu É“ata dake kuwa indai zaki aikata wannan É—anyan aikin.â€? “Shikenan na fasa zuwa, amman sai ka yi min alkawari babu wanda zai raba mu da juna.â€? Areef ya rintsa idanunsa, yau kam ya shiga uku da fitinar Feenah, be san ya zai mata ba kamar yadda yasan koda wasa ba zai iya zuwa ya tunkari iyayensa da maganar aure ba, ko yayansa be yi ba bare shi da yake É—an tatsitsi dashi.........âœï¸ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BAR8iiiii KDAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 11:19 - Buhainat: *ZO GARENI....* Free page 8 NA *HAJJA CE 👈* *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A 2022*💡 Areef ya sauke wayar daga jikin kunnansa duk da cewa yana jinta tana magana. Gefen gado ya zauna tare da dafe kansa dake barazanar rabewa gida biyu. Yana ganin ta katse yai saurin kashe wayar gaba É—aya kafin ya fito zuwa parlor inda su Mamah suke zaune. Cikin takaici ya harari Iman wace ke faman gyara kai akan cinyar Mamah yace. "Ke jeki É—ebo min abinci." Duk sukai masa banza, haushi ya kuma kamashi, ga tunanin Feenah da ya addabe shi yana tsoran kar ya ganta a cikin gidansu. "Wai ba zaki tashi ba ne kina jina?" Wannan karan a hasale yai managar kuma kamar zai kai mata duka. "Dawa kake ne wai Areef?" Cewar Mamah. "Gatanan sai wani danne miki Æ™afa take yi kamar wata Æ™aramar yarinya." "Lahhhh... Kaji Yaya Areef! Wai dani kake? Yo ni ai ji nayi kace ke. Gaskiya Yaya Areef ka dinga kiran sunana meye amfanin sa tsakani da Allah fa." Iman tai maganar tana turo baki tare da mikewa ta nufi kitchen. "AnÆ™i a kira sunan naki, ke naga damar cewa." Ya faÉ—a cikin hasala dan tana mugun É“ata masa rai. Plate guda haka ta ciko shi da farar shinkafa sannan ta zuba miyar akai tare da salad da tumatur da albasa, hadin dai sam babu tsari a yadda ake shiryawa namiji abinci. Ita kuma tayi ne da gayya saboda har lokacin haushin fifita budurwarsa akanta take yi bata huce ba. A gaban sa ta dire bata tsaya ba ta nufi fridge shi kuma ya dinga kallon plate É—in yana kallo inda take tsaye zata dakko masa ruwan sanyi. "Mamah dubi yadda yarinyar nan tai min. Sai kace ta zubowa gardin kauye." Su Hanan suka tuntsure da dariya bayan sun kalli abincin gabansa. "Kai ma dai Areef ka fiye matsala, tunda ko daban-daban aka yoma hakan zaka yi meye kuma na magana? Dan Allah kaci kawai bana son dogon bayani." Ransa ya kuma É“aci a ganinsa an sake bata damar gobe ma tayi irin haka. Cikin fushi ya miÆ™e yayi hanyar É—akin shi Mamah ta kira sunansa. "Areefullah." Ya tsaya cak tare da rintsa ido saboda zuciyar shi da yaji tana tafasa kamar zata Æ™one dan zafi. "Ina kuma zaka?" Cewar Mamah dan tana son tabbatar da abin da yake ranta game da tashin da yayi. "Na Æ™oshi." Taji ya faÉ—a tare da saurin shigewa É—akin ya rufe. Numfashi Mamah ta sauke tare da bin Iman da harara, cikin faÉ—a take mata magana. "Baki da kunya Iman, daman haka ake zuba masa abinci? Ko idan kawayenki sunzo zaki iya basu abinci a haka? Bana son raini da wulakanci, naga kin fara raina Areef da yawa, ki shiga taitayinki kinaji ko?" Jikin Iman ya yi sanyi jin yadda Mamah ke ta yi mata faÉ—a. Kwashe kayan tayi ta mayar kitchen ta rufe sannan ta dawo ta zauna, wannan karon duk hirar da ake yi bata cewa komai har Abba ya dawo sukai masa barka da dawowa suka bar parlorn zuwa É—akin su. A É“angaren Areef kuma wanka ya shiga yana yi yana tuno yadda Feenah ke narkewa a jikinsa tamkar wata matarsa. Ya shiga tambayar zuciyar shi akan hukunci da kuma kamatuwa da hakan tsakanin su, wani É“arin ya zuga shi wani kuma ya nusar dashi rashin kyautawa. Sai dai mai zugar yafi tasiri a zuciyar shi domin yafi Æ™awata masa jin daÉ—in dake cikin yadda yake mu'amala da Feenah. Yana fitowa ya zura kananun kaya ya sako takalmi ya fito fuska babu yabo babu fallasa. Besan Abba ya dawo ba, saboda ko muryarsa beji ba hakan yasa shi zuwa zai wuce dan Æ™in kallon parlorn yayi, jin an kira shi yasa shi saurin juyawa ya kalli inda sautin kiran yake. Ai kuwa da gaske Abba ne, Allah yasa dai ya manta da ganin motar da yayi. Ya Æ™arasa kusa dashi yana masa sannu. "Abba sannu da dawowa." "Yauwa Areefullah kana ciki kenan?" "Eh Abba ina ciki tun É—azu." "Fita zaka yi ne?" Abba ya tambayesa. "Eh zanje nan gidan su Aslam." "Shikenan Toh kar a raba dare dai." Tashi Areef ya yi cike da murna jin Abba be yi masa maganar ganin mota ba. Yayi saurin ficewa dan karma Abban ya tuna saboda bashi da amsar da zai iya bashi a wannan lokacin. Kai tsaye ya nufi bakin titi ya siyo gurasa da tsire, ya biya ya taho da lemo mai sanyi sannan ya wuce gidan su Aslam wato abokinsa. Yana zuwa ya tarar dashi shima dawowarsa kenan daga majalisa yana cin tuwon shinkafa miyar kubewa É—anya. "Kai kuma daga ina haka a daren nan?" Areef ya ja É—an Æ™aramin tsaki tare da zama a gefen katifa yana ajiye ledojin hannunsa. "Abinci nazo ci sannan na koma gida." Aslam ya kalli ledojin tare da mai da ido kan Areef dan san jin karin bayani. "Cewa nayi abinci nazo ci sai na tafi ko bakaji bane ka tsaya kana bina da kallo?" Aslam yaci gaba da cin tuwon sa yana cewa. "Easy abokina, waye ya É“ata maka rai ne? Bari naje na sako maka tuwon kai ma." Cikin sauri Areef yace. "A'a nazo da abinda zanci, kasan ai tuwo baya cikin tsari na." Aslam ya kaÉ—a kai alamar gamsuwa da tabbatar da maganar abokin nashi. BuÉ—e ledar yai tare da yiwa Aslam tayi, ai kuwa ganin kaza yasa shi yin gefe da tuwon yana murmushi yace. "Karkaga laifi na, ga dajjaja babu abinda zai sani Æ™arasa cinye tuwon nan." Areef yai masa banza domin shi ba kowace magana yake tsayawa ya yi ba. Suna cikin ci ne Aslam ya sako zancen Feenah wanda ambato sunan kawai sai da yasa Areef jin bugun zuciya da karfi. Gabaki É—aya ta tsorata shi da furucinta na cewa zata je gidan su akan maganar auren su shida ita. Jin an saka masa tsoka a baki ne yasa shi saurin dawowa hayyacinsa, ya kalli Aslam dake ta dariya yana cewa. "Majanun É—in Layla. Gaskiya Feenah tana masifar sonka, É—azu muka hadu da ita akan jection sun fita daga wani mall ita da wata, shine take tambaya ta ina kake? Nace mata munfi sati bamu hadu ba." "Allah sarki." Shine kawai abinda Areef ya iya faÉ—a tare da É—aukar jarkar lemonsa yasa a baki yana sha. "Wai Areef ya maganar karatu ne? Ko aiki wane ne ra'ayinka a yanzu.?" "Duka nake so Aslam." "Ah haba dalla ai sai ka fara É—aukar É—aya kayi sannan sai ka zurma wani." "Ina son aiki first, sannan naci gaba da karatu saboda wani dalili nawa." "Dalilin É—aya ne ai Areef, shine auran Feenah ko?" Gaban Areef ya sake bugawa, da kyar ya haÉ—iye naman bakinsa. Shi yazo dan ya samu sauÆ™i a gurin Aslam, amman yaga sai Æ™ara damuwa yake a gurin Aslam É—in, har gwanda ace yana gida yasan idan ya kule É—aki babu me takura masa. Kawai yana gudun zuwa da naman gida ne Mamah tai masa faÉ—a tunda akwai abinci a gidan. Mikewa yayi yana goge hannu da wani hankicif É—in Aslam, cikin yatsina fuska tare da cizon leÉ“e yace. "Sai da safe." "Ah haba malam naman kuma fa?" "Naji ya isheni ne, kuma kasan ba tafiya zan yi dashi ba saboda faÉ—an Mamah. Idan ka koshi ka bawa wani." Ya fice daga cikin É—akin da sauri dan karma ya kuma dakatar dashi. Da kyar ya iya komawa gida saboda wani irin ciwon kai da yake ji, idanunsa har sun fara Æ™anÆ™ancewa dan azaba. Yana shiga ya rufe ko'ina sannan ya wuce É—akinsa, ganin Iman tana shirin fitowa daga É—akin nasa yasa shi tsuke fuska tare da fadin. "Me kika shigo yi min a É—aki.?" Sai da ta kalleshi tsab sama da Æ™asa kamar wacce ke tuhumarsa da wani abu kafin tace. "Mamah ce tace nazo na duba ko kana ciki, Toh nazo ban ganka a nan ba shine na kwankwasa toilet shima naji shiru." "Ai kin ganni yanzu ko?" Iman tace. "Eh! Daga ina kake?" Yaji kamar ya wanka mata mari, amma ya kasa dan bashi da saurin kai hannu sai dai É“akar zuciya kamar me. "Sannu uwata da yi min wannan tuhumar. Idan na gaya miki daga inda nake me zaki yi min?" "Allah baka hakuri, nifa aiko ni akai." Cewar Iman tana É—an tabe baki tare da É—aÉ—É—aga idanuwa. "Toh daga barki nake, kedai wallahi kin shiga uku da gulma munafuki kawai, zo ki wuce ko na ji miki ciwo." Ta fita da gudu har tana tuntuÉ“e ya ja tsaki kawai tare da mai da Æ™ofar ya rufe yana dafe goshinsa. Sauri ya yi ya haye gado yana kuma datse haÆ™oran sama da Æ™asa, fuskarsa ya tura cikin filo yana jin kamar zai bar duniya dan rashin jin daÉ—in zuciya. Samun kansa yai da buÉ—e wayarsa, kamar jiransa ake kuwa sai ga kira ya shigo ya duba yaga Feenah ce, ba kuma zai iya Æ™in É—agawa ba saboda shima zuciyar shi tana son taji muryarta.......âœï¸ *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BARI DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 11:19 - Buhainat: *ZO GARENI....* Free page 9 NA *HAJJA CE 👈* Wattpad:- Hajjac *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A 2022* "Hello Baby.." Cewar Feenah cikin wata irin kasalalliyar murya wacce ta sake jefa zuciyar Areef cikin tsananin begenta. "Sweetie..." Shima ya kirata sai dai shi muryarsa rawa take yi kamar marar gaskiya. "Baka da lafiya ne?" Ta tambaye sa cike da kulawa, "Eh! Kai na yake min ciwo." "Haba mana shi yasa naji duk jikina ya mutu. Kasha magani ko?" "A'a bani dashi a kusa ne." "Baby ya zaka kwanta da ciwo a jikinka? Gaskiya ba zai yiwu ba, ni bari na fito na samo maka ai dare beyi ba sosai sai na tsaya a Æ™ofar gidan ku a miÆ™o maka." Areef yai saurin zaro ido jin irin katoÉ“arar da zata yi masa, ya kuma san tsab zata iya indai akan shi ne. Ya Æ™aÆ™alo murmushi mai É—an sauti yadda zata iya jiyowa yace. "A'a ba wai maganin ne babu bafa, yana falo ni kuma ina É—aki na. Karki fito cikin daren nan kinga ke mace ce, bari na tashi naje na É—akko." Gabaki É—aya sai ta narke masa kamar suna ganin juna, ta marairaice tana shagwaÉ“a. "Nifa gaskiya Baby bana son naji kana rashin lafiya ko ya ya ne. Kuma kyau ace kana kusa dani a wannan lokacin yadda zan baka kulawa sosai." "Karki damu sweetie, bafa wani serious ciwo bane. Idan nai bacci zan dena ji." "Shikenan duk da nasan ka faÉ—a ne dan karna ce zan zo." Yayi murmushi kawai be ce komai ba hakan yasa ta yi masa sai da safe ba dan taso ba sai dan ta barshi ya huta. Samu yai shima ya kwanta tare da addu'a ko kayan bacci kasa tashi ya yi ya sa, da na jikinsa kawai ya kwanta tare da lumshe ido bacci ya É—auke shi. A can É“angaren su Iman kuwa tana zuwa ta sanar da Mamah cewar ya dawo yanzu, amman kuma bata sanar da ita bakar maganar da ya gaya mata ba na cewa daga bariki yake. ___Karin sallar farko Feenah ta kirashi a waya, a lokacin yana ta bacci yaji kiran ya É—auka tace. "Kiranka nai ka tashi kai sallar nafila." Yace, "Toh na gode sweetie." "Ka roÆ™ar mana Allah ya nuna mana ranar da zamu kasance mata da miji, mu rayu tare a gida É—aya, guri guda cikin É—akin baccin mu." Areef ya lumshe ido yana murmushi yace. "Insha Allahu zan yi." Yana jiyo sanda tai kissing É—in wayarta tace masa. "Toh sai da asuba mayi waya." Areef yace. "Toh shikenan sweetie I love you." Wani farin ciki ya kama Feenah, ta katse tana wani irin juyi akan katifa, Ramla ta da farka itama a lokacin ta kalli Feenah tare da jan É—an Æ™aramin tsaki. Gabaki É—aya yarinyar ta rai na su, gani take kamar itace babba tunda tai auran nan take musu wani gani-gani. Bata kula ta ba ta nufi banÉ—aki tayo fitsari ta dawo ta kwanta, ita kuwa Feenah da ta kira Areef tace ya tashi ya yi nafila, tana kwance sai juyi take ita baje tayi ba saboda daman tayi ne dan yace tana yi itama. ____Tsab suka shirya cikin dogayen riguna na lace, su uku ne kowacce da kalar nata. Hanan, Ikram da kuma Iman. Gabaki É—aya sun kasance cikin shirin taryar zuwan babban yayan su, sunyi kyau matuÆ™a gida sai tashin Æ™amshi yake na turare da na abinci. Sallamar da aka yi ne yasa su É—agowa duk suka kalli Æ™ofar falon, sukai saurin mikewa da nufin zuwa taro shi, sai dai ganin Areef yasa duk suka koma gurin zaman su ko wacce taci gaba da harkar gabanta. Ciki ya shigo yana taÉ“e baki kafin ya zauna suka kuma jin anyi sallama cikin wata irin murya. "Assalamu alaikum." Ai wannan karan babu wani É“ata lokaci duk suka tashi da gudu suka nufe shi suna. "Oyo-yo Captain Yaya Haneef..." Fuskarsa cike da walwala da farin ciki ya dinga shafa kan Æ™annan nashi. Ya juya tare da yiwa wanda suke tare magana cewar ya shigo shima. Sai a sannan suka san cewa ba wai shi kadai yake tare ba harda wani wanda yake sanya cikin riga da wando na brown É—in shadda. "Dan Allah ku barsu su Æ™araso ciki haba mana, duk kun maÆ™ale masa an rasa wanda zai barshi a cikin ku." "Oyo-yo my Mother." Cewar Haneef yana jansu duka suna Æ™arasawa gurin Mamah da baki yaki rufewa. Tashi tayi tsaye yai saurin zare jikinsa ya Æ™arasa gurinta suka rungume juna gam. Sun jima suna kwasar É—umin juna irin na uwa da É—ah. Daga bisani suka saki junansu abokin Haneef da ya zauna kusa da Areef ya gaishe da Mamah su kuma su Ikram suka gaishe dashi ya amsa idanunsa kur akan su musamman ma Iman wacce ke ta mannewa jikin Captain Ya Haneef. "Zaku fara cin abinci ne, ko kuma sai kunyi wanka kun huta?" Haneef ya yi murmushi yana zaune akan kujera mai É—aukar mutum uku, su Hanan sun saka shi a tsakiya yace. "Muci abinci tukunna Mamah, dan in muka zauna hutun nan toh zamu iya daÉ—ewa bamu fito ba." "Toh shikenan, ku kuma sai ku tashi kuje kuyi sarving É—in su." Mamah tai magana tana kallon yaran nata mata. Duk suka tashi abokin Captain Haneef sai kallonsu yake kamar yau ya fara ganin Æ´an mata. Su kuma babu wacce ma ta kulashi bare su san me yake faruwa, suka nufi kitchen kowacce ta kama abinda zata dako kafin su fito kusan a tare. Komai suka shirya shi a tsakiyar center carpet, Iman ta tsaya jera glass cup akan tray, mutumin ya kuma gyara zamansa tare da kura mata ido yana nazarinta har sai da ta kammala ta fara zuba musu juice É—in da aka haÉ—a na musamman. "Yaya Captain bismillahi." Hanan ta faÉ—a tana zuba farfesun kayan ciki da yake ta fitar da tururi a cikin É—an farin boul. "Dr Jamil sakko muyi lunch." Cewar Captain Haneef yana sauka shima daga kan kujera. Ikram da Hanan suke zubawa, ita kuma Iman tana miÆ™awa gaban su Yaya Haneef, can ta kalli inda Areef yake zaune yana lumshe ido kamar mai jin bacci ta mike tana yatsina fuska ta Æ™arasa kusa dashi hannunta É—auke da plate É—in cin-cin. Sai da ta leÆ™a fuskarsa taga idanunsa na motsi kafin ta ajiye plate É—in akan hannun kujera tace. "Yaya Areef tashi kaci." Yana jinta amman ya share. Ba tayi fushi ba ta kuma cewa. "Cin-cin ne na kawo maka naga ka kwanta kayi shiru. Ka tashi kaji ko zakaji daÉ—in bakin ka." "Nagode." Kawai ya faÉ—a ba tare da ya buÉ—e idanunsa ba. Ita kuma jin ya amsa yasa ta ajiye masa tare da barin gurin ta koma wajan Mamah ta zauna. "Ƙanwata zoki bani ruwan sha." Dr Jamil yai maganar yana nuna Iman. "Iman abokin Yayan ku yana magana." Cewar Mamah da ita taga lokacin da ya nuna Iman É—in. A hankali taje ta zuba mishi ta mika masa, yaso haÉ—awa da hannunta amman be samu dama ba, yaji ta kalli Yayan na ta tana tambayarsa shima. "Yaya Captain kai ma a zuba maka ruwan ne?" Yana shan romo ya girgiza kai alamar baya bukata, yaci gaba da yiwa Mamah magana. "Da fatan dai harda ke aka yi wannan girke-girken?" Iman taji Dr Jamil ya faÉ—a, ta kallesa taga tabbas da ita yake, hakan yasa ta saki murmushi tana É—aga masa kai alama eh da ita ne. "Woww... ! Shi yasa naji daÉ—in abincin na musamman ne, ashe kanwar tamu ma gwana ce a fanin girke-girke." Ta kuma sakin murmushi wanda yake sake Æ™awata fuskarta tana cewa. "Muna dai koya ne, kuma nayi Home management a secondary school." "Uhmmm! Kaji dalili, kice nan gaba kaÉ—an zaki koma ki shiga catering school?" Wannan karan girgiza masa kai tayi tare da cewa. "A'a gaskiya, ina son nayi pharmacy. Shine dalilin da yasa na shiga science class." Dr Jamil ya shiga jijiga kai yana kuma lumshe mata idanunsa masu kama da na mai jin bacci. Lura da yanayin yadda Iman ta fara sakewa da abokin Haneef ne yasa Mamah kiran sunanta bayan ta amsa tace. "Zokije É—aki ki É—akko min jakar da naje aiki jiya." Iman ta amsa tare da mikewa ta nufi inda aka aike ta. Mamah ta sake satar kallon Jamil taga shima yana satar kallon hanyar da Iman tabi, sai da ya dena ganinta sannan ya sauke idanunsa yaci gaba da cin abincin. Nan da nan zuciyar Mamah ta shiga cikin wasiwasi tana jin wani tsoro da fargaba na tasowa daga can cikin Æ™asan zuciyarta. Bata son wani abu ya shigo cikin rayuwar yaran, hakan yasa take taka tsan-tsan akan su, duk da tasan bata da tsumi ba ta da dabara, amman tana fatan Allah ya shiga lamarin ta da nasu kar azo ayi abinda rai zai so su. Dawowar Iman shi ya katsewa Mamah tunanin da ta shiga. KarÉ“ar jakar tayi Iman ta fara shirin komawa gurin Jamil dan itama ta fara jin daÉ—in hirar tasu, Mamah ta kuma cewa da ita. "Iman kuzo ku koma ciki ku barsu suci abincin su a tsanake." "Kyale su Mamah ai hira muke." Mamah taji Jamil ya faÉ—a cike da fara'a. Ta sake yago wani guntun murmushin tare da cewa. "Akwai aikin da suka fara a cikin É—aki, idan suka zauna shikenan ba zasu Æ™arasa shi ba Jamil. Idan suka kammala yanzu kuwa anjima sai ku sha hirarku." Shi dai kam Jamil beso hakan ba, so yayi a bar koda Iman ce a wannan lokacin har ya samu damar cusa mata kansa ta yarda ba zata dinga jin nauyi ko shakkarsa ba wajan hira. Amman babu yadda zai yi dole ya rabu da ita ya barwa kwanaki biyun da zai yi a gidan kafin ya wuce Nijer. Tashi suka yi suma ba dan sun so ba suma, dan babu wani aikin da suke dashi, sanin halin Mamah da suka yi ne idan ba ta son ganin su a guri sai tace suna da aiki a cikin É—aki. Suna tafiya itama ta mike tabi bayan su, aka bar Haneef da Jamil sai Areef a gefe yana cin cin-cin babu abinda ya dame shi dasu Haneef bare yaji hirar su. Sai da suka kammala tsab sannan suka mike, Haneef yai musu jagoranci zuwa sashen shi dake cikin harabar gidan. Suka shiga komai a gyare tamkar dama can yana gidan, gashi babu abinda babu sai wanda ba'a rasa ba. Haneef ya shiga toilet yayi wanka tare da É—auro alwala, ya fito Jamil ma ya shiga yayi, suka shirya tare da gabatar da sallah tare. Suna kammalawa Haneef yace su kwanta su huta kafin zuwa anjima, shi dai Jamil ba wani so yake yi ba, amman rashin abin yi gashi besan kowa ba sai Haneef dan shi asalinsa É—an garin Zamfara ne, ya biyo Haneef ne kasan cewar yana son zuwa Niger kafin ya wuce Zamfara. Ba Æ™aramin mamaki yake yi ba jin yadda a lokaci É—aya Iman take yawo a cikin zuciyar shi, wanda ya tabbatar da cewa wani muhimman abu yana son shiga tsakaninsu. sosai yake jinta ta a jininsa tana yawo cikin ko wace jijiya da Allah ya dasa a jikinsa. Sai dai ita kuma fa? Tana jin yadda yake ji a yanzu ko kuwa shine aka fara gwadawa? Shi kam ya ganta ya kuma yaba da ita, zuciyar shi ta yarda ta zama mata ta biyu a gareshi koda kuwa ita É—in bata son shi, bare ma yasan dole ta so shi duba da yadda yake da tarin masoya Æ´an mata da zawarawa kala-kala..........👌 *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 *ALBISHIRIN KU MUTANEN KIRKI? KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION* *TAZO MUKU DA SABON TAKU, SABUWAR FITA, SABON KARUWA, SABON ILIMI, SABON NISHAÆŠI SABON KARATU SABON AJI.* *INDA SUKA ZO MUKU DA K'YAYATATUN LITTATTAFAI GUDA 7, WANDA ZASU NISHADANTAR DAKU SU FADAKAR DAKU. WANDA GWARAZAN MARABUTAN KU ZASU GABATAR* *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A BASU TSAYA NAN BA, ZASU GABATAR MUKU DA WASU SHIRYE SHIRYENSU* KALOLIN GIRKI TARE DA:- *DEEJARH BERVER* SHIRIN YADDA AKE HADA MAGUNGUNAN KARIN NI'IMA DA INFECTION (NI'IMARKI A TAFIN HANNUNKI) TARE DA *MAMAN KHADIJA* SHIRIN TSAFTA YADDA ZAKI GYARA JIKINKI DA MATSALOLIN JINI TARE DA:- *UMMI AISHA* *ZASU KARA MUKU HASKE AKAN ABUBUWA DA SUKA SHA KANKU, MATSALAR AURATAYYA MATSALAR INFECTION, MATSALAR NI'IMA, MATSALAR FUTAR ISKAR GABA, MATSALOLI DA DAMA.* *DUK ZAMU GABATAR DA WANNAN KARATU NE TA HANYAR WAYOYIN SADARWA, WATO WHATSAPP GROUP'S* GARABASA MAI CIKE DA ALBARKA DA KUMA KARUWA. GABA D'AYA WANNAN AJI ZAIZO MUKU NE AKAN 500 naira only...Nair É—ari biyal kacal. *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BARI DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 11:20 - Buhainat: *ZO GARENI...* Ƙarshen Free page 10 NA *HAJJA CE 👈* Wattpad:- Hajjac *TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A 2022*💡 Kasa yin bacci Jamil yayi shi kuwa Haneef tuni ya jima da yi saboda gajiyar dake jikinsa, kullum suna kan ruwa tsawon shekaru dole idan mutum ya samu irin wannan damar ya more ta kafin ta sake kufcewa. Yayin da Jamil ya kasance ma'aikacin lafiya dan babban likita ne da ake ji dashi a Æ™asar nan, duk wani aikin kwakwalwa da zuciya yasan yadda zai yi maganin sai dai idan Allah daman ya riga ya kaddara mutum ba zai tashi ba. Likita ne shi da duk wani asibiti mai ji da kansa suke nemo shi dan yazo ya magance matsalar da ta gagare su, wannan dalilin yasa ko asibitin kanshi be samu damar ginawa ba dan baya samun wani isashen lokacin kansa. Yana da aure matar tana can garin su wato Zamfara state, yaransa biyu mace É—aya namiji É—aya daga nan ya takurawa matar sai da aka cire mata mahaifa saboda baya son tara yara bayan ya yi mata alkawarin ita kadai ce ba zai mata kishiya ba. Trolley É—insa ya janyo ya buÉ—e tare da ciro laptop É—insa da ya sanya ta cikin tsakiyar kaya. Bayan ya kunna ya shiga yana ta danna danne tsawon lokaci. Gajiya ya yi ya rufe laptop É—in tare da mikewa ya maida kayansa da ya cire, ya dakko wayarsa ya fito zuwa harabar gidan yana ganin yadda tsarin yake. Ba wani uban kuÉ—i aka zubawa wajan gina gidan ba, saboda ba wasu shahararrun masu kuÉ—i bane, sai dai suna da rufin asiri sosai ta yadda ba za'a gansu a raina su ba. Yana ta zagayawa ne ya hango Æ´an matan sun fito ko wacce rike da jaka alamar fita zasu yi. Cikin sauri ya Æ™arasa inda suke yana murmushi har fararen haÆ™oransa suna fitowa. "Ƴan mata ina zuwa haka?" Duk suka kalleshi cike da fara'a. "Gidan kawu Sagir zamuje." Ikram ta faÉ—a tana zuge jakar hannunta. Ya buÉ—e ido cikin son jin karin bayani tare da cewa. "Waye hakan?" "Yayan Abban mu ne." Cewar Iman tana gyara daurin dankwalinta ta cikin madubin motar Mamah dake ajiye a gurin. "Yayi kyau, gaisuwa zaku je kukai kenan?" Wannan karan ma Iman ce ta bashi amsa still tana duba fuskarta. "Rihazal zamu." Jamil ya kuma buÉ—e ido yana kallonta ga shi zuciyar shi na ta harbawa da sauri da sauri. "Meye kuma Rih...., Nama kasa maimaitawa." Duk suka kyalkyale da dariya. Iman ta dago ta kafe shi da ido tare da É—ora jakarta saman motar ta fara yi masa bayani kamar mai karatun jarida. "Kawu Sagir ne zai aurar da Æ´arsa, Toh shine aka shirya irin rawa da wakar da za'a yi a gurin events É—in, mune Æ´an rawar shine za'a koya mana yadda zamu yi cikin tsari yadda zamu burge Æ´an biki da amarya da ango." Yadda take bayani da yadda tayi masa masifar kyau duk da cewa ba wani makeup tayi ba, farin lipstick ne tasa irin mai danÆ™on nan sai kwalli da ta zizara a cikin idanunta shikenan nan, amman karku so kuga yadda tayi kyau. Ya kuma kallonta yana kanne ido É—aya yace. "Ku yanzu dai duk Æ´an zuwa rawar ne ko?" "A'a banda Hanan ita bata iya ba bama tayin rawa." Cewar Ikram. "Kune Æ´an mazari kenan?" Ya tambaye su cikin dariya Æ™asa Æ™asa. Duk suka saki dariya suma, yadda suke yi kai kace sun daÉ—e da saninsa. Jakar Iman ya É—auka wacce ke saman mota ya buÉ—e yana ganin kayan ciki, ita kuma ta rufe ido cike da kunya dan babu komai a ciki sai lipstick da wasu alawoyi guda biyu a ciki. ÆŠagowa yayi ya kalleta ganin ta rufe ido su kuma Hanan da Ikram suna ta dariya yasa shi dariyar shima tare da cewa. "Ashe ba kuÉ—i a ciki? Haba madam ai ba girmanki bane, jaka mai kyau amman babu ko sisi a cikin ta?." Duk suka kuma yin wata dariya har da ita kanta Iman É—in dan dole abin ya baka dariya duba da yadda tai kyau É—in da gaske. "Tawa kawai ka gani Yaya Jamil, amman wallahi suma kayan kwalliya ne a ciki." Hannan tai saurin cewa. "Karya ne ina da kuÉ—i a ciki." "Kawo a gani idan ba tsoro ba." Iman ta faÉ—a tana Æ™oÆ™arin fizgar jakar hannun Hanan amman taki sakar mata sai dariya suke É“aɓɓakawa. Jamil ya zira hannunsa cikin aljihun wandonsa ya zaro kuÉ—i Æ´an É—ari biyu-biyu da yawa ko kirgawa beyi ba ya sakawa Iman a cikin jakarta ya zuge tare da mika mata yana cewa. "Gashi nan sai ayi harda liki idan anje." Duk suka ware ido ganin yawan kuÉ—in kuma sabbabi dal dasu, cike da shakka Iman tace. "A'a gaskiya ka karbi abin ka mun gode." "Ai ba rokata kukai ba ni naga damar baku." Ikram tace, "Mamah zata yi mana faÉ—a wallahi." "Ba zatai ba zan gaya mata." Ya faÉ—a cikin nuna musu ba damuwa. Godiya suka yi masa daga nan suka wuce shi kuma yabi bayan su da kallo har suka bar gidan. Wani nannauyan numfashi ya sauke tare da jan dogon hancinsa yana wani irin shu'umin murmushi. Bayan sun bar gidan ya ciro wayarsa tare da kiran lambar Nigar, bugu É—aya aka É—aga Jamil ya koma daga can gefe ya zauna, bayani yake yiwa dattijon tare da tabbatar masa da zuwansa, daga nan ya katse kiran yaci gaba da danne-dannensa. Yana zaune a gurin yaga Areef ya fito daga ciki da sauri har baya ganin gabansa, yana shirin fita Jamil ya kira sunansa. "Areef.." "Na'am." Ya amsa a gigice yana É—an kallon kofar gate. "Ina zuwa da sauri haka?" Areef ya yatsina fuska, cikin ransa yana cewa 'ko ina ruwansa?' tare da cewa. "Filin Æ™wallo." Ya faÉ—a a gajarce. "Lahhhh tsakanin suwa ye za'a take wasan yau?" "Madrid da Barcelona." Ya bashi amsa a gajarce, "Bari muje tare na kalla duk da ni ba wani son kwallo nake ba." Ya kuma saurin kallon gate É—in saboda tsabar tsoran da yake ciki har sautin tafiyar takalmin mata yake ji a cikin kunnansa. Feenah ce duk ta ruÉ—ashi yanzu da ta kirashi tace yazo tana kofar gidan su a tsaye idan ba zai iya fitowa ba kuma sai ta shigo. Areef yasan ba Æ™aramin aikinta bane gashi Mamah tana gida baya son Feenah ta janyo masa matsala a cikin gidan su. "Bari ina zuwa." Cewar Areef yana fita da gudu. Cikin É—aga kafaÉ—a Dr Jamil ya koma ya zauna daman ba wani damuwa ya yi da son zuwan ba, yama fi son yana zaune yaga dawowar su Iman. Daga can gefen gidan wajan wata bishiya Areef ya hango Feenah tsaye tana jiran fitowarsa, tana tsaye sanye cikin doguwar riga purple ta yane kanta da mayafin rigar, sai jaka fara suwaga da wani aranan trainers dake sanye a Æ™afarta mai masifar kyau. Ba kaÉ—an ba tayi kyau tana ganinsa ta fara sakin murmushi kamar wacce aka yiwa albishir da gidan aljanna. Duk da cikin fushi ya fito akan zai yi mata faÉ—a ta dena zuwa Æ™ofar gidan su, sai dai yana sata a cikin idanunsa yaji sam ba zai iya ba. "Baby na." Cewar Feenah cikin farin cikin ganinsa. "Baby daga ina kike?" Ta tambayeta yana juyawa ya kalli gidan su. "Gidan su zee zanje na karbo anko, kasan fa bikin ta za'a yi." "Yayi kyau." Ya faÉ—a. "Ba zaka yi min rakiya ba?" Tamkar jira yake yi ta bashi umarni daman so yake su bar wajan, da sauri yace. "Muje to." Suka jera suna tafiya daÉ—i duk ya cika zuciyar Feenah tana jin tamkar ta bashi kyakkyawar runguma, sai dai idanun mutane ya yi yawa tasan idan ta aikata haka Areef ba zai ji daÉ—i ba. Sai da ya kai ta har Æ™ofar gidan ta shiga shi kuka sannan ya juya ya koma gida. Gidan su Aslam ya wuce kai tsaye ya shiga ciki suka gaisa da Umma ya tambayi ina Aslam ta sanar dashi yabi Baban shi kasuwa, haka ya fito ya nufi gidan su Shuraim ya yi sa'a yana nan suka É—an taÉ“a hira tsawon lokaci sannan ya koma gida, yasan lokacin duk jarabar Jamil ba zai ce suje kallon bal É—in ba. Koda su Iman suka dawo daga gidan Kawu Sagir basu ga Jamil ba, suka shiga ciki nan suka tarar dasu a parlor Captain Haneef da Jamil É—in suna zaune a kujera mai cin mutum biyu, yayin da Mamah ke zaune a Æ™asa kan kafet suna ta hira. "Ya Haneef kasha bacci har muka fita baka farka ba." Ikram ta faÉ—a suna Æ™arasawa kan kujera mai cin mutum uku. "Na kwaso gajiya ne Iki, hakan ma tashi kawai nayi saboda anyi magariba." Duk suka jinjina kai a lokacin ne Iman ta zaro kuÉ—in da Dr Jamil ya basu. Mamah ba ta karÉ“i kuÉ—in ba sai Jamil da ta kalla cike da mamaki take cewa masa. "Wannan kuÉ—in fa Jamil?" Yayi Æ´ar dariya. "Mamah Æ™annena na bawa su saka a jaka." "Haba ai sun yi yawa Jamil, ya zasu yi da wannan uban kuÉ—in?" "Mamah ki bar musu, kyauta ce fa tsakanin Yaya da Æ™annansa. Yanzu idan Sa'eed ya yi musu kyauta sai ki Æ™i karÉ“ar musu?" Cikin sanyin murya Mamah tace. "Amman ai kuÉ—in sunyi yawa, ya zasu yi dasu Jamil?" "Babu yawa Mamah ni baki san abinda Sa'eed (Haneef) yake min ba da sai kince lallai duk abinda nayi musu ban fadi ba." Ganin zasu tsaya yin jayayya yasa Mamah yin shiru bata sake yi masa gardama ba sai godiya da tayi masa. Aka ci gaba da hira shi dai Jamil duk idanunsa yana gun motsin Iman, sannan duk maganar da zai yi sai ya sako ta a ciki, rana É—aya har an saba dashi ya shiga zuciyoyinsu gabaki É—aya gidan idan ka cire Areef. _WASHE GARI_ Bayan sun gama duk ayyuka da ya zame musu wajibi suka yi karin kumallo daga nan sai hira Mamah daman tuni ta tafi gurin aiki kasancewarta mataimakiyar shugaba a wata makaranta. Dr Jamil ne ya shigo falon ya taki sa'a Æ´an matan suna zaune su kadai, ya saki ajiyar zuciya lokacin da idanunsa suka hango mishi kyakkyawar fuskar mutuniyar tashi. Ya Æ™arasa ciki tare da samun guri ya zauna fuskarshi kunshe da fara'a. ÆŠaya bayan É—aya suka dinga gaishe dashi yana amsawa. "Hira kuke yi?" Iman tace. "Eh Yaya Jamil." "Allah yasa za'a yi dani?" Suka kalleshi suna dariya. "Mai zai hana in kana so." Ikram ta bashi amsa. "Toh ina so." Ya basu dariya da yanayin yadda yai maganar, sai dai kuma sun kasa ci gaba da yi kowacce kamar an daure mata baki. "Ya naji kuma kunyi shiru? Ko kun fasa yi dani É—in?" Idanunsa kyar akan Iman dake yanke farce. "Babu abin yin hirar, wani ya bamu labari." "A'a Toh ke zaki bamu tunda ke kika fara cewa babu abin hira." Ya faÉ—a yana sake gyara zama, so yake taita magana idan tana yi jikinsa har wani sanyi-sanyi yake saboda shauki. "Anjima ku shirya muje yawo." Cewar Dr Jamil yana bin su da ido. Su kuma duk suka buÉ—e idanu ko wacce riÆ™e da haÉ“a, ya gano cewa ba zasu ba suna tsoran Mamah zata hana su. "Ya naga duk kun zare min ido lafiya?" "Yaya Jamil karma ka fara dan babu wanda zai barmu fita yawo." Yana matuÆ™ar jin daÉ—i yaga ya yi magana Iman ta bashi amsa hakan ba Æ™aramin faranta masa rai yake ba. Shigowar Haneef tasa duk suka kalli Æ™ofar, tun kafin ya shigo ciki suka fara gaishe dashi harya samu guri shima ya zauna yana kallon Æ´an Æ™annen nashi. "Ashe nan ka taho? Ina ta faman dubaka nace karfa ko kafita ina tsoran kaje ka É“ata." Su Iman suka tuntsure da dariya, suma su Haneef É—in suka biye musu. "Haba Captain me ka mai da ni?" "A'a ni bance komai ba, kar dai kaje ka É“ata nace." "Kasan dai bazan É“ata a cikin garin Kano ba, ina zuwa fiye da yadda kake zuwa Alhaji." Jamil ya faÉ—a yana hararar abokin nashi. "Naji kana zuwa, Amman ai iyakarka asibitocen jahar, banda haka babu inda zaka iya zuwa a cikin Kano." Jamil yace. "Yanzu na gama cewa su Iman su shirya anjima muje yawo shine suke min wani irin kallo ko basu yarda dani bane captain?" Haneef ya kallesu yana murmushi kafin ya maida idonsa kan Jamila yace. "Haba! ba dai tsoro ba Dr, zata yiyu suna tsoran faÉ—an Mamah ne ko Iman?" Da sauri ta gyada masa kai alamar eh. "Toh sai ka shirya muje harda kai tunda ni ne ba'a lamuncewa fita dasu ba." Haneef yai murmushi. "Ni babu inda zanje, sai dai ku tafi da Areef. Kuma ba wai maganar ba'a yarda da kai bane. Mamah duk bata son irin wannan yawon, kasan iyayen mu sunfi bawa yara mata kulawa ta musamman fiye da namiji, wanda hakan yana da kyau tunda mace dole sai da sa ido akan ta." "Haka ne gaskiya, kuma wannan tarbiya ce yana da kyau." Jamil yai maganar yana nuna gaskiyar maganar da abokin nasa ya yi. "Karfe huÉ—u zamu fita kunga lokacin Mamah ta dawo, ku kuma sannan kunyi wanka sai muje." Ganin Yaya Haneef yana dariya yasa su amsawa cike da murna banda Hanan wacce a lokacin take jin wani irin ciwon mara yana nuÆ™urkusarta. Areef ya fito daga cikin É—akin shi fuskar nan a daure ya Æ™arasa tare da gaishe da Haneef ya juya ya gaida Jamil a tsaitsaye sannan ya nufi kitchen. *DA YAMMA* Ƙarfe huÉ—u da rabi. Mamah ta kalli yaran nata kowace tasha kyau sai ta samu kanta da yin murmushi wanda ita ta barwa kanta sanin kona menene. Daman tunda ta dawo daga wajan aiki suka sanar mata da fitar su bayan sun tabbatar mata da cewa Yaya Haneef ya amince da fitar hakan yasa bata wani ce baza su ba. "Saura kuje kuyi ta rawar kai musamman ma ke Iman da Ikram, nasan bani da matsala da Hanan ku biyun nan wallahi kar inji kar in gani." Mamah ta faÉ—a cike da gargadi. "Kai Mamah mu É—in?" Iman ta faÉ—a cikin shagwaÉ“a. "Kina zaton ban san halin kowa ba a cikin ku?" "Kin sani mana." Cewar Ikram. "Suna ina ne kun barmu a bakin gate kamar wasu samarin ku?" Haneef ya faÉ—a yana shigowa É—akin. "Woww babban Yaya harda kai zamuje?" "Eh! Gani nayi babu abinda zanyi idan na zauna a gidan." "Wallahi kayi kyau Yaya Captain, kai matarka ta caÉ“a." Yayi dariya yana Æ™arasawa wajan madubi. Kallon kansa ya shiga yi yana gyara belt É—in jikinsa. Mamah ta kura masa ido tana murmushi tace. "Ina yaga budurwar ma bare ayi tunanin mata, ina jin dai ni zan zaÉ“o masa da kai na." Haneef ya juya tare da janyo stool É—in madubi ya zauna yana cewa. "Wallahi kuwa Mamah, dan kinsan bani da wacce nake so." "Kai Yaya duk girman ka?" Iman tai maganar cikin mamaki tana zaro mayafinta daga drower. "Wallahi kuwa. Ina naga matan ma bare na zaba? Kullum muna cikin jirgi akan ruwa." "Aikuwa Yaya wallahi akwai wata Æ™awata Jannat Allah ya zuba mata kaunar nevy, ko da ita za'a yi ne?" Cewar Iman jikinta har rawa yake dan murnar zata zabawa Yayan su mata. "Ke rufewa mutane baki zabiya. Kuzo ku wuce dan kar kuyi dare." Mamah ta faÉ—a tana dakatar da Iman. Fita suka yi dukan su shima Haneef ya yiwa Mamah sallama yabi bayan su. A crv suka fita, Haneef ne mai tuki yana tambayar su inda zasu fara zuwa. AREEF Shima ya fito cikin shirinsa sanye da riga da wando jeans, ya yi matuÆ™ar kyau, suka hadu da Mamah a bakin Æ™ofa. "Za'a fita kenan?" Ta tambayesa. "Eh Mamah." "Toh a dawo lafiya." Ya ce. "Allah yasa." Yana fita kiran Feenah ya shigo ya daga bayan ya tsaya daga Æ™ofar fita waje. "Baby please ba zaka zo bane?." "Zan zo mana, so nake na biya gurin Aslam na karbi mashin É—in sa." Ya faÉ—a zuciyar shi na tsananta bugawa. Baya son zuwa gurin da take saboda baya son tana yawan bijiro masa da dabi'un da basu dace dasu ba. Amman me? Zuciyar shi tana Æ™awata masa alaÆ™ar dake tsakaninshi da ita, yana kuma gudun karta zo gidan su nemansa, dan haka bashi da wani Æ™warin gwiwar Æ™in zuwa gare ta. A hankali yake tafiya har ya Æ™arasa majalisar da Aslam yake zama, mukullin mashin É—in ya karÉ“a ya nufi guest house É—in Feenah wacce har zuwa wannan lokacin iyayenta basu san tana zuwa can ba. Har cikin gidan ya shiga da mashin É—in, suka gaisa da mai gadin sannan ya nufi ciki kai tsaye. Tunda ya doshi Æ™ofar shiga cikin falon yaji wani irin fitinannan Æ™amshi yana shiga cikin Æ™ofofin hancinsa. Jikinsa ya fara wani irin yammhhh...yammhh yana kuma buÉ—e hanci yana shaÆ™ar sanyayyen turarukan da aka sanya, idanunsa sai yawo suke suna son hango masa ta inda zata fito. Ganin har ya gama baza idanu be ga fitowarta ba yasa shi samun guri ya zauna a falon. Duk wani motsinsa yana kan idanuwanta har ya zauna. Ta kallesa ta cikin labule tare da sakin wani Æ™ayataccen murmushi, zuciyar ta na kuma narkewa da sabuwar Æ™aunarsa. Cikin ranta tana ganin 'wai me yasa yake ganin kansa a matsayin É—an Æ™aramin yaro da har yake tunanin idan ya kai maganar auren su gurin iyayensa ba zasu yarda ya yi ba? Ta kuma kai kallonta jikinsa tana Æ™are masa wani shu'umin kallo. A hankali ta juya ciki ta kuma shafa wata arninyar khumra mai masifar Æ™amshi da ta siya a gurin ceo ta yerwa incense & more. Kallon kanta tayi a cikin madubi tana bazarbaza gashi ta dauki jan baki ta shafa akan leÉ“anta, murmushi ta saki mai ban sha'awa da burgewa ta juya zuwa falo tana wata shegiyar tafiya. Idanunsa ya sarÆ™e a na juna Areef yai saurin kawar da kansa zuciyar shi na tsananin harbawa. "Shine sai yanzu ko Baby?" "Banyi sauri ba kenan?" "Ni dai Allah nagaka daÉ—e baka Æ™araso ba, amman ina tunanin dan na Æ™agu da son sanya ka cikin idona ne shi yasa naga dadewar." Tana magana tana zama kusa dashi, da sauri ya É—an janye jikinsa daga yadda yaji sun gogar Æ™afaÉ—a junan su. Ya É—an yi murmushi kaÉ—an tare da cewa. "Gani nazo." Ta kama hannunsa tana kallon fuskarsa, ya kasa kwacewa ji yake tamkar yana tsoranta ta yadda yake ji baya iya tsawatar mata akan abinda baya so tana yi masa. "Bani da kuÉ—i Baby, kuma ina son zan É—inka ankon nan dana Æ™arbo. Tunda na dawo gidan mu su Daddy da Mommy suka dena yi min komai, ban da abinci da suke bani ko kuÉ—in auduga basa bani." DanÆ™ari anzo daidai wajan da yake Æ™i wato tambayar kuÉ—i, waya bashi ballantana yace zai É—auka? ÆŠari biyu da ashirin ne a aljihunsa yake ta ajiya. Ya shafa kyakkyawar fuskarsa yana tunanin abinda zai gaya mata ta yadda ba zai bada kansa a gurinta ba. "Baby kayi shiru. Kaga karka damu zuciyarka idan baka dasu." "A'a kash (cash) ne babu sai dai ko nayi miki taransfa." Ya faÉ—a cikin dakiya da nuna rashin damuwa. Wani farin ciki ya mamaye Feenah da sauri ta faÉ—a jikinsa ta rungume shi gagam, ji take tamkar ta shige cikin jikinsa saboda tsanani so. Shi kuwa rintsa ido ya yi yana cizon leÉ“e saboda kuÉ—in cikin bakin nasa, Abba ne ya turo yace ya ciro ya kaiwa Hajiya wato kakarsu, wacce mahaifiyar Abban ce, ta kirashi akan tana son kuÉ—i zatayi amfani dasu a ranar. "Baby kayi kyau wallahi, Allah yasa dai da ka taho babu shegiyar yarinyar da ta ganka?" Tana magana hannunta yana kan maÉ“ullayen rigarsa. "Nida na taho akan mashin me zai haÉ—a ni da wasu Æ´an mata?" Ya faÉ—a yana kallon yadda gashin kanta ke kalli yasha gyara. "Akwai Mayu wallahi, kai kana tafiyarka hankali kwance, su kuma suna binka da kallo kamar zasu kwace ka." "Ni ban hadu da kowa ba, zuciyarki ce kawai ke gaya miki haka." Ya faÉ—a zuciyar shi na bashi umarnin shafa mata gashi, babu zato bare tsammani yaji saukar bakinta a nashi. Jikinsa ya mutu matuka hakan yasa ya kasa hanata har shima ya fara bada gudunmawa wajan tallafo fuskarta izuwa kan tashi. Suna ciki basu san da zuwan sa, yana daga bakin gate suna magana da mai gadi. "Malam barka da yamma." "Yauwa barka Alhaji." "Tambaya nake ko nan gidan waye?" "Ikon Allah, lafiya dai ko Alhaji?" "Lafiya sumul malam kawai ina son na sani ne." Mai gadin ya yi shiru yana Æ™are masa kallo, a zahiri bai yi masa kama da mugu ba, bai kuma yi masa kalar Æ´an damfara ba, hasalima mutum ne nagartacce da mutunci a ido. Dan haka mai gadin ya kalli gidan tare da kallan mutumin yace. "Wannan gidan hutawa ne, kuma na wani yaro ne. Baya Æ™asar nan amman ya bawa matarshi da suka rabu, dama da kuma ikon shiga. Toh yanzu haka dai itace a ciki sai kuma wani wanda shi kadai ta bani umarnin bari ya shiga ciki." Gaban shi ne yai wani irin bugu, ya rintsa ido yana karanto addu'o'in da suke zuwa cikin zuciyar shi. "Malam ka barni na shiga dan na tabbar da komeye. Idan kuma ba zaka bari na shiga ba Toh dole zan shigo da Æ´an sanda, idan suka zo kuma harda kai zan sa a kama idan har zargina ya gama tabbata." Jin anyi maganar Æ´an sanda yasa mai gadin jujjuya kai tare da cewa. "Duk bata kai nan ba Alhaji, Amman kai min alfarmar shiga na sanar da ita zuwan naka." Da sauri ya dakatar dashi ganin har ya mike zai shige. "Ina son abin ne a sirrince gudun musu da kuma karyatawa. Kayi zamanka anan ni zan shiga ciki." Babu yadda mai gadi ya iya, tunda yaji batun Æ´an sanda yaji tsoro dan baya son yin abinda zai taÉ“a mutuncinsa. Sai dai ya kasa zama jikinsa sai rawa yake yi yana kuma leka cikin gidan. Feenah ce ke tura Areef kan kujera, Æ™oÆ™arin kwantar dashi take yana É—an kakkaucewa har dai ta samu nasarar faÉ—awa jikinsa. A dai dai lokacin aka buÉ—e Æ™ofar tare da yaye labulan dake Æ™ofar. Hasken da suka gani ne yasa Feenah kallon bakin Æ™ofar, Areef ma da sauri ya tashi zaune duk suka zaro idanuwa ganin wanda ke tsaye ransa a matuÆ™ar É“ace...... âœï¸ _________________________ _Ohohooooo hooooo! 🤸â€â™€ï¸? masu karatu, anan dole aka bani damar tsayawa da baku É—anÉ—anon labarin ZO GARENI. Wai shin waye zai zo? 😂 me zai faru tsakanin Iman da Dr Jamil? Feenah da Areefullah? 😰 Wannan labarin na daban ne, tsarin na burgewa ne, darasin na musamman ne. ZO GARENI, yana cikin tafiyar Top 10 da Qungiyar Haske suka zaÉ“o muku, guda bakwai ne labaran duk akan naira É—ari biyar kacal. Ina wadanda suka biya? 😂 kuzo Muje kuji yadda za'a kafta._ _😳KIN SIYE SU 'YAR UWA?, KINA DA TANADINKI AHANNU?, KINA SO?, ZAKI KI KOYA?, SHIN KE CIKAKKIYAR MACECE? IDAN AMSARKI ITACE *EHHH..😅* 'YAR UWA INA YIMAKI SAMBARKA, I DAN KUMA AMSAR ITACE *A'A😥* TO MAZA KI HANZARTA KIYI REGISTER DA👇_ *TOP 10, TAKUN HASKE, BATCH A, INDA ZAKI KWASHI GARABASAR KARATUN LITTATTAFAI MASU 'DINBIN FADAKARWA DA SAKA NISHA'DI HAR GUDA BAKWAI, 1- *ZO GARENI* NA HAJJACE, 2- *IBTISAM* NA AYUSHA MOH'D, 3- *WASU MAZAN* NA BILLY S FARI, 4- *AZAAD JUNAID* NA JEEDDAH ALIYU, 5- *WATA SOYAYYAR* NA OUM HANAN, 6- *NI DA RAHEEMAH* NA ASMY B ALIYU, 7- *KUKAN ZUCI* NA SLIMZY,💃💃💃KAI KAI KAI....!😱TIRQASHI, DUKA FA WANNAN GARA'BASAR ZA'A BAKU ITA AKAN N500 KACAL, GA KUMA SHIRE-SHIRE HAR GUDA UKU DA ZAMU KOYAR DOMIN YABAWA, JINJINAWA DA KUMA FARANTAWA AGAREKU DA KUKA ZABEMU, 1- SHIRIN KOYAR DA GIRKE-GIRKE DOMIN ZUZUTA MAIGIDA😠DAGA CHIEF DEEJARH BARVER, 2-SHIRIN KOYAR DA YANDA ZAKI HA'DA MAGUNGUNAN NI'IMA DANA KARIYA DAGA CUTAR INFECTION DA ZAKI HAD'A DA KANKI ACIKIN GIDANKI DOMIN MAQALEWA A ZUCIYAR MAIGIDA DAGA MAMAN KHADIJA, 3-SHIRIN KOYOR DA TSAFTA, GYARAN JIKI, GYARAN GIDA, SAMUN WARAKA DAGA MATSALTSALUN JINI DA SAURANSU DOMIN ZAMOWA FITILAR GIDANKI DAGA UMMI A'ISHA* _WOHOHOOO DUKA FA AKAN NAIRARKI 'DARI BIYAR KACAL ZAKI MALLAKA. REGISTER A *TOP 10, TAKUN HASKE BATCH A* SAI KIGA KIN ZAMA QASAITATTAR MACE, ISASHSHIYA KUMA ZINARIYA AWAJEN MIJINKI!_ _GAMASU BUQATAR WANNAN GARAB'ASAR TAMU ZAKU IYA TURA KU'DINKU (N500)TA WANNAN ACCOUNT👇ðŸ¼_ 2083371244 ZENITH BANK AISHA M. SALIS SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR👇🼠+447894142004 _IDAN KUMA KATIN WAYA NE, ZAKU TURA TA WANNAN LAMBAR_👇🼠07043079282 SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR👇🼠07065283730 _GA MUTANENMU NA QASAR NIGER🇳🇪 ZAKU IYA TURA KUDINKU 550F TA NITA, AMANA, ALI'ZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR👇ðŸ¼_ +227 96 91 36 36 RAHINA daga niamey. MUN GODE. *HAJJA CE 👈.* 2/4/22, 11:20 - Buhainat: *ZGN*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *11* Jikin Areef yayi mugun sanyi, banda bugawa da harbawa babu abinda zuciyar keyi saboda yasan yau kam Æ™aryarsa ta Æ™are. Yana tsaye ya rasa abin yi saboda ruÉ—ewa hakan yasa biji lokacin da Alhajin ya Æ™araso kusa dashi ba. Cikin rashin sani yaji an É—auke kyakkyawar fuskarshi da wani lafiyayyan mari. Feenah ta kalle shi a gigice tana dafe kunci tamkar ita aka yiwa marin, baki na rawa tace. "Daddy mai yasa?" "Ubanki ne, nace Ubanki ne yasa munafukar yarinya kawai." Ya kuma juyawa gurin Areef da ko motsin kirki bayayi saboda gigicewa. "Kai! Ashe daman kai ne matsiyaci azzalumin da yake hure min kunnan yarinya? Kai wane irin shaiÉ—anine da har kayi sanadin fitowarta daga gidan mijinta? Kasan Allah? Wallahi idan na sake ganinka da ita sai na lahira ya fika jin daÉ—i. Kuma yanzu ma ba kyaleka zanyi ba sai nasa anyi maka shegen duka." Yayi maganar yana shaÆ™o wuyan Areef, ganin yadda ake jan wuyan rigar Areef ne yasa Feenah kuma yunÆ™urawa ta nufe su, gaban su ta tsaya ta tokare hanyar fita tana kuka kamar ranta zai fita tana cewa. "Abba ka kyaleshi dan Allah, wallahi Abba shine rayuwata, ina son shi." Kau! Itama Alhaji Nura ya sauke mata yatsunsa biyar a fuskarta. Amman ko gezau ba tayi ba, babban burinta shine ya saki Areef da idanunsa suke a rufe tamkar wanda ya makance. "Idan kika kuma saka min baki sai na illataki. Daman tunda aka ce min a cikin Æ´aÆ´ana marar kunyar ciki tana zuwa wani gida na musamman ita da wani yaro nasan cewa kece. Kuma idan baki wasa ba Nafisa sai naci mutuncinki yadda duniya ba zatai miki daÉ—i ba, mutuniyar banza mutuniyar wofi. Matsa ki bani guri ko na illataki." Ya faÉ—a tare da saka hannun da ya wanka mata mari ya bangaje ta gefe guda. Ya kuma janyo wuyan Areef suka fito zuwa compound yana ta Æ™oÆ™arin fito dashi waje. Gaba É—aya idanunta a rufe suke ta kasa tsayawa tayi tunanin É“arnar da mahaifinta ya kamata zasu aikata. Babu ko É—ankwali a kanta bare mayafi ta rugo a guje ta Æ™anÆ™ame Areef wanda Alhaji Nura yake ta son fitowa daga guest house É—in. Ya saki baki tare da ware idanu ganin yadda Feenah ta bawa yaron wata kyakkyawar runguma. Duk sai ya rasa abin yi saboda tsabar mamaki da al'ajabi. "Koki sake shi ko na kuma wankeki da mara." Cewar Alhaji Nura cikin fushi. "Dokarni Daddy, ka dokeni indai zaka rabu dashi. Wallahi Daddy shine rayuwata dan Allah dan Annabi ka rabu dashi ya tafi." Gaba É—aya Æ™waÆ™walwarsa ta fara rikicewa ganin yadda Feenah ke kuka tana riÆ™o Areef kan kar a fitar dashi waje. Sai kawai itama yasa É—aya hannun ya damÆ™ota ya nufi waje dasu gaba É—aya. Mai gadi ya kasa cewa komai sai ido da yake binsu dashi har suka fito, Alhaji Nura ya danna su a motar shi. Duk wannan masifar Feenah na maÆ™ale jikin Areef yayin da shi kuma baya ko motsin kirki bare ya Æ™waci kansa. "Zakuci ubanku wallahi tallahi, kai kuma yau sai ka gaya min waye ubanka a jihar Kano." Ya buga mota tare da janta da Æ™arfin tsiya yabar unguwar. Ko a cikin motar masifa da bala'i kawai Alhaji Nura keyi. Yayin da Feenah keta kuka, shi kam Areef baya cewa komai. Abinda kawai ya sani shine yau duk wata Æ™arya tashi ta Æ™are babu abinda zai iya kare kanshi dashi a wajan iyayensa musamman ma da yaga sun doshi folisteshen. Alhaji Nura na Æ™oÆ™arin yin fakin yana cewa. "Sai nayi maganinka mutumin banza mutumin wofi. Haba shi yasa naga taurin kan yarinyar nan yayi yawa ashe ka daÉ—e da toshe mata baki wajan koya mata Æ™azantacciyar rayuwa. Toh daga yau ko ba Æ´a taba yaran wasu ma ba zaka kuma kallo ba bare kasa hannunka a jikin su." Ya rufe murfin da karfi tare da buÉ—e É“angaren da suke ya fisgo Areef. Haushin Areef É—in yake sosai, gani yake tamkar shi ya hurewa Æ´arsa kunne musamman da yanzu ya gansu cikin wannan halin. Kotakan Feenah bebiba haka yaja Areef suka nufi cikin folisteshe, ta kuwa biyo bayan su da gudu har lokacin kuka take tana ihu kamar wacce ake yankar naman jikinta. "Zakici ubanki Nafisa, daman nasan zaki biyo ne shi yasa ban tsaya kamoki ba marar kunya." Daidai lokacin da ya hankaÉ—a Areef kusa da kantar da folisawan ke tsaitsayawa. ÆŠaya daga cikin folis É—in ne yake kallon Alhaji Nura tare da tambayarshi abinda ya kawo shi. "Ranku ya daÉ—e ku daure ku haÉ—ani da DPO dan Allah, saboda wannan kes É—in yana buÆ™atar a kula dashi sosai." Cewar alhaji Nura yana gyara hular kansa. "DPO baya nan, Amman zaka iya gaya mana abinda ya kawoka kawai." "Wannan yaron na kawo, ko da dai ba zan kirashi da yaro ba tunda yasan yadda zai yi ya sarrafa mace yadda yaga dama." "Dan Allah Alhaji ka tafi kai tsaye ka sanar damu laifin da ka kawo, duk wannan bayanin naka zamu same shi idan mun fara bincike." ÆŠan sandan ya faÉ—a yana sake kallon Feenah wacce duk ta kiÉ—ime gurin da masifaffan Æ™amshin jikinta. "Ranka ya daÉ—e mun yiwa yarinyarmu aure, amman saboda huduba da kuma shaiÉ—anci irin na yaron can sai da yasa ta kaso auran. Tun shekaran jiya ake sanar dani ana ganin Æ´ata Nafisa a wani guest house ita da shi, ban dauki maganar ba saboda ina cikin fushi da ita. Yau kam da aka kuma sanar dani dawowata daga gurin aiki ko gida ban shiga ba na nufi inda aka gaya min. Wallahi tallahi yallaÉ“ai da wannan idanun nawa naga yaron nan akanta. Innalillahi wa inna ilaihir rajiun Allah ne kadai yasan tun lokacin da ya É“ata min yarinya, dan wallahi gaba É—aya yarinyar nan bata jin magana." Alhaji Nura ya gama bayani É—ansandan yayi rubuce-rubuce a cikin wani littafi. Can ya É—ago yana kallon Areef tare da tambayar sa. "Kai ya sunanka?" Yai mishi banza tamkar besan da shi ake ba. "Bakaji ana tambayarka?" Nan ma yai shiru tamkar wani bebe. "Bafa Æ™aramin marar kunya bane yaron can, sai kunyi da gaske zai kulaku marar mutunci kawai." ÆŠaya daga cikin Æ´ansandan ne ya fito daga bayan kanta ya nufi wajan Areef. Hannunsa ya damko suka koma bayan kantar, duk da haka Areef bai É—ago ya kalli kowa ba bare yasan adadin mutanan dake wajan. Feenah tai saurin É—aga kai tana kallon Areef idanuwa cike da hawaye. Ganin ba ita yake kallo ba yasa ta rintsa idanuwa tana jin babu daÉ—i cikin zuciyar ta. "Kai menene sunanka?" ÆŠansandan ya sake tambayarsa. Areef ya motsa bakinsa da kyar, a can Æ™asan maÆ™oshi da in ba kasa kunne kayi ba bazaka ce ya yi magana ba. Yace, "Al-Mustapha." "Al-mujittafa ko Al-Mustapha? Ka buÉ—e baki kai mana magana malam." Cewar É—anSandan yana haÉ—e rai. "Mustaphaaaaa.!" Areef ya faÉ—a a Æ™ufule saboda tambayar ta isheshi. "Karka Æ™arawa kanka laifi yaro, kama haÉ—iye duk wani fushi dake É—awainiya kai." Dansandan dake yi masa tambayar ya faÉ—a yana rubutu. "Gayo mana lambar mahaifinka." Areef yaji É—ansandan ya faÉ—a, kirjinsa ne yai wani irin bugawa. Nan da nan hankalisa ya tashi dan baya so iyayansa suji halin da ake ciki a yanzu. "Kai bakaji ne? Aka ce ka bada lambar Babanka." Kawai ya samu kanshi da cewa. "Ya mutu." Da sauri Feenah ta kalli inda yake tana zaro ido, maganar ta bata mamaki wai ya mutu. Bata san tsabar tsoro da fargaba bane suka dirar masa har ya furta hakan. "Toh bamu da mahaifiyarka." Cewar É—ansandan yana ta rubuce-rubucensa. Areef yai shiru yana tunanin abinda zai kuma faÉ—a, dan shi gaskiya ba zai yadda a kirawo iyayensa gurin nan ba. Yasan tabbas sai ransu yai mugun É“aci, musamman ma Mamah da taja masa kunne akan kula ko wace mace. "Kai bakaji bane? Ka bamu lambar da zamu kirawo danginka dan susan kana nan a hannun mu." Jin sun bashi zabi ne yasa shi fara basu lambar muryarsa na rawa yace. "08000000099." Yana gama faÉ—a musu ya ciji leÉ“ansa na Æ™asa tare da É—agowa ya kalli inda Feenah take. Ganin a yadda take ne yasa shi rintsa idanuwa, babu É—ankwali bare kuma maganar mayafi. Ya ciro rigar jikinsa Alhaji Nura yana kallonsa yana jiran yaga abinda zai yi. Feenah ya cillawa zuciyar shi na rawa bakinsa na karkarwa yace. "Ki rufe kanki." Ta kallesa kallo na musamman domin bata taÉ“a samun damar ganinsa babu riga ba. Vest ce baÆ™a a jikinsa, wacce ta Æ™arawa fatar jikinsa kyau. A take Feenah taji wani abu yana taso mata akan shi, tun daga babban yatsan Æ™afarta har zuwa tsakiyar kanta. "Zakuci uban, a nan É—in ma sai ka nunawa mutane cewa kai tantiri ne ko? Kana gaban hukuma baka fasa iskancin ba ko?" Areef ya yatsina fuska a ransa yana cewa. 'Ka kasa suturtata dan ka samu ma na rufeta ko? Uhmmm zaka san waye É—an iskan a cikin mu yau É—in nan.' ya sake yin Æ™wafa yana hura hanci. _____Banda hira babu abinda suke yi cikin motar, kowannensu farin ciki ya mamaye su yau sun fito shanawa kamar yadda yaran masu dashi suke fita. Dr Jamil ne mai yawan kawo maganar da za ai ta yi Ikram da Iman suna biye masa, jefi-jefi kuma Hanan tana saka musu baki tare da Æ´ar dariya kasancewarta mace da bata da hayaniya. Wani katon peak suka shiga, Haneef yana tayi musu dariya ganin sai santi suke yiwa gurin. Iman tai saurin tsayawa a gabansa tace. "Yaya captain aron wayarka muyi hotuna." Haneef yasa hannu cikin aljihu ya fara lalube yaji wayam, yasa hannunsa saman goshi tare da cewa. "Ya salam! ashe ban taho da ita ba." Karaf Jamil yace. "Kamar ku ace baku da wayoyin hannu? Me yasa Mamah ko Abba basu siya muku ba little.?" Yana tambayar ne idanunsa akan Iman. "Kai..! Tab Mamah tace ba zata siya mana ba, wai sai dai kowaccen mu in tayi aure mijin ya sai mata." "Haba dai, in dai ba hanaku riÆ™ewa zatai ba, abokina Muje a siyawa kowaccen su." Ya Æ™arasa yana kallon Haneef. "Okay Muje to, kuma ya za'a yi dama Mamah ta hanaku riÆ™e waya bayan zamani yazo na hutar da samari sintirin zuwa zance. Muje sai su siyo harda kayan kwalliya duk da Æ™annan nawa basa yi sai dai asa lipstick." Farin ciki ya kuma mamaye su duk suka rungume juna suna tsalle-tsalle. Sai da suka gama shanawa sannan suka fito, kai tsaye wani mall suka shiga idanuwan Jamil sun rufe duk abinda ya gani na Æ´an mata na burgewa sai ya É—akkowa Iman duk tsadar abun har suka gama akaje gurin biya. Mamaki ya kama Haneef ganin uban kayan, ya kalli abokin nasa. "Wannan kuma fa ina zaka kai?" Jamil ya saki murmushi. "Na little ne na sai mata." Dukkansu suka kalli junansu, Ikram na faman zare ido. Haneef ya sake duban Jamil yana dariya. "Banfa gane wannan abun ba, komai kace little. Menene gaskiyar magana?" Jamil na dariya yace. "Kasan Khadijatul Iman sunan Mamana ne. Ni kuma idan naji mai sunan a duk inda take nakanji wani farin ciki. Ina son sunan abokina, kuma ina girmamashi." Da wannan kalamai duk suka yarda dashi har suna yiwa Iman tsaya. "Toh ke ashe É—anki ne ma a gabanki." Cewar Haneef. Suka yi dariya ita dai Iman tsabar daÉ—i kasa cewa komai tayi. Ana faÉ—ar adadin kuÉ—in kafin Haneef ya zaro Jamil ya miÆ™a ATM card É—insa. "Bari a É—auka anan, ai ni na gayyace su yawan." Gaba É—aya suka shiga yi masa godiya yana cewa babu komai ai Æ™annansa ne. Ana gama zuba musu a ledoji daman ledar Iman daban take ta kumafi ta kowa girma, Jamil ya É—aukar mata suka tafi mota daga nan sai gida. _____Acan É“angaren su Areef kuma, É—ansandan da ya karbi lambar da Areef ya basu ya shiga kira. Bugu biyu aka É—auka amman ba'a yi magana ba da alama jira ake shi da ya kira ya farayi. ÆŠansandan yai sallama tare da cewa. "Yauwa daga folisteshen ne, mun karbi lambar ne daga wajan Al-mustapha ko zaka iya Æ™arasowa?" "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, me ya yi?" "Idan kazo zakaji." "Toh wane folisteshen ne?" Nan ya faÉ—a masa tare da katse wayar. Kujera suka bawa Alhaji Nura ya zauna itama Feenah aka bata amman taki zama. A lokacin ne DPO ya dawo suka gaisa da Alhaji daga nan aka labarta masa abinda ya faru ya karÉ“i kes É—in. Ana kiran magariba yana Æ™arasawa ofishin Æ´an sandan, dan haka sai da aka yi sallah sannan aka fito da Areef daga inda aka kulleshi. DPO yace. "Kai aka kira ne?" "Eh an kirani cewar nazo an kama Al-mustapha." "Ya sunanka?" Dpo ya tambaye shi. "Aslam." "Ya kuke dashi wannan É—in?" "Amini na ne." Dpo ya kallshi cike da mamaki, ya kuma juyawa ya kalli Areef cikin É“acin rai yace dashi. "Kai..! Hukuma zaka rainawa hankali? Numbern abokinka muka ce ka kawo mana ko ta iyayenka?" Areef ya yi shiru yana cizon leÉ“ensa na sama. Alhaji Nura ya gyara zama yana cewa. "Ai ranka ya daÉ—e da alama wannan yaron bashi da tarbiya. ƘanÆ™ani dashi yasan ta yadda ake duniyanci." Rai a matuÆ™ar É“ace Dpo ya miÆ™awa Areef wayarsa yana cewa. "Saka min lambar mahaifinka ko mahaifiyar ka karka kuma bani wacce ba ita na tambaya ba." Ji yayi kamar ya fashe da kuka saboda bakin ciki, lallai Feenah ta saka shi cikin masifa dan be san mai zai cewa da Abba da Mamah ba matuÆ™ar suka same shi anan. Gashi zuciyar shi ta hanashi basu hakuri bare ya nemi alfarmar a barshi ya kira yayansa duk da bashi da lambar a kansa. Wayar shi kuwa tana can guest house É—in da tausayi ya ciro daga cikin aljihu ya ajiye ta. Ya saka lambar Abban su tare da miÆ™awa Dpo wayar, ya koma gefe suna kallon juna shida Aslam. Lokacin da yaji Dpo yana gaisawa da Abban nashi ji yayi wani mugun fitsari ya É—aure masa mara, hakan yasa shi rintsa ido tare da sunkuyar da kai. "Toh kai muke jira ka Æ™araso.. Toh shikenan sai kazo É—in." Ya katse yana kallon Alhaji Nura. "Bari mahaifinshi yazo sai ayi komai a gabansa." Alhaji Nura ya gyada kai alamar gamuwa, daga nan suka koma reception. Aslam da Areef suna gefe suna magana. Mamaki ya cika zuciyar Abba jin cewar wai ana nemansa a folisteshen an kai É—ansa Areef, yana mamaki girman abinda yaron yayi har ta kaishi ga Æ´an sanda. Yasan cewa Areef ba mutum bane mai hayaniya ko mai son rigima, a'a shi É—in mutum ne da ba komai yake shiga harkarsa ba. Zuciyar shi cike da É—imuwa ya É—akko wayarsa daga gefe tare da nemo sunan Haneef, bugu É—aya ya daga "Kana ina yanzu Haneef?" "Gani a hanyar gida Abba, lafiya dai ko naji muryarka a cikin ruÉ—u?" ÆŠan tsaki Abba ya saki yace. "Kazo folisteshen yanzu aka kirani cewar an kama Areef." Ya sanar dashi biranc É—in. "Kuyi hakuri mu fara zuwa ofishin Æ´an sanda, wai an kama Areef." "Me..!" Su Iman suka faÉ—a cikin mamaki. "Toh yanzu Abba ya kirani yake cewa naje." "Innalillahi, shi kuwa me ya yi musu?" Jamil ne ya faÉ—a yana riÆ™e haÉ“arsa. "Sai munje zamuji komai." Haneef ya faÉ—a yana sake jan motar da karfi. Abba na dira a mota suma suka faka tasu, ya yi mamaki da ya gansu duka ya tambaye su daga ina Haneef ya gaya masa. Tare suka shiga inda suka tarar da Areef a can gurin kanta Æ´an sanda guda biyu sun sashi a tsakiya. Kallo su ya yi a hankali nan fa yaga gidan ne baki É—aya in aka cire Mamah. Nan fa ya saddakar cewa Mamah taji abinda ya faru dashi. Sanar da Æ´an sandan gurin ya yi cewa su gayawa Dpo gashi yazo, É—aya a ciki ya shiga ofishin ya sanar dashi aka bada umarnin duk su shiga. Iman kuwa mamaki ne ya kusa kashe ta ganin Feenah a gurin domin ba zata taÉ“a mantawa da fuskarta ba. Me tazo yi nan ita kuma? Ko dai sanadinta aka kawo É—an uwanta gurin nan? Lallai ruwa baya tsami banza dole akwai abinda yake faruwa. Haka ta dinga tambayar zuciyarta abubuwa har suka shiga cikin ofishin Dpo. "Alhaji Nura ne ya kawo Æ™arar É—anka Al-mustapha, yaje ya kama su a wani guest house suna aikata É“arna, amman fa bai gansu tsirara ba. A yadda ya shaida mana yace suna kwance jikin junansu, ita Æ´ar gurin naza tuni shi Al-mustaphan ya cire mata É—ankwali da mayafi. Haka ka faÉ—a mana ko Alhaji.?" Cewar Dpo yana kallon mahaifin Feenah. "Kwarai kuwa ranka ya daÉ—e." Ya kuma bada tabbaci. "Toh kaji abinda ake zargin É—anka dashi." "Hasbunallahu wani'imal wakil Areef É—in? A ina aka kamashi yana wannan abun?" Caraf Alhaji Nura ya karbe ya shiga yi masa kwatancen gurin da kuma gidan. Abba ya shiga jinjina kai ya tuno tabbas ya taÉ“a ganin motarsa a bakin gate É—in gidan har ya kirawo Areef É—in yaji tabbacin shine a ciki. "Toh amman shi gidan na waye?" Abba ya tambaya cike da damuwa. (Areef fa ya shiga tarko, koya zata kaya? Shin Feenah zata yi nadamar kamasu da aka yi? Ni dai ban sani ba, amman Muje zuwa) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 19:00 - Buhainat: *ZGN*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *12* Yana tambayar idanunsa akan Areef da kansa yake a Æ™asa, kunya da takaici sun mamaye shi. Wata tsawa da Abban ya yi masa ce yasa besan lokacin da ya furta. "Na tane." Ba "Nata ne ita wa?" Abba ya kuma tambaya a fusace. "Nafisa." Areef ya faÉ—a tamkar zai fashe da kuka da alama an matsantawa zuciyarshi a wannan lokacin. Gabaki É—aya daga Dpo, Abba da Alhaji Nura dasu Iman babu wanda bai zubawa Nafisan idanu ba, jira kawai suke suji ta bakinta me zata gaya musu. "Gidanki Nafisa? A ina kika samu gidan har ya zama naki?" Kamar ba zatai magana ba, can kuma tace. "Sultan." Daddyn ta ya yi mata wani irin kallo mai tattare da tsana yace. "Mu zaki rainawa hankali? Ki gama zabgawa yaron rashin mutunci karshe ki tozarta shi, shine zaki ce gidan shine? Wato kinsan yana da hakuri zai iya kareki a duk inda yake." "Allah Daddy nashi ne ya bani." Feenah ta faÉ—a tana tura baki. "Ya baki? Ya bakifa kika ce Nafisa?" "Wallahi da gaske nake yi maka Daddy." "Amman saboda bakida hankali, kuma baki É—auke mu da mutumci ba shine baki gaya mana ba ko? Naji toh a cikin ku waye gwanin gayyatar zuwa can kuna abinda kukaga dama?" "Ya isa Alhaji wannan tambayoyin duk mune zamu yi musu ita." Cewar Dpo yana sosa cikin kunnansa da Æ™asan biro. Daddy banda zufa babu abinda yake yi, sosai yayi mamakin jin gidan da ya kama su na Feenah ne Sultan ya bata. Amman mai yasa ya mallaka mata ba tare da ya yi shawara dasu ba? Yana ganinsa mai hankali ashe shima yaro ne be sani ba. Muryar Dpo ce ta katse masa zancen zucin da yake yi, inda yaji yana tambayarta. "Mallaka miki ya yi ko kuwa? Kiyi mana cikakken bayani." Duk suka zuba mata ido, ta murguÉ—a baki tare da cewa. "Ya bani ne a tunaninsa ba zaku barni na dawo gidan ku ba. Shine yace na zauna a ciki har Allah ya kawo min wani mijin." "Shine kuke holewa dake da wannan ko? Kinki gidan mijinki mai hankali da tarbiya kinzo kina bawa wani jikinki ko?." Daddy ya faÉ—a yana shirin kai mata mazga. "Zauna Alhaji karka doketa." Cewar Dpo. "Haba malam ka taÉ“a ganin namiji ya lalata mace ba tare da amincewarta ba? Musamman irin wannan da za'a kama gida guda." Abba ya faÉ—a cikin É“acin rai ganin yadda Daddy yake nuna lallai Areef ne yake neman lalata masa Æ´a. "Kunga mu bamu taraku anan dan kuyi mana hayaniya ba. Koma dai waye ya fara yanzu dai tare aka kamasu. Alhaji kace cikin suturar su ka gansu ko?" "Haka ne ranka ya daÉ—e, amman ai babu dankwali da hijabi ya cire mata su da banje ba A..." "Ya isa abinda na tambaya ka bani amsar. Ganinta babu mayafi ko dankwali ba zai bada shaidar cewa shine ya cire mata ba. Kuma kunji gidan nata ne, kenan shine yaje ya sameta a can haka ne Nafisa?" Feenah babu tsoran Allah bare kunya tace. "Eh, babu kuma abinda yake shiga tsakanin mu. Ranka ya daÉ—e wallahi muna son juna tuntuni, wanda suka aura min ba shine zabin rai na ba, dan Allah kace su barmu tare dan...." Daddy besan lokacin da ya ciro wayarsa ya maka mata ita ba. Kaji yarinya marar kunya. Areef da yake namiji da kyar yake bada amsar tambayoyin da ake masa, amman ita sai zabga bayani take harda wanda ba'a tambaya ba. "Alhaji kana gaban hukumafa, ya kamata ka barmu mu yanke muku hukunci karka illata yarinyar nan." Maganar Dpo ta sake bawa Daddy haushi yayi dana sanin kawo karar, ji yayi dama tun a can gidan yaci ubansu. Bayan jin bayani daga kowane sashe Dpo ya kalli Daddyn Feenah cikin ido yace. "Yanzu me kake so ayi Alhaji?" Da sauri Daddy yace, "Ina son a rabasu, bashi ba ita kawai." Ya maida ganinsa gurin Abba shima ya tambaye shi. "Alhaji me kake so ayi?" Abba ya ja numfashin takaici yace. "Bana jin ina da matsala a wannan abun. Yaro na ba yanzu zai yi aure ba domin har yanzu ni ne nan nake masa sutura na kuma biya masa kuÉ—in makaranta. Kaga kenan babu maganar aure." Rubuce-rubuce Dpo yayi sannan ya kalli kowane sashe yace. "Dukanku kuna nufin a raba tsakanin yaran nan ko?" "Kwarai kuwa." Duk suka amsa a tare. Feenah ta fashe da kuka tana ihu ta shiga uku ita wallahi ba za'a rabasu ba. Kunya duk ta cika Daddy, shine ya kawo Æ™arar amman karshe shine yaji kunya dan abinda Feenah keyi a wannan lokacin dole duk rashin kunyarka kaji babu daÉ—i. Tun a lokacin ya fara nadamar nemawa Feenah Æ´anci, ya kuma tabbatar da cewa ita É—in bata da kunya matuÆ™a. "Shikenan kai Al-mustapha babu kai babu Nafisa. Ko a hanya mukaji labarin ka tsaida ita zamu yi maka hukunci dai dai da laifinka." Ya kalli Feenah itama dake ta faman ihu yayi mata kashedi irin na Areef wato ba ita bashi har abada. Su Abba ne suka fara fita su Haneef suka shiga motar su Areef ya shiga ta Abba abisa umarnin shi. Feenah kuwa Daddy ne yasa wasu Æ´an sanda mata suka É—akko ta yace su sata a mota yaja yabar gurin. "Kai amman fa Areef ya bani mamaki wallahi, shiru-shiru dashi ashe-ashe haka yake." Jamil ya faÉ—a cike da mamaki. "Akwai abinda nake hasashe, kamar fa yarinyar itace ke nemansa dan daga ganinta bata da kunya. Bakuga yadda take yin magana ba, hatta mahaifinta bata mai dashi komai ba wallahi." Cewar Haneef kansa duk ya É—aure da É—inbin mamaki. "Uhmmm ni wallahi daman nasan wannan yarinyar budurwar Yaya Areef ce, yo baby fa take ce masa shi kuma yace sweetie. Tare suke yawo wallahi Yaya captain." Iman ta faÉ—a cike da gasgatawa. "Kwanaki fa da Mamah tace naje na duba É—akinsa ko yana nan, sai da na gama dubawa ko ina ban ganshi ba. Yaya captain nazo fitowa na ganshi ya dawo nace daga ina yace min daga bariki. Kilama wallahi gurinta yaje." Ta sake basu tabbacin lallai Areef zai iya aikatawa domin tasha ganin abubuwa tattare dashi. "Nidai ban yadda cewa Yaya Areef zai aikata ba, ta yiwu dai ita yarinyar ke nuna masa w...." Ikram ta kasa Æ™arasawa saboda kunyar kalmar, amman duk sun gano abinda take son faÉ—a. A haka suka Æ™arasa gida suna ta zancen, da yake motar Abba ce a gaba duk kusan a tare suka shiga. Areef kuwa daman tunda suka shiga motar yaga Abban baice masa kanzil ba, yasan cewa akwai tashin hankali idan sunje. Su Iman ne suka fito da kaya a ledoji, suka bi Areef da kallo wanda gaba daya a muzance yake. Mamah na falo tana yanka kayan marmari taji sallamarsu, maimakon taji su cikin murna sai taji kowanne yana sallama a ciki-ciki. Tasha mamakin ganin su gabaki É—aya tankar tare suka fita. Tayi musu sannu tare da bin mijin nata da kallo wanda yake rufo Æ™ofar falon. Kamar dama jira yake yi a shigo gidan, Areef dake tsaye kansa a Æ™asa yaji wata razananniyar tsawa Abba na cewa. "Zaka wuce ciki ko sai na harba maka wannan Æ™afar tawa.?" Cikin mamaki Mamah ta kallesu tana son jin kamun labari. "Wannan yaron ne zai É“ata min suna a idanun duniya. Wai yanzu Areef har yasan yaje gidan mace? Macefa Hajiya a can aka kamasu ko uban me suke yi oho." Mamah ta mike a zabure tana dafe kirji, cikin tashin hankali ta kalli inda Areef yake tana jan numfashi da kyar tace..... (Kash kome Mamah zata faÉ—a oho. 🙄Allah sarki uwa duk wani tunaninta yana kan yaranta. Shin dame Areef zai kara kan shi yau? Masu karatu nima fa ban sani ba🤥) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 19:01 - Buhainat: *ZGN*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *13* "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun. Hasbunallahu wani'imal wakil. La'ilaha illallahu Muhammad rasulillah..." Gabaki É—aya gurin suka amsa da. "Salallawa alaihiwasallam." Tasa hannu ta dafa kujera jin kamar ana shirin kayar da ita. Wani jiri ya dinga É—ibarta, zuciyarta na tsanantawa fiye da yadda ake buÆ™atar bugunta. Muryar Abba ta sake karaÉ—e cikin falon, shima yana magana muryarsa tana rawa. "Toh wallahi tallahi ni ba mazinaci ba. A kuma yadda nasan mahaifiyar ku itama ba mutuniyar banza bace, iya Æ™oÆ™ari muna yi wajan karewa kan mu mutunci da kuma ku gabaki É—aya. Kai dan ubanka yaushe har ka tafasa ballantana ka Æ™ono iyeee?" Abba ya tambayi Areef cikin tsananin fushi. Areef ya kasa koda kwakkwaran motsi, hakan yasa yaci gaba da cewa. "Idan Aure kake so me yasa bazaka gaya manaba mu nemomaka Æ´ar mutunci mai hankali da sanin yakamata? Shikenan zan yiwa tufÆ™ar hanci, ranar da za'a daura auran Islam kaima zan sa a É—aura maka aure da yarinyar dana zaÉ“o maka." Gabaki É—aya gurin babu wanda bai razana dajin kalaman Abba ba. Duka-duka fa sauran sati biyu bikin Islam É—in, wacce su Iman zasu raÆ™ashe a ranar shine za'a ce za'a haÉ—a da Areefullah? Tashin hankali wannan wane irin fushi Abba ya yi? Gashi kalamansa basu tabbatar musu da cewa da Feenah za'a yi ba. Yana gama magana kuma ya shige É—akinsa, su Haneef duk jikin su ya yi sanyi. Hankalin Areef ya tashi jin cewar za'a yi masa aure kuma ba da Feenah ba wacce yake so. Gwiwarsa tayi sanyi ta yadda ta kasa riÆ™e shi sai da ya durkusa Æ™asa. Mamah ta kalli su Iman idanunta sunyi jawur tamkar mai ciwon afulo tace subar falon. Jamil ma ganin yanayin da take ciki kuma shima ba wani É—an gidan bane, sai ya juya ya fita. Amman ya laÉ“e daga bakin Æ™ofar yadda zai dinga jin abinda zasu tattauna. Jiki a sanyaye Haneef ya isa gurin Mamah da har lokacin bata dena jan numfashi a wahale ba. Cikin kulawa da nuna tsantsar soyayya yake mata magana. "Kiyi hakuri Mamah ki zauna sosai. Ina kuma rokonki da karki yi masa mugun furuci ko ki sallamawa duniya shi. Mamah duk abinda Areef ya zama namu ne ko muna so ko bama so. Kiyi hakuri dan Allah Mamah." Ai kamar ya taÉ“ota sai kawai sukaji ta fashe da kuka, sosai kamar Æ™aramar yarinya. Haneef ya kalli inda Areef yake zaune yaga shima ya fashe da kukan sai ya rasa abinda zai faÉ—a. Lallashinta ya shiga yi har tayi shiru sannan yace. "Abba ya yanke hukunci zai yiwa Areef aure nan da sati biyu, Allah kadai yasan wacce zai bashi. Mamah ki bashi hakuri dan Allah ya kara lokaci har su fahimci juna da yarinyar da za'a aura masa." "Tashi ka bamu guri." Mamah ta kori Areef daga falon. Ya tashi da kyar ya kai kansa É—aki. Jamil dake bakin Æ™ofar shiga falon ya hango mutum na tahowa yai saurin barin wajan. Aslam ya shiga da sallama, kafin yayi magana Haneef yai masa nuni da É—akin da Areef ya shiga. Kamar wani munafuki ya yi sum sum sum ya shige yana rufe Æ™ofa. "Mamah wa kike zaton Abba zai aurawa Areef? Ina nufin a iya tunaninki.?" Cikin share hawayen da suka É“ata mata fuska tace. "Kana tunanin zai masa zabi marar kyau?" "A'a Mamah, kawai dai bana son a samu matsala ne. Kinsan idan namiji bashi yace yana son mace ba, akan samu matsaloli a gidan auran." Mamah ta kuma jan numfashi. "Mafarkina ne yake shirin rugujewa, ina tunanin burina ba zai cika ba indai har zatona ya tabbata gaskiya." Ta faÉ—a yayin da wasu hawayen suke sake biyo mata fuska. "Kina tunanin wani abun ne dabban?" "Kwarai da gaske Haneef, naso ace kai za'a bawa saboda kafishi hankali. Kuma zakafi kulawa da ita dan bana tunanin zasu daidaita kansu. Amman duk da haka zanyi magana da Abban naku naji idan ba ita yake shirin aura mishi ba." Haneef ya shiga mamaki da jin kalaman Mamah, gabaki É—aya tunaninsa ya kasa gano wacece suke ta son haÉ—a zuriya da ita. Ganin ya kasa ganowa ne yasa shi cewa. "Wacece wannan Mamah? Dan Allah ki gaya min dan dagaji nagartacciya ce." Sai da ta rintsa idanu kafin tace. "Iman. Iman naso na baka ganin kai baka da niyar samo wacce zaka aura. Idan har ya tabbata itace wacce Abbanku ya zaÉ“ar masa, kaga burina da kuma mafarkina sun zama ba haka ba." Haneef ya shiga zaro ido jin wacce za'a bashi. Sam be taÉ“a kawowa cewa za'a iya wannan tunanin a cikin gidan nan ba, duba da yadda aka rufe duk wani sirri ta yadda sauran yaran ba zasu gano cewa ba ahalin su bace. Shi sam be taÉ“a tunani ko yaji zai iya auran Iman ba, saboda kallon da yake mata na Æ™anwa wacce suka fito ciki É—aya. "Mamah mai yasa kuke wannan tunanin? Mai yasa zaku yi sanadin farin cikin Iman tsawon shekaru. Sannan rana É—aya kuyi silar rugujewar duk wani jin daÉ—i nata? Ni ban taÉ“a jin zan aureta ba ina jin ta tamkar ciki É—aya muka fito. Kuma nasan shima Areef É—in hakan take a gurinsa." "Kana ganin bayanka akwai wanda zai riÆ™e sirrin Iman? Akwai wanda zai aureta bai cizgunawa rayuwarta ba ta hanyar tozarta asalinta? Kai kadai ne nasan zaka bata kulawa ba kuma zaka fallasa sirrin da ko ita kanta bata sani ba. Kana ganin shi kansa Areef É—in da nake tunanin shi Abban ku yake son bawa Iman, dubi abinda aka kamashi yana aikatawa. Innalillahi wa inna ilaihir rajiun." Zuciyarta ta kuma tsinkewa, kuka ya sake kwace mata Haneef ya janyota jikinsa yana bata hakuri. Dr Jamil dake tsaye a bakin Æ™ofa yaji maganganunsu hankalinsa yayi matuÆ™ar tashi. Kenan ba Æ´ar asalin gidan bace? Iman za'a aurawa wancan É—an iskan yaron? Idan ba ita za'a bashi ba kenan Haneef abokinsa kuma amininsa shi za'a aurawa Iman É—in da ya gani yaji duk duniya babu wanda ya kai shi sonta? Abinda ba zai taÉ“a bari ya faru ba kenan, wato ya rasa Iman a cikin rayuwarsa. Yaja Æ™afa da Æ™yar ya koma É—akin Haneef zuciyar shi na tafasa. ********** "Kai dallah yiwa mutane shiru uban me kuma kake yiwa kuka? Na rantse da Allah da nasan abinda ke faruwa kenan da ka gane cewa ni ba abokinka bane. Kuma kasan yadda kayi mashin É—ina ya dawo." Afusace jin kalaman Aslam yasa Areef waigowa ya shaÆ™o masa wuya. Tsabar fushi so kawai yake yaga ya dena numfashi bare har ya samu damar yi masa wata É“akar maganar. Cikin masifa da bala'i irin na masu baÆ™ar zuciya Areef ke magana. "You're very stupid, very stupid Aslam." Ya sakar masa wuya tare da rungume shi ya shiga kai masa kiss ta ko'ina a jikinsa. Tashin hankali na musamman ya ziyarci Aslam da yaga abin mamaki gurin abokinsa. Yai ta niyar Æ™watar kansa amman ya kasa har sai da Areef ya gaji dan kansa sannan ya tunÆ™uÉ—e Aslam É—in yai baya tare da faÉ—awa kan gado. "Banda irin wannan moment É—in babu abinda yake shiga tsakanina da Feenah." Areef ya faÉ—a yana zuba guiwarsa Æ™asa a gaban Aslam. "Shima wannan É—in ba'a san raina ba wallahi. Me yasa idan kowa ya gujeni kaima zaka gujeni? And ina cikin fushin iyayena kazo kaima zaka Æ™ara min wani why Aslam? Why?" "Karka yaudare ni mana Areef, karka raina min hankali. Waye yace kuyi irin wannan É—in? Addini ne ko al'adar É—an bahaushe? Idan bakaje inda take ba zata zo har gida ne ta rungumeka har ta shiga sumbatarka a yadda ka gwada min yanzu? Banza kawai duk ka tayar min da hankali na É—auka nima lalatani zakai." Cewar Aslam yana kuma goge saman lebansa da Areef ya sumÉ“ata. "Wallahi kasan yadda za'ai mashin É—ina ya fito, babu abinda ya dameni da ance ko a hanya aka ganku da ita sai hukunci ya hauku. Kawai gobe kaje ka dakko min a inda ka kaishi." Aslam na kaiwa nan ya miÆ™e yabar É—akin. Ko sallama be yiwa su Mamah ba dan yaga alamar basa maraba da kulasun da zai yi ya fice daga gidan gaba É—aya. Ya baro Areef a É—aki yana buga goshinsa a jikin katakon gado. ********* Gabaki É—aya suka zauna akan gado ko wacce tayi zugum tare da zabga uban tagumi. Da alama kowacce tunaninta daban dana Æ´ar uwarta duba da yanayin fuskokinsu. Ikram ta katse musu shirun ta hanyar cewa. "Yaya Areef za'a yiwa aure, dawa za'a haÉ—a su? Bafa wacce Abba zai haÉ—asu da ita ba yake so, waccen yarinyar da aka kamasu itace yake so tunda har gashi Allah ya tona musu asiri." "Kinjiki da wata magana, shikenan kuma sai abari ya auri Æ´ar iska ko? Kinaji kuma aka ce bazawara ce ma. Ni na rasa me Yaya Areef ya gani ajikin shegiyar yarinyar can har ya makalemata. Kodan tana ce masa baby ne oho." Iman ta Æ™arasa maganar tare da jan É—an Æ™aramin tsaki, dan ba Æ™aramin tsanar Feenah take ba. "Allah dai ya shirya ya kuma karemu baki É—aya, baku san illar SO ba wallahi. Ni da yake ya ZO GARENI na É—anÉ—ana shi ina tausayin su indai basu auri juna ba." Gabaki É—aya suka kalli Hanan É—in. "Yes da gaske ina cikin soyayya sisters amman baku san shi ba." Ta Tabbatar musu ganin suna mamaki. "Wakike so Hanan?" Ikram ta tambayeta dan duk basu taÉ“a tsammanin tasan so ba saboda yawan shirunta. "Malamin mune." Iman ta kyalkyale da dariya tana nuna Hanan da yatsa. Sai da tayi mai isarta Hanan bata kula ta ba sannan tace. "Toh shi yana sonki ko? Ah wayaga Hanan ana soyayya danÆ™ari." Ta kuma kwashewa da dariya harda dukan katifa. "Toh menene na dariyar?" Cewar Ikram tana hararar Iman É—in. "Wai Hanan da soyayyar wani. Ai ni in kinga na fara soyayya ma bare aure, Toh nayi digiri na kama aiki. Jikin mu ai bana auran wuri bane ba." Karaf a kunnan Haneef da yazo shiga cikin É—akin nasu. Ya haÉ—iyi yawun takaici tare da yin sallama ya shiga. ******* Feenah kam banda kuka babu abinda take yi a cikin motar, daddy nata surfa masifa da tayi mishi shiru amman kamar zuga sai ma kara yi da take. Yayi peaking a Æ™ofar gidanshi tare da buÉ—e bayan motar ya janyo Feenar, rigar Areef da ta yi É—ankwali da ita yasa hannu ya toge tare da jefawa cikin Æ™watar Æ™ofar gidan. Yajata da karfi suka shiga ciki mutane nata gulma sun san wani abun ta kuma aikatawa. Mutum mai mutumci da hakuri, amman kankanuwar yarinya ta maidashi kamar wani mahaukaci. Tun daga nesa ya fara kiran Mommyn su, tana zaune ita da su Zainab suna mamakin inda Feenah ta tafi har yanzu bata dawo ba. Jin muryar daddy yasa duk suka mike suka yo tsakar gidan. "Kafin gari ya waye kiyi tunanin inda zan kai miki wannan munafukar yarinyar. Idan kuma kema baki da gurin ajiye ta ni zan yanke hukuncin da yake a raina, tun kafin tayi sanadin kaini kushewa a binneni..." Ya faÉ—a yana kallon Mommy wace kirjinta yake dukan million-millions......... _(Tashin hankali 🤔 abubuwa suna ta Æ™ara damulewa. Auran Areef da Iman zai yiwu? Gefe guda ga Dr Jamil zai yadda ya hakura da Iman? Ina daddy zai kai Feenah idan har Mommy tace bata da gurin kai ta? Muje zuwa muji ya zata kaya next page)_ 💃 *HAJJA CE 👈* 2/4/22, 19:01 - Buhainat: *ZO....GA...N*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *14* Wata irin raruma Mommy takaiwa Feenah dake zaune dirshan, ido rufe ta shiga tsinka mata mari a duka kuncinta amman ko a jikin Feenah, kai bakace ma ita ake yiwa ba. Hankalinta da tunaninta yana gurin rigar Areef da Daddy ya cilla cikin kwata. "Dan ubanki yau kuma me kika kuma jajibo min Nafisa? Ke wace irin yarinya ce ne?" Zuciyar Mommy sai tafasa take yi. "Toh nima ban iya dake ba bare kuma in kaiki wani gurin. Na rasa ya zanyi dake, fitinarki tayi yawa Nafisa." Ta faÉ—a tana dafe kanta da yake mata wani azazabban nauyi. "Mommy shine zaÉ“ina, shi nake so Mommy dan Allah ku barmu tare." Cewar Feenah tana É—agowa ta kalli mahaifiyarta dake tsaye. "Kina son shi shi wa? Waye shi damu san shi ba?" Kafin tayi magana Daddy ya sake fitowa tsakar gidan yana fadin. "Wani É—an Æ™aramin yaro ne naje na same su akan juna, wai ashe gidan ma nata ne Sultan ya ara mata. Kinji kara daurewa yarinyar nan Æ™ugu. Yaro ne Æ™arami da na tabbatar su Zainab ma sun girmeshi nesa ba kusa ba. Toh wallahi kinyi karya ki zauna cikin gidan nan kina wulakantani a gari, mutane suna yi min kallon sakarai." Duk mamaki ya kamasu suka dinga kallonta, Daddy yace. "Wallahi Nafisa da haihuwarki gwara É“arin ki. Kisa a ranki kuma sai kinbar gidan nan." Ya fita ya kulle gida ya sake komawa cikin É—akinsa yana faÉ—a. "Allah ya shiryeki Nafisa yasa ki gane cewa bayan duniyar nan akwai lahira sannan akwai hisabi. Nidai ba irin tarbiyar dana baki ba ce kike yi, Allah yagani ya kuma sani." Mommy ta juya da sauri ta shige dakinta tabar su a gurin. "Waike Feenah dan Allah me kikeji idan kin É“atawa iyayen ki rai? Kinsan hukuncin mai sabawa iyaye kuwa?" Cewar Asma'u jiki a sanyaye. "Kiji tsoran Allah Nafisa, kisan annabi yazo mana da hanyoyi na shiriya. Wannan duk ba jin daÉ—in rayuwa bane. Allah ya shiryeki kamar yadda Mommy tai miki addu'a." Zainab ta faÉ—a ta shige É—aki itama. Duk suka shiga É—aki suka barta a gurin, ta sake fashewa da kuka ganin babu wanda ya tausaya mata. Anya sunajin abinda take ji a ranta kuwa? Sunyi mata adalci? Sun taÉ“a jin makamancin abinda takeji akan Areef? Da kyar ne, domin ta iya yiyuwa Daddy da Mommy auran sadaka akai musu ba auran soyayya sukayi ba. Sai da taci kukanta taga babu mai kulata sannan ta rarrafe ta shiga falo. Akan kujera ta kwanta tana ta saÆ™e-saÆ™e. Ga babu waya a hannunta tana can guest house bata kuma san yadda za'a yi ta É—akko ba. Ta rufe idanuwa tare da jan leÉ“anta da haÆ™ori tana neman mafita. ******* A hankali ta buÉ—e Æ™ofar É—akin tamkar mai jin tsoran shiga. Yana zaune a tsakiyar gado yana duba wasu takardu wanda a zahiri sudin yake dubawa, amman cikin ransa tunanine rututu da yake neman birkita masa lissafi. Mamah taje itama ta zauna a gefen gadon tayi Æ™asa da kanta zuciyarta na Æ™arfafata wajan buÉ—e baki tayi magana. "Hukuncin daka yanke yayi dai-dai, gwara ayi masa auran tunda yana da sha'awarsa. Allah yasa dai ba da yarinyar daka gansu zaka haÉ—a ba." "Allah ya kiyaye, wallahi ko mata sun Æ™are a duniyar nan bazan bawa yarinyar nan É—ana ba. Ina ganinta nasan bata da kunya bare tarbiya, a gaban mu ta dinga ihu tana cewa Dpo wai yace abari ya aure ta. Mtww ina jin ma wallahi tana da taÉ“in hankali. Kafin naji mummunan labari a tare dasu gwara na aura masa Iman hankali na kwance." Mamah taji wani dumm, shikenan ta tabbata Iman zai bawa Areef. Iman da duk a duniyar nan babu wanda ta raina irin Areef, shine za'a bata. Amman dai bari ta É—an lallaÉ“oshi ko zai canza wannan tsarin. "Amman Alhaji baka ganin wannan hadin akwai matsala? Iman da Areef fa? Wallahi basu jituwa ko kaÉ—an, yadda kasan saÆ™o da saÆ™uwa ina ganin kamar zaman su ba zai yi tsari ba." "Kina tunanin akwai wanda zan bawa Iman ne ya riÆ™e min ita yadda nake so?" Ya faÉ—a yana É—agowa ya kalleta. "Nida nafi yin sha'awar mu haÉ—asu da Haneef." "Zanso hakan Hajiya, sai dai a wannan gaÉ“ar wannan hanyar itace kawai mafita a gurin mu gabaki É—aya." "Toh Allah yasa hakan ya zama alkairi." "Amin Hajiya wannan addu'ar itace abar buÆ™ata yanzu." ******************* Haneef na shiga É—akin ya samu guri ya zauna, suma duk gyara zaman su suka yi tare da yi masa bangajiya. Kallonsu yayi tare da jan numfashi yace. "Kunga duk abinda ya faru ko?" Suka ce. "Eh Yaya capt." "Toh wannan abun ya zama sirri agaremu. Kar wanda ya kuma tayar da maganar nan. Sannan duk abinda iyayen mu suka yanke kar wanda ya musa musu ko yayi gardama ko rashin kunya kunaji na?" "Bazamu yi ba Yaya." Iman ta faÉ—a tana buÉ—e ledar kayanta. Murmushi ya saki ganin duk ta fisu magana, yasan tabbas akwai matsala gurin zamanta da Areef saboda shi É—in ba mai hayaniya bane, sai dai akwai rainin hankali. Tashi yayi yabar É—akin ya nufi na Areef, a buÉ—e yake hakan yasa ya shiga tare da yin sallama. Areef dake zaune yasa kan shi tsakanin guiwarsa yaji sallama sai da kirjinsa ya buga, shi yanzu ko Æ™ofarsa baya son yaji ta motsa bare kuma a shigo gurinsa, jiyake tamkar a lokacin yake manne jikin Feenah. Ƙin É—ago da kansa ya yi tunda yaji muryar yayan su yasan cewar magana zai masa akan abinda ya faru, sai kuma yaji saÉ“anin haka. "Ina fatan zaka karÉ“i abinda iyayanka zasu yi maka da hannu biyu-biyu? Kuma koma wace Abba zai baka ka sani yayi hakan ne da ya rufa maka asiri ya kuma kare mutuncin kansa. Dan Allah Areef kayi biyayya ka riÆ™e matarka tsakani da Allah." Ya É—ago da kansa amman bai kalli inda Yaya Haneef yake ba, murya a raunane yake magana. "Yaya wallahi ban aikata abinda kuke hasashe ba, nasan tabbas muna haduwa da Feenah Amman wlh bantaba kusantarta da sunan zina ba. Please ka yarda dani, kace da Abba karyayi min auran nan yanzu wallahi bana so." Murmushi Haneef yayi tare da girgiza kai. Lallai Areef yaro ne sosai, banda rainin hankali aganka da mace gida É—aya cikin wani yanayi sannan yanzu yace wai shi baya son aure yana nuna tamkar bema shirya yi ba. Tashi ya yi yana murmushi wanda yafi kuka ciwo tare da cewa. "Kana tunanin Abba zai fasa abinda ya furta? Da dai ace ba'a sameka da wannan yarinyar ba. Ni yanzu shawara kawai nazo baka karka ce bazaka zauna da koma wace za'a aura maka ba. Yin hakan zai kuma sawa kashiga fushinsu bayan na yau daka sa su. Allah ya bada zaman lafiya." Yana kaiwa nan yabar É—akin, Areef ya buga kansa jikin gadon yana sake zirarar da hawaye. Yau kam ya shiga uku wallahi shi kansa yana son Feenah musamman yadda yaga duk akan shine take shiga matsala a gurin iyayenta. A wannan lokacin ma so yake yaji a wane hali take ciki tunda shi ya riga yasan nashi, wannan auran idan har bada Feenah za'ai ba tabbas akwai matsala. Kusan agurin ya kusa kwana, yanata tunanin kosu Mamah zasu shigo yaji shiru. Ya daure ya shiga banÉ—aki yayo alwala da sallolin da ake binshi. Babu wani maganar abinci dan ko yunwa ma bayaji bare ya nema haka ya kwanta yana ta nadamar abinda ya faru a wannan rana. ************* Washe gari kowa yanata hidindimunsa a cikin gidan amman banda Areef dake É—aki a zaune ya rasa meke yi masa daÉ—i. Mashin É—in Aslam ga rashin sanin halin da Feenah take ciki. Uwa uba kuma baisan halin da Mamah da Abba suke ciki ba, ya kuma kasa fitowa saboda kunyar kowa yake yi. "Assalamu alaikum." Iman tai sallama cikin É—akin. Muryarta da yaji ne yasa shi tsuke fuska ya kuma ki amsawa a fili. "Yaya Areef ga breakfast." Yayi shiru dan harga Allah su É—inma wata muguwar kunyarsu yake ji Amman babu yadda zai yi dole sai yana daure musu fuska yadda ba zasu raina masa hankali ba akan wannan abun da ya faru. Harara ta zabga masa ta baya tare da tabe baki taje ta ajiye masa tray É—in akan madubi tajuya ta bar É—akin. ********** Jamil kuwa tun da asuba yayi sallama da Haneef ko jira akai shi airport beyi ba ya tafi da kanshi. Jiyake duk ya tsani mutanan gidan banda ita Iman É—in. Abba kuwa da ya furta zai bada ita ga wani ba shi ba, ji yake kamar ya shaÆ™e shi. Ya tsane shi tsana mafi muni, haushinsa yake ji tamkar ya mammangaresa da hannunshi. Da kyar ya iya tsayawa aka gama bincike kafin su tashi zuwa Niger. Gaba É—aya ji yake ya tsani kanshi. Zuciyar shi na zugashi akan dole ya auri Iman tunda yana sonta. "Wallahi koda tsiya, koda tsiya-tsiya sai ta ZO GARENI. Iman tawa ce Allah ne kuma ya haÉ—ani da ita lokaci É—aya." Ya furta a fili yana zaune a cikin jirgi sai jan numfashi yake. Ya kudiri aniyar koshi ko Areef amman ba zai taba yadda ya rasa ta ba......... (🙄Karfin hali. Wannan mutumin ya matsa da yawa. Sai kace wani ubanta. Hmmm maji ma gani ai.) *HAJJA CE 👈* 2/14/22, 10:21 - Buhainat: *ZO....GA...N*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *15* Ƙarfe goma sha É—aya da rabi ta shiga cikin gidan, hankalinta a tashe tamkar wata zaburarra. A zauna a falo ta tarar dasu Iman suna hira, cikin sauri duk suka bita da kallo. Ikram ce ta haÉ—e rai domin ta gane fuskarta rai a bace tace. "Lafiya?" "Ina neman Mamah." Ta faÉ—a jikinta na rawa. "Sa'arkice ita da kika zo nemanta?" "Kuyi hakuri da halin da kukaga na shiga, soyayyar É—an uwanku itace tayi silar rikicewar hankali na. Dan Allah dan Annabi ku nuna min inda zanga Mamah." Feenah ta faÉ—a tana jan majina. "Malama zoki bar gidan nan anÆ™i a kirawota É—in, banda abinda kuka aikata ke har iya zuwa gidan su zaki yi? Lallai kin cika tantiriya." Iman ta faÉ—a tana jin tamkar ta rufe Feenah da duka, ta tsane bata sonta ko misÆ™ala zarratin. Hawaye suka shiga fitowa daga idanun Feenah, ita kanta tana ganin karfin hali da naci irin na zuciyarta da take yin abubuwa akan Areefullah. Ta kalli Iman tana sharce hawaye tace. "Iman kidena ganin laifina, ki É—auka cewa kece ni kika shiga cikin yananin da na shiga, wall....." Da sauri Iman ta dakatar da ita. "Karki sake cewa na É—auka nice ke, wallahi ko a mafarki naga na zamake sai na kashe kaina, ballantana kuma ina cikin hankalina. Kizo kibar gidan nan tun kafin muyi miki tsinannan duka." A haukace ta juya tana kallon Hanan da tayi shiru tana binsu da kallo, bata cewa komai sai ido da take binsu dashi. "Dan Allah kice Mamah ta fito, dan Allah karku bari a rabumu. Kusani a matsayin Æ´ar uwarku, ku É—auka cewa ni jininku ce ya zakuji in na rasa wanda nake so?" Lokacin Mamah ta fito daga É—aki Feenah ta ruga da gudu wajanta tare da faduwa Æ™asa tana riÆ™e mata Æ™afafuwa. Areef da yajiyo muryar ta ya taso a hankali ya buÉ—e Æ™ofa ya leko. Ganin Feenah a gidan su ya sake tayar masa da hankali, ya kuma tabbatar da cewa komai zata iya aikatawa. "Mamah dan Allah ku rufa mana asiri, Mamah muna son junan mu. Mamah zasu É—aukeni daga gidan bansan inda suke son kaini ba. Dan girman Allah Mamah kubarmu." Duk da Mamah tana cikin fushi da É“acin rai sai da taji tausayin Feenah, duk wannan haukan da take yi soyayyar É—anta da take yi shine ya janyo. Toh amman mai yasa suka aikata wannan abun? Son zuciya ko ruÉ—in shaiÉ—an? Mai yasa ba zasu faÉ—a ba idan ta kama auran ne sai ayi musu? Ita da aka ce ma bazawara ce mai yasa bata zauna gidan mijin ba? Yarinya Æ™arama tasa kanta a cikin matsala. Amman duk da ta bata tausayi hakan baisa ta nuna ba dan karta bata damar ci gaba da abinda suke yi. Mamah ta janye jikinta daga na Feenah fuskarta a murtuÆ™e cikin tsananin fushi tace. "Saboda kina son shi shine zaku dinga aikata sabon Allah? Saboda kuna son juna shine zaku É“ata mana suna? Toh hakan ya janyowa Areefullah fushi mai tsanani, ki tashi ki fita tun kafin raina ya gama É“aci." Ai jin kalaman Mamah yasa ta kuma fashewa da wani shegen kuka. "Wallahi Mamah Areef shine rayuwata, ina son shi Mamah dan girman zatin Allah ku barmu." "Dallah zo ki fita." Ikram ta faÉ—a tana Æ™arasawa gurin tare da fizgo ta. Iman ma taje suka shiga figo Feenah suna turawa hanyar fita. Areef dake leÆ™ensu yaga yadda ake janta, ya rintsa ido, shi ba abin yaje ya Æ™waceta ba ya janyowa kansa. Muryar Feenah ta sake sawa ya buÉ—e ido yana hangota tayi watsi dasu Iman tana kuka tana cewa. "Ina son Areef, shine rayuwata, muradina farin ciki na. Kuma sai na aure shi babu wanda ya isa ya hanani." Mamah tayi sakato tana kallon ikon Allah, wayaga karfin hali yarinya kizo har gidan mutane ki nuna kin fisu son É—an su saboda tsabar Æ™arfa-Æ™arfa. Duk da haka su Ikram basu Æ™yaleta ba sai da suka fitar da ita har peaking lot sannan suka yi mata gargaÉ—i Iman harda cewa. "Ki tafi can ki nemi miji irin ki. Yaya Areef tun jiya anyi masa matar da zata rayu dashi, Æ´ar mutunci da karama ba irinki ba." Feenah taji tamkar an soka mata mashi a tsakiyar zuciya. Zaro ido tayi tana motsi da baki amman ta kasa cewa komai saboda firgici. Suka Æ™ara mata takaici ta hanyar shigewa su rufe Æ™ofar. Mai shara ne ya hango lokacin da Feenah ta faÉ—i, ya rugo da gudu yana ihu tare da buga Æ™ofar yana kiran Hajiya. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun Hajiya bakuwarku ta mutu." Gabaki É—aya suka fito ciki harda Areef dake É—aki a laÉ“e. Yana zuwa besan lokacin daya rarumeta zuwa jikinsa yana girgizawa cike da tashin hankali. Mamaki ya kama Mamah ganin yadda idanun Areef suka rufe har ya iya rungume yarinyar a gabansu, itama haushi da zuciya yasa ta sauke masa wani lafiyayyan mari tare da cewa. "Tashi ka shiga ciki ko nayi maka shegen duka a gurin nan." "Mamah sun kashe Feenah, sun kashe zan tashi in tafi? Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun please Mamah please sun kashe ta..." Ya shiga zabga surutai barkatai tamkar wani taÉ“abÉ“e yana rungume da Feenah cikin tashin hankali. Fitowar Haneef yasa Mamah bashi umarnin ya É—auke mata Areef ya shiga dashi ciki. Ita kuma Feenah suka shiga zuba mata ruwa harta farfaÉ—o cikin wani irin ihu. Tana farfaÉ—owa Mamah ta koma cikin É—aki da sauri ta É—akko wayar ta, bugu uku ta kira Aslam ya É—auka tace yazo yanzu-yanzu. Daman yana Æ™ofar gidan su hakan yasa babu É“ata lokaci sai gashi. "Nasan kasan gidan iyayen wannan fitinanniyar yarinyar. Zoka raka Haneef kuje ku mayar musu da ita bana son kuma ganin fuskarta a cikin gida na." "Wayyo Allah na shiga uku Mamah dan Allah kisoni tare da É—anki. Dan Allah karku aura masa wata ni yake so wallahi tallahi. Wayyo! Innalillahi wa inna ilaihir rajiun, wayyo na shiga uku na lalace." "Aure an riga da an daura shi yarinyar, sai dai kuma kijira naki da wani amman ba dai jinin mu ba." Cewar Iman tana murguÉ—a baki. Feenah ta zabura zata shaÆ™o Iman su Haneef suka riÆ™ota da sauri suka kaita cikin mota. Sunsha baÆ™ar wahala kafin su saka ta dan har cizo ta dinga gasa musu a hannuwa tana cewa bazata bar gidan ba sai ta auri Areef. Cikin sauri su Iman da Ikram da almajirin sukaje suka buÉ—e gate aka fita da motar suka rufe. "Yau naga jarabar duniya, wannan wane irin bala'i ne? Wannan yarinyarma ba masoyiya bace wallahi, jaraba ce a garemu, kuma Insha Allahu ba zata taÉ“a zama É—aya daga cikin ahali na ba. Ku wuce ciki shi kuma Areef sai naci ubanshi tunda naga bashi da hankali shima." Duk suka koma cikin gida Mamah sai faman faÉ—a take yi. Areef na É—aki yana ta dukan Æ™ofar da Haneef ya rufe shi a ciki. Cikin fushi Mamah taje ta buÉ—e É—akin tare da banka Æ™ofar, Areef yai baya ya faÉ—a kan gado yana kallon Mamah cike da firgici. "Kai ka zama marar mutunci ko? Yaushe ka zama fitsararre Areef? Agabana a gaban Æ´an uwanka kaje kana rungume mace, abin ma ya shahara ko? Da zan lallaÉ“a mahaifinka ya janye auran da zai maka, amman yanzu zan jajirce wajan ganin anyi auran nan ka auri Æ´ar mutunci da daraja sakarai kawai." Ta fice ta barshi a É—akin ranta a É“ace. Babu daÉ—ewa sai gasu Haneef sun dawo suka ce ai can gidan su ma ba'a san ta fito ba, mahaifinta yana fitowa daga É—aki zai kaita inda zata zauna suka nemeta suka rasa. Aikuwa suna kaita ko cikin gidan basu shiga ba mahaifinta yana waje ya karbeta shima yasa a mota suka bar unguwar. "Oho duk ma inda zasu kaita sukai, wannan yarinyar jarababbiya ce wallahi." Mamah ta faÉ—a tana sakin tsaki. ***** Gabaki É—aya gidan ya kacame da hayaniyar Æ´an biki da yake can gidan bikin Æ´an uwa sun cika shi sai Æ´an matan suka dawo gidan Abban harda ita amarya Islam. Ana ta shiri masu wanka nayi masu kwalliya suna yi waÉ—anda suka gama shiryawa suna ta É—aukar hotuna a wayoyinsu. Iman tana É—aga riga da skirt É—inta na anko tana cewa itafa bata son a dinga yi mata gidan Æ™ugu (hips) saboda idan tasa sai gurin ya zama kamar jaka, anata dariya Aunty Husnah ta shigo hannunta riÆ™e da farin lace da farin mayafi ta miÆ™a mata. KarÉ“a Iman É—in tayi tana kallon Aunty Husnah dan son jin Æ™arin bayani. "Mamah tace na kawo miki idan kinyi wanka su zaki saka." Habawa Iman ta buga tsalle tare da rungume kayan ta shiga yin rawar murna tana cewa. "Yeeeeee wayyo Allah na Mamah I love you... I love you so much ni kaÉ—ai ta yiwa." "Aunty Husnah ina namu?" Hanan ta tambaya tana karÉ“ar lace É—in tana gani. "A'ah ni shi kaÉ—ai aka bani, kuma aka ce ita zan bawa tasa idan tayi wanka." "Amman kuma waye yai mata?" Ikram ta tambaya. "Wayasani? Nima aikoni aka yi." "Uhmmm Æ´ar gayu nasan yanzu dana tambaya za'a ce na candy ne akai mata bayan kuma tuni an kwana biyu." Duk Æ´an É—akin suka yi dariya, ita kuma Aunty Husnah tabar É—akin tana yi musu dariya. Da sauri ta shiga wanka da anata fama taje tayi tana cewa sai kowa ya gama zata yi. Tana fitowa ta shirya cikin farin lace É—in tana jujjuya a cikin madubi. Kuma Allah ya taimake ta ba'a yi mata gidan Æ™ugun da bata so ba. "Wai ya za'ai ace kisa farin lace bayan kuma nima shi nasa? Wannan ai sai a rasa wace amaryar tsakanin ni dake." Islam amarya ta faÉ—a tana tsuke fuska. "Ahhh kunjimu da mata, uwata tace nasa saboda kawai kina amarya sai ace bazan saka ba? Sannu ai kin dai san duk jaraba badani za'a daura auran ba. Muktar nakine bana Iman ba." Ta faÉ—a tana janyo kujerar madubi tana shafa hoda. "Dalla can daman waye yace dake ne? Kin raina ni yarinyar nan saboda kinga komai muna yi tare dake." "Oho dai nima irin kayan amarya nasa kuma dole na shiga cikin ku ayi komai dani tare da Æ™awaye." "Sai muce bazaki shigo cikin mu ba daman ai su Farha sune sa'anninki bamu ba." Ikram ta faÉ—a. "Hehehehe lallaima, nida nai kandi (candy) sukuwa suna ss2 wallahi bazan shiga cikin su." Iman ta faÉ—a tana shafa man leÉ“e. Haka suka zauna suna ta surutu har kowa ya gama kintsawa sannan suka fito falo. A dai dai lokacin ne Haneef suka shigo shida Dr Jamil da ya dawo yau suna son shiga gurin Mamah dan ya gaida ita karaf idanunsa ya sauka akan Iman wacce ke ta dariya tana dukan Janan. Gabaki É—aya fara'ar fuskarsa ta gushe ganinta cikin farin lace tayi masifar yin kyau. Kamar ance itama ta É—ago suka yi ido huÉ—u dashi gabanta yai wani irin bugawa tayi saurin rintsa idanuwa tare da riÆ™e Jannan da karfi. Areef ne ya fito shida Uncle Imran daga É—akinsa sanye cikin farar shadda shima da malun-malun yayi masifar yin kyau abinka da mai kyau sai ya Æ™ara yin kyau. Uncle Imran yayi murmushi tare da kiran sunanta. "Iman..." Ta É—ago a hankali takai idanunta saitin inda ta jiyo ana kiranta. Ai suna haÉ—a idanu da Areef ta saki wata gigitacciyar Æ™ara tare da rugawa da gudu bayan Jamil tana nuna saitin Areef tana cewa. "Wayyo Allah aljanni, na shiga uku aljani ya shigo gidan mu." Nan da nan aka fara waige-waige ana neman inda take nunawa ba'aga komai ba, su Mamah suka fito daga cikin É—aki jiyo ihu suna kallon Iman dake bayan Jamil a tsugunne ta riÆ™e kai. "Wane irin aljani kuma Iman? A ina kika ganshi?" Haneef ya tambaya cike da mamaki. Ta sake É—ago kai ta kalli inda Areef yake ta kuma kurma uban ihu tana cewa. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun zai kasheni, gashi can... Kun ganshi can a tsaye, hasbunallahu wani'imal wakil.... La'ilaha illallahu Muhammad rasulillah s.a.w wayyo Allah na." Ta kuma zabura zata ruga aka riÆ™ota. "A ina kike ganinsa? Wajan ina ne?" Cewar Mamah tana rungume da ita. "Gashi can kusa da Uncle Imran. Gashi can yana zaro min ido dan Allah dan Annabi ku fitar dashi karya kasheni." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun." Cewar Mamah tare da fara addu'o'i tana tofa mata. "Waiko tana nufin Areef ne Aljanin?" Islam amarya ta faÉ—a tana dafe Æ™irji. "Wane irin Areef kuma ana zaune Æ™alau." Uncle Imran ya faÉ—a. "Toh ai saitinsa take nunawa." Islam ta sake faÉ—a. "Zo nan Areef." Cewar Haneef tare da janyo shi bayan shi. "Iman tashi ki nuna mana inda kike ganin aljanin." Iman ta É—ago daga jikin Mamah a hankali tana shassheÆ™ar kuka ta kalli inda ta fara ganin aljanin amman wayan. Nan da nan ta fara kalle-kalle har idanunta suka sake sauka akan fuskar Areef. Wannan karon kansa tayi da gudu tana furta........... (Me...? Shin me take furtawa? Yaaa salam😭) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/14/22, 10:22 - Buhainat: *ZO....GA...N*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *16* "Wallahi sai na kasheka kafin ka kasheni, ni zaka aura? Bana sonka... Bana kaunarka, dana aureka gwara na auri Yaya Jamil." Tana magana tana dukan Areef da iya Æ™arfinta. Aka dinga Æ™oÆ™arin janyeta amman kamar dutse duk sun kasa, sai Areef É—in aka janye ta kuwa dinga kuka. Jamil kuwa raba idanuwa ya shiga yi yana nuna kamar shima baiji daÉ—in abinda yake faruwa ba a wannan lokacin. Uncle Imran ne ya fita waje da Areef suka tafi can inda za'a É—aura auren wato gidan su Islam. "Anya yarinyar nan tana da lafiya?" Cewar Aunty Husnah suna rirriÆ™e da Iman É—in. "Banga alama ba, kunaji tana faÉ—in da ta auri Areef gwara ta auri Jamil. Menene gaminta da shi?" Mamah ta faÉ—a tana kallon inda Jamil É—in ke tsaye. "Waye Jamil kuma? Ko saurayinta ne?" Wata dake cirewa Iman É—anÆ™wali ta faÉ—a. "Gashi can abokin Yayan su ne, duka-duka ma yaushe suka sanshi amman kinji wai gwara ta aure shi sai kace yace mata auranta zai yi." Tana kwance jikin Aunty Husnah tace. "Mamah zan aure shi idan na tashi yin aure." Gaba É—aya suka buÉ—e baki suna kallonta cikin mamaki, shi kuma Jamil yaja hannun Haneef suka fita daga cikin falon. "Anya yarinyar nan tana cikin hankalinta kuwa? Bata taÉ“a nuna tana son muyi soyayya ba amman kaji wai aurena zata yi." "Abinda na kasa ganewa kenan Dr. Saboda abinda ya faru Abba yace zai haÉ—a auranta dana Areef, ni nasan daga ita harshi basu da masaniya akan auran. Amman yanzu naga abu yana neman hargitsewa." "Aure kuma Captain? Iman da Areef zaku haÉ—a aure? Me yasa? Wa da Æ™anwa kuma?" Jamil yayi maganar cikin mamaki tamkar besan da maganar auran ba. "Labarin is too long. Kuma sirri ne da iyayen mu basu son a fasa shi a duniya. So mubar maganar kawai iya nan." Jamil ya gyaÉ—a kai cikin zuciyar shi yana cewa 'Naga ta yadda za'a É—aura auran nan' amman a zahiri cewa yayi. "Allah ya kiyaye." Haneef yace. "Amin." Sashen Haneef É—in suka wuce zuciyar Jamil cike da farin cikin ganin yadda haÆ™arsa zata cimma ruwa, yasan dole in sukaga Iman na wannan abin zasu bashi ita a yau ba gobe ba, dan haka ya sake kwantar da hankalinsa yana jiran yaji daurin auransa. Iman kuwa tuni ta ware sai dai bata da walwala kamar farko, amman kwana biyu da akai kamu akai dinner ta cashe kamar babu irin wannan ranar sai ita. Areef kuwa suna tare da Uncle Imran ya hanashi sakat abisa umarnin da Abba ya bashi na cewa karya sake yabar Areef zuwa ko ina face an É—aura aure. Ƙarfe goma sha biyu na rana dubban jama'a suka shaida auran Fatima (Islam) da angonta Muktar. Kawu Balarabe dake hanyar zuwa wajan É—aurin auran wanda shine zai yi na Iman da Areef yana kusa da Æ™arasowa unguwar wata Æ™atuwar tirela ta buge motarsa, hakan yayi sanadiyar yin wani mummunan hatsari. Kasan cewar babu nisa tsakanin gurin É—aura auran da kuma inda akai hatsarin yasa Æ´an É—aurin auran Æ™arasawa wajan dan ganewa idanunsu. Dr Jamil dake can Æ™arshen layi yana waya cikin tashin hankali yake cewa. "Nace maka kowaye yake da niyar haÉ—a auran nan ka sallame shi, Iman tawace koshi Haneef É—in idan yayi Æ™oÆ™arin ganin an É—aura da Areef kayi sanadin da zai bar duniya." Yayi shiru yana sauraran É—aya É“angaren, ya sake cewa. "Ina son ka sake hargitsa min ita ta yadda zata dage ni zata aura, na gaya maka yadda yarinyar ta shiga zuciyata lokaci gudu, bazan iya hakura da ita ba kayi yadda nace maka... Toh shikenan ina nan tare dasu... Eh babu inda zani koda zasu zargi wani abun a kaina." Ya sauke wayar tare dajan wani dogon numfashi yana Æ™anne ido É—aya. Kamar bashi ba haka ya koma cikin mutane ana ta jajanta abinda ya faru. Abba ya kira mahaifin Islam a lokacin an tafi kai kawu Balarabe asibiti wanda baisan inda kanshi yake ba. Abba yace. "Zanje asibiti ka wakilci wannan É—aurin auran, a yau muke fatan a É—aurashi saboda bana son hankalin Areef ya sake karkata wajan fitinanniyar yarinyar nan." Yasa hannu ya zaro kuÉ—i dubu É—ari cif ya miÆ™a masa. "Wannan sune sadakin da za'a bada, kaje yanzu kafin liman É—in ya fito." "Toh shikenan Allah ya rufa asiri nima idan komai ya kare zan zo asibitin." Abba ya wuce shi kuma mahaifin Islam ya koma cikin sitting room É—in. Duk da mutane suna ta tare shi ana yi masa Allah ya sanya alkairi sai da ya shiga ya miÆ™awa liman kuÉ—in. Yana gama yiwa liman bayani kuwa babu É“ata lokaci aka É—aura auran Iman da Areefullah. Sai dai tun kafin a gama shafa fatiha aka ga wuta ta faracin babbar rigar liman da Æ™asan wandon mahaifin Islam. Tashin hankali Areef dake can gefe tun da ya shiga gurin beko motsa ba sai a lokacin da yaji ance an É—aura auransa da Khadija, wacce sam be kawo cewa da Iman bane ya tashi ya nufi gurin kawu Sagir. Da sauri Uncle Imran ya riÆ™o Areef ganin yana shirin yin ganganci, cike da faÉ—a yace. "Menene hakan?" A gigice Areef yake cewa. "Wuta... Wuta uncle." Ya kuma yin kan wutar uncle ya sake damÆ™eshi a jikinsa. Shi kansa Areef É—in besan yadda akai yake jin son zuwa gurin wutar ba, jiyayi kawai ana fisgarsa ana tilasta masa zuwa garesu bawai dan taimakawa ba. Anata zuba ruwa a cikin wutar wasu kuma suna son fito da Areef. Allah ya basu sa'a aka kashe ta sai dai ta yiwa duk wani wanda ya taÉ“a kuÉ—in sadakin auran Iman illa a jiki. Cikin gidan kuwa ana cikin jimamin hatsarin kawu Balarabe suka kuma jin shailar É—aurin auran Khadija, nan fa aka fara tambayar wacece Khadija? Mamah tace Iman. A lokaci guda kuma suka jiyo wata gigitacciyar Æ™ara tare da faÉ—uwa. Iman ce ta yanke jiki ta faÉ—i bata koda motsi at the same time kuma suka jiyo labarin wutar da take ci a É—akin É—aurin auren. Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun wannan rana kaf ahalin Alhaji Ahmad babu wanda bai shiga cikin tashin hankali ba. Aka shiga Æ™oÆ™arin bawa Iman agajin gaggawa wajan dawo mata da numfashi amman ina komai aka yi mata bata motsawa. Ya subahanallahi Iman ta mutu, ta mutu babu rai a jikinta. Mutane suka dinga faÉ—a ganin yadda ake zuba mata ruwan sanyi a jikinta amman ko motsi bata yi. "Hajiya sai dai kuyi hakuri, amman tabbas Khadijatul Iman ta riga mu gidan gaskiya." Mama Rabi ta faÉ—a tana kwantar da Iman a Æ™asa. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun ta mutu? Ta mutu fa kika ce Rabi? Wannan wace irin baÆ™ar rana ce a gare mu?" Cewar Mamah tana kuma fashewa da wani irin kuka. "Kuja Hajiya cikin É—akinta, ita kuma Iman ku É—akkota muje asibiti su duba." Mama Rabi ta bawa su Aunty Husnah umarni, nan da nan kuwa suka kama Mamah zasu kai É—aki ta make su tare da cewa. "Baku da hankali ne? Ana cikin wannan bala'in zaku kai ni É—aki? Uban me zanyi a can idan naje? Kubani Æ´ata ni zan kaita asibitin da kaina." Tana magana kai da kaga yadda take yi kasan bata cikin hayyacinta, amman babu yadda zasu yi mata dole suka kyaleta aka fita nemo wanda zai kaisu asibiti. Hanan ce daman ta fito kuma cikin sa'a taga Jamil yana É—ibar ruwa a cikin bokiti da alama hardashi a bawa masu kashe wuta gudunmawa. Cikin tashin hankali ta kira sunan shi tana cewa. "Yaya Jamil kazo ka kai su Mamah asibiti." Ya juyo yana kallanta cike da tsana a zuciyarsa domin kaf É—insu haushin su yake ji. Amman a fuskarshi alamun tashin hankali ne Æ™arara, yaja numfashi tare da cewa. "Lafiya dai ko?" Tace, "Ina tunanin Iman ta mutu." Sai da kirjinsa yai wani irin bugawa saboda yadda kalmar ta daki zuciyar shi. "Ta mutu?" Ya tambaya yana zaro ido dan basu yi maganar a kasheta ba. "Eh Yaya Jamil, kazo Mamah ba ta yadda cewa Iman ta mutu ba." "Ke dalla yiwa mutane shiru, sai wani ambaton mutuwa kike yi, ubanwa yace muku ta mutu?" Mamaki ya kama Hanan ganin yadda yake mata masifa, amman sai tayi tunanin ko shima ya kiÉ—ima ne dajin maganar. Bata san haushin kalmar bane yasa shi cikin É“acin rai. Suka shiga cikin falon tare ya kalli Iman wacce Mama Rabi ta rungume a jikinta, ya rintsa idanuwa tare da cizon leÉ“ansa na Æ™asa, cikin dauriya dan karya tonawa kansa asiri yace. "Muje ko?" Yana kallon Mamah. Ta tashi ita da Aunty Husnah suka É—auki Iman suka fito mutane suka biyo su har wajan mota. Basu tsaya É“ata lokaci ba suka shiga Jamil yana shirin tada motar Haneef ya Æ™araso wajan yana tambayar inda zasuje. Mamah ta gaya masa zasu asibiti ganin Jamil ne kadai yasa Haneef juyawa ya kirawo Irfan Abokin Areef yace suje tare koda akwai baÆ™atar taimako sai ya taya Jamil É—in. Duk da ran Jamil a É“ace yake hakan baisa ya nunawa kowa a fili ba, sai dai ji yake kamar zai mutu saboda auran nan da aka É—aura. Suna tafiya yana jin tamkar yayi sanadin mutuwarsu, ji yake tamkar ya saki sitiyarin motar, sai dai kuma yana hango irin rayuwar auran da zai yi shida Iman a gidan shi. Haka kurum yaji ta maÆ™ale masa can cikin jini da ruhinsa, baya tunanin ya taÉ“a son wata halitta kamarta, ciki kuwa harda iyayensa, matarsa da Æ´aÆ´anshi. Asibitin da aka kai kawu Balarabe dasu liman nan ya kawo su saboda shine asibiti mafi kusa. Itama aka kaita imajansi (emergency), Allen sarki Abba haÆ™ika duk wanda yai sanadin wannan abubuwan har ya shiga cikin wannan halin sai Allah ya saka masa, domin gabaki É—aya ya firgice ya gigice ya zama tamkar wani zautacce. KuÉ—i kuwa sai da ya haÉ—a da rance saboda nashi sun Æ™are. Su Mamah suka isa wajan shi yace. "Ita kuma me ya same ta Hajiya?" "Babu Alhaji, wallahi ana shela É—aurin auranta gabaki É—aya ta faÉ—i. An zuba ruwan muna tunanin ko suma tayi amman a banza shi yasa nace mu taho asibiti." "Lahaula fisha'atillah, La'ilaha illah anta subahanaka inni kuttu minazzalimin. Allah ka yafe min idan har laifi nayi ake jarrabatata yau, Hajiya daga haÉ—a aure kuma sai masifu kala-kala? Me yasa ba'a É—ora duk waÉ—annan abubuwan a jikina ba? WaÉ—annan bayin Allahn gayyato su kawai nayi su tayani farin ciki, su zama shaidu. Amman dubi abinda ya faru." Sai hawaye shar-shar-shar a fuskar Abba. Rana ta farko da ita kanta Mamah ta fara ganin kukan mijin nata. Jamil dake jinsu ya tabe baki, shi yanzu abinda ya dameshi shine yasan asalin Iman, sannan kuma ta farfaÉ—o ya É—auketa ya gudu. Suna nan daga azo ace ana son jini sai azo ace ledar ruwa bata ishi wani a cikin su ba, sai ace sai an siyo wani maganin. Sai daga baya ne Jamil yace sai shiga ya duba marasa lafiyar bayan ya nuna musu ID card É—insa. Kai tsaye inda Iman take ya nufa aka dinga Æ™oÆ™arin dawo mata da numfashi ta hanyar sanya mata ossijin (oxygen). Ganin abin ya cutura ne yasa Jamil fitowa can nesa da asibitin ya tafi ya kirawo wanda suke waya É—azu............ (Oh my God Jamil😒 Bako ya zama jaraba)🤔 *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/14/22, 10:26 - Buhainat: *ZO....GA...N*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *17* "Har ita ka haÉ—a ne ko kuwa? na kasa ganewa fa bata motsi tun É—azu. Idan ka kasheta ka gaya min wannan wane irin aiki ne." Magana yake yi cikin wani irin yanayi wanda kai daka gani kasan yana cikin damuwa. "Yallabai kayi hakuri, wajan yin aikin ne aka samu tangarÉ—a. Kuma y...." Cikin masifa ya sake tare shi. "Kanayi min aiki da yawa ina ganin kawunsu, wannan karan kana nufin kace matsalar akan abinda nake so aka samu tangarÉ—a? Wallahi idan har ta mutu akwai matsala, malam kayi yadda zakai wajan dawo min da rayuwarta dan Allah." "Karka yi min rashin kunya Jamilu, idan ba haka ba yanzu nayi maganinka wallahi." Jin haka yasa Jamil yin shiru tare da dafa kai, shi kansa lokacin da yake masifar ya manta dawa yake yi. Sai da yaji malamin yace zai yi maganinsa, yasan kuma illatashi zai yi kamar yadda yasan suna yiwa wanda ya tare musu gabansu. "Kanaji na ko?" Jamil yace, "Eh Malam ina ji." "Yauwa Toh kasan yadda zaka yi ka samu silin gashin kanta É—an kadan kasa a baki ka kora da ruwa. Kasan yadda dai ake shan magani ko?" "Eh nagane." Cewar Jamil yana buÉ—e ido a hankali. "Yauwa kana gama haÉ—iyewa ita kuma yarinyar zata farfaÉ—o, idan ta farfaÉ—o kuma zata biki duk inda kace. Sannan kuma babu wanda ya isa ya rabaku duk duniyar nan, zata soka fiye da rayuwarta." Murna da farin ciki suka cika zuciyar Jamil, ko jiran wata maganar beyi ba ya koma cikin asibitin. Kamar yadda aka bashi umarni haka ya aiwatar da komai, cikin Æ™anÆ™anin lokaci Iman ta farka da wani irin gigitaccen ihu mai firgitarwa. Sai dai Jamil yayi dabara yabar asibitin ya koma gida saboda karta kuma yin gigin da zai sa a fara zarginsa. Tana farfaÉ—owa su Abba suka shiga wajanta da gudu, ko umarnin likita basu jira ba. Mamah ta rungume ta a jikinta tana hawayen farin ciki. "Mamah wai Yaya Areef kuka aura min?" Iman ta tambaya. "Kiyi shiru kibar wannan maganar har Allah ya baki lafiya. Kuma idan shi muka baki ina son kiyi biyayya da umarnin mu." Ai Iman naji ta fashe da kuka tana cewa. "Mamah Yaya Areef zan aura? Wallahi bazan yadda ba dana aure shi gwara na auri Yaya Jamil shi nake so shine abokin rayuwar da zan iya zama tare dashi, bana son Areef ba zan aure shi b....." Bata Æ™arasa ba Mamah ta katse ta. "Nace kiyi shiru ko? Daman mu ba amincewarku muke nema ba. Biyayyarku gare mu ita muke so kuyi amfani da ita wajan karÉ“ar zabin da muka yi muku." Hawaye suka shiga zubowa a idanun Iman, zuciyarta kamar zata Æ™one haka takeji idan an ambaci Areef. Abba dake tsaye aka kirawo shi cewar yazo yasa hannu a jikin wata takarda ya fita. Nan fa Iman ta azalzali Mamah ita sai an koma gida bata son zaman asibitin. Dole sai da aka basu sallamarta suka koma gida. Suna shiga kuma Jamil ya hango su ya saki ajiyar zuciya yasa a yau ba sai gobe ba zai É—auki Iman. ******** Zagaye kawai yake yi a cikin É—akin uncle Imran, hayaniyar Æ´an biki duk ta gallabi cikin kunnuwansa, ya zube akan gado yana cizon leÉ“e. Tunani kawai yake yi wacece Khadija da aka aura masa a wannan ranar? Ƴar gidan waye? Ya take? Anya zai so wata kuwa bayan Feenah? Saboda ita É—in ta dabbance, son da take masa na musamman ne. Ita kuwa Khadija fa? Ya saki tsaki tare da miÆ™ewa ya leÆ™a ta taga yana hango mutanan da suka cika gidan kawu Sagir. Gaba É—aya biki ya koma gidan jaje, ana ta jajanta abubuwan da suka faru. Shigowar Uncle dasu Aslam É—akin yasa Areef samun guri ya zauna. "Gasu nan na kawo maka su tayaka hira angon Nana." Cewar Uncle Imran yana murmushi. "Wai uncle sai kace nayi sata an garÆ™ameni a É—aki, dan Allah a barni tunda an É—aura auran nan." Areef ya faÉ—a cikin É“acin rai. "Abba yace karna sake na barka saboda yana zargin barinka sakaka zai sa ka sake zuwa wajan Æ´ar iskar yarinyar da ta ja maka aure." Cikin zuciya Areef yace 'Feenah ba Æ´ar iska bace' a zahiri kuma É—auke kai yayi ga barin kallon Uncle. Aslam yai dariya tare da tsuke fuska yana cewa. "Wallahi kana gama cin amarci kasan yadda zakai wajan karÉ“o min mashin É—ina, haka kurum kasani yawo a Æ™afa." "Karka dameni dan Allah. Kuma bazan karÉ“o ba idan kai bazakaje ka É—akko ba a barshi. Waya tama duk suna can." "Wannan kuma kai ya dama, ni mashin É—ina nake magana." Areef yaja tsaki tare da juyawa yana cewa. "Ni wai waye yace uncle ya kawo min kai nan? Kaje can kaji da rayuwarka tunda ka kasa yi min kyakkyawar fahimta, kaima kana É—aya daga cikin masu yi min kallon...." Ya kasa Æ™arasawa saboda girman kalmar. "Easy mana angon Dijah, banda ma dai yau tazo da matsaltsalu ai nasan da babu mai hanaka gwangwajewa ko?" Cewar Sultan yana daga gefen gado. Areef yai mishi banza dan ko zancen auran baya son ana yi masa bare kuma wata Khadija. Burinsa kawai yasan halin da Feenah ke ciki yasan ko'a'ina take bata cikin kwanciyar hankali kamar yadda shima yake cikin damuwar rashinta. "Nifa abin nan ya daÉ—e yana bani mamaki, ace wai tsawon shekarun nan bamu taÉ“a sanin cewa Iman ba Æ´ar su Mamah bace." Sultan ya faÉ—a cikin jimami. "Kai! Nifa tsabar yadda da cewar Æ´ar gidan ce ko? Gani nayi tana kama da Captain. Wallahi ban yadda ba sai da na tabbatar aure fa aka É—aura mata da mutumin nawa." Ya Æ™arasa maganar yana jifan Areef da filo. Juyowa Areef yai ya shiga kallon abokan nasa yana kuma nazarin hirar da suke yi yana kuma kaÉ—a kai cike da tsabar kaduwa. "Iman kuma?" Ya tambayi kansa, "Itafa wacce ada muke mata kallon Æ™anwarka, a yanzu kuma muke mata kallon matarka." Wani murmushin mamaki ya saki yana kuma kallon Sultan. "Iman É—in ce Khadijan da aka aura min?" "Sosai ma kuwa ango." Aslam ya bashi amsa cike da tabbaci. "Hauka da naÉ—e-naÉ—e, kuma su Abba suna cikin hankalinsu? Ƙanwata zasu aura min? Yarinyar da na goyata a bayana, nai mata tsifa da hannu na, ina tunanin wanka ne kawai banyi mata ba shine ta zama matata? Daman zan iya auran Æ™anwata ne?" Gabaki É—aya suka zuba mishi idanuwa dan suma duk waÉ—annan maganganun da ya faÉ—a sune suke musu yawo a zuciya. "Answer me please, wannan ai hauka ne." Ya faÉ—a a fusace kamar zai shiÉ—e. "Karka É—ora mana laifi dalla muma so muke muji gaskiyar lamari. Ta iya yiyuwa kaine ba É—ansu ba, ko kuma itace ba Æ´ar su shi yasa sukai muku wannan haÉ—in." Cewar Aslam ganin yadda Areef keson É—ora musu laifi. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun." Areef ya faÉ—a yana dafe kai, can kuma ya fashe da kuka yana cewa. "Menene gaskiyar lamarin nan? Ni ko Iman waye ba asalin nasu ba? Sultan idan ya kasance ni ne ba É—an suba ina asalina yake? Wallahi ban san kowa ba sai su. Su kadai na sani, na kuma saba dasu. Kuma wallahi ina son su har cikin zuciya ta. Aslam ina son Mamah, ina sonta fiye da tunaninku. Idan ba itace mahaifiyata ba na shiga uku." Duk sai jikinsu yai sanyi, tausayin shi ya kamasu. Gurinshi suka Æ™arasa kamar jira yake ya faÉ—a kansu yana kuka tamkar ba namiji ba. Suka shiga lallashi da bashi hakuri tare da Æ™arfafa masa guiwa har yai shiru. Sai dai fa zuciyar shi bata dena mamakin haÉ—ashi aure da Iman ba. **** A ranar aka kai Islam gidan mijinta, a cewar Hajiya kakarsu wato mahaifiyar su Abba gwara a kaita tunda mijin nata ba É—an cikin gidan bane, kuma jikin kawu Sagir É—in da sauki duk da cewar ya Æ™one sosai. Amman duk da haka Hajiya tace sai Islam ta tafi gidan mijinta dan kota zauna ba wani abun zata yi musu ba. Haka aka É—auketa tana kuka aka saka a mota aka tafi kaita. Iman kuwa tana gurin su Mamah kwance, tunaninta kawai ya zasu haÉ—u da Jamil, ta kasa nutsuwa sam so kawai take ta ganshi a kusa da ita. Ta juya a hankali ta kalli Aunty Husnah dake dama fura da nono, a hankali tace mata. "Aunty Husnah zanje gurin su Ikram." "Basa nan gaskiya harda su aka tafi kai Islam." Iman ta rintsa ido tare da cewa, "Aunty Husnah wai Yaya Areef aka É—auka min aure dashi?" "Eh wallahi Iman, muma kamar yadda kukaji abin daga sama haka kowa yaji, yanzu kin zama matar Areef." Ai tana cewa ta zama matar Areef Iman ta saki ihu hakan ya janyo hankalinsu Mamah. Ihu take tana kuka tana cewa. "Taya zan auri É—an uwana? Taya muna uwa É—aya uba É—aya zan zama matarsa? Wallahi bazan yadda ba, wayyo Allah na shiga uku." "Iman kun fimu hankali ne da zaki dinga wannan maganar? Ko kun É—auka bamuyi islamiya ba? Ance miki haka kurum muka haÉ—aku? Tunda kuka ga munyi haka kunsan tabbas akwai aure tsakaninku." Mamah na direwa Iman tace, "Toh wallahi bana son shi ni Yaya Jamil nake so. A rasa wanda za'a aura min sai wanda ya fara lalacewa? Sai da ya zama É—an iska sannan za'a aura min shi? Bazan yadda ba Yaya Jamil nake so idan har ba zan aure shi ba sai dai ku kasheni." Tana kaiwa nan ta zura da gudu, kai da ganin yadda take masifa tana magana kasan cewa controlling É—in zuciyarta ake yi. Kafin a riÆ™ota takai parking lot Jamil dake zaune yana alwala tayi gurinsa tana kuka. Su Mamah da suka biyo ta duk suka tsaya ganin yadda take roÆ™ar Jamil. "Yaya Jamil dan Allah karka bari su aura min Areef wallahi bana son shi. Dan Allah ka É—auke ni daga gidan nan ko kaine ka aure ni zan zauna tare da kai." Jamil ya dinga zaro ido cike da mamakin kalaman Iman, amman a cikin zuciyar shi murna yake da farin ciki. Yai saurin kallonta yana É—an jan baya kaÉ—an yana cewa. "Na aureki kuma Iman? Wannan wace irin magana ce?" Ta sake durÆ™usawa Æ™asa tana haÉ—e hannaye guri guda alamar roÆ™o. "Ka rufa min asiri Yaya Jamil, ina sonka wallahi zan aureka wallahi ba zan iya rayuwa ba idan babu kai." "Mamah wai meke faruwa ne?" Ya tambayi Mamah tamkar ance masa ta fishi sanin abinda yake faruwa. "Dan Allah Yaya Jamil karka saurare su, wallahi so suke su haÉ—ani da mazinaci. Kuma ni kaine zaÉ“in zuciyata dan girman zatin Allah ka aureni wayyo Allah na." Iman ta faÉ—a tana sake fashewa da kuka. "Ni nace miki aure zanyi Iman? Ko na taÉ“a cewa ki soni? Please dan Allah karki haÉ—ani da Æ´an uwanki da iyayenki daga zuwa na." Jamil ya faÉ—a yana É—aukar buta. "Wayyo Allah na shiga uku Yaya Jamil karka gujeni, na yadda ka aureni ko baka sona wallahi zan zauna da kai." "Mamah kushiga da yarinyar nan ciki ni wallahi ba ruwa na." Cewar Jamil yana cillar da butar gefe ya nufi sashen Haneef. Da gudu Iman ta sake bin bayan shi inda Mamah tasa su Aunty Husnah suje su kamota da alamar ta samu tabin hankali, dan in ba hauka ba babu abinda zai sa ta dinga wannan abubuwan. Koda suka isa gurin zasu riÆ™ota wani irin ihu tayi wanda yasa su Aunty Husnah toshe kunne tare da ja baya, ta fara rarimo abubuwa tana Æ™waÉ—a musu Jamil ya isa wajan tare da riÆ™ota yana magana a saitin kunnanta....... _________________ (Hohoho Jamil🚶ðŸ»â€â™€ï¸Allah ya rabamu da mugun baÆ™o. Dama ance mugu bashi da kama) Muje zuwa Æ´an Top 10. Karku dauki wannan labarin a matsayin wasa ko nishaÉ—i. Ko É—auke shi gasken-gaske. 👇 *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/14/22, 10:26 - Buhainat: *ZO....GA...N*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *18* "Kisa a ranki ni naki ne Iman." Jamil ya furta mata a hankali cikin kunnenta. Iman ta sauke wata Æ™aruwar ajiyar zuciya saboda yadda taji daÉ—in kalamansa a ranta. Juyawa tayi a hankali ta kallesa cikin ido tace. "Dagaske?" Jamil ya gyaÉ—a mata kai alamar eh. Ganin ta a tsaya su kuma su Aunty Husnah suka Æ™arasa tare da kamota tana ta kallon Jamil suka nufi cikin gida da ita. Suna shiga falo Iman ta fizge hannunta daga riÆ™on da sukai mata sai faman cono baki take tamkar wacce zatai kuka. Mamah kam banda kallo babu abinda take yiwa Iman, ta bata mamaki matuÆ™a, tana kuma kyautata tunanin Iman ta zama haka ne ganin Jamil É—in yana da kuÉ—i gashi daman ya taÉ“a yi mata siyayya mai tsada da uban yawa. "Allah yaji Æ™aina ba wai dan na mutu ba. Dama na faÉ—a mu, idan baku manta ba lokacin da kuka kai min yarinyar nan gida a cikin zanin goyo kuka shaidamin cewar a Æ™ofar gidan ku kuka tsince ta. Nayi ta fama daku akan kuje ku kaita folisteshan susan yadda zasu yi da ita, keda mijinki kuka dage cewar zaku riÆ™e ta. Menace muku a lokacin? Tambayarki nake yi Hawwa, ki faÉ—i abinda nace a lokacin." Hajiya ta dakawa Mamah tsawa. Tana gidan kawu Sagir akaje aka sanar mata abinda ke faruwa a cikin gidan su Haneef, shine ta taso ta taho. Tana shigowa falon ne idanunta suka sauka akan yadda Iman ta fisge daga rikon da su Aunty Husnah sukai mata. Yadda Hajiya ta dakawa Mamah tsawa ne yasa Mamah yin magana cikin raunin murya tace. "A lokacin kin ce mana tsintacciyar mage bata zama mage." "Masha Allah gashi nan kun gama wahala kun rufa mata asiri yanzu ta watsa muku Æ™asa a ido. Ke kuma.." Hajiya ta faÉ—a tana nuna Iman da hannu. "Kin zama butulu, tunda kike tsawon rayuwarki kin taÉ“a sanin cewa ke ba jininsu bace? Kakaf dangi kin taÉ“a ganin wanda ya musgunawa rayuwarki? Ko yanzu ma da suka aura miki Al-mustapha, sunyi ne saboda su Æ™ara rufa miki asiri ba wai kansu suka rufawa ba. Abinda ya faru da shi akan waccen yarinyar ba zai sa su baki shi ba dan shi namiji ne, mace itace abar tsoro idan ta tsinci kanta a hanyar lalacewa. Aure kuma an riga an daura miki da Al-mustapha sai kiyi wa Allah godiya." Ai Hajiya na Æ™arasa magana Iman ta faÉ—i a gurin tana kuka tana ce musu. "Wallahi Yaya Jamil nake so, koda ni bani da asali shine zaku aura min wanda ya lalace? Saboda bani da gatan da za'a barni na zabi wanda nake so shine za'a yi min auran dole? Wallahi bazan zauna dashi ba, Jamil shine sirrin zuciya ta, shi kuma nake s...." Bata kai karshe ba taji saukar mari a gefen fuskarta, wanda yai sanadin fashewar gefen bakinta jini ya fara fitowa. Haneef ne yai mata wannan marin wanda kalamanta ya sosa masa rai da zuciya. "Har yaushe kika zama marar kunyar da zaki dinga gayawa mutane magana? Shi Jamil É—in sa'anki ne da zaki ce shi kike so? Ko yace yana sonki ne? Ke kika kawo shi gidan? Toh koshi yanzu muka gama magana ya tabbatar min da cewa be taÉ“a furta miki wata kalma ba da ta danganci soyayya. Kyautatawar da yai miki a baya ya yi ne saboda abu uku. Na farko saboda ni, na biyu gudummawa ce ta kammala karatunki, sai na uku darajar sunanki Khadija wanda sunan mahaifiyar shi ne. Idan kina tunanin sonki yake maza ki gaggawar cirewa daga cikin zuciyarki." Ta shiga kaÉ—a kai hawaye yana ta zirarowa daga cikin idanunta, a yadda take jin zuciyarta akan Jamil, kome za'ai sai dai ayi amman tabbas ba zata fasa auransa ba. Ji take ko zasu gutsira ta gunduwa-gunduwa sai ta mallaÆ™eshi kamar yadda zuciyarta ke muradi. Nan fa aka shiga maganganu kowa da abinda yake faÉ—a. Ita kuwa tana durkushe a tsakiyar falon babu wanda yake yi mata maganar arziki saboda wannan lamarin. "Saboda Allah kuka yi min komai, dan haka shine zai baku ladan abinda kuka yi min tsawon shekaru. Amman wallahi zuciya ta tana son Yaya Jamil, me yasa ba zaku bani shi ba? Dan Allah ku fahimceni ku gane manufar zuciya ta kuyi min adalci nima." Cewar Iman tana sake fashewa da kuka. "Tashi ki bawa mutane guri marar mutunci kawai." Hajiya ta faÉ—a cikin É“acin rai. Da sauri ta tashi tare da rugawa hanyar waje zata fice suka yi kiciÉ“us dasu Areef, besan ita bace hakan yasa shi riÆ™ota ganin zata faÉ—i Æ™asa. Sai da ta É—ago kai suka kalli juna cikin ido, sannan dukkansu sukai saurin janye jiki. Kallon-kallo suka shiga yi kowa da abinda yake saÆ™awa a rai. "Ke kuma sai ina?" Uncle Imran ya tambayeta. Wani uban tsaki Iman taja tare da raÉ“asu zata wuce Areef yai saurin damÆ™o wuyanta, zafin ransa ya motsa ya shaÆ™ota yana cewa. "Waye tsaka anan gurin?" "Sakar min wuya na." "Anki a saki sai kin fadi ubanwa kike yiwa tsaki." Ganin yana niyar illatata gashi babu wanda yai yunÆ™urin kwatarta yasa tasa baki tare da gartsa masa cizo. "Ahhhh....!" Ya kwalla Æ™ara saboda cizon ya shigesa sosai. Yana sakinta ta falfala a guje tayi sashen su Haneef tana kwalawa Jamil kira. "Anya yarinyar nan tana cikin hayyacinta kuwa?" Mamah ta faÉ—a dan taga abin yayi yawa. "Me kike zato Hawwa?" Hajiya ta tambayeta. "Iman yarinya ce mai jin magana, nayi imani bawai auran da aka yi mata ne yasa ta zama haka ba. Kuna ganin bata ta magana sai ta auren? Yaushe suka saba da shi da har za'a ce sun fara soyayyar da zata sata wannan birkecewar?" "Babu wani abin da yake damunta banda iskanci da kuma butulci." Hajiya ta sake faÉ—a cike da tabbaci. Shigar su Areef cikin falon ne yasa idanu ya koma kansu. Cikin sauri ya sunkuyar da kai yana kallon Æ™asa ganin yadda Mamah ke binsa da wani irin kallo. Hajiya ce tace. "Kaga abinda yarinyar nan take yi ko?" Areef beyi magana ba sai uncle ne yace. "Wace yarinyar ce?" "Iman mana, marar mutunci mara kunya. Wai auran ne bata so ita Jamilu take so." "Jamilu kuma? A ina yake? Saurayinta ne ko kuwa?" Ya tambaya dan shi bema san da zamansa a gidan ba. "A'a babu ko É—aya Imrana, Sa'idu (Haneef) ne yazo dashi gidan nan. Shine wai shi take so, tsabar batada kunya ma cewa tayi wai a rasa wanda za'a bata sai É—an iska, wai Areefullah ne É—an isa ita wayasan Æ´ar mecece?" Areef najin haka yai saurin dago da kai yana kallon Hajiya dake ci gaba da bayani. Ya sake maida dubansa gurin Mamah still yaga bata cikin yanayin da zai iya yin magana. "Yaron da iyayensa suka rufa mata asiri tun tana tsumman goya, suka kula da rayuwarta shine yau take kallon kwayar idanuwansu tana cewa jinin su É—an iska. Kai amman dai yarinyar can bata da kirki bare mutunci." Areef ya sake kallon Hajiya yana zaro ido. 'Kenan shine É—an gidan? Shi suka haifa ba Iman ba?' Wani irin farin ciki ya mamaye ilahirin zuciyar shi, sai kawai gani akai ya durÆ™usa a gurin yayi sujjada. Su Irfan da Aslam suka dinga murmushi dan sun tabbatar farin ciki ne ya mamaye shi jin cewa Mamah itace mahaifiyar shi. "Kai kuma lafiyarka?" Duk suka tambayeshi. "DaÉ—i yake ji shine asalin É—an gidan, da kuka yake tayi Hajiya yana cewa ya shiga uku shi ba É—an Mamah bane." Aka saki dariya ana yi masa tsiya be ce komai ba sai gurin Mamah da ya nufa. "Ki yafe min Mamah bazan sake ba." "Tashi kaje anjima zamu yi magana." Tashi yayi yana shafa Æ™eya saboda har lokacin kunyarta yake ji. Daga nan dakinsa suka shiga shida su Aslam Yaya Haneef da Uncle da wasu mazan suka nuna fi inda Iman É—in ta shiga. Daman tana zuwa ta tarar da É—akin a buÉ—e ta shiga da sauri tana neman Jamil. Shi kuma yana É—akin bacci yana waya da malaminsa yajiyo ta yai saurin tashi ya fito. Kallen Æ™ofar yayi ko zai ga an biyo ta yaji shiru hakan yasa shi janyo mata hannu suka shiga cikin inda ya fito. "Menene." "Karka barni a gidan nan, dan Allah ka tafi dani inda zakaje." Jamil ya lashi leÉ“ansa tare da shafa kwantaccen sajensa yace. "Zan tafi dake, nima ai bazan iya barinki a nan ba. Kina sona ko?" Ta daga masa kai da sauri. Ya saki murmushi tare da janyota jikinsa ya rungume. Iman ta dinga sauke ajiyar zuciya tana sake kwantar da kai a cikinsa. "Daman nasan ke tawace, dan haka babu mahaluÆ™in da zai rabamu domin asiri gaskiya ne." Tana jinsa sai dai bata wani gane komai idan ba son da zuciyarta keyi masa ba. Ya dago mata kai suka kalli juna ya sake sakin wani shu'umin murmushi tare da cewa. "Duk wanda ya yi gigin shiga tsakanin mu sai naga bayansa. Karki damu ke tawace ina matuÆ™ar sonki." Jin muryar su Haneef ne yasa saurin kabbara sallah. Su kuma ganin babu kowa a falo yasa su Æ™arasawa ciki. Iman na tsaye a kusa da Jamil wanda yakai ruku'u yana kuma satar kallon su. "Zoki bar É—akin nan." Uncle ya faÉ—a. "A'a." Ta faÉ—a tana matsawa baya. "Kambala'i, a'a fa kika ce? Toh wallahi sai kin bar É—akin nan marar mutunci." Haneef ya faÉ—a yana kai hannu sai fizgota, tayi saurin rarimo Jamil da ya nuna dagaske sallah yake yi. Yadda ta kankamesa ne yasa shi yin sallama cikin tashin hankali ya fara. "Innalillahi ya haka? Ke Iman sakarni mana meye haka ne?" "Dan Allah karka bari su rabamu Yaya Jamil, nashiga uku zasu kasheni wayyo Allah." Haneef yasa karfin sa ya fizgota tare da turata wajan Æ™ofa, su Uncle Imran suka riÆ™eta suna ja tana tirjewa. Kallon Jamil Haneef yai tare da furzar da wata iska daga bakin sa yace dashi. " Ka shirya gobe mu wuce kawai, yarinyar can so take ta janyo mana matsala." Haneef na kaiwa nan yabi bayan su Uncle, suka bar Jamil da zare ido jin zasu tafi gobe-goben nan. Da sauri ya koma ciki ya lalibo wayarsa yana kiran Malam, sai dai ana ta shaida masa cewa not rechargeable haushi da bakin ciki suka sashi buga wayar da Æ™asa ta kuwa fashe a take. Ita kuma Iman suka maida ita cikin É—aki suka kulle a cewar Haneef gobe idan sun tafi a fito da ita asan abinda ya kamata. Koda Abba ya dawo daga asibiti aka labarta masa abinda yake faruwa kasa cewa komai yayi saboda ji yake tamkar kansa zai buga tsabar tension É—in da ya shiga a ranar. Jamil kam da kyar ta iya control É—in kansa yadda Haneef ba zai gane komai ba. Ya shirya kayanshi tsab sai dai ya sanarwa da Haneef É—in cewar shi ba Lagos zai koma ba Zamfara zai je daga can zai tafi Lagos É—in. Da sassafe kuwa suka je sukai sallama da mutanan gidan, har kuma suka tafi basu saka idanuwan su akan Iman ba. Jamil kuwa shi kadai yasan abinda yake kitsawa ransa na yadda zai dawo ya sace Iman. _________ RiÆ™e take da allo irin wanda almajirai ke karatu dashi, a jiki anyi rubutun arabi suratul Aa-ala ce take ta biyawa a hankali. Sanye take cikin wasu riga da zani koÉ—aÉ—É—u na wani shuÉ—in lace da yasha jiki ya san anyo shi cikin duniya. Malam ÆŠalha dake riÆ™e da bulala ya tsula mata a baya tare da cewa. "AbuÉ—e baki ayi karatu." Nafisa tasa hannu tana sosa gurin, cikin zuciyarta tayi masa Allah ya isa tafi biyar. Tunda Daddy ya kawota wannan kauyen take jin tamkar an É—aure mata jijiyoyin jikinta. Daddy ne da kansa ya kawota gidan malamin yace a horata yadda hora almajirai. Ya kuma shaidawa malamin cewar zai dinga biyansa albashi mai tsoka. "Nafisa ki bada himma fa, kinga kina da kokari gashi nan kin kusa haddace izifi guda daga zuwanki. Kiyi maza ki haddace wannan mu shiga wata kinji ko?" Cike da takaici ta amsa masa ta kuma sake rungume allonta tana biyawa. Duk da haka bata daina tunanin ina Areef yake ba, me yake yi a wannan lokacin? Shin da gaske ne kalaman Iman na cewa anyi masa mata? Ko kuma wasa take yi suna so ne kawai su raba tsakaninta da shi? "Ke Nafisatu bakiji me nace ba?" "Malam kayi hakuri, banji ba." "Cewa nayi ki shiga cikin gida Ta Annabi na jiranki zaki yi mata tatar koko." Feenah tayi shiru tana haÉ—e rai. "Bazaki tashi ba kenan, Æ´an taurin kan sun motsa ko?" Bata kulashi ba ta mike ta shiga tana hawaye. Daga shi har matarsa sun matsawa rayuwarta tunda aka kawo ta. Tana shiga kuwa Ta Annabi ta nuna mata gurin wanke-Wake tare da nuna mata bokitin markaÉ—e tana cewa. "Fara yin wanke-wanken can Nafisa, idan kin kammala sai kiyi tatar." Feenah tayi murmushin bakin ciki tana gyada kai ta dauki bokita, wajan rijiya ta nufa ta janyo ruwan da zata yi wanke-wanken. Gidan iyayenta bata yi ba saboda suna da tsohowar dake yi. Gidan Sultan da tayi aure babu wanke-wanke sai wanda ta É“ata take daurayewa, yau gata tana wanke-wanken da ko jaka sai haka. ___________ Koda su Ikram suka dawo suka ji labarin abubuwan da suka faru sun sha mamaki, suna da tarin maganganun da zasu yi da Iman amman ba'a basu dama ba kasancewar an kaita wani É—akin an rufe. Haka suka kwana suna ta mamakin lamarin. Washe gari kowa yanata harkokinsa bayan su Haneef sun tafi Abba ya shiga É—akin da Iman take. Zaune ya tarar da ita ta haÉ—a kai da guiwa, yai sallama ta dago suka kalli juna, idanunta sunyi jawur gashi sunyi luhu-luhu alamar basu samu bacci ba. Ya girgiza kai tare da cewa. "Kinyi sallah kuwa?" Ta girgiza kai. "Karfe tara fa yanzu, fito kije kiyi." Ta mike tana dafa bango saboda jirin da yake É—ibarta, rabonta da abinci tun kan a daura aure. Bacci kuwa tun ana sauran kwanaki uku a daura aure, saboda hirar da suke sha cikin dare. Sai da ta shiga É—akin su sannan ya koma falo ya zauna yana jiran ta idar. Areef da ya fito yaga Abba a falo sai yai sauri ya koma É—aki dan be shirya haÉ—a idanu dashi ba. Bandaki ta shiga ba tare da ta kula su Hanan ba. Suma basu kulata ba ganin yadda take cin É—aci, fuskarta kuma babu annuri gashi daman Mamah taja musu kunne akan kar wacce tayi mata magana indai ba ita ta fara yi musu ba saboda karta sake hargitse musu. Tana idarwa Abba ya kirata ta fito falo tare da zama a Æ™asa kan kafet. Sannan ya kwalawa Areef kira, har ya fito ya hango Iman ya koma ciki ya É—akko hula yasa sannan ya fito. Babu wanda ya kalli inda É—an uwansa yake, ya samu guri ya zauna yana gaida Abba. "Nasan kunsan cewar a jiya ne aka É—aura muku aure, munyi haka ne badan komai ba sai dan mu rufawa juna asiri, duk da cewar naji labarin abinda ya faru jiya. Toh ke Iman kisan cewar wannan hanyar itace rufin asirinki. Kaima kuma Areef zabin nan da mukai maka zai rufa maka asiri nesa ba kusa ba. Dan haka ke Iman zaki tattara duk wasu kayanki ki koma É—akin mijinki kafin a samar muku gurin zama. Kai kuma Areef sai ka fara nemo hanyar da zaka dinga samun kuÉ—in kulawa da iyalinka. Bana san shashanci ko wata matsala, nasan kasan hakÆ™oÆ™in miji a gidansa, ina fatan zaka kula da matarka kamar yadda addini ya koyar.?" Areef da kansa ke Æ™asa yaja leÉ“ansa da haÆ™ori, gaba É—aya ya rasa me zai ce da Abba. Muryar Iman ta katse musu shurin da aka yi, cikin kuka kamar wacce ake caccakawa zuciya tace. "Abba wallahi Yaya Jamil nake so." Cike da takaici Abban yace. "Kiyi hakuri da auran Jamil saboda fitarki daga cikin famili É—in nan shine fallasuwar sirrinki Iman. Areef zai riÆ™eki amana zai kuma rufe duk wani sirri naki har karshen rayuwa." Kai ta shiga kaÉ—awa tana shasshekar kuka tace. "Abba mutuwa zanyi, wallahi bazan iya zama da kowa ba in ba Yaya Jamil ba." "Areef saki yarinyar nan a yanzu ba sai anjima ba, furta mata kawai taje taci uwar da zataci da Jamil É—in." Gabaki É—aya suka juya suna kallon mai bada umarnin nan. A daidai lokacin ne Jamil yai sallama falon yana cewa ya manta wasu muhimman takardu a É—akin Haneef, dan haka ya dawo ya É—auka........... (Jamil kenan, an san takan tsiya wallahi😒) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/16/22, 07:40 - Buhainat: *ZO.... GA...N...* *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *19* Babu wanda ya kawo komai a ransa akan dawowar Jamil, kamar yadda ya gaya musu cewar takardu ya manta sun amince da hakan. Kallon Mamah Abba da su Ikram suka yi jin yadda ta bawa Areef umarnin ya saki Iman. Maimakon Jamil ya koma daga waje tunda yaga kamar ana É—an tattaunawa, a'a sai ya Æ™arasa ciki ya samu guri ya zauna. Abba ne kafin aci gaba da magana ya kallesa tare da cewa. "Jamil me kake jira kuma?" Yace cikin sunkuyar da kai. "Abba mukullin sashen Haneef za'a bani." "Okay toh, Hajiya a É—akko abashi yaje ya É—auka." Mamah ta juya tana kallon Ikram tare da bata umarnin taje É—aki ta É—akko mukullayen a É—aki. Iman na ganin Jamil ta sake ruÉ—ewa, kukan da take yi ya Æ™ara karfi, hankalinta duk ya tashi. Cikin basarwa Jamil yake kallon Abba fuskarsa É—auke da damuwa yace. "Wai Abba har yanzu fitinarce? Iman ya kamata ki yayyafawa zuciyarki ruwan sanyi. Maganar da kike faÉ—a bamai yiyuwa bace, ni ban taÉ“a yi miki maganar soyayya ba bare aure, karkija iyayenki suyi tsammanin wani abu." Jamil ya kuma girgiza kai ta yadda ba zaka taÉ“a yadda yana da hannu cikin rikicewar Iman ba. "Abba kuyi hakuri amman ni bance da ita zamu yi soyayya ba, duka-duka kwanana nawa tare daku bare har muyi sabon da zamu kullu aure? Yau ma zan bar gidan ba kuma zan sake dawowa ba sai wani ikon Allah. Ina rokan Allah ya basu zaman lafiya." "Babu komai Jamil, daman mu bamu zargeka ba, fitinace kawai irinta mata. Areef jeka buÉ—e masa ya dauki takardun nashi sai ka rufe É—akin ka dawo da mukullin." Areef dake jin ransa a bace ya mike yaje ya karÉ“i mukullin, Jamil ya tashi tare da yi musu sallama suka fita shida Areef. Suna tafiya yana nuna mamakin lamarin Iman, shi kam Areef baya cewa komai saboda haushin Iman É—in yakeji yadda take cewa ita a dole Jamil take so wanda shi kuma ya buÉ—e baki yace bece ba. Yasa mukullin ya buÉ—e ya tsaya daga waje, shi kuma Jamil ya shiga ciki. Ganin Areef ya juya baya yasa Jamil É—in juyawa ya kallesa yana cizon leÉ“e. Yana sane tun daren jiya da Haneef yace zasu bar gidan ya kwaso takardunshi na ofis ya zura Æ™arÆ™ashin gado saboda yana so ya dawo gidan. Kwaso su yayi ya rungumo yana kallon Areef yace. "Ka gansu nan su na karbo a Niger, Allah ya taimakeni ba sai da naje Zamfara na tuna ba." Dan murmushin yaÆ™e Areef yayi sannan yasa mukulli ya rufe É—akin, bejira wani abun ba ya yi hanyar komawa cikin gida Jamil yabi shi. "Na É—auka tafiya zaka yi?" Areef ya tambayesa ganin yana shirin kuma shiga. "Zamuyi sallama dasu Abba." Jamil yai maganar yana bin Areef da kallo. "Zan gaya musu, saboda idan ka shiga yarinyar can zata kuma yiwa mutane hauka tana É“atawa iyayen mu rai." Mamakin Areef ya cika ran Jamil, lallai yaron nan yai mugun raina masa hankali, amman kuma babu yadda zai yi dole ya hakura karya dage akan sai ya shiga su fara zarginsa gashi kuma ba wai hakura yayi ba. "Hakane, Toh na tafi sai dai zan baka shawara. Ba kowace mace bace take hakuri in ta kama mijinta yana mummunar alaÆ™a da wata ba, so sai ka kiyaye ka dinga haÆ™ura da wasu matan." Kallon Jamil Areef yai yana mamakin kalamansa, sai dai bai ce komai ba ya gyaÉ—a masa kai tare da shigewa ya rufo Æ™ofar. Cizon yatsa Jamil yai tare da juyawa ya fita daga gidan. Areef na shiga Mamah ya miÆ™awa mukullin ya koma ya samu guri ya zauna, har lokacin kuma Iman bata dena kukan da take yi ba. Lokacin da su Areef suka fita Abba yace da Mamah karya kuma jin koda wasa tace Areef ya saki Iman, ya bata misali ace a cikin Hanan ko Ikram hakan ta kasance ya zata yi? Ta shaida masa zata jajirce wajan ganin sun fahimci manufarsu. Abba yace toh yanzu ma haka zatayi har yaran su fahimta. Hakan yasa lokacin da Areef ya dawo basu sake tayar da maganar sakin ba, wanda yaso a kuma yi masa. "Kamar yadda nace haka za'a yi, wato Areef da Iman kuyi amfani da É—akinka kafin wani lokacin muga yadda za'a yi." Wato dole sai anbar musu auran nan, suna jin yarinya ta kafe kai da fata akan bata son shi amman anki rabawa saboda kawai a rufa asiri. Shimafa ba cewa yai yana sonta ba bare tace shine ya nace mata, hasalima yana da wacce yake ganin zata iya bashi farin ciki da nutsuwa a rayuwarsa. Kuma shima zai iya botsarewa yace baya so, amman yana tsoran karya kuma tayar musu da hankali bayan wanda suke ciki. "Ikram ku tashi kuje duk wani abu da kuka san na Iman ne ku mayar dasu É—akin Areef. Muna yi muku fatan alkairi Allah ya haÉ—e mana kawunanku." Mamah, Hanan da kuma Ikram suka amsa banda Iman da Areef kowa da abinda yake damin zuciyar shi. "Kai kaje ka mayar da kayan sawarka cikin wardrobe É—aya, itama suje su shiyar mata nata kayan. Areef bana son fitina, zanje asibiti Mamah tana nan zata kula da komai, Allah ya yi muku albarka." A hankali Areef ya amsa da. "Amin Abba." Daga nan Abba yai musu sallama ya fita, Iman ta sake fashewa da wani razanannan kuka, duk da ran Mamah a É“ace yake akan abinda Iman É—in keyi haka ta daure taje kusa da ita tare da janyota zuwa jikinta. "Kukan nan ya isa haka Iman. ÆŠago ki gaya min tun lokacin da kika fara son Jamil saboda babu wanda ya sani hatta shi kansa Jamil É—in yace besan zancen ba." Iman ta sassauta kukan da take yi, sai dai ta kasa cewa komai dan ita kanta batasan yadda akai take jin tsakanin son shi ba, zata iya cewa lokaci É—aya taji idan bashi ta aura ba zata iya samun matsala a cikin rayuwarta. Sake matse idanuwa tayi tare da sanya hannu a Æ™irjinta da takejin tamkar zai faÉ—o saboda ya yi mata nauyi. "Babu amsa ko Iman? So kike kawai ki hana kanki auran Areef saboda an kamashi tare da wata ko? Mu daman koda hakan bata faru ba munso idan lokacin da muka yanke ya yi zamu haÉ—a aure tsakaninki da Yayanku Haneef, saboda idan wani bare yazo yace zai aureki wani abun ne daban Iman. Bamu san suwaye ainahin iyayenki ba, wanda dole kobadaÉ—e ko bajuma dole azo ace mana ina asalinki. Idan an tabaye mu bamu da abin cewa saboda a Æ™ofar gidan nan da muke ciki Abban ku yaje masallacin asuba yaji kukanki a zanin goyo. Saboda haka kiyi hakuri ki karÉ“i auran nan da hannu biyu ba tare da an kuma samun matsala ba kinji?" Iman bata ce komai ba ganin hakan yasa Mamah miÆ™ar da ita suka shiga cikin bedroom É—inta. Bandaki ta shiga ta zuba mata ruwan wanka a bokiti ta fita tare da É—akko zani ta bara tace ta É—aura. Yadda zuciyar Iman ke zafi zata iya zagin Mamah tas saboda ta takura mata. Amman cikin ikon Allah sai batai wani gigiba ta cire kayan ta É—aura Zani. Kafin ta fito daga wankan Mamah ta fito mata da wasu riga da skirt na atamfa, daman sun É—inka mata kala goma ba tare da sun sanar da kowa ba. Iman na fitowa Mamah ta nuna mata kayan tace idan ta shafa mai ta saka. Hatta bra da pant duk Mamah ta fito mata dasu sabbai dal. Mamaki ya dinga cin Iman amman ta kasa yin godiya sai ma wani É—aci da takeji a zuciyarta. Gaba É—aya ta zama wata iri nema take ta canza musu ta koma sabuwar Iman ba wacce suka sani ba. "Aunty Iman kizo muje sai ki dinga nuna mana inda zamu saka miki wasu abubuwan." Hanan ta faÉ—a cikin zolaya. "Kuje ku saka mata inda ya dace ba sai tazo ba." Cewar Mamah tana gyara filo. "Ai Mamah karmu saka mata wani abun a wani gurin tazo taita nema, kinsan halin Ya Areef baya son ana masa shige da fice a cikin É—aki." "Kuje kuyi yadda kukaga dama, Amman ba zataje ba." Hanan ta rausayar da kai tabar É—akin. Iman tai zamanta a É—akin Mamah, abinci ma dakyar taci kaÉ—an tayi sallolinta da komai. Suma su Ikram suna kammala shirya mata kayan É—akin su suka koma suka yi wanka, da suka shirya suka shiga É—akin Mamah gurin Iman da ta É—an fara sakin jikinta. Areef kuwa dama yana shiga É—aki ya fito da kayansa, can karshen gado ya kaisu yace kar shegiyar da ta taÉ“a masa, ya fice daga gidan gaba É—aya. Aslam yaja suka nufi guest house É—in Feenah. Suna zuwa Areef ya gaishe da mai gadi, ya kuma ganeshi yai masa bayani cewar zai É—auki mashin É—in da yazo dashi da wayarsa a ciki. Babu musu mai gadi ya barshi amman shi kadai yaje ya É—akko ya fito suka bar gurin. Bai koma gida ba sai da aka yi sallar isha, su Aslam suna ta yi masa tsiya akan sai ya tafi da kaza yace sai dai in ciwon hauka ne ya kamashi amma bazai siya ba. ___________ Yana shiga ya gansu zaune a falo suna hira. Iman na ganinshi ta miÆ™e da sauri ta ruga da gudu bayan Mamah tana kuka. Yaja wani mugun tsaki tare da shigewa É—aki ya rufe Æ™ofar. Wani Æ™amshin turaran wuta ne ya tarbeshi, cikin sauri ya lumshe saboda yadda yaji daÉ—in Æ™amshin. Da sauri kuma ya buÉ—e idon tare da dube-dube zuciyar shi tana gaya masa Feenah ce a É—akin. "Feenah.." Ya kira sunan a hankali, daidai lokacin da Mamah ta shiga É—akin yaji tace. "Ooh daga wajan ta kake kenan ko?" Areef ya shafa Æ™eya tare da girgiza kai. "Wallahi Allah Mamah banganta ba." "Naji Toh me yasa kake kiran sunanta?" Yayi shiru saboda rashin abin cewa. "Hmmm kabi duniya a sannu Areef wallahi kasan cewa bayan duniyar nan akwai Æ™iyama. Idan har munga zai yiwu Iman zata zo É—akin nan yau. Idan kuma munga da matsala zamu barta sai zuwa gobe idan Allah ya kaimu." Ya sunkyar da kai Æ™asa tare da cewa. "Toh Mamah Allah ya kaimu goben." Tai saurin kallonsa tare da cewa. "Nafa ce idan yau zai yiwu zata taho." Murmushi yayi a can kasan zuciyarshi, a fili yace. "Duk yadda kukai Mamah." Ficewa tayi bata sake cewa komai ba. ÆŠakinta ta shiga ta tarar dasu Hanan suna karatun al'Kur'ani. Iman kuma tana can tsakiyar gadon Mamah ta sanya fuskarta tsakanin guiwoyinta tamkar wata mai kuka. "Har yanzu kina jin tsoran ne Iman?" Mamah ta tambayeta. "A'a, amman kirjina zafi yake kamar zai fashe." "Babu abinda zai faru Insha Allahu. Kedai kiyi ta yin addu'ar da nace ki dinga yi. Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, La'ilaha illah anta subahanaka inni kuttu minazzalumin. Kiyi tayi babu abinda zai sameki." Iman ta cije leÉ“e saboda da ta yi yinÆ™urin fara addu'oin sai taji tamkar za'a kasheta, tana jin ana matse mara maÆ™ogwaro. Cikin kuka tace. "Mamah zan mutu, zasu kashe ni Mamah." Iman ta faÉ—a tana riÆ™e wuya tare da sassanÆ™arewa. Cikin sauri suka yi kanta suna rirriÆ™eta Mamah na cewa. "Wannan yarinyar akwai abinda yake damunki. Meyake shirin faruwa dake ne Iman? Why duk tsawon rayuwarki baki taÉ“a yi mana irin wannan abun ba sai yanzu? Menene hakan ne? Waye yake neman illatamu ko ya haukata mune? Waye shi ko wace ita....?!" Ikram da Hanan suka shiga kuka ganin yadda Iman take yi kamar ana zare mata rai. Mamah tana kacaniyar riÆ™e Iman tana cewa dasu Ikram suje su kirawo Areef Abba be dawo ba yana can asibiti wajan marasa lafiya. Hanan ta fira da gudu taje tana buga masa É—aki cike da tashin hankali. Yana buÉ—ewa tace yaje Mamah na kiransa, suka tafi tare daman yana zaune ne yana gyara kayansa. Ganin yadda suka rungume ta ne yasa Areef yi musu kallon sakaka, yaji Mamah na cewa. "Areef jeka kirawo mana malam Babba yanzu." Ya tsaya zai yi mata iyaye ta daka masa tsawa ya fice da sauri. Babu dadewa kuwa sai gashi ya dawo ya sanar da Mamah cewa yana waje yaba jiranta. "Kace ya shigo ciki." "Mamah bedroom fa? Nanzata fitowa zakuyi falo?" "A haka zamu fita falon tana cikin wannan yanayin Areef? Malam kaje kawai kace ya shigo ciki." Areef ya turo baki yana nannaÉ—e hannun riga, kan gadon ya hau yana cewa. "Kuban ita na kaita, amma gaskiya ba zai shigo mana cikin É—aki ba." Ya shiga Æ™oÆ™arin Æ™arÉ“arta daga wajan Mamah. Wani irin shegen nauyi yaji, amman saboda baya son wani namiji ya Æ™etare falo ya shiga É—akin mahaifiyarsa ya daddage iya Æ™arfinsa ya É—akkota suka fita. Akan senta kafet (center carpet) ya direta, takai masa wata muguwar shaÆ™ata tana ihu. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun ku Æ™wace shi kartai masa illa." Malam Babba ya faÉ—a yana naÉ—e babbar riga. Mamah da su Ikram suka shiga Æ™watar Areef amman suka kasa. Shi kansa Æ™oÆ™arin kwacewa yake yi amman ya kasa dan wani Æ™arfi takeji ba musamman. Malam Babba ya isa wajan tare da dafe goshin Iman yaji wani irin fitinannan sanyi, ya shiga girgiza kai cikin hikima irin tasu ya kwace Areef sannan yasa suka riÆ™e Iman É—in da iya karfin su. "Wannan yarinyar akwai abinda yake damunta. Tun yaushe ta fara yin hakan?" Ya tambayi Mamah. "Wallahi malam Babba ba haka take ba, amman daga lokacin da aka ce an É—aura mata aure da shi Areef É—in shikenan ta birkice mana ta fara cewa ita bashi take so ba." "Ikon Allah, Toh ko tana da iskokai?" Ya tambaya yana kallansu su duka. "A'a gaskiya." Mamah ta tabbatar masa. "Hmmm Hajiya ya akai kuka sani? Ba makarantar kwana tayi ba?" "Haka ne malam can tayi tun daga js ma kuwa." "Toh zata iya yiwuwa sun shigeta. Kinsan yawancin yaran a can suke kwaso mutanan nan, kuma mafi yawanci suna shigar da bata dace da É—an musulmi ba. Su kuma shaiÉ—anun aljanu suna shiga jikin yaran mu ne ta hanyoyi da yawa. Yawo babu kallabi, ko babu takalmi, shigar banza suna ganin cewa wayewa ce. Amman me yasa tunda hakan tana irin waÉ—annan abubuwan me zai hana shi yaron ya saketa mugani ko zata dawo dai dai...?" Gabaki É—aya suka kalleshi, kalamansa sun girgiza dukkan su. Suna farin ciki da wannan auran ace lokaci É—aya an ruguza shi? "Wannan shine hanya mafi sauki wajen dawo da nutsuwar yarinyar nan." (Tana gaba tana dabo! Wai shin waye zai tonawa Jamil asiri? Allah sarki Iman É—in mu ta mutunci🤢) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/16/22, 21:34 - Buhainat: *ZO...GA....N...*âœï¸ *TOP 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *20* "Malam Babba sakifa kace? Wane irin saki kuma ana zaune Æ™alau? A dai duba malam a sake samo mana mafita." "Hajiya harkar aljanu ne fa, ina ganin ma auren ta suka yi kinga kuwa babu ta yadda za'a yi su barta ta auri wani." Suka yi shiru kowanne yana ta saÆ™a zancen a ransa. "Hajiya ku barshi ya saki yarinyar nan, Allah ya haÉ—a kowa da rabonsa. Idan kuma kukaÆ™i ina tausaya muku, kar kuma kuce ban gaya muku ba, na tabbatar ba zasu bar yarinyar nan ta zauna da wani ba. Irin wannan matsalar an kawo min ita tafi É—ari." "Kenan malam sai abar aljanu su dinga yiwa bil'adama mulkin mallaka? Yanzu dai tunda har ka gano cewa aljanu ne, muna bukatar addu'arku da kuma ruÆ™iya tunda dai basufi Æ™arfin alÆ™ur'ani ba. Tunda dai ko Areef ya saketa ta auri wani ba zasu bari ba duk maganar É—aya ce." Mamah tai maganar tana kallon malam Babba. "Amman kuma tana cewa ita Jamil take so shi zata aura." Cewar Ikram tana gayawa malam. "Jamilu kuma? Waye shi? Ƙilama sunan aljanin dake jikinta ne." "A'a malam ba aljani bane wannan. Wani abokin Yayan sune suka zo tare da shi tun daga Lagos." "Ahhh Toh ashema tana da wanda take so? Toh ku dalilin me yasa ba zaku bawa yarinya zabinta ba? Yanzu ana samun matsaloli fa akan auran dole da ake yiwa yaran zamanin nan, yadda zakiji mace ta kwarawa miji ruwan zafi, ko ta soka masa wuka, ko tasa masa guba cikin abincinsa, ko kuma ita ta kashe kanta kowa ma ya huta. Ina mai baku shawara da ku tsaya kuna kashe kuÉ—i kuna wahalar da kanku, yaro dai ya saukaÆ™a mata kurum." Maganar malam ta shige su har Areef ya fara murna sai kuma ga Abba ya shigo a hargitse. Sannu suka shiga yi masa ya maida kallonsa wajan malam Babba tare da cewa. "Da gaske ne raba auran nan za'a yi.?" "Shine kawai mafita Alhaji Ahmad." Malam Babba ya faÉ—a cikin gasgatawa. "Gaskiyar Liman ne, É—azu a asibiti ya farka daga bacci yayi wani mummunan mafarki akan lamarin auran nan. Ya kuma tabbatar min da cewa duk wuya duk tsanani karmu sake a rabasu, rabawar shine mafarin Æ™ara rikita duk lamarin nan." "Kenan so yake yace asiri akai musu?" Malam Babba ya tambaya. "Banida tabbas gaskiya dan be ce min komai ba baya ga wannan." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, shi Jamil É—in yana sonta ne?" "A'a malam Babba, shi kansa yace baya sonta itace dai take ta shirmenta." Cewar Mamah. "Shikenan duk yadda za'a yi kar a kuma bari su haÉ—u da Jamil É—in nan. Zata iya kasancewa mai aiwatar da wannan aikin ya yi amfani da hakan ne dan ya sake hargitsa komai. A dage da addu'a. Ko kuma idan zata yiwu ina angon yake?" Abba ya nuna Areef. "Shine wannan." "Au wai wannan shine mijin nata?" "Eh shine." Malam Babba yace. "Toh san samu dai su haÉ—u ta hakan ne za'a iya karya koda asirin ne." Mamah da Areef ne kawai suka fahimci maganar malam, amma ko Abba abinda ya fahimta dabban da manufar malam Babba. "Dawa zasu haÉ—u malam.?" Abba ya tambaya. "Ina nufin suyi kusanta." Malam ya faÉ—a yadda zasu gane. Suka zaro ido dukan su. "A gwada wannan abin a gani, tunda ai auran ne ba'a so tayi ko?" Ikram da Hanan suka fara dariya ciki-ciki, aka maida hankali wajen Areef da ya kawar da kai tamkar besan abinda ake cewa ba. Abba yace. "Shikenan malam ba matsala ai za'a yi yadda kace." Suka yi sallama da malam bayan yace a dinga sanya karatun al qura'ani a gidan. Abba na dawowa ya kalli Areef yace. "Kai...!" Areef ya É—ago tare da cewa. "Na'am." "Nasan kasan abinda malam ke nufi, kuma A gurinka daman ba wani sabon abu bane kasan yadda zaka yi. Tashi ka É—auki matarka ku tafi É—aki Allah ya bamu alkairi. Kuma idan baka yi abinda malam Babba ya faÉ—a ba, kana É—aya daga cikin wanda zasu cuci yarinyar nan." "Abba wallahi tallahi ban...." Cikin sauri ya katse Areef É—in. "Kaga ni ba wani rantsuwa nace kayi min ba. Tsahi ku shiga." "Abba bari su Hanan su kai ta dan Allah." "Ba damuwa Mamah ni bari na shiga ciki kai na ciwo yake." Ya wuce É—akin shi yana dafe goshinsa. "Ku kaita Ikram." Cewar Mamah, tashi sukai suna dariya suka rungume Iman suka kaita É—akin Areef wanda yake matsayin inda zasu rayu. "Areef kaji abinda aka faÉ—a ko?" Kamar zai fashe da kuka yace. "Amman Mamah ya z...." Tayi saurin katse shi itama ta hanyar cewa. "Kayi biyayya kawai, na fahimci manufarka ina yi muku fatan alkairi tashi ka tafi." Ya tashi duk da haka sai da hawaye suka zubo mishi ya shiga gogewa. Yana kokarin shiga É—akin su kuma su Hanan suna fitowa, har zasu yi masa sai da safe Allah ya rufa musu asiri sukai shiru ya shiga su kuma suka tafi nasu É—akin suma. Tana kwance a takure kan gado, yadda suka ajiyeta bata motsa ba bare tasan inda suka kawota. Areef yai kwafa tare da Æ™arasawa ya É—auki kayanshi yana jerawa cikin wardrobe É—insa. Wayarsa da ta Feenah ya dakko yasa tashi jikin chaji ta Feenah kuma ya kunna yana dubawa. Shine mutum na karshe da sukai waya, haka kuma shine wanda ta turawa SMS na karshe. Murmushi yayi 'Allah sarki ko tana ina yanzu?' Ya tambayi zuciyar shi yaci gaba da duba wayar yana ganin hotunanta da tayi a ciki. Sai da ya gama ya rasa abin yi ya juya zai kwanta ya kalli Iman da har zuwa lokacin bata motsa ba. Wai nan an kawo ta ana jiran su raya sunnah, banda abin su Mamah taya ma zai iya bare har yayi? Wani shu'umin murmushi ya yi tare da hawa kan gadon ya kwanta yana ware hannaye, cikin shaÆ™iyanci yace. "Oya taho na cire miki asirin dake kanki." Shiru ko motsi Iman bata yi ba bare yasa ran zatai abinda yace. Gyara kwanciya yayi yana cewa. "Ke za'a temakawa ki dena wani maganar Jamil ko waye, idan kina buÆ™ata kizo idan bakya so shikenan sai kiyi ta zama." Bata kula shi ba ya kuma jan tsaki tare da janyo bargo yana warwarewa zai rufa ya saka hannu tare da janyo nata yana cewa. "Umarnin Malam ne da kuma tirsasawar iyayena, dan su kawai zanyi ba wai dan ina so ba ko kina so." Habawa da ta buÉ—e idanuwa tayi kan Areef ta shaÆ™e masa wuya kasa motsawa yayi. Banda kuka da ihu babu abinda Iman keyi, burinta kawai taji baya numfashi, kai daga ganin yadda take yi akan ruwan cikinsa kasan cewa ba mai hankali bace. Areef kuwa tun yana iya janyo numfashinsa yana kokarin kwatar kansa har sai da ya fara ganin dishi-dishi a idanunsa alamun ya kusa barin hankali da tunaninsa. Garam aka buÉ—e Æ™ofar Abba ne ya fito zaije ya rufe gidan yaji ihu mai firgitarwa daga cikin É—akin amarya da ango shine ya shiga da gudu dan ganin ko lafiya ya tarar Iman na kan Areef ta shaÆ™e shi. "Ke Iman meye haka?" Ya faÉ—a yana shirin kwatar ta. Ta kai masa wani irin naushi a fuskarsa. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun. Zasu haukata mana yarinya Hawwa...! Hawwa....!! Hawwa...!!!" Ya shiga kiran Mamah da karfi. Sake nufar Iman É—in yayi da kyar ya É“anÉ“are ta daga kan Areef. Mamah ta shigo yace ta É—akko ruwa aka shafawa Areef. "Mayar da ita É—akinki, banda Allah ya kawo ni da safe sai dai muga mummunan abu. Akwai matsala wallahi, kuma koma meye Insha Allahu sai Allah ya yi mana maganinsa. Muje na kai miki ita na dawo gurin Areef É—in." Mamah ta kalli Areef dake jan numfashi da kyar, kamar zatai kuka haka ta fita daga cikin É—akin suka nufi nata. Abba ya kwantar da Iman kan gadon Mamah ya koma É—akin Areef dake rike da wuya yana shafa inda ta maÆ™ure masa. "Abba wallahi wannan yarinyar ta haukace kasheni zata yi." Ya faÉ—a yana matse ido. "Insha Allahu babu abinda zai faru sai alkairi Areef, kamar yadda liman yace kar a kashe auran nan to kayi hakuri karka furta. Wannan shawarar ta malam Babba ka gwada yi ne?" Da sauri Areef ya shiga girgiza kai alamar a'a. "Toh dole dai a sake wata hanyar tunda yanzuma É—aki kawai aka haÉ—a ku ina maganar kwana guri guda. Sannu kaji Allah yayi kana da sauran kwana a gaba. Bari zuwa gobe sai musan yacce za'a yi." Areef ya gyada kai Abba ya fita ya nufi É—akin Mamah inda ya tarar tana ta fama da Iman. "Lafiya?" Ya tambaya yana shiga ciki. "Gatanan tunda ka bar gurin nan take ce min zasu kamata, ni kuma na duba banga komai ba a cikin É—akin nan. Alhaji wannan wace irin masifa ce? Anya..anya kuwa mutane suna tsoran Allah? Yanzu duk wanda yai irin wannan abun yana tunanin samun nutsuwa a rayuwarsa? Wannan wace irin jaraba ce yarinyar tana zaman-zamanta daga yin aure zasu kassarata?" "Uhmmm Hajiya kenan, imani ne yasa kike da irin wannan tunanin. Amman su da basu dashi ai abinda sukaga dama kawai suke yi." Ya samu guri ya zauna shida Mamah suka shiga yi mata addu'a. A ranar Mamah da Abba da Areef babu wanda ya iya rintsawa a cikin su. ___________ Washe gari tun Iman ta farka Mamah take mata magana amman tayi shiru taki magana, kallonta kawai take yi da ido bata cewa komai. "Iman kina ji ina tambayarki zaki iya yin sallah?" Still tayi shiru taki cewa komai. Iman ta fara hawaye ta sauka daga kan gadon ta nufi inda jakar Mamah take, biro da takarda ta É—auka ta shiga yin rubutu, tana gamawa ta mikawa Mamah takardar. Mamah ta karÉ“a da sauri ta fara karantawa. _"Mamah banajin komai, naga bakinki yana motsawa kina kuma kallona."_ Tana gama karantawa kirjinta ya buga, tai saurin kallon Iman É—in tare da janyo fuskarta tana dudduba cikin kunnenta tamkar zata hango abinda ya hana Iman É—in jinta. Babu komai a ciki ko datti babu bare asaka ran shine yai yawa har ya hanata jin maganar da ake yi mata. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun yanzu Iman baki ji na? Bakiji abinda nace ba? Na shiga uku ni Hawwa wannan wace irin masifa ce." Mamah ta faÉ—a wasu hawaye masu zafi suna biyo kumatunta.......... (Allah sarki😭wannan masifar ta taÉ“a faruwa akan Æ™awata. Allah ya kara miki lafiya😭 ya kawo karshen abubuwan da suke damunki) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/21/22, 09:23 - Buhainat: *ZO...GA....N...*âœï¸ *TOP 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *21* Abanza mankare, suma wadannan maganganun da Mamah keyi duk baji take yi ba, sai kallo kawai da take bin ta dashi. Da sauri Mamah ta janyo Iman É—in zuwa jikinta tai mata wata muguwar runguma mai tattare da tsananin tausayawa, jikinta banda rawa babu abinda yake yi. Ikram da ta shigo hannunta É—auke da jug da plate, tai mamakin ganinsu a tsaye sun rungume juna kamar wanda za'a nisanta da É—an uwansa. Sai dai babban damuwar kuma Mamah na hawaye tana shafa bayan Iman É—in tana cewa. "Allah ya fisu Iman karki damu, babu abinda zai sameki sai alkairi da izinin Allah." "Mamah me kuma ya faru?" Ikram ta tambaya tana ajiye kayan akan madubi. Mamah ta zaunar da su a gefen gado tana kuma rungume Iman, cikin raunin zuciya tace. "Ikram Æ´ar uwarku ta haÉ—u da babbar kaddara, kuyi mata addu'a tare da ku kan ku, Allah ya tsare ya wargaza duk wani kulli da aka yi mata. Wallahi yanzu haka duk maganar nan da mukeyi dake Iman batajin mu, sun toshe kunnuwanta ban san abinda suke so akan yarinyar nan ba." Ta faÉ—a tana kuma fashewa da kuka. Lallai tashin hankali ya kai inda yake, yau Mamah ce ke kuka tamkar Æ´ar Æ™aramar yarinya. Ikram cikin mamaki take kallon Iman da alama bata yadda da abinda taji daga bakin mahaifiyartasu ba. A hankali ta shiga yiwa Iman magana wai ko zata amsa amman taji shiru, tasa hannu ta taÉ“a ta Iman ta kalleta sai kawai itama Ikram É—in ta fashe da kuka. Abba da Areef suka shigo nan suka tarar da wani tashin hankalin. "Wannan abun fa ya fara zama masifa Hajiya, shin me suke so su maida yarinyar nan ne iyeee? Me ta tare musu suke neman illata min ta? Idan danni ake yiwa yarinyar nan abinda be dace ba, ayi hakuri ayi min koma menene a barta kamar yadda kowa yake rayuwarsa." "Nifa Abba ina zargin Jamil É—in nan wallahi kwata-kwata ni dama zuciya ta bata yarda dashi ba." Mamaki ya kama dukkan su. Abba ya yi murmushin takaici tare da cewa. "Areef kenan, taya tunaninki zai baka cewar Jamil ne yai wannan mugun kullin? Idan ban manta ba Jamil be san da auran nan ba, daÉ—in daÉ—awa kwanansu nawa da zuwa ya tafi inda zaije? Saifa ran daurin auren yazo yana ta mamakin dama tuntuni da zancen auren ne, ko kuwa a ranar kawai aka yanke hukunci? ko kun manta?" Areef ya dafe goshi alamar ya sha'afa, sai dai duk da haka zuciyarshi bata kwanta da Jamil É—in ba, dan haka yace dasu. "Amman duk da haka mu dena bari yana shige mana sosai, ya fiye shisshigi da yawa wallahi." Cikin sanyin jiki Hanan tace. "Allah na tuba astagfurullah zato zunubi koda ya kasance gaskiya ne, ni kuma wallahi nafi zargin Nafisar nan budurwarka, saboda yarinyar nan daga ganin yadda take masifar sonka zata iya yin komai dan ta hanaka zaman lafiya, astagfurullah Allah ka yafe min." Duk suka zaro ido suna gyaÉ—a kai cike da yarda da maganar Hanan, Ikram ce mai cewa. "Kinsan daman ranar da tazo nan gidan, Iman ta sanar da ita cewa aure za'a yiwa Yaya Areef, wanda ina tsammanin shine yasa ta suma a lokacin." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, tabbas hakan zata iya kasancewa. Wallahi babu abinda mutane ba zasu iya yi ba dan suga sun cutar da wani. Tsab yarinyar nan zata iya shi yasa ma batayiwa Areef É—in ba ta yiwa Iman saboda idan ta yi masa tasan zai cutu." Nan da nan ran Areef ya É“aci jin an maida akalar abin akan Feenah, bece komai ba har Abba yace a shirya Iman su tafi gurin wani malami ko za'a dace a gano inda matsalar take. Kowa ya fita aka bar Iman Mamah tana shiryata, tasa tayi sallah tasha kunu kaÉ—an. "Ku kuma dalla ana maganar serious kun shigo da Feenah ciki, Toh na rantse da Allah in har ba ita ta aikata wannan abin ba kukace itace sai Allah ya saka mata. Ku yanzu da daÉ—i saurayinku yana son ku a ce kunyi masa asiri? Toh yadda kuke a gurin samarin ku haka Feenah take a gareni." Ya zabga musu harara ya wuce dan gyara parking. Suka bishi da kallon mamaki tare da tabe baki, 'ashe dai har yanzu yana maÆ™ale da soyayyar ta a ransa? Lallai iska na wahalar da mai kayan kara.' suka wuce kitchen dan Æ™arasa abinda suke yi saboda ba dasu za'aje gurin malamin ba. Areef ne ya zauna a mazaunin direba, yayin da Abba ya zauna a gefen shi, Mamah da Iman suna baya a zaune yaja suka bar gidan. _____________ Jamil kuwa yana fitowa daga gidan ya wuce ya kama hotel, a ranar ya dace ya koma Zamfara amman É—an tahaliÆ™in ya fasa, ba zai tafi ba sai ya tabbatar da auran Iman ya mutu shi kuma ya kafa kanshi a gareta. Fitowarsa daga wanka kenan yaga ana kiran wayarshi, ya É—auka da sauri ganin sunan malaminsa ne wato bokansa yana cewa. "Kayi yadda zaka yi wajan ganin ka kawo mana É“aÆ™aÆ™en tinkiyoyi guda biyu da Æ™asar sahun Æ™afarta, daga lokacin da ka kawo zamu Æ™arasa maka aiki ka, Iman kuma ta zama mallaki ka ba wanda zai iya juya ta sai kai..!" "Karka damu malam Insha Allahu zan kawo, ai har zuwa lokacin nan basu gano cewa nina sanadin komai ba. Ina son kuma ka sake karkatar min da hankalinsu koda wasa karsuyi zargina akan lamarin yarsu." "Karka damu a iya binciken mu akan yarinyar, tama daÉ—e cikin asiri, mun buga Æ™asa, Æ™asar ta nuna mana cewa ba asalin yar gidan bace." Jamil ya saki murmushi tare da cewa. "Nasani malam tunda gashi sun haÉ—a auranta da É—an su. Ina son Iman malam kayi duk abinda zakai dan ganin na mallaketa." "Za'ayi yadda kake so." Suka yi sallama Jamil ya faÉ—a kan gado yana mirgina-mirgina akai. Gabaki É—aya ya manta cewa duniya ba gidan zama bace, ba kuma matabbata bace, jin daÉ—insa shine a gabanshi ba farin cikin wani ba. Toh daman an riga an saba neman abu bata hanyar Allah ba, aikin likitancin da yake yi ma bawai kokarinsa ya kai shi ba duk sanadine na tsafi da asiri ta kaishi da samun babban matsayi a Æ™asar nan. Wayarsa tai ringing ya janyo yana dubawa yaga sunan matarsa, ya kara a kunne cike da iko yai magana. "Ya akai?" "Haba Abban Meenal wannan wace irin tambaya ce?" "Okay tuhuma ta kike yi ma?" "A'a Allah ya baka hakuri, daman kira nayi na gaya maka Amir bashi da lafiya." "Magani ne babu ko me? Kinga Salima bana son tsirfa da kinibibi. A gidana babu maganin da babu amman saboda ki takura min shine sai kin kira kin sanar dani cewar wani bashi da lafiya? Toh Kinga idan har an bashi magani be warke ba ki kaishi asibiti, karki sake kirana akan kowacce irin matsala saboda na ajiye muku isassun kuÉ—i da ba zaku takura min ba." "Amman kuma Abban Meenal kuÉ—i kawai ai ba zasu yi mana maganin komai ba. Dole ina da buÆ™atar naji ka na kuma san halin da ake ciki." "Shikenan tunda basu isheki rayuwa ba sai kin uzzara min, ina da abin yi sai anjima." Yana kaiwa nan ya katse tare da jan tsaki ya koma ya kwanta. Washe gari duk da bashi da mafita wajan shiga gidan haka ya shirya cikin kananun kaya riga da wando, ya yi kyau a ido kamilallan mutum da bazaka taÉ“a cewa ya iya zagi ba, amman a zuci shaiÉ—an ma sara masa yake yi saboda mugunta. Guri ya samu ya zauna inda zai dinga hango masu shiga da fita a gidan, ya hango mota ta fito. Da sauri ya mike tsaye inda ya hango Areef da Abba sai kuma Mamah, sam bega Iman ba kasan cewar kwanciya tayi ta É—ora kansa akan ciyar Mamah. Sai da suka yi nisa sannan ya tafi gidan yasan ma kawai yau zai sace Iman ya gudu da ita tunda iyayen basa nan. A hankali ya murÉ—a Æ™ofar falon ya leÆ™a, babu kowa. Ya nufi É—akin su Iman É—in ya hango Ikram tana danna waya ya dinga leÆ™e-leÆ™e ko zai hango Iman É—in amman bai ganta ba. Ya juya zai tafi yaji Hanan dake fitowa daga toilet tana cewa. "Allah sarki Iman tana bani tausayi wallahi. Allah yasa idan sunje malamin ya basu maganin warakarta har abada." "Amin sisi, ni wallahi yanzu lamarin tsoro yake bani. Haka kurum kana tare da mutum amman ya cuceka ko kunya." Jamil bai jira jin komai ba ya juya ya fita daga cikin gidan hankalinsa a tashe jin ance an tafi kai Iman wajan malami, yasan dole taimako zasu je karÉ“owa abinda shi kuma sam bazai so ba. Ya kira malaminsa yana dagawa ya sanar dashi abinda yake faruwa, malam yai buge-bugensa tare da cewa Jamil. "Idan har muna son aikin da zamu yi maka yai kyau, dole sai mun samu jinin mutum É—aya daga cikin ahalinka. Idan har mukai amfani dashi to babu malamin da zai iya basu maganin warakar Iman sai kai kanka." Babu tsoro bare fargaba a batun da aka sanar masa, ya tambaya a cikin wane ahalin? Malam ya sanar dashi cewa ko Æ´arsa, ko kuma mahaifiyarshi. Ba wani É“ata lokaci Jamil ya buÉ—i baki yace a dauki na..... ___________ A Æ™ofar wani Æ™ahon gida suka yi parking, Abba ya buÉ—e ya murfin gefenshi ya fita yana cewa. "Ku bari na shiga na kafa mana layi, kunsan malamin akwai tarin jama'ar dake zuwa neman taimako a gurinsa, baga yara ba baga manya ba. Dan haka Hajiya ku kula da kanku da ita Iman É—in. Areef kunna muku karatun al Kur'ani." "Toh Abba." Ya faÉ—a yana lalibo inda suke a cikin wayarsa. Shi kuma Abban ya shiga cikin gidan yana gyara babbar riga. Iman ta É—aga hannu tana yiwa Mamah alama tana riÆ™e mara, Mamah tace. "Cikinki ki ke ciwo?" Iman tai shiru saboda baji take ba tana sake shafa mararta. "Okay ciwon mara ne?" Still gurin take riÆ™ewa kamar zatai kuka ta kuma jijiga kai. Hawaye suka gangaro daga cikin idanun Mamah suka É“ata saman kumatunta, cikin raunanniyar zuciya Mamah tace. "Areef duba ka gani ko zaka gane abinda take nufi." Ya waiga yana kallon Iman. Ganin yadda take cije baki hannunta a can Æ™asanta yasa shi saurin kawar da kai yana cewa. "Kai gaskiya ban gane ba, ta iya yiwuwa fitsari zatai." Babu zato bare tsammani Iman tana hawaye ta saki fitsari a gurin, sai hannun Mamah ta kamo tasa a dai dai gurin tana nuna mata. Zaro idanu Mamah tayi tana kuma fashewa da kuka tana cewa. "Wannan wace irin masifa ce? Areef kaga kuwa fitsarin takeji gashi nan tayi a kwance." Areef ya juyo a zabure yana gwale ido, mamaki tsababa a fuskarshi yace. "Fitsari kuma? A haba dai kodai gumi ne Mamah?" "Wallahi fitsari ne Areef, to an rufe kunnan da bakin ta ya zata iya cewa zatai fitsari uhmmm?" "Toh ba sai ta buÉ—e taje kodaga can gurin tayi ba, wani abun ma dai tana sane take yinsa." "Saboda iskanci kawai zata saki fitsarin Areef? Oh har yanzu kenan baka tausayin halin da take ciki ko? Ka É—auka bama sonta muka haÉ—a auranku? Shi yasa ni sam bakai naso a bawa auran nan ba Haneef da ya fika hankali shi naso a aurawa Iman. Rufa maka asiri kawai mukai ganin kana neman janyo mana surutu a gari, sakarai kawai. Ka fita kaje ka samo min ruwa na zuba a wajan." Ya buÉ—e Æ™ofar ya fita yana cicin magani. Wani shago dake kusa dasu ya shiga ya siyo pure water guda É—aya yaje ya bawa Mamah, cike da É“acin rai tace. "Guda É—aya ne zai ishe mu?" Yai shiru yana turo baki taja tsaki tare da fadin. "Kaje ka karo min." Ya juya kamar zai kurma ihu saboda takaici. Sai gashi ya dawo da leda guda, Mamah ta bishi da kallo. Wato saboda tace É—aya yai kaÉ—an shine yaje ya siyo leda É—aya, lallai yaran yanzu sai dai ka bisu da addu'a amman idan ka fiye takura musu wata rana shegen duka zasu yi maka. Already wanda ya fara kawowa Iman ce ta karÉ“a tashanye shi. Mamah ta fasa wani tasa a inda Iman tayi fitsarin, ragowar kuma ta shiga dashi cikin motar bata sake yiwa Areef magana ba. Abba kam ya daÉ—e kafin ya samu layi yazo kansu. Ganin sauran mutum É—aya yasa shi zuwa kiran su Mamah. "Sannunku Hajiya, kuna ta zama yau akwai jama'a ne shi yasa." "Babu komai Alhaji yanzu ya ake ciki?" Ta tambaya tana kallonsa. "Allah sarki Khadijatu bacci tayi ashe?" "Eh wallahi kaga fitsari ma tayi a kwancen daga nan kuma sai bacci ya É—auketa." Abba ya sauke numfashi tare da cewa. "Ba komai Insha Allahu daga yau waraka tazo, kamota mu shiga an kusa zuwa kanmu." A hankali Mamah ta tashi Iman, ta farka a firgice tana Æ™anÆ™ameta. Addu'a ta shiga tofa mata har sai da taga ta sassauta riÆ™on da tayi mata sannan tace. "Tashi mu shiga ciki Iman." BuÉ—e ido tayi tana kallansu kafin ta fara yunÆ™urin tashi, nan fa tayi-tayi ta fito da Æ™afarta amman ta kasa. Abba dake riÆ™e da murfin Æ™ofar yace. "Fito Iman kar wasu su shige mana layi." Kallon bakin su take yi wanda shine yake yi mata nuni da abinda suke furtawa. Ta sake kokarin É—aga kafa amman ta kasa, sau kawai tayi murmushi tare da fashewa da kuka wanda babu Æ™ara sai zubar hawaye kawai. Wani irin tunani ne ya zowa Abba, da sauri ya kamo hannunta ya fito da ita, jikinsa yana rawa yace. "Taka muje toh." Ta girgiza masa kai alamar ba zata iya É—aga Æ™afafuwan ba. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, Hajiya muna cikin masifa, Æ™afafuwan ma ba zata iya tafiya dasu ba." Cikin shakka Areef yace. "What?!" A gigice Abba ya dinga cewa. "Gashi kuwa, gashi kuna gani ta kasa É—aga Æ™afafuwan. Wai shin me ake so ayi mana? Me yarinyar nan tayi ake neman salwantar da rayuwarta? Wannan lamarin ya fara bani tsoro, ya kuma fara sanya tunanina yana canzawa. Imanina yana neman ya raunana, zuciya ta tana yin duhu ku taimaka karta kaini ga halaka." Mamah da jikinta yayi matuÆ™ar laushi, ta rungume Iman. Yanzu kam ta kasa koda zubar da kwalla bare tayi kuka. Amman da an kalleta ansa zuciyar ce ta fara Æ™eÆ™eshewa, lamarin ya fara yin gini a cikin jininta. Ta É—aga ido ta kalli Areef da ya rasa abin yi saboda ganin Abban su yana neman birkecewa tace dashi. "Zoka É—auketa mu shiga ciki." Babu musu saboda shi kansa yanzo abin ya fara bashi tsoro, ya É—auki Iman a hannunsa yai mata riÆ™on jarirai. "Muje." Cewar Mamah tana ciccijewa. Suna tafiya Areef idanunsa yana kan fuskar Iman sai kallonta yake yi. Idanunta suna rufe saboda rana da take hasko su, sam besan zata buÉ—e ido ba sai gani yai ta kura masa nata idanun, jiyai yana shirin sakinta da sauri yaji ta Æ™anÆ™ameshi tare da kwantar da kanta a jikinsa saboda tsorata da tayi. Abba da Mamah dake bin bayansu suna ta tattauna yadda wannan tashin hankalin yake binsu salo-salo. Basu jima zaune a gurin ba aka kirasu. Shiga sukai bakunansu dauke da sallama, Areef ya samu guri ya kwantar da Iman a wajan. Falo ne Æ™aton gaske yashi kyau, daga can gefe shimfiÉ—ar malamin ce inda yake ganawa da mutane. Su Abba suka gaishe dashi ya amsa sama-sama yana kallon Iman, tun kafin ma su gabatar da abinda yake tafe dasu sukaji yace........ (Masu karatu nasan akwai wadanda zasu ce abubuwan da Iman ke fuskanta suna yawa. Kamar yadda za ku yi mamaki haka nayi kafin na tabbatar da fiye da wannan masifar. Wasu abubuwan bazan iya sakawa ba saboda karma ku karyata ni da yawa. Amman a duniyar nan babu abinda É—an adama ba zai iya yiwa É—an uwansa ba. Allah yasa mu dace duniya da lahira 🤲) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 2/24/22, 08:53 - Buhainat: *ZO...GA....N...*âœï¸ *TOP 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *Wattpad:- Hajjac* *22* "Na bada ya ta, ayi duk yadda za'a yi malam karsu samu maganin matsalar nan. Bana son Iman ta auri kowa sai ni, dan haka a cikin irin aikin ka ina son ka raba auran da akai mata da Areef." Malam ko kuma ace bokan Jamil yai dariya son ranshi tare da cewa. "Na yadda kana san yarinyar tunda har ka bada rayuwar yarka. Idan aka kammala aikin nan kasa a ranka cewar ta zama taka halak Malak." DaÉ—i ya mamaye zuciyar Jamil, babu abinda ya dameshi akan abinda yake gudanarwa na son rai. Yadda zuciyar shi ke a Æ™eÆ™eshe yana da yakinin in duka rayuwar danginsa ake da bukatar bayarwa zai bayar. Ai kuwa ko barin gurin beyi ba wayarsa ta shiga neman agaji, yana dubawa yaga matarsa ce, ya kara a kunne yana tarin munafunci. Cikin kuka yaji tana yi masa magana cewar. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun Abban Meenal na shiga uku na lalace." "Menene haka kuma? Haba ai sai ki É—aga min hankali wane irin kin shiga uku harda su lalacewa.?" "Meenal ta mutu Jamil, ta mutu na shiga uku." Duk da cewar shine sanadin mutuwar Æ´ar tasa, kukan da yaji matarsa nayi ya É—an sosa masa zuciya, Amman da ya tuna cewa Iman zai mallaka sai ya É—an dake cikin nuna tashin hankali da damuwa yana cewa. "Meenah na mutu? Ban gane ba kin sani a duhu garin ya ya?" "Ciwon kai na minti biyu wallahi." "Gani nan Insha Allahu zan taho." Tana jin yace haka ta katse. Wayar bokansa ya sake kira nan ya shaida masa cewa aikin ake yi. Kai tsaye ya koma hotel ya tattare kayansa ya fito ya nufi jahar Zamfara. _________________ "Subahanallahi! Wannan yarinyar fa? Abinda yake jikinta yafi karfin tunaninku, waye yake mata wannan abun?" Malam ya faÉ—a cike da tashin hankali. "Wallahi malam wannan shine dalilin da yasa muka zo nan, mun kasa gane kan yarinyar nan daga lokacin da aka ce za'a É—aura mata aure shikenan muka kasa gane mata, yanzu haka malam babu Æ™afa ba kunne bare kuma ta buÉ—e baki tayi magana." "Tabbas haka ne Hajiya, dan abinda na gani a jikin yarinyar nan yafi karfin baki na. Agaskiya duk wanda yai mata wannan abun zai iya yin komai a rayuwarsa. Sai an tashi tsaye sosai akan ta dan kuwa tana cikin tarkon da sai anyi da gasken-gaske za'a iya samun kanta." "Toh yanzu malam ya zamu yi?" Abba ya tambaya yana goge zufa da take tsatsowa daga fuskarsa. "Addu'a! Idan nace addu'a ina nufin addu'a ta gaske mai tsananin kyau. Zan baku magunguna da in akai amfani dasu Insha Allahu za'a samu dacewa, amman fa sai an miÆ™awa Allah lamarin dan shine yake warware duk wata matsala ta rayuwar mu. Allah sarki baiwar Allah, ubangiji ya dubi rayuwarki ya kawo miki sassauci nan kusa." Duka suka amsa da. "Amin." Ya juya tare da É—akko wani ruwan zam-zam dake gefensa yai addu'a tsawon lokaci sannan ya miÆ™awa Areef dake kusa dashi yace a tada ita a bata tasha. Da taimakon Mamah suka bata ragowar malamin yace a shafa mata a Æ™afafuwan ta idan anje gida. Ya haÉ—a musu da wasu layoyi da garin maganunguna, yace duk yadda ake ciki idan da ci gaba ko babu su kuma dawo da ita. "Malam wasu sukan ce wai a raba auran shine masalaha, kai ya kake ganin lamarin.?" Abba ya yi maganar cikin sanyin jiki. "La'lah alhaji, koda wasa kar a raba wannan auran koda kuwa barin shi zai sa wani ya rasa rayuwarsa a cikin su. Allah ne yace ayi aure, kuma da ikonsa da buwayarsa ya haÉ—a wannan abun, Toh dan me saboda wasu shaiÉ—anu makiya Allah mashurikai zasu dinga sawa ana yin abinda Allah baya so? Kubar musu auran su aje a haka." Wannan kalmar ta aje a haka ta Æ™arfafa musu guiwa matuÆ™a, musamman Abba da har É—an Æ™aramin murmushi yayi. Areef kam ya gama tabbatar da cewa wannan auran ba me rabuwa bane bare ya saka ran za'a ce dole ya saketa dan shi babu macen da ta kwanta a ransa sama da Feenah, yana nan kuma yana jiran dawowarta bai fidda rai ba. Mamah ta saka magungunan a cikin mayafi shi kuma Abba ya zaro kuÉ—i ya bawa malam yana ta godiya. "ÆŠakkota mu tafi Areef." Cewar Abba. Areef ya shiga jijiga hannu shi a dole suna yi masa zafi sai yatsina fuska yake yi yana tattare hannun riga kamar mai shirin yin dambe. "Wai meye hakanne?" Cewar Mamah tana kallon Areef. "Mamah yarinyar nan shegen nauyi gareta wallahi, carbohydrate ya yi mata yawa, bakiji yadda kafaÉ—una ke ciwo ba." Ya faÉ—a yana shafa gurin. "Ko zasu karye sai ka kaita mota, duka-duka Iman É—in nawa take..?" Cewar Abba yana mikewa. "Abba wallahi a ido ne kamar ba zatai nauyi ba." "Anji Toh, yanzu ma daure ka É—akkota mu tafi Abban ku zai koma asibiti gurin su liman." Kamar Æ™aramin yaro haka ya turo baki ya É—auketa. Suna komawa gida Mamah ta haÉ—a maganin kamar yadda malam ya gaya musu yadda za'a yi haka tayiwa Iman. Suna dawowa daman Abba ya juya ya wuce asibiti, Areef kuma ya shiga É—aki ya dauki wayar Feenah ya haÉ—a da tashi yabar gidan. Koda maganin ya fara ratsa Iman wasu miyagun abubuwan tsoro ta dinga gani, da kyar Mamah ta samu Iman ta nutsu da addu'a. Sai dare Areef da Abba suka dawo gidan, Mamah suna É—aki saboda yanayin Iman yasa suka rage zama a falo sai bedroom É—in Mamah. Areef ya shiga bakinsa da sallama, ya yiwa Mamah ya mai jiki ta amsa su Ikram suka yi nasa sannu da dawowa ya kalli kan gadon inda Iman ke kwance gefenta MP ce an saka mata karatu tana saurara, bece komai ba ya juya yabar É—akin. ___________ Jamil na isa ya tarar har an daÉ—e da kai gawar, ya samu matar tashi har lokacin ba ta bar yin kuka ba, tana ganinsa ta kuma fashewa da kuka tare da rugawa cikin É—aki. Ana ta yi masa gaisuwa yana amsawa jiki a sanyaye, wata mata ce dake bakin kofa tace yaje ya lallasheta tun É—azu ake bata hakuri amman bata bar yin kukan ba. Shi dama dake yasan musabbabin da zai sa taki denawa, yana shiga kuwa da maganar ya fara cin karo. "Shikenan Jamil na rasa Meenal, sauran Amir kadai gareni a duniyar nan ba zan kuma samun irin su ba Jamil." Jikinshi ya janyo ta yana faman lallashi, irin kukan da yaga tana yi ne ya tabbatar masa da cewa duk lokacin da tasan shine yai sanadin mutuwar Æ´arsa abin ba zai yi kyau ba, ya tabbatar sai tayi sanadin da zai sanyaya mata rai akan shi. "Kiyi shiru Salima kukan nan fa ba zai dawo da yarinyar nan ba. Addu'a kawai zaki mata, kuma kinsan mutuwar yaro ba abin kuka bane dan yanzu haka tana cikin ni'imar Allah. Kiyi hakuri muyi fatan Allah ya bar mana Amir har girmansa." Cikin kuka tace, "Me yasa bamuyi wannan tunanin ba kafin a cire min mahaifiyar nan? Me yasa bamu bari mun haifa da yawa ba? Kai ne duk kaja muka yi wannan gangancin, ina tsoran lokacin da zaka bukaci wasu Æ´aÆ´an gashi ni ba sake haihuwa zanyi ba." Ta Æ™arasa maganar tana fashewa da kuka mai taÉ“a zuciya. "Kiyi shiru Salima, ni kinsan ba wani son tara yara nake yi ba wanda har yanzu ba wai na canza bane. Allah ne daman ya bamu Meenal kuma ya karÉ“i abarsa, duk karfin mutum kuma ba zai iya dawo da ita ba. Kiyi hakuri dan Allah kar kukan nan ya saki ciwon kai." Ta shiga share hawaye tare da cewa. "Yanzu babu yadda za'a yi na kuma haihuwa?" Jamil ya kalleta cike da mamaki. "Salima...! Haihuwa kuma?" "A matsayinka na kwararraren likita nasan ba zaka rasa yadda zaka yi ba wajan ganin na kuma haihuwa. Wallahi Jamil hankalina a tashe yake, ji nake kamar shima Amir zai mutu yanzu." Kuka ya kuma suÉ“uce mata tana saman kirjinsa yana bubbuga bayanta. "Kidena damuwa, waye kike tunanin zai yi miki gori dan baki da yara? Ba dai nine mijin naki ba?" Ta É—aga masa kai alamar 'eh' Yace. "Toh ni bazan taÉ“a yi miki gorin Æ´aÆ´a ba tunda nasan nine bana son su da yawa. Ba kuma zan iya rabuwa dake ba sai dai mutuwa. Ki dena kuka." Da waÉ—annan kalaman Jamil ya samu Salima tayi shiru, sai fa zuciyar ta taÆ™i nutsuwa akan wannan lamarin, ta kasa yadda Amir zai rayu tare dasu kamar yadda take mafarki. Sun jima a É—aki kafin ya fito yaje Æ™ofar gida inda yan uwa maza ke zaune. Sai da aka yi bakwai sannan yace zai koma Kano saboda akwai wani aiki da zai Æ™arasa. Yayi sallama da kowa ya dawo kano bayan yaje ya biya kuÉ—in baÆ™aÆ™en akuyoyin da bokansa yace za'a yi amfani dasu. Abinda kawai ya rage masa shine sahun Æ™asar da Iman ta taka, wanda ya rasa yadda zai yi ya samu. _______ Da sallama ya shiga cikin falon, bai shiga ba ya tsaya daga bakin kofa yana jiran ayi masa iso. Mamah ce ta fito daga kitchen tana amsa sallama da ake yi. Tana ganin Jamil mamaki ya kamata, alamar haka da ya gani ne yasa shi yin murmushi tare da gaishe da ita. Daurewa tayi tace dashi. "Shigo ka zauna mana Jamil sai kace wani baÆ™o." Ya Æ™arasa ya zauna akan kujera yana sake gaida ita cike da alkunya. "Baka tafi Zamfarar ba kenan?" Mamah ta tambaya tana kallonsa. "Tun a ranar na koma Mamah, yau na dawo kawu na ne dake nan kano jiya aka kiramu aka shaida mana cewa Allah ya yi masa rasuwa, shine muka zo nace bari na Æ™araso mu gaisa naji ya jikin Iman kuwa." Murmushi tayi tare da cewa. "Da sauki za'a ce, sai dai tun bata iya takawa da batajima bata magana. Amman yanzu alhamdulillahi bakin ya dawo tana kuma ji sai dai ba tafiya har yanzu." "Subahanallahi! Wannan wane irin abu ne yake damunta? Amman Mamah baku tunanin ko dama can tana da aljanu?" Ya tambaya cike da nuna damuwa akan lamarin. "Toh waya sani Jamil? Mudai tunda muke da ita bata taÉ“a yin iskokai ba, idan ma tana dasu toh basu taÉ“a tashi ba sai randa aka daura mata aure da Areef." Jin kalmar daura aure da Areef yasa Jamil rintsa ido yana cizon leÉ“ensa na sama. Da kyar ya iya daurewa ya dago cikin raunana fuska shi a dole ga wanda lamarin ya taÉ“awa zuciya, yace cikin damuwa. "Kuma Mamah kunje asibiti?" Mamah taja numfashi ta sauke. "Ai lamarin sam bana asibiti bane Jamil, mundai kaita wajan wani malami ya bamu taimako shinema har aka samu baki da kunnen suka buÉ—e. Kafar ce dai itama kuma wani lokacin Iman É—in takan ce taji kamar zata iya, amman idan tazo gwadawa sai ta kasa." Tunda ta ambaci malami Jamil ya shiga gyaÉ—a kai yana taune leÉ“e. Su Hanan suka shigo, gaishe dashi suka yi basu tsaya ba suka shiga cikin É—aki. Tararwa suka yi Iman ta faÉ—o daga kan gadon tana jan ciki zata fito waje. Cikin daga murya Ikram ta kirawo Mamah sai gata da gudu. "Ina zaki kuma Iman?" Ta dago tana kallon Mamah still bakin yaki buÉ—ewa bare tai magana. Ganin tana É—aga kai yasa Mamah saurin É—agota tana cewa. "Bakin ne kuma ya rufe?" Iman ta É—aga kai. "Subahanallahi yanzu fa na barki a É—aki muna hira Iman." ÆŠaga kai ta shiga yi kafin hawaye su biyo baya. Kan gado ta maida ita ta dakko rubutun da ake bata tasa mata a baki amman taki sha. "Sha mana Iman, rubutu ne fa." Still ta kawar da kai tana gumtse baki. "Bari muyi sallama da Jamil." Mamah ta faÉ—a tare da tashi ta fito falon. Yana zaune a inda ta barshi. "Yanzu zaka koma ne Jamil?" Yaji tambayar tamkar saukar ruwan sama. Cikin dakiya da jarunta ya daure yace. "A'a zamu É—an kwana biyu Mamah." "Ayya a wace unguwa aka yi rasuwar, saboda idan mun samu dama mu bullo muyiwa Æ´an uwan naka gaisuwa. Gashi É—akin abokin naka an fara kwalema za'a rushe a gyara." 'Wannan yana nufin ba gidan zai zauna ba kenan? Kuma wace unguwa zai ce musu bayan karya yake yi ba mutuwar aka yi ba. Ya kakalo murmushi yana gyara zaman hularsa yace. "Kai Mamah an hutar daku, waye zai janyo muku tafiya mai nisa gaki da marar lafiya. Doguwa local gwammant ai ba nan bace." Cikin fitowa da idanu Mamah dafe da haÉ“a tace. "Tun daga can kazo nan?" Babu kunya bare tsoran Allah yace. "Wallahi kuwa Mamah. Toh dan kawai Sa'id (Haneef) baya nan sai kawai naki zuwa duba halin da kuke ciki? Ahhh no..no..no indai muna cikin kano zamu zo duba lafiyarku." Cike da jin daÉ—i Mamah ta shiga yi masa godiya yana cewa ta dena su kawai albarka suke nema. Ya tashi tare da zura hannu cikin aljihu ya zaro kuÉ—i dubu É—ari a kyauran su a ajiye akan kujera yana cewa. "Gashi Mamah ba yawa." "A'a Jamil karmuyi haka dakai dauki kuÉ—inka, ni wallahi zuwan da kai ya isa." Sai ya kuma zura hannu cikin daya aljihun ya zaro dubu gomar da ta rage ya ajiye yana cewa. "Toh Mamah kaÉ—an suka yi kenan, gashi toh a gaida Abba idan ya dawo." Ya sake direwa ya bar gidan cikin sauri. Gaba É—aya sai ya bar Mamah cikin mamaki, taya za'a ce da saka hannun Jamil cikin wannan lamarin na Iman? Gaskiya ba daidai bane kawai hasashen Areef ne daman kuma shi baya kaunar yaga wani yazo gidan da sunan zama koda na kwana guda ne. Tayi bismillah tare da daukar kuÉ—in ta koma cikin É—akin. Iman nata kuka kamar wacce ake duka, su Ikram sai bata hakuri suke yi, babu wanda ya gane cewa gurin Jamil take son zuwa. "Tasha rubutun kuwa?" "A'a turewa ma tayi ya zube." Cewar Hanan. Ƙarasawa Mamah tayi gurinta tana yi mata addu'a tana shafa bayanta har tayi bacci a haka, kwantar da ita tayi tasa mata filo. Hanan ta tambaya. "Mamah wannan kuÉ—in fa daga ina?" "Jamil ne wallahi." "Kai duka ya baki Mamah.?!" Ikram ta tambaya tana jujjuya kuÉ—in. "Eh wallahi. Allah dai ya saka da alheri yana da kirki tun daga doguwa yazo ya gaishe mu ya kuma duba jikin Iman." "Allah sarki, gashi Iman tana son shi. Dama ace kawai Yaya Areef ya rabu da ita ta aure shi tunda shi take so." Ikram ta faÉ—a Mamah ta zabga mata harara tare da cewa. "Kudai wallahi wawaye ne, waye zai auri Iman yaki yi mata gori bayan komu kanmu bamu san suwaye ahalinta ba? Kuma itace take son shi ba wai shi Jamil É—in bane ya faÉ—a kunga kuwa akwai matsala idan har aka yi auran. Areef kuwa koya wulakantata ba zamu bari ya saketa ko yaci zarafinta ba." Basu sake cewa komai ba sai aiki da suka ci gaba da yi. __________________ Jamil kuwa yana fitowa daga gidan ya ciro waya yana kiran bokansa bata shiga, a kalla ya kira yafi sau ashirin ana cewa not rechargeable, sauran kaÉ—an ya yi cilli da wayar wani mai mashin yai masa horn ganin ya tsaya a hanya. Matsawa yayi can gefe yana sake ci gaba da kira ko Allah zai sa ta shiga. Duk ya kasa nutsuwa saboda ya kasa samun shi, so yake ya sanar dashi halin da ake ciki ko akwai wata hanyar da zai samu Æ™asar. Hotel ya kuma zuwa ya kama, gumin da yake ta yi ne yasa shi yin wanka yana fitowa ya tsakuri abincin da aka kawo masa. Sai kusan gab da magariba sannan ya samu wayar ta shiga. Tas ya sanar da shi abinda Mamah ta gaya mishi na halin da Iman take ciki, ya kare da cewa. "Ina son a warware na riÆ™e kafar nan da bakin da kunne, idan na samu ta fito na samu Æ™asar sai mu nemo wata hanyar wacce zata ZO GARENI ba tare da anyi mugun tunani akai na ba." "Toh shikenan za'a warware, amman sai kaci soyayyan mushen É“era saboda gashinta da ka haÉ—iya." "Æera kuma?" Ya tambaya cike da Æ™yanÆ™yame. "Kwarai kuwa, domin dashine akai aikin." "Shikenan zan san yadda za'a yi." Ya faÉ—a yana sauke ajiyar zuciya. "Idan ka gama komai muna jiranka." "Zanyi a gobe idan Allah ya kaimu." Suka ajiye wayar yasa kaya ya fita. Wata makarantar almajirai yaje ya samu wasu su biyu yace yana son matattun É“eraye, su nemo mishi gobe zai dawo ya karÉ“a. Ya basu É—ari biyar yace idan sun samo gobe zai kara musu wasu kuÉ—in. Suka dinga murna saboda kawai zasu samo É“era shine aka basu É—ari biyar, gashi idan sun kawo ance za'a kara musu, kuma bawai É“eraye da yawa ba a'a guda É—aya rak. Jamil ya koma hotel kiran Salima yayi suka jima suna hira kafin ya ajiye ya shiga tunanin yadda zasu yi sabuwar rayuwa da amarya Iman...... (Hello Jamil fan's 👋Wani abun sai mugu) *More garaÉ“asar TOP 10 akan kuÉ—i Naira 500 kacal, kiyi register da TAKUN HASKE domin samun garaÉ“asar Æ™ayatattun littattafai har guda 7, tare da wasu manyan shirye-shirye har guda uku. Æ´ar uwa daga jin wannan takun ba irin waccan tafiyar bane, a top 10 class ne kaÉ—ai zaki nishaÉ—antu, ki ilmantu. Maza garzaya ki saka kuÉ—in ki a inda ya dace domin koyo da sanin abubuwan da suka dace..... Kar ku manta da kuÉ—inki Æ™alilan zaki kwashi kasiran. 500 kacal......Don't miss this opportunity* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 3/2/22, 19:49 - Buhainat: *ZO...GA...N...*âœï¸ *Wattpad:- Hajjac* *Top 10 Takun haske batch A* *HAJJA CE 👈* *23* A daran ranar Abba na dawowa daga asibiti cike da murna da farin ciki, sai da yaci abinci ya koshi saboda tunda abubuwan nan suka fara faruwa baya iya cin abinci mai nauyi sai yau. Mamah ta fito daga É—aki ta baro su Ikram a wajan Iman, kusa da Abba ta zauna itama tana É—an murmushi tace dashi. "Naga sai fara'a kake yi kamar wanda aka yiwa albishir da gidan aljanna, meye labarin?" Abba ya sake faÉ—aÉ—a murmushinsa tare da cewa. "Wani farin ciki ne ya riskeni É—azu a asibiti. Ina Alhaji Sammani mai shanu? Kin ganeshi?" "Kwarai kuwa na sanshi, ba wanda yace ka shiga harkar siyasa ba lokacin da mukaje biki gidan Shazali minister?" "Kwarai kuwa shi, kira na yayi É—azu yana Æ™orafin wai na aurar da yara amman ban sanar dasu ba. Shine nake sanar dashi ai auran ne aka yi cikin gaggawa yaron ma ko karatu baici gaba dayi ba, nake sanar dashi aiki nake son samar masa ta yadda zai riÆ™e kanshi da matarsa. Wallahi Hajiya ina gaya miki sai yace min Toh na tura yaron can Abuja za'a yi masa interview, kuma idan an dace ya haye zai samar masa gidan da zai zauna a can." Dai-dai lokacin Areef ya shigo falon yana sallama. Mamah kuwa sai murna rake tana guÉ—a dan ba Æ™aramin farin ciki suka yi ba. Abba ya kira Areef ganin zai shige É—aki, ya juyo kansa a Æ™asa ya tsugunna yana sosa keya. "Ka shirya komai yau, gobe idan Allah ya kaimu zamuje Abuja." Mamaki ya kama Areef. "Aiki za'a samar maka kayi addu'a Allah yasa alkairi ne." Jin ance aiki za'a samo mishi yasa shi yin murmushi, murmushin da idan yayi yake kuma Æ™ara masa kyau da kwarjini sai dai be fiye yi ba idan har ba abinda yake so ya samu ba. "Abba a ina?" Ya tambaya cike da zumuÉ—i. "Sai munje can tukunna zamuji. Alhaji Sammani abokina ne tun a firaimari, yayi kuÉ—i amman har yanzu bai manta damu tsofaffin abokai ba." Farin ciki ya cika zuciyar Areef, wai shine zai fara samun aiki tun bai yi karatu mai zurfi ba. Koda dai kasuwanci ne ya kuma ji daÉ—i ko babu komai zai dinga samun kuÉ—in kashewa ba sai ya yi Æ´ar murya gurin Mamah ba. Tashi yayi ya nufi É—akinshi, kan gado ya faÉ—a ya shiga mirgina-mirgina kamar yaro Æ™arami. Ya fara hango kanshi a matsayin babba, sai kirewa su Aslam a komai. Can kuma Mamah ce ta nunawa Abba kuÉ—in da Jamil ya bayar, shi kansa ya sake yabawa da mutunci irin na Jamil musamman da yaji cewar zuwa yai ya duba lafiyar Æ´arsu. Sai yaji baya wani zarginsa akan matsalar Iman da take cewa shi zata aura, ya kuma tabbatar da cewa aljannu ne suke sata faÉ—ar hakan. Suka taÉ“a hira sannan ya koma É—aki itama Mamah É—aki ta wuce saboda tun faruwar al'amarin bata kwana É—akin Abba. *WASHE GARI....* Da wuri Abba da Areef suka shirya su Mamah suna ta yi musu fatan alkairi, har wajan mota suka raka su, sai da sukaga tafiyarsu sannan suka koma ciki. Suna zaune Hajiya ta shigo, su Ikram suna ta zolayarta irin wasa da jikar nan. Can ta nutsu ta kalli Mamah cikin serious É—inta tace. "Ku fito Muje can Æ™auye, yanzu nasa aka kira min mai gidan naki na sanar dashi zuwan mu Æ™auye yau, kwana biyu zamuyi sai mu dawo." Mamah dai bata so zuwa ba amma babu yadda zata yi dole ta amsa da toh. Suka tashi suka shirya Uncle Imran yazo ya É—auke su suka tafi. ___________ Wahalallan baccin da Jamil yayi shi ya hanashi fita da wuri. Alwala ya yi yaje yayi sallah a lokacin Æ™arfe tara da kwata, wannan makarar ba wani abu bane a gurin Jamil domin a yadda malamansa suke cewa Æ™in yin sallah gaba É—aya shine babban laifi a gurin Allah, amman zaka iya yi a duk lokacin da ka tashi. Tsab ya shirya cikin shadda brown ya É—ora hula, idan ka kallesa ba zaka taÉ“a cewa zai iya kashe kiyashi ba saboda tsabar kamalar da ta baibayeshi. Kai tsaye inda yace da almajiran su tsaya ya nufa, cikin sa'a ya tarar dasu sai leÆ™e-leÆ™e suke alamar suna nemanshi. Yayi mamaki da suka gane shi, saboda jiya da daddare suka hadu. Da gudu suka nufeshi hannunsu rike da leda wacce yana ganinta yaji tashin zuciya. Kamar yadda yace musu haka suka yi wato su yanko shi. KarÉ“a ya yi tare da basu dubu biyu suka dinga zabga godiya kamar zasu yi masa sujada. Tafiya ya yi mai É—an nisa inda ba za'a ganshi ba, ya buÉ—e ledar ya leÆ™a yana toshe hanci da ido. Wallahi banda ya kwallafawa Iman rai da ba zai yi wannan abin ba. Ya É—akko É—aya yasa a baki yanaci yana kakarin amai ga hawaye da zuke zubowa daga cikin idanunsa, yana hadiyewa yasha ruwa, sai amai tamkar mai laulayin ciki. Sai da ya amayar da komai sannan ya tashi da kyar ya tsinko ganyen darbejiya guda biyu yasa a baki ko zaiji relief. Wayar malamin ya kira bugu É—aya ya É—auka, tun kafin yayi magana yaji malamin yace. "Wannan ya wargatse sai wanda za'a yi nan gaba. Ka É—akko baÆ™aÆ™en akuyoyin da mukace, sannan ka taho da Æ™asar wace itace abin buÆ™ata a aikin da za'a yi." "Amman kuma malam ai ban iya cin É“eran nan, gaba É—aya wanda naci ma na amayo shi t...." "Ya isa Jamilu, daman abinda muke bukata shine ya shiga bakinka da cikinka, ya yi kuma har aikin ya warware, da anyi wannan aikin Iman ta zama mallakinka." Jamil ya saki murmushi tare da É—aukar ragowar É“eran ya cilla shi. Mota ya koma yaja da nufin zuwa gidan su Iman bayan ya gama tsara abinda zai faÉ—a musu a zuciyar shi. Sai dai yana zuwa ya tarar da gate É—in a kulle harda kwaÉ—o, alamar basa ciki. Hankalinsa yai mugun tashi da sauri yaje gurin wasu dake zaune a wajan bishiya ya tambaye su, suma suka tabbatar masa da basu san inda suka tafi ba, amman tabbas sunga fitarsu a mota. Jamil ya shiga cikin tashin hankali da damuwa, kaÉ—an ya rage ya saki ihu. Mota ya koma ya kira malam ya sanar dashi. "Karka damu ka bari ko nan da kwana nawa ne idan sun dawo sai ka samo mana Æ™asar." "Amman kuma malam duk harkokina sun tsaya cak saboda wannan lamarin, ina son na koma aiki na." "Yanzu aikin naka kafiso ko yarinyar kake son mallaka?" Malam ya tambayeshi cikin kakkausar murya. "Ina son yarinyar." "Toh sai ka Æ™arasa aikinka." "Zan kawo maka a ranar da suka dawo zanyi duk yadda zanyi ta fito." Katsewa suka yi daga nan kowa yaci gaba da abinda yake gabansa. *ƘAUYE....* Suna dira kauyen abinda ya basu mamaki bai wuce ganin Iman ta taka da Æ™afarta ba. Sosai suka yi matuÆ™ar mamaki da wannan al'amarin kafin murna da farin ciki ya mamaye zuÆ™atan su. Awannan lokacin ne Iman ta dinga jinta fresh kamar yau aka haifota. Tun a hanya Ikram take labarta mata irin abubuwan da ta dinga yi har yadda ta shaÆ™e Areef tace sai ta kashe shi. Suna zaune a É—akin Gwaggo Safiyya Iman na ta kallon Mamah tamkar a yanzu ta fara ganinta. Mamaki ne yake damunta na cewar wai ba ita ta haifeta ba, tsintarta aka yi cikin tsumman Zani. Toh wai shin ita É—in wacece? A ina take? Suwaye ahalinta? Menene dalilin da yasa aka jefar da ita? Tasa bayan hannunta tare da share hawayen da suka zubo. ÆŠan guntun murmushi tayi lokacin da taji Mamah ta nayi mata magana. "Auta mai kike son ci?" Wannan kalmar ta 'Auta' da Mamah ke kiranta dashi, yau sai taji sam basu dace da ita ba, ta juya ta kalli Ikram a ranta tace. 'waccen itace autarki Mamah' ni waye yasan ko ta nawace a gurin iyaye na? Waya sani ma ko babu aure aka haifeta tunda yarda ita aka yi babu ko É—an Pant. "Iman tunanin me kike yi?" Tai saurin sunkuyar da kai. "Mamah ba komai." "Inata tambayar me zakici kinyi shiru." "Na koshi Mamah." "A'a ban yadda ba, mekika ci da zakice kin koshi? Ko wani abin ke damunki yanzu?" Tace. "Kaina ke ciwo Mamah." "Subahanallahi bari na samo miki magani." Gwaggo Safiyya tace. "Muna da magani na gargajiya, kuma naga alamar shawara tana damun yarinyar ji yadda take wani yalayalo korekore. Haka zaku kaita gidan mijin babu wani gyara?" "Yo Gwaggo wane gyara za'a yi mata? Kina ganinta fes." Cewar Ikram. "Toh karku yi shi Mustaphan (Areef) ce muku akai baya son gayu? Kodan kun ganshi yaro?" Mamah tai saurin fita daga É—akin jin zancen sai sauya salo gashi Hajiya na gurin gasu Ikram. Iman kuwa abin mugun mamaki yake bata idan taji ana cewa Areef ne mijinta, gashi yanata yi mata yawo a cikin idanunta, sai dai hotan yafi nuna mata wanda tasan shi tare da Feenah. Taya zata zauna da wanda yaje ya siyar da Æ™ima da mutuncinsa a gurin wata? Sam ba zata iya rayuwa da wanda ya zubar da girman da Allah ya bashi a idanunta ba. Maganin aka bata tasha tana yatsina fuska saboda bauri. Kwanansu É—aya Hajiya tasa aka kaisu wajan wani yayanta wanda malami ne a cikin kauyen wanda manyan mutane suke zuwa gurinsa neman taimako. Yana ganin Iman ya tabbatar musu da cewa akwai mai nemanta a jikinsu, ya basu shawarar nisantata da gidan gabaki É—aya. Jin haka yasa Mamah kiran Abba tayi masa bayanin da Baffa Audi ya yi musu, Abba yaji daÉ—in haka domin abin yazo akan gaba Areef yana can Abuja har Alhaji Sammani ya bashi muhalli. A ranar da zasu taho Abba yaje kauyen ya É—auke su gabaki É—aya banda Hajiya da tace ita ba zataje ba sai wata rana. Daga can kauyen suka yiwa Abuja dirar miÆ™iya, kai tsaye gidan da aka bawa Areef Abba ya kaisu. Wanda dawowarsa kenan daga katafaren shagon da zai dinga aiki, yana cin abincin da ya siyo yaji muryoyinsu. Beyi tsammani ba dan Abba bai gaya masa ba. "Ahhh lallai Yaya Areef an samu duniya irin wannan harka haka?" Ikram ta faÉ—a tana miÆ™a masa hannu suka tafa. "Duniyar me na samu Iky?" Ya tambayeta yana yiwa Mamah sannu da zuwa. "Gashi kuwa, duk da dai ba Æ™ato bane ai mai kyau ne ba laifi. A'a daga É—aki É—aya gashi ga samu gidan kanka." Duk suka kyalkyale da dariya yace. "Ni duk ba wannan bane damuwata, kayana duk suna gida wallahi. Gashi ban sanarwa da kowa ba har su Aslam, ni dai Abba da Alhajin nan ya barni zuwa next month sai na zo na fara aikin." Abba ya girgiza kai. "Kanaji dai yace basai ka koma gida ba zai baka komai saboda idan baka fara yanzu ba koda yaushe za'a iya zuwa muku supervision. Kayi hakuri kawai zan kuma saka rana na kawo ma kayan. Mudai fatan mu kawai Allah yasa alkairi, ga matarka nan zamu bar maka, Insha Allahu za'a kawo muku kayan ku." Cikin tsananin tsoro Areef yace. "Abba! Wa'aka kawo min?" Yai maganar cikin tashin hankali saboda be manta abinda tayi masa a É—akinshi ba. "Iman." Cewar Abba. "Amman kun manta a...." "Basai ka Æ™arasaba Areef, mun kawo maka ita shine silar zuwan mu Abuja. Komawa da ita can gida shine hatsarin inji Baffa Audi. Zan bar maka su Ikram ranar da aka kawo kayanku sai su koma." Areef ya É—aga ido ya kalli inda Iman take suka haÉ—a ido ya janye nashi da sauri. Ba Æ™aramin tsoro take bashi ba yanzu ta yadda baya son ko hanya su haÉ—a. Yanzu su Abba basa tsoran barin shi gida É—aya da Iman? Shikenan yasan ma kwanansa ya Æ™are a duniya ya tabbatar itace sanadin barinsa doran Æ™asa. "Zamuyi kokarin yo muku furnitures tunda babu, fatan mu a gareku shine kuyi zama irin na amana, duk mai matsala a cikin ku ya gaya min ko ya sanarwa da mahaifiyar ku. Areef ka riÆ™e matarka da amana, bamason muji wani É“atanci ya fito daga gareka, idan har hakan ta kasance zaka fuskanci fushin mu." Shidai Areef kasa cewa komai yayi, hankalinsa a matuÆ™ar tashe yake akan barinsa da Iman cikin gida É—aya. Mamah da Abba a ranar suka juyo aka bar sauran a can. Dalilin Ikram da Hanan yasa hankalin Areef nutsuwa, yaje ya samo musu abinda zasuci da abubuwan da zasu buÆ™ata a gidan. _____________ Jamil kuwa duk ya damu ganin har tsawon kwanaki biyu babu wani labarin mutanan gidan, tun yana zuwa ya zauna a Æ™ofar gidan har ya fara gajiya, ga kiraye-kirayen wayoyi daga asibitoci ana nemansa ya bada taimako ya kasa zuwa ko'ina. Washe gari da sassafe kowa ya nufi gidan inda ya tarar da tabbacin sun dawo saboda ya duba yaga an cire kwaÉ—on da aka kulle gate É—in dashi. Yayi attamting É—in shiga gidan yafi sau goma amman ya kasa, bashi da cikakkiyar hujja da zai bayar na zuwansa a wannan lokacin. Lambar Iman ya kira da sim É—in da bata dashi, taita kaÉ—awa amman ba'a É—auka. Ita kuma a lokacin tana falo su Ikram sun haÉ—a musu karin kumallo suna ci wayar kuma tun jiya da suka zo bata ciro daga jakar Hanan ba. Wani almajiri ne zai shiga gidan yin bara, Jamil ya kirawo shi yace yaje yace ana sallama da Ikram. Almajirin na shiga ya samu Mamah zata fito ya faÉ—i sakon Jamil. Mamah ta sanar masa bata nan, ya koma ya sanar da Jamil. Sake tura shi yayi ya kirawo Hanan, wannan lokacin Abba ne yace yaje yace duk basa nan sunje unguwa. Sake komawa almajirin yayi ya sanar da shi abinda aka gaya masa. ÆŠari biyu ya bashi, ganin ana shirin buÉ—e gate ne yasa shi yin saurin barin wajan, ya buya su Abba suka fito a mota, parking yayi ya koma ya rufe sannan ya shiga suka bar wajan dan zuwa asibiti duba su kawu Balarabe. Jamil ya dafe goshi domin bega Iman ba a cikin motar, daga Abba sai Mamah. Toh ina suka tafi? Wa zai tambaya yaji inda suka tafi? Tabbas idan besan inda Iman take ba kuma besan ranar dawowarta ba yana cikin tashin hankali. Ya rasa rayuwar Æ´arsa Meenal saboda ya samu Iman gashi wankin hula yana shirin kaishi dare. Wayarsa ya ciro, malam ya kira suka yi magana mai matuÆ™ar tsaho, wacce a karshe tasa Jamil sakin wani kayataccen murmushi. Allah kadai yasan karatun kurma, su kadai suka san kudurinsu akan baiwar Allah da batajiba ba kuma ta gani ba. Kuma annabi Muhammad s.a.w yace Allah bai taÉ“a jarabar bawa da wani bala'i ba alhalin yana tafarkin wannan bala'in, face sai Allah ya tsarkake shi daga cikin bala'o'in da yake ciki. Tabbas Iman tana cikin jarabawa sai dai ayi addu'ar Allah ya kuÉ“utar da ita cikin gaggawa. Mota ya koma ya shiga yabar unguwar da sauri. Kai tsaye Zamfara ya koma zuciyar shi cike da farin ciki, yasa a ransa koda bai samu Iman ba tofa ba zai bari wani ya mallaketa ba domin malam ya sanar dashi cewa, wannan son da yaji a lokaci gudu Allah na nufin Iman tashi ce, ya yi iya yinsa wajan ganin ya mallaketa. (Hakika wasu bayin Allah sukan yi amfani da wata yar dama da Allah ya ara musu suyi ta lalata zuciyoyin mutane. Misali mu da Allah yasa zamu yi rubutu na littafi, akwai wasu daga cikin mu da suke amfani da alÆ™alaminsu wajan ruguza ko jefa mutane ga halaka. ÆŠaukaka daga Allah take, basai ka rubuta masha'a cikin rubutu za'a soka ba. Karmu manta da cewa AlÆ™alami fa yafi takobi) da yawa malamai kanyi amfani da malunta suna jefa mutane cikin sabon Allah. Allah ka haÉ—a mu da Malaman alkairi wadanda maganganinsu da mukeji har muyi abinda suka karanto suka fassara mana ya zama alkairi. *TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A*💪 Akan 500 kacal. *IBTISAM:- NA AYUSHER MUH'D* *WATA SOYAYYA:- NA OUM HANAN* *WASU MAZAN:- NA BILLY S FARI💎* *NIDA RAHEEMA:- NA ASMY B ALIYU👄* *ZO GARE NI:- NA HAJJA CE👈* *KUKAN ZUCI:- NA SLIMZY* *AZAAD JUNAID (the young billionaire):-NA JEEDDAH ALIYU* *GA MAI BUKATAR BIYAWA KANSA KO KANWA KO MATA KO YAN UWA YA KASANCEWA DA TAKUN HASKE TOP 10 BATCH A* *SAI YA TURA KUDINSA TA* 2083371244 Zenith Bank Aisha M.Salis *Seka tura shedar biyan kud'inka zuwaga wannan lambar* +447894142004 *Ko kuma tura katin waya ta wannan number👇ðŸ¼ðŸ‘‡ðŸ¼* 07043079282 *Shaidar biya ta wannan* 07065283730 *DUK AKAN 500NAIRA ONLY MACCEN DA TA'ISA TA SAN KANTA BAZATA BARI DAMAR NAN TA WUCETA BA!* *ƳAN NIGER🇳🇪, ZAKU IYA TURA KUÆŠINKU 550F TA NITA, AMANA, AL'IZZA, BENIF KO ZEINA GA WANNAN LAMBAR* +227 96 91 36 36 *SUNA* RAHINA daga Niamey. *HAJJA CE 👈* 3/2/22, 19:49 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *24* Sam Areefullah baya bari su haÉ—u da Iman, daya hangota a guri yake canza nashi saboda yaga ta kuma zama so silent tamkar ba Iman É—in da ya sani ba a baya. ÆŠaki É—aya ya basu mai É—auke da katifa domin sauran dakunan duk babu komai a ciki, shima akan center carpet yake kwana. Cikin shirinsa ya fito na riga da wandon jeans da ya siyo jiya sakamakon bashi da kaya basu san zasu kwana ba farkon zuwan su, sai gashima an hanashi komawa gida baki É—aya. Yana fitowa suka yi karo da Iman É—in ta taho kai masa breakfast. Kirjinsa ya buga da sauri ya koma gefe yana musurai kamar gaske. Ta kalleshi tana miÆ™a masa plate É—in indomie da soyayyan kwai akai. Babu musu yasa hannu ya karÉ“a yana addu'a a cikin zuciyar shi kar Allah ya bata damar cakumarsa. Cikin wata irin murya da baisan ma tana da irin ta ba yaji tace dashi. "Kayi breakfast kafin ka fita, bari na kawo maka shayi, bunu ko asa maka madara?" Areef da mamaki ya kusa kasheshi kallonta kawai yake yi har beji abinda take cewa ba, sai da yaji tana yi masa É—as..É—as..É—as da Æ´an yatsunta sannan ya dawo cikin hanyacinsa yana cewa. "Mai kika ce?" Iman ta dalla masa harar besan lokacin da yace mata. "Eh.. A'a." "Menene kuma eh a'a? Asaka madara ko kafi son baki." Yayi saurin faÉ—in "Kar a saka." Bata sake magana ba sai juyawa da tayi tabar wajan, ya bita da ido tare da tauna leÉ“ensa. Komawa ya yi ciki ya dire plate É—in akan carpet ya Æ™arasa wajan glass window É—in É—akin yana leÆ™a harabar gidan. Muryarta ce ta sake dawo dashi ya juyo yaga tana ajiye masa tea É—in a kusa da indomien. "Nasa sugar amman idan bai isa ba kayi magana sai a Æ™ara." Mamaki ya dabaibaye shi ganin da a baya ne masifa zai mata yace wayace ba'a zuba a cikin dahuwar tea É—in ba sai dai ayi barbaÉ—e. Yayi shiru saboda har hango yadda zata kuma tumurmusashi yayi, gashi ya tabbar idan ta damke shi su Hanan ba zasu iya Æ™watarsa ba dole yabi komai a hankali har Allah ya kawo lokacin da zai saita mata zama. Sai da ya tabbatar da ta fice daga cikin É—akin sannan ya Æ™arasa gurin ya zauna yana cin indomie É—in. Lallai tayi hankali kenan tunda yaga tana yi masa komai cikin mutunci, Amman kuma yana son yasan suwaye ahalinta, a ina aka haifeta? Da aure ko babu aka sameta? Shin zai iya zaman aure da ita kuwa? Bayan zuciyarshi da tunaninsa gaba É—aya suna gurin Feenah. Itace wacce ta fara nuna masa so murar an, wai shin yanzu tana ina? Da wannan tunane-tunanen ya gama ci ya tashi, wayoyin ya É—auka ya fito. ÆŠakin su ya shiga ya tarar da su suna cin nasa suka kalleshi cike da fara'a banda Iman da ta kurawa plate É—in indomie ido, ya yi gyaran murya amman bata É—ago ba yace dasu. "Bari naje na dawo karku buÉ—e gidan nan kunga babu wanda muka sani." "Kayi kyau fa mijin Iman." Cewar Ikram tana dariya. Be kulata ba ya juya yabar É—akin yana yatsina fuska. "Kun dace da juna fa Aunty Iman." Ikram ta sake faÉ—a tana É—ebo indomie takai cikin bakin ta. Wani banzan kallo Iman tayi mata tare da jan karamin tsaki ta yadda ba zasuji ba, miÆ™ewa tayi tabar wajan ta haye kan katifa hawaye na zubowa daga cikin idanunta. Gaba É—aya ta rasa meke mata daÉ—i, burikanta na rayuwa duk sun ruguje, tana son yin karatu mai zurfi kafin tayi aure saboda ganinta Æ´ar caraf tayi zaton har masters sai tayi, ita da take yiwa sauran mate É—in ta dariya tana cewa zasu yi candy marriage. Sai gashi ita daga yin candyn anyi mata. Hanan ta miÆ™e taje gurinta tana taÉ“a bayanta, jiki a sanyaye tace mata. "Kiyi hakuri Aunty Iman nasan bakya son shi, amman ki dena kuka saboda zai iya samiki ciwon kai." Kamar zuga ta tayi sai kawai ta fara kuka na gaske kuma na fili. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun wai da gaske kuka kike yi? Maganar ce ta É“ata miki rai kome?" Iman ta kasa magana saboda zafin da taji kirjinta yana yi. "Ni ku kyaleni, ku rabu dani dan Allah." Ta faÉ—a cikin raunin zuciya. "Tohhh! Allah ya baki hakuri, mukam Allah yasa yau a aiko É—aukar mu." Ikram ta faÉ—a tana kwashe kwanukan. Bata kuma lulasu ba har suka Æ™araci lallashinsu suka gama kowacce ta É—akko wayarta. Ita kuwa Iman ko wayar ma bata son gani bare kuma abinda ake yi a cikin ta. Tana da manya-manyan damuwoyi a cikin zuciyarta har guda uku waÉ—anda ba ta san ta ina zata fara samun warwarewarsu ba. Tashi tayi bata kula kowa ba ta nufi kitchen. Kayan miyan da Areef ya kawo duk a jiya da ya É—an yo musu siyayya su ta shiga gyarawa, Hanan ta leÆ™o ganin aiki take yi kuma da alama bata son kowa ya rabeta yasa ta zauna a falo taci gaba da chatting É—in ta. Tana cikin yi ne aka kirata ta É—auka cike da murna. "Hello Mamah." "Uhmmm Hanan ya kuke? Ina Iman?" "Tana kitchen." "Lafiya dai ko? Ba wata matsala da kuke fuskanta?" Mamah ta tambaya cike da kulawa. "Eh toh gaskiya dai Iman bata cikin walwala dan yanzu ma kuka ta dinga yi muna ta bata hakuri ta tashi shine ta shiga kitchen ta hau gyaran kayan miya." Kamar Mamah zatai kuka haka taji, ta daure tace. "Kubita sannu a hankali kunga dai ba son auran nan take yi ba, har yanzu ta kasa gane gatan da aka yi mata. Kuma kunga ba isasshiyar lafiya ce da ita ba. Kubita a hankali har ku taho." "Yaushe zamu taho Mamah? Kinsan fa zamu yi jamb." Cewar Hanan tana shagwaÉ“a fuska tamkar tana gabanta. "Zaku taho cikin satin nan, da yake bayan mun taho a hanya yayanku ya turowa Abban ku kuÉ—i nima ya turo min, Toh shine muka tsaya anan hanyar Abuja muka zabi kujeru, wardrobe da gado. Daman akwai kuÉ—in da Jamil ya bayar da kuma Æ´an ragowar na hannuwanmu, za'a sai musu kayan kitchen da kuma na sawa kafin Allah yasa shima Areef É—in ya fara jin alert." Murmushi ya suÉ“ucewa Hanan, tayi farin ciki sosai da samun iyaye irin nasu marasa kyashi da nuna wariya, ta tabbatar koda itace a matsayin Iman iyakacin abinda zasu iya yi mata kenan. "Allah ya saka da alheri Mamah ya bar mana ku cikin Æ™oshin lafiya." "Amin Hanan ki gaida sauran Æ´an uwan naki bari naje nayi aiki." Suka yi sallama Hanan ta miÆ™e ta shiga kitchen É—in. Kallon Iman tayi wacce ke gyaran risho alamar wani abin zata É—ora tace mata. "Aunty Iman Mamah tana gaisheki." Ba tare da ta juyo ba ta amsa. "Ina amsawa." Tacigaba da aikin ta. "Kawo nayi kije ki zauna." Cewar Hanan tana Æ™okarin karÉ“ar lagwanin. "Bashi kawai zan yi bana son zama ne." Iman ta faÉ—a tana jin wani irin É“acin rai. Kyaleta Hanan tayi ta kama wanke-wanke kowanne da abinda yake saÆ™awa a zuciyar ta. Jallop É—in tayi suka yi a tare suna gamawa suka zuba a cooler kowacce taje tayi wanka suka shirya tsab tamkar ance zasu zaÉ“en sarauniya. A dai dai lokacin da Areef ya dawo bakinsa É—auke da sallama. Da Ikram ya fara haduwa ta sakar masa murmushi tare da cewa. "Harka dawo?" Yamutsa fuska yai tare da cewa. "Abba ne ya kirani wai ya turo a kawo furnitures, ya bani lambar waÉ—anda zasu kawo sunce gasu nan Æ™arasowa. Ina sauran suke?" Ya Æ™arasa magana yana waige-waige. Ikram ta saki dariya ganin ya farayin abubuwan manyan mutane, bata faÉ—i abinda yake cinta a ciki ba dan tasan zai iya kullatarta dan haka kawai tace dashi. "Suna É—aki bari na kira su." Sai yaji be hana taba tana tafiya shi kuma ya zauna tare da ciro wayar Feenah saboda yana ganin horunanta da sauran abubuwan da zasu hanashi mantawa da ita. Hanan ce a gaba sai Iman ita sanye take ma da wata doguwar rigar atamfa, ta matseta sosai har ba'a gane akwai bra a jikinta, daman kuma fitilun kirjin biyu ba wai girma garesu ba dole ce tasa take sakawa dan kar ace har tayi candy bata fara sakawa ba. Ya kalleta sosai, kyakkyawa ce ta ajin farko domin Allah ya tsara mata halitta irin wacce kowa zai so ace shine mai ita. Babbar matsalar kawai bata da auki. Ya kalli hotan Feenah wacce take bulbul gasu a tsaye tamkar bata haihu ba, koda yake daman bata bari babyn yasha mata ba. "Yaya Areef har ka dawo?" Hanan ta tambaya tana daga bayan Iman. "Wai bakwa son na dawo ne da kuke cewa har? Ƴan rainin hankali kawai." Suka yi dariya banda Iman da take kallon gefe. "Kaya za'a kawo ku fara shirya su." Yana magana yaji ana buga musu Æ™ofar gidan, duk suka kalleshi ya É—an ware idanu tare da cewa. "Bari naje Æ™ila sune suka Æ™araso." Ya fita su kuma duk suka yi cirko-cirko suna kallon hanyar da ya fita. Yana zuwa kuwa ya tarar sune, dawowa yayi ya sanar dasu Ikram suka maida komai gefe sannan aka shigo da kayan. Tare dashi ake ta aikin, su Hanan suka tsara yadda zasu yi musu Ikram taja Hanan É—in suka tafi É—akin da suka kwana suna jera kayan, shi kuma Areef aka barshi shida Iman babu mai yiwa É—an uwansa magana. Wayarsa ya É—akko a aljihu ya sanya karatun qurani. Inda ya saka fuskar gadon ita kuma ta janyo ta sauya gurin. Da mamaki Areef ya kalleta tare da cewa. "Ya haka?" Cikin raunin fuska tare da cuno baki tace masa. "Anan yafi kyau." Yace. "Nan shine É—aki na ai ina da right É—in zaÉ“ar inda nake so." Ta É—ago suka haÉ—a idanuwa, ta juya zata fita tabar masa É—akin, besan lokacin da ya riÆ™ota ba. Hawaye ya gani a fuskarta waÉ—anda yasha mamakin abinda ya kawo su, shifa ba babu abinda ya yi mata, kawai daga cewa ga yadda yake so shikenan sai kuka? Ya sake damÆ™e hannun yana cewa. "Ki dawo asalin Iman É—inki da na sani, ki dena min wannan lange-langen bana son rainin sense." Ta gyada masa kai tayi shiru. "Ki buÉ—e baki kiyi min magana ko bakin ne ya sake rufewa?" Ya faÉ—a cikin nuna isa. Kai ta sake gyaÉ—awa tana son kwace hannunta daga riÆ™on da yayi mata. Haushi yasa shi sanya É—ayan hannun ya matse mata leÉ“anta na sama dana Æ™asa, ya kuma kai fuskarsa kusa da tata kamar zai sumbata tai saurin kawar da fuska yayi murmushi. "Karki damu ni ba kissing É—inki zanyi ba lil sis, zan kula dake kamar yadda na saba, abinda zai canza kawai shine ki dena yi min rashin kunya da sa ido kinji ko?" Wannan yanayin bai taÉ“a haÉ—a su ba tun tasowarta saboda Mamah bata bari dan kuna gida É—aya jini É—aya ku dinga kusantar juna. Iman tace. "Naji." "Good girl. Yanzu ki jera bedside drower dana madubi ni kuma sai naji da sauran." Ta kuma cewa. "Toh." Sakar mata hannun yayi ta nufi inda ya sata, shi kuma yaci gaba da nasa. Ta riga shi gamawa tazo zata tafi yace ta tsaya su Æ™arasa. Babu yadda ta iya dole hakan ta tsaya suka yi komai tare duk da cewa babu mai yiwa É—an uwansa managa. Kafin kace mene gida yayi tsab ya yi kyau sosai su Abba sunyi kokari matuka. Cikin sati É—aya an gama shirya musu komai ranar da ta kasance su Ikram zasu baro Abuja Abba da Aslam ne sukaje É—akko su. Tunda aka ce gobe zasu tafi Iman ke kuka suna bata hakuri. Areef da yayi shiru shima ganin kukan nata yayi yawa yasa shi sa baki yana bata hakuri Amman kamar kara mata ake yi. Yaja karamin tsaki tare da cewa. "Idan sun tafi cewa aka yi miki yankaki zan dinga yi ina ci? Toh kisa ranki a inuwa ni ba gutsirarki zanyi ba." "Kai Yaya Areef Itafa batace zaka yankata ba." Ikram ta faÉ—a tana rungume da Iman. "Toh uwar iyayi kareta." "Missing É—in mu zata yi ne shi yasa take kuka." Cewar Hanan. "Sai kuma ku zauna ai waye zai hanaku?" Ya faÉ—a yana sake duba agogo. Haka suka zauna suna ta musu da gardama shida Ikram daman Hanan ba surutu gareta ba Ikram ta fita magana. Koda su Abba suka Æ™araso sun sha murna inda Aslam da Areef suka koma gefe Aslam na ta yiwa Areef tsiya. "Shegen Æ™auye kaga Feenah taja maka mallakar mata da gida ga kuma aikin yi ka samu. Gaskiya abokina kayi zarra a cikin mu, sai kayi Æ™oÆ™ari nan da 9 month's muzo suna." "Kai dalla can banza kawai waye yace maka zanyi?" "Ahhh! Kai! Lallai ma, toh an gaya maka gunki aka ajiye maka a gidan? Dan bakwa son juna sai aka ce muku karku raya sunnar ma'aiki? Dalla ware alhaji ka kwashi rumo wallahi." "Ina zaka nemo min Feenah dan Allah?" Areef ya bagarar da waccen maganar. Mamaki ya kama Aslam yace. "Wai kana nufin har yanzu baka goge yarinyar nan a ranka ba?" "How? Kasan kuwa yadda muka Æ™ulla alÆ™awarin kasancewa tare da juna?" A hasale Aslam yace. "Toh alÆ™awarin ku na Allah ne da zaku ce dole sai ya cika? Nifa bari na gaya maka tun lokacin da aka kamaka da yarinyar nan naji bana son ka aure ta. Allah ya rufa maka asiri ka samu nagartacciya wacce kuka samu tarbiya a guri guda me zakai da waccen barbaÉ—aÉ—É—iyar matar? Bazawarace ma fa, gashi bata jin maganar iyayenta." "Ya isheka Aslam, zuwa kayi dama kaci min fuska ko me kake nufi? Duk wannan abubuwan daka lissafo Feenah ta aikata su ne saboda soyayyar da take min. Shikenan sai nima na juya mata baya? Kowa ya tsaneta saboda ta nunawa duniya cewa ni take so? Karfa ka manta Iman É—inma da aka bani har zuwa wannan lokacin babu wanda yasan asalinta, ta iya yiwuwa ma a irin soyayyar da muke da Feenah itama iyayenta suka haifeta." Taratsatsatsa...suka jiyo karar fashewar tangaraye a bakin Æ™ofar. Da sauri duk suka waigo dan ganin wacece suka ga Iman jikinta yana kyarma kamar wacce aka jonawa shock......... (Oh my God Areef! Areef!! Areef why na) 😒 *ZO GARENI yana cikin tawagar Top 10 ki biya kafin ki karanta daga page 11. Zaki iya tuntuÉ“ar wadannan. +447894142004 ko kuma 0706 528 3730* *HAJJA CE 👈* 3/6/22, 07:13 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *25* Turus suka yi ganin Iman tsaye gabanta kayan abincin da tazo kawo musu duk ya tarwatse, idanunta akan Areef tana yi masa wani irin matsiyacin kallo mai cike da abubuwa da yawa. Abba dasu Ikram suma suka zo suna tambayar lafiya? Ta daure dakyar tana jin wani mugun kuka nason kwace mata tace. "Ba komai Abba zamewa na kusa yi shine kayan suka zube." "Subahanallahi Allah yasa bakiji ciwo bako?" "Banji ba Abba sai dai kayan kaga duk sun fashe daga kawowa." "Wannan ba damuwa bane lafiyarki itace abar bukatar mu, tunda kuma babu rauni alhamdulillahi." Yayi murmushi suka juya suka koma inda aka ajiyewa Abba abinci. "Kuma Yaya Areef ku fito nan kuci mana, bari a zubo muku ragowar." Gaba É—aya Areef da Aslam basu da kuzari musamman ma Areef da yayi furucin. Koda Ikram ta kawo musu abincin kasa ci suka yi sai tsakura suke kamar masu cin maÉ—aci. Da sauri Areef ya fita zuwa wajan motar Abba ya dafe kai saboda shi kansa beso Iman taji maganganunsu ba yasan tabbas zataji babu daÉ—i duk da cewar ba karya ya yi ba. Ji yayi an dafa kafadarsa yayi saurin É—agowa, yayi zaton itace ta biyo shi zata kashe shi. 'Anya zai kwana a gidan nan kuwa? Daga shifa sai ita za'a bari, gashi ya yi maganar da ta sosa zuciyarta.' "Kayi abin yazo ya shamaka kai, sai ka bari idan mun tafi kaje ka bata hakuri dan ni na bata ta kuma ce ta hakura. Idan kuma ka zauna girman kai ya hanaka toh tabbas alhakinta ba zai barka ba." Sauke numfashi yayi tare dace. "Banji daÉ—i ba Aslam, sai dai nayi furucin ya kuma fito anji, bansan yadda zan goge shi a ranta ba." "Kaiko kake da hanyar lallashi yaro, ba yau zamu tafi da su Ikram ba?" Areef yace. "Yau ne." Dariya Aslam ya shigayi yana cewa. "Toh Sai kawai ka lallasheta yadda kake lallashin Feenah idan tayi fushi da kai.." "Amman dai baka da lafiya ko Aslam?" Areef ya tambaya. "Ras nake wallahi karka raina min wayo mana." "Toh Amman taya zan doshi Iman da wannan abin? Kai karfa ka É—auka cewar ni É—an iska ne wallahi a'a karka soma wannan tunanin dan ban taÉ“a ba." "Anji to Amman ka rantse baka taÉ“a rungume ta ba." "Sannu uba na." Cewar Areef yana jan tsaki. "Toh kuwa zaka iya yiwa Iman fiye da abinda kake yiwa Feenah, kaga ita matarka ce yanzu komai kukai lada ne, ita kuma Feenah zunubi kuke É—auka amman nasan kafi son Feenah saboda shaiÉ—an yana tsakaninku." Rai a bace Areef yace. "Dan Allah ku gaida gida, ka gaida Irfan da Sudais basai sun zo ba zamu dinga waya." "Iyeee saboda kayi gida da mata ko?" "Ba haka bane, naga kaima zuwan naka É“ata min komai yayi, suma kuma nasan idan sunzo isata zasu yi." "Zakaga rashin mutunci, idan ka sake ganina a gidan ka É—an wulakanci kawai." "Naji É—in kasha zamanka." A can gidan kuwa Iman na ganin sun tashi zasu tafi tasa kuka tana riÆ™e su Hanan. "Abba dan Allah karsu tafi su barni." Abba ya yi murmushin karfin hali tare da cewa. "Zasu dawo Insha Allahu, kiyi hakuri kinga yanzu jamb zasu yi suna gamawa zasu zo miki su daÉ—e." Ta sunkuyar da kai hawaye na sharara tace. "Toh Abba nima ina son karatun." Su Areef da ke shigowa sukaji Abba yace. "Yauwa Areef ka É—aukar min alÆ™awari cewa idan komai ya warware zaka bar Iman taci gaba da karatu." Areef yaki bari su haÉ—a ido, kansa a gefe yace. "Insha Allahu Abba." Abba ya riÆ™e hannunta cikin lallashi yace. "Kiyi hakuri yace zaki yi, nasan kuma zai cika alkawarin kamar yadda yace Insha Allahu." A raunane tace. "Abba nagode Allah ya saka muku da alkairi ya..." Kuka yaci Æ™arfinta ta kasa Æ™arasawa. Nuni Abba ya yiwa su Ikram cewa su fita sannan ya ja hannunta suka isa gurin da Areef yake. Kamo hannunsa yayi ya haÉ—a cikin nata yace. "Ka kula da ita." Tana cewa haka yabar gurin yana jin wani irin tausayin su. "Allah ya bada zaman lafiya abokina, next year mu zo suna." Wata uwar harara ya jefawa Aslam wanda tuni shima yabar gurin yana dariya. Yana fita daman shi suke jira Abba ya tada motar suka bar unguwar. Iman kuwa Aslam na fita tayi saurin fizge hannunta daga haÉ—ewar da Abba yayi musu, kallon juna suka tsaya yi wanda kallon da Iman ke yiwa Areef kallone irin na tsana da rashin ganin girmansa, tunda taji kalamansa taji bata yi masa kallon mutunci. Shima kallon sama da Æ™asa ya shiga yi mata, sam yaji ba zai iya bata hakuri ba, izzarshi ta motsa ya juya zai bar gurin yaji tana magana. "Kota wane irin hali iyayena suka yi sanadin zuwana duniya, karka manta su ba tsaran wasanka bane. Raini da wulakanci sunfi karfin kayi musu ina gurin. Duk da cewa ban san su ba hakan baya nuna cewa zan bari aci musu tunci, bazan hanaka zuwa wajan tambaÉ—aÉ—iyar karuwarkaba, kaje kuyi duk abinda ranku yake so. Amman ka sani, koda ta hanyar assha aka haifeni, ni bazan so ace na kuma haÉ—a iri da mai yi ba. Sudai sun haife ni gashi har nazo duniya, ni kuma zan zame musu farin ciki ta hanyar zama nagartacciya a idanunsu." Tana kaiwa nan tabar gurin, da gudu ta Æ™arasa É—aki tana toshe bakinta da kuka ke son bayyana. Areef yayi shiru yana kallon hanyar da tabi jikinsa yayi sanyi da jin kalamansa. Yaga alamar ba zasu gane cewa basu taÉ“a kusanta shida Feenah ba, be kuma san abinda zai gaya musu ba. Ya shafa gashin da ya kewaye bakinsa wanda yake Æ™arawa fuskarsa kyau da kwarjini. Kasa shiga É—akinsa ya yi ya fita daga gidan. Iman kuwa kuka kawai take yi gaba É—aya duniya tayi mata baki. Me yasa aka haifeta ta wannan hanyar? FyaÉ—e aka yiwa mahaifiyarta ko kuwa dama can bata da kamun kai? Sun san ba zasu iya kula da abinda suka samu ba me yasa tun tana ciki basu zubar ba, gashi sun yi sanadin zuwanta duniya ta rayuwa cikin farin ciki dajin daÉ—i gashi yanzu tana fuskantar wulakanci? 'Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun' shine abinda yake maimaituwa a ranta. Shi kuma Areef soyayi kawai ya koma gurin aikinsa, tafiya kawai yake yi zuciyarshi tana tuna masa cewa amana aka baka Iman, kai kaja mata yin kuka a wannan lokacin domin kaci zarafinta. Sai kawai ya juya ya koma gidan, kai katsaye É—akinta ya nufa ya tarar da ita tana ta kuka. Yadda yaga tana girgiza kai Shine ya tabbatar masa da cewa damuwa tayi mata yawa. Ita kuwa taji shigowarsa amman da yake tana jin haushinsa ko kallo be isheta ba. Abinda duk ya basu mamaki shine Areef da ya kwanta a saman bayanta kasancewar ruf da ciki tayi, ya kuma saka hannu tare da zura hannu ya rungumeta a jikinsa. Cikin sauri Iman ta waigo tana zaro ido shi kuma ya lumshe nashi yana sake kwantar da kansa a nata, murya Æ™asa-Æ™asa yace. "Sorry lil sis, ki yafe min." 'Meye hakan ya yi mata? Me hakan yake nufi? Gabaki É—aya a jikinta yake yana kuma matseta, anya yasan cewar itace? Ta fara Æ™oÆ™arin kwace jikinta amman ya hana hakan faruwa duk kuwa da cewa ba wani kato bane É—an daidai ne iya shekarunsa. "Ni ka É—aga ni." Ta faÉ—a a kufule. Ya rike kanta tare da sanya bakinsa cikin kunnanta, iskar dake fitar da wani huci mai dumi Shine ya kasa sanya Iman cikin yanayin da bata taÉ“a samun kanta ciki ba. "Kin hakura?" Ya faÉ—a yana leÆ™a fuskarta. "Ka dagani please bana son wannan abun Areef." Yasa hunnu ya sake juyo da fuskarta, cike da mamaki yace. "Areef kai tsaye?" Ta shiga ture shi tare da cewa. "Kaji haushi?" Bai bata amsa ba sai da ya jirkitota, shi ya koma Æ™asa ita kuma ya zamana ta dawo saman kirjinsa. Kawar da kai tayi tana huci sai kace wacce tasha dambe, gashin kanta daya bayyana sakamakon É—ankwalinta da ya zame, Areef ya shiga gyarawa yana maida mata baya saboda suna taÉ“a mishi fuska. Idanunsa ya kafa a guri guda ba tare da yace komai ba, ita kuma Iman a jikinta taji cewar akwai inda yake kallo, ta juyo a fusace idanunsa kyar akan kirjinta da alama Æ´an fitulun biyu yake kallo, haushi da takaici yasa ta ture shi tana cewa. "Dalla malam menene haka?" Yadda yaga ta tunkuÉ—eshi ne ya bashi tsoro, yai saurin sakinta gaba É—aya yana miÆ™ewa tsaye dan karta samu damarsa. "Allah baki hakuri." Ya faÉ—a tare da haÉ—iyar yawu sakamakon maÆ™ogwaronsa dayaji ya bushe. "Ka fita." Yaji ta faÉ—a idanunta a rufe. Sim-sim-sim Areef ya fice badan komai ba sai gudun kar abin yazo da matsala. Iman ta bishi da kallo tare da kawar dakai. Yama raina mata hankali, idan hakuri zai bata sai ya wani taÉ“a ta? Haushinsa takeji matuÆ™a ko jiki bata son su haÉ—a tunda tasan ya taÉ“a Feenah, ita kuma ta tsaneta. Basu sake haÉ—uwa ba har dare. Koda ya dawo É—akinshi ya wuce ya gama shiryawa yai kwanciyarsa. Itama Iman É—in bata kuma bi ta kanshi ba, tana nata É—akin tayi sallah tabi lafiyar gado tsakanin kwanta. Can cikin bacci taji ana tashinta a hankali, tasan Areef ne sai tai masa shiru bata motsa ba. Can taji ana shafa mata jiki, wato shi ya manta da kalamansa gareta É—azu shine saboda rashin kunya yake mata wannan abun. Tasa Æ™afa tare da ture hannun, ta kuma ji an shafo mazaunanta tayi saurin shi zaune tana Æ™oÆ™arin zaro wayarta ta kunna. Flashlight ta kunna tana haska gadon, abin mamaki babu kowa sai ita kadai akai. Ta sakko da sauri ta shiga dube-dube bata ga kowa, sai tayi tunanin ko mafarki tayi. ÆŠan Æ™aramin tsaki taja tare da komawa ta kwanta, wayar ta shiga dubawa sakamakon tunda Hanan ta bata lokacin da zasu tafi bata kunna ba sai yanzu. Misscall ta gani rututu da kuma sakon sms sai dai wasu bata san numbern ba kuma duk sakon tayin soyayya ne, sai su Islam amarya da sauran Æ™awaye. Kanta da taji yana sarawa yasa ta kuma lumshe idanuwa, tana rufewa taji an kuma sanyo mata hannu. Ta shiga kurma ihu tana buge-buge da make-make tana cewa. "Wayyo Allah na nashiga uku. Yaya... Yaya Areef." Yana can ya baje kan gado yana sharar, sama-sama ya dinga jiyo ihu kafin ya jiyo kiran sunansa da ake yi. Kafin ya tashi yaji ana ta buge-buge a falo. Tasowa ya yi da sauri, a hankali ya buÉ—e Æ™ofar yana leÆ™owa da fuskarsa. Duhu falon sai inda yake hango haske inda yake jiyo kukan Iman. 'Me take yi haka? Wannan wane irin ihu ne?' zuciyarshi take ta tambayoyin amman tsoro ya hanashi fitowa gaba É—aya. 'Kar ta kashe shifa' ya sake rayowa zuciyarshi. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun dan Allah dan Annabi kowaye ya dena min haka, me nayi muku? Dan Allah ku rabu dani dan Allah.. Dan Allah... Ba danni ba.." Ta Æ™arasa cikin fashewa da wani irin kuka. Areef dake bakin Æ™ofa ya fara zare ido yana kuma buÉ—e kunnuwa. 'ita kuma kaddararta ta aljannu ce, idan ba aljanu ba da wa take magana yanzu?' Ya sake leÆ™awa, jin yadda take kuka ne yasa shi yin kalmar shahada ya fito tare da saddaÆ™ar da rayuwarsa, yasan kila yau kwanansa ne ya Æ™are. Nesa da ita ya tsaya yana mata magana. "Iman." Ta É—ago cikin hawaye tana kallonsa. "Menene ya saki kuka cikin daren nan?" ÆŠakinta ta kalla cikin kuka tace. "Wallahi Yaya Areef aljanune a gidan nan." Da mamaki yace. "Aljanu kuma?" Tana goge hawaye tace. "Eh wallahi ina bacci naji ana shafani, na É—auka kaine ina dubawa naga babu kowa. Dana sake kwanciya sai naji an kuma shafamin....." Tayi shiru ta kasa faÉ—a saboda girman furucin. Nan da nan Areef ya shiga raba idanuwa yana mamakin jin furucin ta. Aljanu ana zaune lafiya? Kodai iskokanta ne suke yi mata hakan? Ya daura yace da ita. "Babu wasu Aljanu a gidan nan, kiyi addu'a kawai kije ki kwanta." Iman ta sake fashewa da kuka jin abinda ta faÉ—a tace. "Wallahi bazan shiga dakin can ba saboda ni naji a jikina ana taÉ“ani." Rintsa ido yai ya buÉ—e tare da cewa. "Shikenan ki kwana a falon kaw...." Kafin ya rufe baki Iman ta ruga da gudu ta rungume shi sakamakon inuwar mutum da tagani ya wuce yana kallonta. "Ke wai menene haka Iman? Ko sokike ki haukatani ne?" Ta sake kankame shi tana girgiza kai a kan bayanshi. "Wallahi naga ya wuce, can yabi yaya Areef na ganshi da ido na wallahi." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, shikenan naji muje É—akina, amman wallahi ni dai na shiga uku. Kuma koma menene zanyi maganinsa." Ai yana rufe baki yaji kamar ana dariya a bayansa, ya zabura shima duk suka kankame juna a tare kaÉ—an ya ragewa Areef yin fitsari saboda tsoro.......... (Mazaje😂 Iman kina ruwa domin shima zabone ba zaki ba) *ZO GARENI yana cikin tawagar Top 10, ki biya kafin ki karanta daga page 11. Zaki iya tuntuÉ“ar wadannan idan kina bukata. +447894142004 ko kuma 0706 528 3730* *HAJJA CE 👈* 3/6/22, 07:13 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *26* Suna kankame da junansu yajata suka Æ™arasa É—akinsa, still basu saki juna ba har yaje gurin Æ™ofa ya kulle É—akin da sauri yana murza mukulli. Ta kallesa da sauri tana zazzaro ido cikin faduwar gaba tare da cewa. "Ya Zaka kulle mu, yanzu idan aka biyo mu ya zamu yi? Ta ina zamu fita Yaya?" "Oh...! ke fatan a biyoma kike yi ko?." Iman kamar zatai kika tace. "Amman dai Yaya akwai risk hakan, dan Allah kabuÉ—e mu." Tana rufe baki sukaji ana zuge glass É—in window, gabaki É—aya suka sake sakin ihu tare da makure junansu a jikin Æ™ofar. Kukan mage ne ya sake gigita su, Iman na kuka tana cewa sai da tace karya rufe yaki gashi nan yanzu za'a kashe su. Hannu na rawa Areef ya shiga neman mukulli daya faÉ—i Æ™asa, suka sake jin kukan magen nan wannan karon tsige Iman ya shigayi ganin yadda ta cakumeshi jikinta nata kyarma. "Wai bazaki sakeni bane?" Cikin ruÉ—ani tace, "Ina zakaje?" Yaja tsaki, "Malama ki sakeni mana haba." Yana ta faman kwakule mata hannu daga rikon da tayi masa. "Wallahi bazan sakeka ba, wayyo Mamah Yaya Areef zai gujeni." Ta faÉ—a cikin fashewa da kuka. Ya shiga masifa ganin taki bashi damar guduwa. Dai-dai lokacin magen ta haye kan gadon Areef, wani uban ihu Iman ta saki tare da É—anewa a jikinsa, shima saboda tsoro besan lokacin da yai mata É—aukar jarirai ba. Sai kuma suka ga Wal...! An kawo wuta, akan idanun Areef magen nan ta É“aci É“at tamkar walkiya. Ya sulale a gurin yana sakin baki tamkar wani lusari. Iman kuwa yadda taji ya sauke guiwoyinsa kan tiles gabaki É—ayan su sun zube kasa yasa ta shiga buÉ—e ido a hankali ta sauke su akan fuskarsa. Idanunsa kyar akan gadon itama tai saurin juyawa ta kalla, babu mage babu labarinta. Ta sake maida ido kan fuskarsa taga still baya ko Æ™iftawa, sauka ta yi daga jikinsa hakan yasa shi dawowa daga mugun mamakin abin al'ajabin da ya gani. Wani kakkauran yawu ya haÉ—iya tare da cewa. "Gaskiya ne Iman wallahi akwai aljanu a gidan nan." Da sauri tace. "Kaima kaji su ko.?" Ya kalleta yana girgiza kai yace. "Bajinsu nayi ba, ganinsu nayi da idona." Ta fashe da kuka. "Daman na gaya maka, nifa shafani aka dinga yi, aka dinga taÉ“a min nan da nan harda n...." Tayi shiru ganin ya kura mata ido alamar jira yaga ta nuna gurin. Kin nunawa tayi ta sake matsawa kusa dashi tana jan numfashi. Areef ya shiga sosa zagayayyen gashin bakinsa tare da kamo hannunta suka miÆ™e tsaye yace. "Bazan iya kwana a É—akin nan ba, zo mu koma falo gashi sun kawo nepa." Babu musu ya buÉ—e suka fito ya sake kullewa, a cewar zuciyarshi idan yasa mukulli koma meye bazai iya buÉ—ewa ba bare ya biyo su. Ya kaita kan doguwar kujera yana cewa. "Kwanta a nan kiyi bacci." Iman ta ware idanu, "A ina?!" Ta faÉ—a cikin zare ido. Zama yai saboda gabaki É—aya a gajiye yake, gashi idanunsa sun soye bayajin koda gyangaÉ—i bare akai da yin bacci. Ganin ya zauna yasa da kwanciya ta É—ora kanta saman cinyarsa sai faman riÆ™e masa Æ™asan wando take yi dan karya gudu. Yaja Æ™aramin tsaki ita gani take kamar guduwa zai yi, bata san shima a wannan halin da ake ciki ba zai bari su rabu ba, gwara suna ganin juna koma mene zai zo. Tsawon lokaci yana jiran yaji motsi bega komai ba. Samun kashi ya yi da sanya hannu saman kanta ya É—an zare É—anÆ™walin, bakin gashinta ya kurawa ido yana tuna lokacin da take Æ™arama Mamah nayi mata three baby's asa mata ribbons masu kyau, idan ta fito falo tana wasa saika ganta tamkar wata Æ´ar masu kuÉ—i. Ya sake samun kansa da juyo da fuskarta idanunta a rufe alamar tana son tayi bacci, da yaga tana sauke numfashi ne yaji yana sha'awar É—ora leÉ“ansa akan nata saboda ba karamin burgeshi ya yi ba, gabaki É—aya ya sha'afa cewar Æ™anwarsa da yake ganin ko zasu dauwama tare bazai taÉ“a jin sha'awar komai nata ba da sunan zai ji a jikinsa. A hankali ya É—ora leÉ“ansa ba tare da ya kuma motsashi ba, so yake yagani ko idanunta biyu amman yaga ko motsawa batayi. Murmushi ya saki tare da kuma manne lips É—insa kan nata, nan da nan gangar jikinsa ta fara wani irin tsuma, ya dinga jin wani irin zir...zir tun daga babban yatsan kafarsa har zuwa tsakiyar kanshi sakamakon numfashinta da yake sauka kan fuskarshi. Iman taja ajiyar zuciya cikin É—an Æ™aramin baccin da ya fara fizgarta, hakan kuma yayi sanadin da yasa Areef yaji wani irin shock har besan lokacin da ya kamo fuskarta ya shiga ba yi mata wani irin kissing. Kamar a mafarki Iman taji ana yi, can taji saukar hannunsa a kan Æ´an fitilun da ya raina yake ganin ba komai bane ba sai na Æ´ar tsana. Kyar Iman ta buÉ—e ido ta zuba su a saman fuskar Areef, kamar ance masa ta farka ya buÉ—e nashi idanun suka yi four eyes. Kunya ta yi masa wani irin lulluÉ“i a sassan jikinsa, ya riga yasan ta gama ganinsa sai dai kuma ina mafita? Iman kuwa tunani ta tafi Anya bashi bane É—azu yake mata haka? Toh idan shine waye taga ya wuce a lokacin da yake tambayarta dalilin fitowa? Wai shi haka yake? Babu kunya bare tsoran Allah ya iya kissing É—in ta? Shima sai tunanin mafita yake, still basu dena kallon juna ba sannan fuskarsu tana gaf da juna. Ai kawai sai taga ya zaro ido yana haÉ—e rai tare da kuma kamo fuskarta ya maida bakinsa cikin nata. Sai da ya gama tsotsa sannan ya cakumota yana cewa. "Nasan kina tunanin mijinki ne yake miki ko?" Kafin ta bashi amsa ya bushe da dariya yana sake zaro mata idanuwa. Iman da ta daÉ—e da gigicewa ta saki kuka ta riga ta gama tabbatar da aljanin ya shiga jikin Areef yake mata wannan abubuwan. Sauran kaÉ—an dariya ta subuce masa amman ya daure so yake tasan cewar bashi ya aikata wannan sabon aikin ba. "Nine nan wanda yake taÉ“a ki." Ai yana gama rufe baki Iman ta sulale jikinsa ta sume. Samun kashi ya yi da sanya hannu saman kanta ya É—an zare É—anÆ™walin, bakin gashinta ya kurawa ido yana tuna lokacin da take Æ™arama Mamah nayi mata three baby's asa mata ribbons masu kyau, idan ta fito falo tana wasa saika ganta tamkar wata Æ´ar masu kuÉ—i. Ya sake samun kansa da juyo da fuskarta idanunta a rufe alamar tana son tayi bacci, da yaga tana sauke numfashi ne yaji yana sha'awar É—ora leÉ“ansa akan nata, gabaki É—aya ya sha'afa cewar Æ™anwarsa da yake ganin ko zasu dauwama tare bazaiji sha'awar komai nata ba. A hankali ya É—ora leÉ“ansa ba tare da ya kuma motsashi ba, so yake yagani ko idanunta biyu amman yaga ko motsawa batayi. Murmushi ya saki tare da kuma manne lips É—insa kan nata, nan da nan gangar jikinsa ta fara wani irin tsuma, ya dinga jin wani irin zir...zir tun daga babban yatsan kafarsa har zuwa tsakiyar kanshi sakamakon numfashinta da yake sauka kan tashi fuskar. Iman taja ajiyar zuciya cikin É—an Æ™aramin baccin da ya fara fizgarta, hakan kuma yayi sanadin da yasa Areef yaji wani shock har besan lokacin da ya kamo fuskarta ya shiga bata wata irin kissing. Kamar a mafarki Iman taji ana yi, can taji saukar hannunsa a kan Æ´an fitilun da ya raina yake ganin ba komai bane ba sai Æ´ar tsana. Kyar Iman ta buÉ—e ido ta zuba su a saman fuskar Areef, kamar ance masa ta farka ya buÉ—e nashi idanun suka yi four eyes. Kunya ta yi masa wani irin lulluÉ“i a sassan jikinsa, ya riga yasan ta gama ganinsa sai dai ina mafita? Iman kuwa tunani ta tafi Anya bashi bane É—azu yake mata haka? Toh idan shine waye taga ya wuce a lokacin da yake tambayarta dalilin fitowa? Wai shi haka yake daman? Babu kunya bare tsoran Allah ya iya kissing É—in ta? Shima sai tunanin mafita yake, still basu dena kallon juna ba sannan fuskarsu tana gaf da juna. Ai kawai sai taga ya zare mata ido yana haÉ—e rai tare da kuma kamo fuskarta ya maida bakinsa cikin nata yaci gaba da tsotsa. Sai da ya gama kissing É—in shi sannan ya cakumota yana cewa. "Nasan kina tunanin mijinki Areef ne yake miki ko?" Kafin ta bashi amsa ya bushe da dariya yana sake zaro mata idanuwa. Iman da ta daÉ—e da gigicewa ta saki kuka ta riga ta gama tabbatar da aljanin ya shiga jikin Areef yake mata wannan abubuwan. Sauran kaÉ—an dariya ta subuce masa amman ya daure so yake tasan cewar bashi ya aikata wannan sabon al'amarin ba. "Nine nan wanda yake taÉ“aki a É—aki." Ai yana gama rufe baki Iman ta sulale jikinsa sumammiya. Hankalinsa ne ya tashi domin a daidai lokacin ne kuma magen nan ta dawo cikin falon, yana girgiza Iman ta hayo kanshi tana yakushinsa suka shiga kokawa. Abinka da ba É—an Adam ba sai da ta yiwa Areef kaca-kaca da faratanta ya samu damar guduwa, kitchen yaje agigice ya shiga neman wuÆ™a, duk ya gigice ya sake tabbatar da cewa ba mage bace. Ya fito da wuÆ™a rike a hannunsa yana huci ya fara nemanta, ganin babu komai ya shiga cewa. "Da kifito mana, wallahi sai dai koni ko ke. Idan macece kiyi gaggawar ficewa idan kuma namiji ne ka fito muga yadda zata kasance tsakanin mu." Ya sake juyawa jin kukan magen a bayansa, hangota yayi akan Iman sai faman lashe mata fuska takeyi. Wata irin jarumta yakeji wacce idan za'a kashe shi ba zai ce yasan da irinta a tare dashi ba. Yayi kanta yana daga wuÆ™ar yana fadin. "Walaya'uduhu hifzzuhumaa, wahuwal aliyul'azeem³ wahuwal aliyul'azeem...." Kafin ya Æ™arasa yaga ta kuma É“acewa, shi kuma zuciyarshi banda zafi babu abinda takeyi, burinshi kawai ayita ta Æ™are rai ko rayuwa. Kitchen ya sake komawa ya É—ebo ruwa a kofi ya dawo falon, gaba É—aya ya juye ruwan a jikin Iman, ta janyo wani sassanyar numfashi, ya nufeta yana É—agota zuwa jikinsa. "Sannu Iman." Tayi saurin matsawa daga gabanshi, da gaske yaga tsoransa akan fuskarta tana kuka, samu ya yi ya dafe kai tare da cewa. "Ni ne fa." Ya faÉ—a yana nuna jikinsa. Sam bata yadda ba sai tashi ma tayi ta nufi É—aki da gudu, rufewa tayi ta zauna tanana kuka mai taÉ“a zuciya. Ita kam ta shiga uku duk waÉ—annan masifun akanta suke, rabon da taga yadda aljani ke shiga mutum irin wannan tun a makarantar kwana, anan ta san aljanu na shiga mutum su yi ta sashi yin abubuwan da basu kamata ba. Areef yazo ya dinga kwankwasa mata amman Iman taki buÉ—ewa saboda ta kasa yadda cewa shi É—in ne. Hannunsa riÆ™e da wuÆ™a ya koma kan kujera ya zauna, tunani babu wanda beyi ba, tsoro kuwa tuni ya fita daga cikin zuciyar shi dan yaga abin bana raguiye bane, idan har yana jin tsoro tabbas za'a yi galaba akan shi. Har asuba babu wanda ya kuma rintsawa, Kowanne a nashi É“angaren sallah ya yi tare da roÆ™on Allah maÉ—aukakin sarki da ya kawo musu dauki cikin lamarin. Har kusan karfe takwas Iman bata fito daga É—aki ba, ya yi magana tafi a kirga amman taki fitowa, sai da ya kammala komai ya fito ya tsaya Æ™ofar É—akin ya yi mata magana. "Shikenan tunda haka kika zaÉ“a, na tafi gurin aiki." Tana jin haka sai gata ta fito da sauri. Kallonshi ta shiga yi ya shirya cikin wani yadi mai laushi kalar ruwan zuma, sosai suka yi masa kyau, ta kuma kallonshi ganin ciwuka a fuskar. Ita tasan a jiya bata ganshi da wadannan karce-karcen ba, ta tambyeshi cike da kulawa dan ita ko a baya kafin ayi musu aure indai ta ganshi a yanayin da bata sababa takan damu har ta sanya kanta a ciki wajan ganin ta bashi kulawa, wannan karan ma tambayarshi tayi fuskarta na canzawa. "Menene ya sameka a fuska?" Ba tare da yayi magana ba ya janye hannun rigarsa, gani tayi karce-karcen ya yi yawa, ya sake É—aga mata rigarsa duk ta gani jikinsa. "Waye yayi maka wannan abun, yaya ai farce ne wannan kamar irin na kaza." Ya yamutsa fuska tare da jan numfashi yace. "Ba kaza bace mage ce, saboda jiya kin kwanta akan Æ™afata na..." Sam bata ma bari ya Æ™arasa ba ta janyo hannunsa tana duba guraran, jikinta har rawa yake yi, shi kuma yana kallonta yana mamakin yadda duk ta ruÉ—e. "Sannu Yaya, Allah ya saka maka." Ya riko ta suka kalli juna. "Karki damu ai nafi Æ™arfinta Insha Allahu. Ga tea can na dafa miki da kwai sai ki samu kiyi breakfast kafin na dawo." A ruÉ—e ta kaleshi. "Bari na zakai a nan?" Yace. "Eh kasuwa zan tafi ai kinga jiya ina zuwa na dawo karsu ce na fara wasa da damar da aka bani." Iman ta fara hawaye tana riÆ™e hannunsa cike da tashin hankali tace. "Yaya bazan iya zama ni kadai ba, dan Allah karka barni zasu kasheni" Ya janyota zuwa jikinsa yana bubbuga bayanta. "Basu suke kashewa ba Iman Allah ne kisa hakan a ranki, kiyi zamanki tunda Kinga can É—in ma ba gama sanin juna muka yi ba, Insha Allahu babu abinda zai sameki sai alkairi, kiyi addu'a sannan ki kunna karatun Kur'ani mai girma Insha Allahu zai baki kariya." Iman ta shiga girgiza kai tana hawaye. "Yaya ni suke nema ko?" Ya kalleta cike da tausayawa karo na farko a tun lokacin da aka fara wannan dambaruwar, tausayinta ya kamashi, yasan indai har ya barta tabbas zata shiga damuwa dan kamar yadda ta faÉ—a ne ita ake yiwa duk wannan abin, ya kalleta yace. "Jeki shirya mu tafi tare." Murna da farin ciki suka shigeta har bata san sanda ta bashi kyakkyawar runguma ba, ta juya ta koma É—aki da sauri. Falo ya zauna jiranta yana danna waya, motsinta da ya jiyo ne yada shi kallon gurin, ta fito sanye cikin riga da zani na pink É—in atamfa da ratsin fari, mayafi ta yafo pink sai takalmi baki, wataBarakallahu ahasanilKaliq. Yarinyar ba dai cikar kyau ba, babu wani makeup a fuskar sai lipstick mai danÆ™o a saman lebenta, ta Æ™arasa tana cewa. "Mu tafi." Kallonta kawai yake yi, sam mayafin da ta yafa beyi masa ba saboda ana hango jikinta, idan ya tafi da ita za'a dinga kallon matarsa ace kwaila ce. Ya maze tare da cewa. "Haba dan Allah baki da hijabi?" Cikin rashin damuwa tace. "Ina dashi amman babu wanda zai shiga da kalar kayan." Ya sake tabe baki. "Duk da haka kije ki sako hijabi." Ta turo baki tare da haÉ—e rai, ganin bata ware daga wajan bane yasa shi kallonta, hararar da yaga tana zuba masa ne yasa shi miÆ™ewa cikin isa yace. "Idan ba zaki sako hijabi ba kiyi zamanki yarinya, dan wallahi baki bini a haka ba." Yayi hanyar fita, ta bishi da gudu tare da kamo masa hannu cike da shagwaÉ“a kamar yadda ta zame mata jiki tana buga kafafuwa a Æ™asa tace. "Nifa bance bazan saka ba, ka tsaya ni mana naje na É—akko." Cak ya tsaya ita kuma ta juya ta tafi É—aki, ba dadewa sai gata sanye da hijabi sabo dal kalar bulu, duk da be hau kan kayan ba ma'ana beyi matching ba, sai dai ya hau kan kalar fatarta ya mata wani mugun kyau. Areef ya samu kansa da yin wani Æ™ayataccen murmushi, matsa mata yayi ta fara fita sannan ya rufe Æ™ofar falon suka fita ya kulle gidan. Ajere suke tafiya babu mai cewa kowa komai har suka isa babban titi Areef ya tarar musu taxi suka shiga ya gayawa mai motar inda zai kaisu. Suna Æ™arasawa ya fara tunanin inda zai ajiye Iman É—in, duk inuwar daya duba sai yaga mutane a zaune, ya kalleta yaga shi take kallo ta kuma gane cewa gurin zama yake son ya samar mata. "Kabarni na zauna anan." Ta Nuna masa kusa da Æ™ofar shagon, ya gyada kai tare da cewa. "Idan kina bukatar wani abu ki kirani." Iman tace. "Toh nagode Yaya Areef." Ya wuce ya shiga hankalinsa kwance. Ƙaton shago ne da ake siyarta duk wani abu da ya shafi harkar gini, babu abinda ba'a siyarwa sai dai in daman babu a cikin kayan gine-gine. Ko yau abu ya fito sai sun saro shi duk tsadar shi. Iman kuwa Mamah ta kira a waya suka sha hirarsu har Iman tana gaya mata abinda ya faru daren jiya, Mamah ta jajjada mata yawaita azkar da karatun al Kur'ani mai girma sune abubuwan kariya daga dukkan abin fili dana É“oye. Iman ta amsa tare da sake yi musu godiya, Mamah ta haÉ—a ta dasu Ikram duk suka gaisa sannan ta katse tana ta faman murmushi. Lokacin cin abinci da sallah yana yi Areef ya kira Iman ya kai ta inda zata yi sallah, bayan ta idar ya kai ta taci abinci sannan ya barta a wani gurin da babu rana ya koma gurin sana'arsa. Sai yamma sannan aka sallame su suka koma gida. Daren ranar ma kasa raba gurin kwana suka yi, Iman na tsoro shi kuma yana ganin kamar idan ya barta magen nan zata sake dawowa. Haka suke rayuwar su kullum suje gurin aikinsa tare su dawo su kwana É—aki É—aya gado É—aya amman babu ruwan wani da É—an uwanshi. Tsawon watanni biyu suna rayuwa a haka har sun fara yin wata irin shaÆ™uwa ta musamman, kuma tsabtatacciya sabuwa gadagal duk da cewa sun kasa amincewa junansu cewa mata da miji ne. Kowanne yana ganin abinda yake yi yana yi ne saboda iyaye ba wai dan suna mata da miji ba, suna yi ne abu irin na yaya da Æ™anwa. Kwatsam wata rana Areef ya tafi aiki shi kadai ganin sun dena ganin duk wani abin tsoro sakamakon karatun Kur'ani da suke sawa tun daga safiya har zuwa wata safiyar, da azkar da suke yi ba dare ba rana. A lokacin Iman ta rasa chajin da zata yiwa mp É—in da suke saka karatu a ciki. Dawowarsa kenan ya shigo gidan, kai tsaye dakinsa ya nufa ya tarar da Iman ta fito daga wanka tana ta murmushi. Areef yaga wani kyakkyawan saurayi shima ya fito daga bandakin daga shi sai gajeran wando jikinsa duk ruwa, suna haÉ—a ido dashi ya fara rarumar kayansa dake kan gado zai gudu Areef ya tokare a bakin Æ™ofar. Sam Iman batasan ya shigo ba tana shafa mai taji yana cewa. "Babu inda zakaje dan ubanka, ni zaku yiwa iskanci a cikin gida? A É—aki na? Kan gado na? Na rantse sai na illataku daga kai har ita munafukan Allah." Areef ya juya yana neman abinda zai kwalawa saurayin kawai yaji ya tunkuÉ—eshi gefe ya gudu. Iman kuwa gani tayi Areef ya faÉ—i kansa ya bugi wardrobe ta nufo shi daga ita sai daurin kirji. "Subahanallahi Yaya kaidawaye haka?" Ya juyo a fusace tare da É—auke ta da wani kyakkyawan mari. "Ni zaki yiwa bariki munafuka? Ashe kema É—in shaiÉ—aniya ce ban sani ba? Kina ta wani É“obÉ“oye min kwailan no*** da wani shafaffen É—uwawunki kamar farantin silver ashe wani ne yake dannesu. Wallahi Iman kin bani mamaki, kin kuma É“ata wayonki, ni É—in da kika raina kike ganin na san wata Æ´a mace wallahi har yanzu ni saurayi ne, kuma Insha Allahu saurayi sai budurwa shar. Kije kiyi abinda kike so na sakeki saki irin na musulunci wato saki É—aya." Yana kaiwa nan ya sake ficewa jikinsa har wani tsuma yake yi saboda bakin ciki. Gaba É—aya ya rasa dalilin da yasa shi jin irin wannan bakin cikin, ya kasa gane abinda yasa shi jin haushi. Ita kuwa tunda ya zabga mata marin nan ta riÆ™e kunci wani bakin abu ya tokare a wuyanta, har ya karaci maganganunsa bata gane me yake nufi ba sai da taji kalmar saki kirjinta ya bada wani irin.......... (😭Babu bincike Areefullah? Haushi ne ko kishi? Kai Areef kai Areef dan Allah 😩) *ZO GARENI yana cikin tawagar Top 10 ki biya kafin ki karanta daga page 11. Zaki iya tuntuÉ“ar wadannan. +447894142004 ko kuma 0706 528 3730* *HAJJA CE 👈* 3/9/22, 20:09 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ (Random..........) *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *27* Ƙirjinta ya bada wani irin das! Taji tana son auran su ya kasance na har abada amman mai afkuwa ta afku, Areef ya saketa akan dalilin da bata sani ba. Ta tuna lokacin da suna kwance jiya yace mata zai rayu da ita duk tsananin bala'in da zasu fuskanta, sai gashi ya saketa sakin da kowa sai yaji babu daÉ—i. Why Areef? Why?! Ta dinga jin be kyauta mata ba saboda taso ta rayu koda kuwa ba zasu taÉ“a yarda da junansu a matsayin mata da miji ba, taso su zauna tare dashi kamar yadda iyayensu suke so, sai dai ya saketa saki mafi ciwo a gareta. Ta fara tunanin gurin zuwa, bata son komawa gurin su Mamah bata san abinda zata ce musu ba, da kuma taje takai karar É—ansu tunda sunyi mata iya abinda zasu iya dan kare mata mutunci. Sai dai kuma idan ba taje gidan ba ina zataje bayan su tasani? WaÉ—anda take jin cewa sune Æ´an uwanta duk ta sansune saboda su Mamah, idan taje dole su san halin da ake ciki. Tashi tayi daga inda take durÆ™ushe ta isa wardrobe ta zaro kayan da zata saka, saboda tsakanin bakin ciki ma ta kasa yin kuka. Doguwar riga ta saka tare da fitowa zuwa falo, baya nan ta kalli Æ™ofar dakinsa bata ga alamar yana ciki ba, ta fara tunanin ina ya tafi da magariba, taso ta yi kwalliya ta musamman da nufin in ya dawo yaga sauyi, hakan yasa ta tsiri yin wanka sai gashi komai ya dagule mata, ta tuna kalamsa da taji sama-sama yana ce mata kwaila É—uwawu kamar farantin silver. Hawaye suka fara taruwa a idanunta, ta kalli jikinta, tabbas ba karya ya yi ba, amman idan be manta ba Allah ne ya halliceta yaso ganinta a yadda take, ikon sa ne ya girmar dasu haka zalika ikon sa ne barinta a haka. Iman ta samu kanta cikin kunci da damuwa, bata tashi daga gurin ba sakamakon period da take yi. _________ Shi kuwa Areef da kyar ya iya kai kansa bakin titi, wani masallaci ya tsaya tare da yin alwala ya bi su jam'i, ana idarwa ya fito daga masallacin yana dafe kai. Wata Æ™iyayyar Iman ce take masa zagaye cikin duk wani motsinsa, yaji baya son ganinta koyaya ne. Sai da aka yi isha'i ya tsaya yayi sannan ya kuma nufowa gidan yana jin zuciyar shi na zafi. Sai da ya zo gab da shiga ya sake ganin saurayin nan ya fito daga cikin gidan, suka kalli juna ko wanne da nasa kalar tunanin. Areef ya juya tare da rarimo wani dotse a kusa dashi, ya juya zai kwaÉ—a masa yaga ya ruga da gudu yana murmushi. Ya shiga gidan ransa na tafarfasa ya samu Iman kan kujera zaune, tun kafin ya gama Æ™arasawa ciki ya fara yi mata masifa. "Mekike min a cikin gida har yanzu baki fitar min ba?" Ta kalleshi cike da tashin hankali tana cewa. "Ina zani da daddaren nan?" Yace cikin fushi. "Kekika sani munafuka, wato dana fitama dawowa yayi kuka Æ™arasa ko?" Yadda yaga tana kallonsa ne ya kuma É“ata masa rai, kallo take masa irin na rashin fahimtar nan, yaja wani mugun tsaki yana cewa. "Kisan inda zaki tafi dan ba zakici gaba da zauniya a gidan nan ba kije ki janyo min masifa. You're free to do anything Iman, amman ki sani bariki harkar banza ce, iyayen mu kuma sunyi kokari akan mu wajan kula da tarbiyar mu. Tsakanina da Feenah ba komai bane sai tsantsar soyayya, ke kuma da aure a kanki shine kike aikata baÉ—ala, na tsaneki Iman bana son kuma ganinki cikin rayuwa ta." Cikin kukan da yafi Æ™arfinta, jiki na tsuma take masa magana. "Na kasa gane abinda kake nufi, tunanina duk ya kwance Yaya Areef kasani cikin duhu na kasa fahimtar inda maganganunka suke son zuwa. A ina kaga ina duk wadannan abubuwan daka lissafo? Karka yi min sharri ko Æ™azafi dan Allah ba zai barka ba wallahi, ba halina bane duk wannan abubuwan daka faÉ—a. Kadena dangantani da zina Yaya ban aikataba ban san yadda ake yi ba wallahi tallahi ban aikata ba." Ta Æ™arasa cikin zubar da wani hawaye. Yaja tsaki yana yi mata kallon banza. "Ni zaki rainawa hankali Iman, naga kun fito daga wanka keda shi É—an iskan naki? Na fita na dawo naga ya sake fitowa daga nan, karki raina ni ki maida ni marar wayo. Bana son kara ganinki cikin idanuna, bana son kuma saki cikin ido na, zuwa safiya kisan inda dare yai miki." Ya tafi É—akin tana jinsa ya rufo Æ™ofar da karfin tsiya, kuka ya sake kwace mata a gurin ta zauna tayi ta tayinsa. Cikin dare suka kawo wuta, taje tasa chaji tare da kunna karatu, yana juyowa saboda shi kansa ya kasa bacci, haka dukkan su basu rintsa ba har gari ya waye. Tun asuba ta gama haÉ—a kayanta bata da wata mafita sai ta komawa Kano, can É—in ma babu madafa sai gidan su Areef. Taja trolley É—in ta tun be fito ba tabar gidan. Alokacin ba maganar wani tsoro, ita kanta so take tabar gidan zuciyar ta zafi take yi idan ta tuna ya saketa amman tana tare dashi a gida É—aya. Bakin titi taje ta samu guri, akan trolley É—in ta zauna babu kowa sai ita kada tamkar aljana. Har gari ya fara wayewa motoci suka fara wucewa sosai sannan ta tashi taci gaba sa tafiya ba tare da tasan inda zataje ba. Tana ta tafiya har Allah ya kaita wajan wani mai shayi da yake kokarin haÉ—a wuta, ta nemi alfarma ya bata ruwa tayi sallah yana ta mamaki ganinta budurwa kyakkyawa har ya fara tsoran ko aljana ce. Sai da tayi sallah sannan tai masa godiya tace gaba da tafiya ba tare da sanin inda zata ba. Wata tsaleliyar mota ce tayi parking a kusa da ita, Iman bata kalli mai motar da yake ta yi mata magana ba sai da yaji tace. "Yan mata ki bari na taimaka miki ta hanyar kare miki martabarki ta É—iya mace. Babu kima ganin ki cikin wannan yanayin wanda alamu suka nuna kina cikin matuÆ™ar damuwa. Kiyi hakuri kizo na rage miki hanya." Sai da yayi shiru taga cewa idan bata bari an taimaka mata ba, bata da wata mafita sai ma sake sanya kanta cikin matsala. Kallansa tayi a karo na farko tun farkon tsayawarsa, wa'iyazubullah tayi saurin kawar da kai ganin wani tsalelin mutum zauna a cikin motar, tunda ta kwafo hotansa a cikin idanunta takejin wani irin bugun zuciya. Ta sake kai idanunta gare shi suka haÉ—a ido Iman ta kuma dauke kai, bata da zabi banda ta sake tafiya duk kuwa da tana matuÆ™ar bukatar taimakon. Ya sake tuko motar tare da tare gabanta ya fito, Iman ta rintsa ido ta kuma sakin kuka tamkar ranta zai fita, ya durkusa a gabanta guiwa har Æ™asa, saurin zaro ido tayi tana kafeshi da idanunta da suka kankance saboda kuka. "Ki taimaka kizo na rage miki hanya yake mafi kololuwar daraja da kima. Bazan iya barin ki haka ba bayan nasan kina bukatar irin taimakon da nake son yi miki." Iman ta gyada kai kawai tare da buÉ—e Æ™ofar ta shiga ta zauna bata ce komai ba. Ganin haka yasa shi miÆ™ewa shima ya dauki trolley É—in yasa a booth sannan ya zagaya mazaunin mai tuki ya zauna. Sai da ya kalleta yaga ta sanya kai cikin guiwa tana kuka sannan cikin wata zazzakar murya da ta sanya Iman jin faduwar gaba yace. "A yadda naka damuwa da bakin ciki tattare dake, zan iya tsayawa na taimakeki duk kuwa da cewa Kano nayi yau É—in nan." Tana jin ya faÉ—i haka tayi saurin dagowa ta kallesa, ya É—aga mata kai alamar tabbacin maganar da yayi. Iman ta samu da kyar ta iya buÉ—e baki tace masa. "Kano zani nima." Cike da jin dadi yace. "Tafiyar zatai daÉ—i kenan?" Bata bashi amsa ba yai murmushi ganin yadda ta kawar da kai yaja motar suka tafi. ______________ Areef besan cewar Iman bata gidan ba, sai da ya gama komai ya shiyar zai fita sannan ya wuce É—akin ta da niyar ja mata kunne. Babu kowa a cikin É—akin ga alamar an kwashe kaya nan a cikin wardrobe ya É—aga kafada tare da rufe É—akin shima ya fito ya rufe. Duk da ba wani damuwa yai da ya ganta a wannan lokacin ba, hakan be hanashi kale kalle ba ko Allah zai sa ya ganta a wajan ba. Harya isa bakin titi baiga mai kama da ita ba bare ya ganta. Haka ya tari mota ya tafi aiki ba tare da yasan ina Iman ta tafi ba. A hanya ya yiwa Abba da Mamah taxt message cewar Suyi hakuri su yafe masa akan duk abinda zasu ji, yana ganin sakon ya tafi ya cire sim É—insa ya ajiye. Yana sauka ya biya shagon da ake siyarwa ya sai sabo aka yi masa register ya É—ora a wayar, shagon su ya nufa zuciyar shi duk babu daÉ—i. ____________ Duk sunga sakon sai dai a ciki yaki sanar dasu cewar ya saketa, hakan yasa Abba da Mamah suka fara tunanin kuma zuwa suji abinda ke faruwa. Wayar Iman É—in suka dinga kira ana shaida musu cewa a kashe take, Mamah tace. "Kira mana Areef É—in muji dan saÆ™on nan kawai bai gamsar dani abinda yake son faÉ—a ba, taya zai ce Iman na shigo masa da maza cikin gida harda yin wanka tare." Abba ya kira amman wayar shima a kashe, hakan ya kuma É—aga musu hankali saboda basu san taÆ™amaimai abinda yake faruwa dasu ba a wannan lokacin. "Anjima sai a sake bugawa, bari naje É—akin kawu Balarabe an barshi shi kadai." Ya faÉ—a yana tashi ya fita zuwa dakin Haneef inda a nan aka dawo da shi kafin a maida shi asibitin. Su liman duk an sallame su sun warke sai abinda ba za'a rasa ba. Gabaki É—aya jikinta a sanyaye yake musamman da har zuwa lokacin bata san halin da yaranta suke ciki ba. ______________ Iman kuwa suna hanya suna ta sharara gudu a mota babu mai cewa komai, da ya gaji ne da jin shirun ya É—an saci kallanta ya mayar kan hanya yana cewa. "Kiyi hakuri yanayinki ya nuna cewa kina cikin matuÆ™ar damuwa, gashi muna tafiya hanya É—aya amman bamu san juna ba." Yayi shiru yana sake dubanta kafin ya maida hankali ga tuki yaci gaba da cewa. "Anyway! Sunana Jabir ko zan san sunan Æ™anwar tawa?" Iman na jinsa sai dai har lokacin ta kasa dena jiyo amon muryar Areef cikin kunnanta da yake gasa mata magana. Ta rintsa ido hawaye suka shiga zirarowa, ganin haka ya É—aga masa hankali ya shiga bata hakuri ba Æ™aƙƙautawa. Sai da suka yi tafiya mai nisan gaske kafin ya tsaya a wani restaurant yace mata. "Muje kici abinci." Tace, "NaÆ™oshi." Mamaki ya kamasa, ko cikin idonta ka kalla zaka san tana jin yinwu, amma yanzu taci ta koshi. "Ki daure muje kici please." Yayi maganar cikin sanyin murya. "Bana jin yunwa muje kawai." "Idan bakici ba zan barki anan." Ya faÉ—a cikin son ya tsoratata, sai yaga tana kokarin buÉ—e Æ™ofar tana cewa. "Laaaahhh nagode ai ko anan É—in ka ajiye ka yi kokari Allah ya saka da alheri.." Ta kasa buÉ—ewa saboda a rufe take, ta kalleshi ya kalleta yana murmushi mai matuÆ™ar burgewa. "Shikenan kiyi zamanki a ciki bari naje na siyo ruwa da É—an lemo." Iman bata ce masa komai ba, ganin haka yasa shi buÉ—ewa ya fita, yana fita ya kulle motar. Lemo, da ruwa sai gasasshiyar kaza da shawarma ya siyo, yana dawowa ya tarar da ita tana gyangyaÉ—i. "Sorry na barki ke kadai." Ta kakalo murmushi tace. "Ba komai." Ya ajiye kayan a tsakanin su, motar ya tada suka fara tafiya yace taci amman Iman taki, babu yadda beyi ba amman tayi kemudugus. Babu yadda Jabir beyi ba akan Iman amman taci abinda ya siyo amman bataci ba, kalma É—aya take gaya masa wato ta koshi, daga karshe ma bacci kawai tayi ta kyaleshi. Kamar jira tana yin bacci cikin Æ™anÆ™anin lokaci taji farka sai ganin su tayi a cikin kano, wani irin farin ciki ya lulubeta, sai dai ganin ya yi parking guri guda yasa ta yin magana. "Har munzo Kano, nagode sosai." Jabir ya sakar mata kyakkyawan murmushi wanda yasa Iman saurin kawar da fuska daga kallon shi da take yi. "Bari na sauka a nan zan Æ™arasa gida thank you very much." Ta murda Æ™ofar amman taji a kulle, kallansa ta sake yi tace. "Tunda na dakkoki tun daga can Abuja ai nayi hakuri na kaiki gida. Wannan tsayuwar da kikaga nayi jira nakeki tashi ki bani umarnin wace unguwa zan kaiki." Ta rike baki. "Ni na isa yin wannan karanbanin? Ko a haka ka barni kayi min abinda ba zan iya yiwa kaina ba, kaga ko godiya tayi kaÉ—an." Yayi murmushi tare da cewa. "Toh ina muka nufa yanzu?" Iman taja É—an gajeran numfashi tare da sanar dashi unguwarsu, ba wani bata lokaci yaja motar suka Æ™arasa.. A bakin fate yayi parking ta kalleshi. "Bakina yayi kadan wajan nuna godiyarta a gareka, na gode sosai Allah ya cika maka burikanka na alkairi." Yace. "Amin thank you." "Suna na khadijatul Iman." Ta faÉ—a cikin kawar da fuska. Kai ya gyada har ya hakura da cewa zata faÉ—i sunan. Æalle murfin tayi ta fito, wajan booth taje tana jiran ya buÉ—e ta ciro trolley É—inta. Fitowa yayi da kanshi ya ciro mata ta karÉ“a ya girgiza mata kai tare da kiran wani almajiri dake can gefe a zaune, ya bashi trolley É—in da ledojin da ya siyo abubuwan nan yace ya shiga dasu ciki. Ita dai Iman bata sake cewa dashi komai ba tabi bayan almajirin suka shiga. Duk suna falo a zaune sukaji ana sallama suka amsa jin namiji ne yasa basu ce ya shigo ba, tun kafin su ce menene kawai suka ga Iman tashigo. Tana hango Mamah a zaune ta ruga da gudu suka rungume juna, suna ta mamaki suna kuma juyawa ko zasuga Areef ya shigo amman shiru, sai almajiri da ya shiga da kayan ta. Yana fita kuwa wanda ya kawo Iman ya bashi É—ari biyar, godiya ya shiga yi babu kyakautawa. Mota ya koma yaja tare da barin unguwar. "Ke kuma kedawa?" Cewar Mamah tana dago Iman wacce hawaye suka jiÆ™awa fuska. "Ni kadai Mamah." Ta faÉ—a cikin raunanniyar zuciya. "ÆŠazu ya yi mana message cewar kuna cikin wani hali sai dai muna ta kiransa dan jin karin bayani dakema gaba É—aya muka kasa samunku a wayoyinku." Iman tayi É—an murmushi tace. "Wayar ce a kashe." "Kukan me kike yi toh?" Mamah ta tambayeta tana yi mata kallon kurullah. "Ba komai Mamah." Ta sake faÉ—a hawaye na zuba. "Karya ne a kawai wani abun, ki sanar dani karki É“oye min komai." Zuciyarta ta karye, kuka sabo ya sake kwace mata tace. "Ya sakeni Mamah, Yaya Areef baya son ganina." Ta Æ™arasa maganar tana É—ora kai saman kafaÉ—ar Mamah........ (SO SAD 😔 da alama su Iman an fito cikin nasara🤸â€â™€ï¸sabo dal... Inyeeee😂) *ZO GARENI yana cikin tawagar Top 10 ki biya kafin ki karanta daga page 11. Zaki iya tuntuÉ“ar wadannan. +447894142004 ko kuma 0706 528 3730* *HAJJA CE 👈* 3/11/22, 23:58 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *28* Cikin zabura da tashin hankali Mamah ta miÆ™e tsaye tana riko Iman, jitake tamkar a mafarki ake gaya mats, ta shiga girgiza kai alamar rashin yadda da abinda kunnuwanta sukaji. "Iman ce min mafarki ne dan Allah." Kuka ya sake kwacewa Iman tace. "Mamah da gaske nake yi wallahi." Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, Anya yaron nan yana cikin hankalinsa kuwa? Wane dalili ne yasa ya sakeki Iman?" "Wallahi Mamah ban sani ba, kawai dai naji yana ta faÉ—a." Atake a gurin Mamah ta kuma kiran wayarsa bata yi tace. "Shikenan shi yasan abinda yake a ransa, Allah ya shirya shi. Iman kiyi hakuri dan Allah dan Annabi, hakika mun cutar dake wallahi, amma babu komai." Tun daga nan Mamah ta kwantar mata da hankali tace karta damu kanta. Abba yana dawowa aka sanar dashi kusan kullum sai sun kira amma basa samunsa, sai suma suka tattara suka kyaleshi. ___________ A É“angaren Iman kuwa abun ne yazo mata a baibai, gabaki É—aya ta rikice, tunda ta baro gidan Areef taji gabaki É—aya bata son rabuwa dashi. A Æ´ar rayuwar da sukayi tare dashi a gida É—aya, É—aki É—aya ta canza mata duk wani lissafi nata akan shi. Wani masifaffan kewarsa takeji, kunnuwanta suna matuÆ™ar son jin muryarsa. Kwance take akan gado sai faman juyi take, idanunta a rufe tana faman cizon lebÉ“anta. Ikram ce ta shiga da Æ´ar waÆ™a a bakinta taga yadda Iman keta faman juye-juye, cak ta tsaya tana kallon ikon Allah kafin ta gaji tayi magana. "Lafiya dai ko?" Iman najin muryar Ikram ta dena abinda take yi, Ikram ta saki murmushi tare da cewa. "Sai kace wacce take cikin shaukin so sai faman juye-juye kike tayi." Iman tace cikin ranta 'SO?' Sai kuma ta zaro ido tamkar ba bakinta taji ya furta ba, tasa yatsu ta bugi kirjinta wai zuciyar tace ta Ayyana Amman ba ita ta yi. "Abba yace health technology zaki tafi." Cikin sauri Iman ta miÆ™e cike da murna tace. "Dan Allah da gaske?" "Wallahi kuwa naji yana waya yana cewa ko nawa ne zai biya, su Abba ana cikin kuÉ—i kinga yadda yake jaddadawa mutum cewa ko nawa ne yana so a samar miki a wannan shekarar." "Allah sarki Abba na, Allah ya saka masa da alkairi yasa su rabu da Hajiya lafiya. Wallahi I really love him." "Mu kuma fa?" Cewar Ikram tana tabe baki. "Uhmmm! Toh kuma haka, but Abba da Mamah na dabban ne a cikin zuciyata." Ikram tayi murmushi kawai ta shige toilet. Murya a sanyaye Iman tabi toilet É—in da kallo tare da cewa. "Yaya Areef ma yana neman ya zame ya canza min lissafin rayuwa, bayan shi yana can yana rayuwarsa." "Magana kike?" Iman ta jiyo Ikram daga cikin bandaki tana tambayarta. Kin magana tayi da sauri tabar É—akin dan karma ta fito ta ganta. _________________ Cikin Æ™anÆ™anin lokaci Iman ta samu gurbin karatun lafiya, su kuma su Ikram suna can BUK. Jabir kuwa tun randa ya É—akko Iman a garin Abuja yabi ya tsangwami rayuwarta, be kuma zo da wasa ba domin labarin sakin da Areef yayi mata duk ya baza gari, ita kuwa abinda yake É“ata mata rai baya wuce taji ance Areef ya saketa, duk lokacin da taji kalmar sai taji tamkar a lokacin yake furta mata ita. Gefe guda kuma cikin zuciyar wani marayan abu ne yake neman fin karfin duk akan Areef, tunaninta da hankalinta, ta yadda bata yadda ta kula kowa, shine yake mamaye a ranta. Jabir ma tashi sanar dashi cewar ita tana da miji amman yaki hakura, sai kashe mata kuÉ—i yake yi kamar babu gobe. Ganin tana neman bashi matsala ne yasa shi tarar Abba da maganar. Kai tsaye Abba ya sanar da Jabir gaskiyar abinda suka sani akan Iman, ya É—ora da cewar. "Ba auranka da Iman ne bama so ba, ranar da zaka gama cin moriyarta a karshe ka wulakanta mana ita." "Babu wannan mafarkin Abba, zan auri Iman a duk yadda Allah ya tsara mata rayuwa. Kuma iyayenta ma zasu bayana ko ba yanzu ba indai suna raye a doran kasa." Cewar Jabir dan bashi da buri irin yaga ya mallaki Iman a matsayin mata. "Shikenan idan har tana sonka ai babu wani matsala mu farin ciki zamuyi." Jabir yayi murmushi yana ta faman sadda kai Æ™asa. ___________ Tunda Abba yayi mata maganar aure daman itama Hanan Allah ya taimaketa wanda take masifar so ya waiwayota da addu'a da kuma barwa Allah zabi ta hanyar yin istihara yace zai kawo kuÉ—i, dan haka Abba ya sanar da Iman idan har tana son Jabir tayi magana a haÉ—a a aurar dasu lokaci guda. Iman ta dauki maganar wasa har Abba ya karbi kudin auran Jabir aka tsaida lokacin aure watanni biyar kafin azumi. Karatunta kawai take hankali kwance, duk da baÆ™aÆ™en maganganun da Areef yake yaÉ“a mata akan halittarta, ta kasa cire shi a rayuwarta. Wata rana ta dawo daga makaranta mai napep ya sauketa ta bashi kudinsa. Wasu mutane dake tsaye a wajan wata farar bus suka tsaida ita suna tambayar ta. "Gidan Alhaji Ahmad muke nema." Ta kallesu É—aya bayan É—aya cike da mamaki dan bata taÉ“a ganinsu a gidan ba, ganin suma ita suke kallo yasa ta É—an yi murmushi tare da cewa. "Gashi nan gidan mu ne ai." "Ahhh masha Allah suna ciki mutanan gidan?" Cewar wata dattijuwa da zata kai shekaru tamanin a duniya. "Eh toh gaskiya bazan ce ba saboda nima yanzu na dawo daga makaranta. Kuzo muje daga ciki." "Masha Allah kema Æ´ar gidan ce kenan?" Tsohowar ta kuma tambayar ta. "Eh." Cewar Iman tana gyara rikon jakarta. Kusan su goma ne mata shida maza huÉ—u, haka suka bi bayan Iman riiiii kai daga ganin su kansan Æ´an asalin qauye ne, duk sunyi fururu dasu daurin zani kuwa sai wanda ya gani. Mazan suka tsaya a parking lot matan kuma suka bita har cikin gidan bakinsu É—auke da sallama. Suna kokarin zama a Æ™asa Iman tace su hau kujera amman sukaki haka ta kyalesu, Mamah ta fito daga É—aki tana amsa sallama da suke yi. "Baki ne yanzu suka ce nan gidan suke nema." Cewar Iman tare da wucewa É—aki. Mamah ta samu guri ta zauna suka shiga gaisheta. "Sai dai ban ganeku ba wallahi daga ina?" "Ai gaskiya daman ba zaki gane mu ba tunda bamu taÉ“a ganin juna ba. Yau ma Allah ne ya yanke hukuncinsa har muka samu damar zuwa." Cewar dattijuwar cikin su. "Haka ne Toh Allah ya kara taÆ™aitawa." Duk suka haÉ—a baki wajan cewa. "Amin.. Amin Hajiya." "Toh da yake dai bamu kadai muka zo ba, akwai maza suna daga waje, idan babu damuwa dai muna so harsu a hadu guri guda ayi maganar da ta kawo mu gidan nan." Wata mata ta faÉ—a wacce a shekaru ba zata girmi Mamah ba. "Toh akan me za'a tattauna na faraji ko?" "Ehhh Toh daman ba akan komai bane sai wata jaririya da aka taÉ“a ajiyewa tsawon shekaru a Æ™ofar gidan nan..." Daram!.. Dam!!.. Dam!!! Zuciyar Mamah ta dinga wani irin harbawa, kadan ya hanata ragargajewa saboda yadda maganar ta bugeta. Ita kanta Iman da ta nufi kitchen dan kawo musu ruwa, tana jin abinda suka faÉ—a tayi saurin fitowa ta tsaya tana kallansu. "Amm.. Amman taya kuka san wannan labarin?" Cewar Mamah bakin ta yana kyarma tamkar wacce ta yiwa sarki karya. "Ai kuwa mune asalin dangin yarinyar, an kuma tabbatar mana da cewar har zuwa yanzu tana raye kuma a cikin wannan gida da muke yanzu." Cikin kaduwa Mamah tace dasu. "Amman tayaya zan tabbatar da cewa kune asalin danginta? Sannan wane dalili ne Yasa kuka watsar da rayuwarta tun tana cikin tsuman goyo ko cibiyarta bata gama warkewa ba?" Wata daga tsakiyarsu ta É—an juya tare da nuna wata mata da bazata wuce shekaru talatin da biyu ba, dafa kafaÉ—arta tayi tana kuma kallon Mamah tace. "Wannan da kike gani itace mahaifiya ga jaririyar, shi yasa muka ce miki ki bada izini mazan su shigo ko kuma mu mufita zuwa gurinsu idan baku so maza su shigo É—akin, maganace mai muhimmanci wace idan da hali ma zamu iya zuwa kotu dan a tabbatar da wannan maganar." Jikin Mamah yai mugun sanyi, a hankali ta juya ta kalli Iman wacce ta kurawa matar da aka ce itace ta kawota duniya ido. "Kawo musu ruwa da lemo Iman." Cewar Mamah tana kallonta. Iman batace komai ba sai juyawa da tayi jiki a sanyaye ta dakko tray ta daura lemukan akai. Mamah tace dasu. "Shikenan aje ace mazan ma su shigo daga ciki babu matsala." Wata a cikin su ta miÆ™e taje ta kirawo su, a lokacin Iman ta kawo ta ajiye musu, ta koma jikinta duk babu kwari ta zubo musu abinci jallop macaroni da tasha naman zabo. Suka gaishe da Mamah bayan sun samu guri sun zauna. "Ku fara cin abinci ku gama kafin sannan mai gidan ya dawo sai a tattauna." suka sake amsawa gabaki É—ayan su. Tashi tayi tana kiran Abba a waya tana magana har ta shige cikin É—akinta. Iman kuwa a kitchen ta samu guri ta rakube, tunani barkatai babu wanda baizo mata cikin rai ba. Tayi zaton idan ta tashi ganin mahaifiyarta zata ganta irin mai buÉ—aÉ—an idanuwan nan, wacce za'a ce tana sane tayi cikinta har ta haifeta. Kenan yanzu wannan itace ta haifeta? Mace kamila, nutsatsiya wane tausayi yaja mata haifo abinda za'a yar? Da ta kalletafa taga suna É—an yanayi, musamman hancinsu da wajan girarta. Tana jiyo su suna hirar gidan wai gidan Æ´an gayu ne, suna ta nune-nune baga mazan ba baga matan ba, tiffical Æ´an kauyen ne gabaki É—ayan su. Suna nan kuwa sai ga Abba shima cikin fusata, dan cewa Mamah yayi karya ne shiri ne kawai siyo su akai aka biya za'a zo a raina musu hankali. Sama-sama ya amsa gaisuwar su ya kira Mamah ta fito a lokacin su Ikram sun dawo daga makaranta suma. Duk aka zauna a falon, wacce ake nunawa a matsayin itace mahaifiyar Iman sai sharar hawaye takeyi da kasan mayafinta, Allah-Allah take a nuna mata Æ´ar tata duk da cewa tun gamuwarsu da Iman take jin bugun zuciyarta na sauyawa. Amman tana ta hana zuciyar ta amincewa, tafi son a nuna mata ace wannan ita aka tsinta a cikin su Ikram, Iman da kuma Hanan. Zatafi jin daÉ—i da kwanciyar hankali. "Muna jinku, taya zamu yarda da abinda kuka ce?" Malam Bello ya kalli Abba cikin serious É—in shi yace. "Nine nan mijin Habiba, gatacen a zaune, kuma itace mahaifiyar jaririyar da aka ajiye a Æ™ofar gidanka, an tabbatar mana da cewa Kaine ka dauki Æ´ar tana kuma hannunka har zuwa yanzu da muke wannan maganar." Yaja numfashi tare da saukewa yaci gaba da magana. "Bani ne mijin Habiba na farko ba, mijinta na farko sun rabu sanadin makirci irin na kishiya. Tunda yai aure bai taÉ“a haihuwa ba tsahon shekaru ashirin da biyu, sai Allah ya kaddara rabon a jikin Habiba yake ya ganta ya aure ta. Tunda labarin cikin nan ya bazu shikenan Habiba bata kara lafiya ba, dalilin da yasa mijin ya dawo da ita gida akan a kula da ita har Allah yasa ta haihu. Kullum bawan Allahn nan yana tafe zuwa duba ta har zuwa lokacin da Allah ya sauketa lafiya. "Tun randa aka sanar dasu cewa Habiba ta sauka ta samu É—iya mace, shikenan hankalin uwar gidanta ya tashi, saboda sunyi-sunyi tun tana da ciki ya lalace Allah beyi ba sai da ya fito dashi duniya. Mijin Habiba yazo yaga Æ´ar yayi mata huduba da suna Khadija, wanda a yadda aka sanar damu ance an rubuta sunanta a jikin kwali an sa mata a cikin rigarta, da nufin duk wanda ya tsinceta yasan cewa an raÉ—a mata suna. Toh mu dai tunda yai hudubar nan bamu sake ganin sa ba har ana jibi suna, a dai dai gabar ne kuma aka sace jaririyar sama ko kasa aka nema aka rasa. Ashe-ashe kishiyarce tayi surÆ™ullenta ta raba tsakanin Habiba da mijinta, sannan ta yi sanadin barin jaririyar daga Nonon mahaifiyar ta. Habiba na zaune cike da tashin hankali ya aiko mata da takardar saki uku. "Ni na aureta muka yi auran zumunci, saboda babana yayan babarta ne, har yanzu kuma muna tare da zuriyar da Allah ya bamu. Satin baya ne Allah buwayi mai yaye bakin ciki zuwa farin ciki ya karya duk wani makirci da aka yiwa su Habiba, kunga waccan." Yayi maganar yana nuna wata a cikin su. "Gata can a rakube." Ya shiga nuna ta, tun zuwan su daman bata da sukuni yace. "Itace ta sace Khadija, ta kuma rasa inda zata kaita, Allah ya kawota Æ™ofar gidan nan ta direta ba tare da kowa ya ganta ba, tayi hakan ne akan kuÉ—in da aka bata dubu uku." Girgiza kai Abba da Mamah suka dinga yi saboda mamaki, kasa hakura Abba ya yi sai da yace. "Yanzu ke baiwar Allah ina dubu ukun da aka baki take yanzu?" Tayi shiru tana ta muzurai yaci gaba da cewa. "Kinsan bakin cikin da kika sanya bayin Allahn nan kuwa? Ita kanta yarinyar kin cuceta kin hanata samun damar shan Nonon uwa mai cike da albarka. Kiji tsoran Allah ki tuba ki nemi yafiyarsu dan wallahi kin cutar dasu. Allahu Akubar, hakika munji daÉ—i matuÆ™a da Allah ya bayyana ku a dai dai wannan gaÉ“ar domin kuwa Allah ya kawowa Khadija mijin aure, har an sanya lokacin biki ita da Æ´ar uwarta." Gabaki É—aya suka ruÉ—e da farin ciki duk da cewar har lokacin basu san waccece Khadijan tasu ba. Sai da Kawu Sule yace. "Toh gasu nan dai reras dasu Tubarkallah, waccece Khadijan a cikin su?" Cike da farin ciki Abba ya juya yana kallon yaran nashi, murmushi yaki barin saman fuskarsa yace. "Zo nan Iman." Ta miÆ™e hawaye suna fitowa daga can cikin zuciyarta, ta isa gurinshi jiki babu kwari. Hannunta ya riÆ™e yana murmushi yace. "Gatanan, wannan itace Khadijatul Iman, jeki gaisa da su." Kamar jira take a bata umarni, jikinta sai rawa yake yi ta ruga da gudu ta nufi gurin mahaifiyarta. Kuka suka saki a lokaci guda tare da Æ™anÆ™ame junan su cike da so. Duk gurin aka saki dariya, yar Dattijuwar ce tace cikin barkwanci. "Shine ni bakizo kin fara gaisheni ba kika tafi gurin mahaifiyarki?" Suka yi dariya baki É—aya falon. Ikram da Hanan kuwa ji suke tamkar sune a cikin wannan farin cikin, sai faman washe baki suke yi suna kallon yadda Iman ta riÆ™e mahaifiyarta. "Kukan ya isa haka Habi, farin ciki zakuyi ba kuka ba." Daga nan hira ta É“arke Abba kuma ya sanar da su auranta da Areef, sam basu ji daÉ—in yadda abubuwan suka faru ba, a karshe dai suka bar abin kan cewar nufin Allah ne, domin duk sanka da abu indai Allah yayi nufin kwacewa sai ya rabaka dashi, bare kuma al'amarin da aka haÉ—a da asiri, tunda gashi kiri-kiri aure babu tsakanin mahaifiyar Iman É—in da kuma mahaifinta.......... (Rangen! 💃Rangengen!! 💃💃Iman congratulations 🎊 🤸â€â™€ï¸?) *ZO GARENI yana cikin tawagar Top 10 ki biya kafin ki karanta daga page 11. Zaki iya tuntuÉ“ar wadannan. +447894142004 ko kuma 0706 528 3730* *HAJJA CE 👈* 3/11/22, 23:58 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *29* Hira tayi daÉ—i ga iskar fanka kasancewar an kawo nepa, baki sun manta da komawa kauye an baje ana ta labari kai kace sun saba da juna. Iman dasu Ikram sun koma É—aki suna tasu hirar cike da mamakin yadda abubuwa suka faru. DaÉ—i da farin ciki kuwa yaki barin zuciyar Iman, ko banza tafi karfin wulakanci a gurin Areef tunda zargin da yake yi ba haka bane. Sai kusan karfe takwas na dare lokacin sunyi sallar isha sunci tuwon semoviter suka fara shirin tafiya. Mamah ta kwaso kayan da take ganin zata bayar ta basu, tsohuwar kuma ta bata kuÉ—i tace ta sai goro. Mahaifiyar Iman tana jin tamkar tace a bata Æ´ar ta, sai dai tasan yadda Iman tayi rayuwa a wannan gurin ba zata iya rayuwa a kauye ba, yarinyar wayayyace Æ´ar gayu musamman harkar karatun lafiyar nan da take yi ta sake zama wata ta musamman. "Zamu zo Insha Allahu tunda kun gaya mana kauyen, idan sun gama jarabawa zamu zo dukkan mu, amman kafin lokacin ni zan fara zuwa naga guri." Cewar Abba bayan sun fito yi musu rakiya. Iman da mahaifiyarta suna jere amman babu mai cewa kowa komai, ita mahaifiyar ta harda alkunya na Æ´ar fari ba zata zame wajan yin magana da ita ba. Yayin da Iman kuma rashin sabo yasa ko uffan bata iya cewa duk kuwa da zuciyarta na son yin magana. Shiguwar mota Æ™ofar gidan yasa duk suka zuba ido dan ganin ko waye a ciki. Jabir ne yazo gurin Iman cikin wata narkakkiyar shadda sky blue yasha babbar riga tamkar ranar ce ta daurin aure. Gaskiya Tubarkallah Jabir yana da masifar kyau fiye da yadda alÆ™alami sai rubuta. Cikin sauri ya Æ™araso wajan Abba ya shiga gaida shi sannan ya gaishe da sauran. Abba fuska cike da walwala yace dasu kawu Sule. "Wannan shine sirikinku, wato wanda zai auri Khadija." Ai duk sai suka ware idanuwa suna kallansa. Shi kuma ya sunkuyar da kai yana É—an murmushi. Baba Sunusi ya dinga kallon shi cikin wani irin yanayi, Jabir yai saurin É—agowa jin tamkar ana yi masa kallon kurullah, aikuwa suka yi idon huÉ—u da Baba Sunusi wanda hakan yasa Jabir komawa cikin mota sa sauri. "Alhaji kace wannan shine zai auri Khadija?" Abba ya kalli Baba Sunusi cike da murmushi yana cewa. "Shine malam." Baba Sunusi ya girgiza kai yace. "Wannan ba asalin mutum bane ba, gashi nan ruhina da nashi sunki haduwa, tabbas wani mutum ne aka yi masa suffa irin wannan ta hanyar yin amfani da aljanu." Kafin kace menene Jabir ya koma asalin Jamil, yana ta kokarin tada mota dan yasan yau duk wani shiri nasa ya ruguje, su Abba sukai saurin kallon motar ya kuwa jata da karfin masifa har yana buÉ—e su da kura. Iman kuwa zubewa tayi a gurin saboda mamaki da al'ajabin tana mu'amala da aljani ba tare da ta sani ba. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, malam na kasa fahimtar abinda kake son sanar dani, ta ya za'ai ace Jabir ba mutum bane bayan komai nashi na mutane ne?" Cewar Abba da gabaki É—aya kanshi ya fara juyewa saboda tsabar mamaki. "Tunda kaji ya faÉ—i haka tabbas hakane domin yana da mutanan É“oye da suke ganin junansu. Indai kaji ya faÉ—i abu to hakan yake." Cewar kawu Sule. Suma sauran Æ´an uwan suka tabbatar da zancen kawu Sule dan su ko a kauyen su Baba Sunusi kowa yasan shi da harka da aljanu. "Yakamata ku kwana a garin nan dan Allah, saboda akwai abubuwa da yawa da suke faruwa a tare damu, musamman ma kuma ita Iman É—in. Ku tsaya muyi magana sosai gobe sai ku tafi." Abba ya faÉ—a cikin lallashi. "A'a tafiya zamu yi gaskiya, saboda bamu sanar da Cewar zamu kwana ba." Abba da Mamah suka dinga yi musu magiya amman fur suka ce bazasu kwana ba tafiya zasu yi. Sai Baba Sunusi ya ciro wani abin wuya tamkar azurfa ya bawa Abba yace a sakawa Iman a wuyanta da izinin Allah duk wani sharrin aljani ba zai dosheta ba. Tun a gurin ya mikawa Mamah taje ta saka mata, cikin sanyin murya mahaifiyarta tace. "Kina addu'a kuwa?" Iman ta gyada kai, mahaifiyar ta sake cewa. "Bakya yi sosai ki dage yanzu ki dinga yi domin asiri gaskiya ne, hakama aljanu gaskiya ne, sannan addu'a itace maganinsu, karki ce ai kinyi-kinyi amman Allah be amsa ba, kici gaba domin addu'ar mumini bata faduwa Æ™asa sai Allah ya amsawa bawansa." Iman ta amsa cewa zata dage, indai har aljani zai iya yin wannan shigar lallai zai iya yin komai a gareta ba tare da tasani ba. Suka shiga mota su Abba na ta yi musu fatan sauka lafiya. Gida suka koma cike da al'ajabin Jabir, yadda yazo musu cikin kamala da girmamawa ashe ashe bana tsoran Allah bane. A ranar da abu biyu ahalin gidan suka kwana, farin cikin ganin dangin Iman, da takaicin É“ata musu lokaci da Jabir ya yi, dan ma basu san cewar Jamil bane. _______________ Kasan cewar son karatun a jininta yake, hakan yasa duk da tana cikin damuwa da tsoro bata fasa maida hankali ba. Suna ta shirye-shiryen fara jarabawa ta dawo gida a gajiya ga ciwon kai da yake addabarta, tana shiga falo ta tarar da Mamah suna hira da Jamil. Ta Æ™arasa cikin falon tana É—an yatsina fuska ta gaishe dashi ya amsa murmushi fadade a fuskarsa ganin yadda uniform É—in jikinta suka yi mata matuÆ™ar kyau. Yasha mamaki ganin yadda sabon shirinsa yaki yin tasiri akanta, gashi boka ya tabbatar masa da cewa wannan karon idan yaje suka haÉ—a ido zata sake rikicewa kamar farko tunda an riga an tarwatsa musu shirin da suka zo dashi na matsayin Jabir. Haka suka dinga haÉ—a ido amman Jamil baiga tayi ko gezau ba sai ma tashi tayi ta shiga É—aki yana ji yana gani. Ya daÉ—e a gidan amman taki fitowa, besan ma kwanciya tayi ba har bacci yai gaba da ita, dole ya yiwa Mamah sallama ya bar gidan. Gaba É—aya abubuwan sun fara dagule masa, yana murna zai samu Iman cikin sauki sai gashi lokaci kankani komai ya ruguje, shine yasa bokansa ya bincika masa inda dangin Iman suke, ya biya uban kuÉ—i aka sa kafiran aljanu sukaje suka tone duk wani asiri da aka yi na raba tsakaninsu. Gashi sun bayyana shi kuma an ruguza masa tsarinsa. Shine yasa aka dinga yiwa Areef gezo ana nuna masa suffar mutum ya fito daga wanka tare da Iman, da kuma lokacin da yaga saurayin ya fito daga gidan, yaji matuÆ™ar daÉ—i da yaga Areef ya saketa. Yanzu kam ya rasa madafa, ya kasa kwantar da hankalinsa gashi baya so ya rasa yarinyar dan a yanzu ne ma da take shirin zama ma'aikaciyar lafiya yaji wata irin zazzafar soyayyarta cikin zuciyar shi. Ga Salima matarsa ta fara butsare masa tana bibiyar al'amuransa, bincikenta ya fara yawa akansa, har faÉ—a suka yi da ita ya kusa sakinta. Duniya ta fara yi masa zafi gashi daman saboda shiriritarsa yasa kwazon da yake dashi na harkar aikinsa ya fara yin sanyi, da wahala ya yiwa wani aiki a samu nasara, asibitoci da yawa sun dena kiransa. Ya cije yatsa tare da cewa "Ko zanyi yawo tsirara bazan bar wani ya mallakeki ba Iman. Ke É—in mallaki nace kuma dole ki ZO GARENI." ______________ Su Iman suna fara jarabawa komai nata ya tsaya cak, bata komai sai karatu da yawan bincike-bincike. Kasancewar yau weekend ne Islam ta haihu ranar ake suna, tana son zuwa tana kuma so ta duba lecture note É—inta da zasu yi exam ranar Monday. Ganin su Ikram suna ta shiryawa yasa itama ta hakura da karatun taje tayi wanka ta shirya cikin wata ash É—in shadda da aka yi mata riga da skirt, aikin da aka yiwa shaddar baki ne hakan yasa tayi amfani da bakin mayafi da takalmi, daman tunda ta fara karatu take sanya farin glasses a idanunta wanda yake Æ™arawa kyawunta kyau na musamman. Tunda yai parking motar a Æ™ofar gidan yake fargabar shiga, besan ta yadda zasu karÉ“eshi ba bare ya wanke kansa, yana sanye cikin wani maroon É—in yadi wanda aka yiwa kananun É—inki, ya yi kyau wata irin haiba da kamala sun sauka gareshi. Lokaci guda ya zama wani irin cikakken saurayi mai kyau da haiba, idan ka kallesa sau É—aya dole ka Æ™ara saboda yadda tsarin halittarsa ta cika. Ya daure ya fito kansa a Æ™asa tamkar wata sabuwar amarya. Ya kama handle É—in falo zai buÉ—e ya shigo, itama Iman a lokacin ta kama zata buÉ—e ta fita zuwa cikin motar Mamah ta É—akko mata tissue, a tare suka murda taja shi kuma ya turo suka yiwa junansu kallo na farar É—aya, a take dukan su sukaji wani irin faÉ—uwar gaba. Duk sun gane juna, sai dai kowanne daga cikin su yasan cewa É—an uwansa ya canza daga yadda aka san juna. Mata iyayen shariya, duk da cewa tana son kuma kallon shi sai ta share ta raÉ“a zata wuce yai saurin sanya tattausan hannunsa ya riÆ™e nata. Dukkansu sai da sukaji wani irin shock a tare dasu, kafin Areef ya É—an koma baya still hannunsa ya riÆ™e nata yana kokarin sanya idanunsa cikin nata amman ta hana hakan faruwa. "Malam meye haka?" Ta faÉ—a cikin tsiwar da bata san ma zata iya yi masa ba idan sun hadu. "Can't you see me?" Ya faÉ—a da wata murya wacce tasa Iman dagowa ta kalleshi. "Yeah nine dai ba wani ba, zaki wuce Iman ba tare da kin tsaya na bar gurin Æ™ofar ba?" "Sakar min hannuna." Tayi magana tana turo baki fuskarta cike da fushi. "Kina da karfi ai ko? Oya kwaci kanki in zaki iya." Ta zabga masa harara daidai lokacin Mamah ta fito ta tsaya tana kallon ikon Allah. Wa take gani kamar Areef? Ta sake leÆ™awa tabbas shine, Toh me suke yi a haka? Cikin kakkausar murya sukaji tace. "Sakar min hannun Æ´a taje aiken da nayi mata." Areef najin muryar Mamah yai saurin sakin hannun Iman, suka kalli juna ta sake zabga masa harara tare da barin gurin, shi kuma ya juyo ya Æ™arasa shiga cikin falon bakinsa da sallama yayin da kansa yake a Æ™asa kamar wani mace. "Me kazo yi mana cikin gida? Ashe har kana da kunyar da zaka iya zuwa da ita gaban mu?" Taja tsaki tare da komawa cikin É—akinta. Hanan da Ikram suka fito da sauri jin yadda Mamah ke faÉ—a sun san dole wani ne yazo gidan. Suka yi turus ganin Yaya Areef, mamaki tsababa a fuskarsu saboda basu zato ko tsammanin ganinsa ba. Ya kallesu yafa sun kura masa ido kamar sunga É“arawo, a lokacin Iman ta dawo da tissue a hannunta taji yana ce musu. "Menene kuka zura ido kuna kallona?" "So mamakious Yaya Areef kai ne?" Cewar Ikram cike da mamaki. Cikin takaici yace. "A'a aljani ne." Suka zabura suna riÆ™e juna, Iman da ta É—an gotashi tana tafiya tace. "Toh ai ba abin mamaki bane idan mun ganka a suffar aljani, nida nake da saurayi aljani har wani tsorata mu zaka yi? Zata iya kasancewa ma aljanin ne amman ni yanzu bana tsoran su wallahi." Tana gama magana ta waigo tare da murguda masa É—an Æ™aramin kugunta ta shige É—akin Mamah. Baki buÉ—e Areef yake kallonta harta shige, ya shiga cizon leÉ“e lallai yarinyar nan tazo da sabon abu, Yaja É—an Æ™aramin tsaki tare da shiga É—akin Mamah ya tarar tana yafa mayafi, Iman kuma tana goge mata fuska inda kwalli ya É“ata mata. "Ke É—an fita ki bamu guri." Ya faÉ—a yana kawar da fuska. "Wace zata fita? Babu inda zata saboda tare kazo ka tarar damu, kai nema zaka fita domin babu abinda zaka gaya min na yadda dashi. Kai da ace bani na haifeka zan iya cewa canza min akai yi." Yayi shiru ko motsin kirki ya kasa yi, ya kalli inda Iman take tsaye yaga sai faman murmushi take yi wanda shi bega abinda akai na murmushi ba. Babu yadda zai yi tunda ta hanata fita gashi yaga kamar unguwa zasuje, dan haka ya shiga bawa Mamah hakuri Amman tayi masa banza, yaji kamar zai fashe da kuka saboda Iman a gurin gasu Ikram da suka shigo yasa shi jan baki bai kuma cewa komai ba. "Ku wuce mutafi." Yaji Mamah ta musu magana, da sauri ya É—auke mukullin motar ta da ya gani a kusa dashi yana cewa. "Muje na kaiku Inda zakuje." "Bama so kasha zamanka." Cewar Mamah. Suka fita yabi bayansu shima. Da sauri yaje ya buÉ—e motar Mamah ta kalleshi tana tabe baki tace dasu Ikram. "Ku wuce muje, yayi tunanin a mota zamuje ina ganinsa ya É—auke mukullin motar." Suka saki dariya, yaga sunyi hanyar waje shima ya fito da sauri yabi su. Motar da suka gani a Æ™ofar gidan bata basu mamaki ba, kowa yasan shi yazo da ita ganin yadda a kaita gaf da jikin gate. Babu wanda ya yi masa magana sai Ikram ce tace masa. "Yaya ka koma gida kaci abinci ka huta, gidan kawu Sagir zamuje suna." Da mamaki tsantsa a fuskarsa yace. "Waye ya haihu?" Tace, "Islam ce, kaga kuma da yanzu muna shirin shan sunan yarku ko danku kaida Iman." Bata ankara ba taji yasa hannu ya bugi bakinta, cak kuma ya tsaya ta juyo tana kallansa. "Kai Yaya Areef dan Allah menayi? Ya ka tsaya anan?" Yace. "Kuje ku dawo." "Dan Allah kazo muje." "No bazanje ba." Ya juya ma ya koma ita kuma lokacin su Mamah har sun sha kwana dan basu wani tsaya ta ba. Tunda sukaje Iman ta kagara su koma gida, ba Æ™aramin daÉ—i taji ba na dawowar Areef duk da cewa itama yanzu jin kanta take tamkar wata babba. Wata irin izza takeji saboda tasan yanzu tafi karfin yayi mata gorin ta yadda aka sameta. Har yamma suna can tana ta faman su taho a koma gida amman sunki, gashi tana son zuwa tayi karatu sai kawai Mamah tace ta koma gida sai sun taho. Ba haka taso ba amman babu yadda zata yi dole tayi gaba ita kadai ta barsu akan cewa sai anyi sallar isha'i sannan zasu taho. Cikin Æ´ar waÆ™arta ta Dil Toh phagal hai ta shiga falon tana zare mayafinta. Areef ta gani yana sallah daga can gefe saboda É—akinsa a kulle yake mukullin kuma yana gurin Mamah. Ta zaro wayarta daga cikin jaka ta shiga yi masa hotuna ba tare da ya sani ba. ÆŠaki ta wuce cike da nishaÉ—i ta É—akko abin karatu ta fara saboda bata sallah tana period. Sam bataji takunsa sai kawai ganinshi tayi a cikin É—akin, ta kallesa taga ita yake kallo, batace masa komai ba taci gaba da abinda takeyi. Ji tayi yace. "Akwai abinci?" Tayi masa banza tana karkaÉ—a biron hannunta, ya sake cewa...... https://youtu.be/qR81anYaPdQ SUBSCRIBE please *Top 10 Takun haske batch A, in kina son karantawa ki tuntubi wannan numbers É—in. 0706 528 3730 or +447894142004 for more information.* *HAJJA CE 👈* 3/12/22, 17:43 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *SAUKI.... MTN, AIRTEL, GLO, 9MOBILE DATA🗣ï¸?* *SAUKI.... MTN, AIRTEL, GLO, 9MOBILE DATA🗣ï¸ðŸ—£ï¸* *SAUKI.... MTN, AIRTEL, GLO, 9MOBILE DATA🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸?* *NUCEEYLUV😘 NA MUKU ALBISHIR DA DATA DINTA ME SAUKI AKAN FARASHI ME RAHUSA, MAZA KU GARZAYO SAUKI DATA A CANCARE KU DA DATA A BAGAS🤸ðŸ»â€â™€ï¸?, TURAWA BABU BATA LOKACI 📤👌ðŸ»* *MTN* 50mb-50 150mb-100 500mb-200 1GB-300 2GB-600 3GB-900 5GB-1500 10GB-3k 20GB-5k *Codes for check balance, *131*4#* *1MONTH VALIDITY* *AIRTEL* 100mb-150 300mb-250 500mb-300 1GB-600 2GB-1200 5GB-3k 11GB-4500 *Codes for check balance, *140#* *1MONTH VALIDITY* *GLO* 1.35GB-550 2.9GB-1200 4.1GB-1600 5.8GB-2200 7.7GB-2600 10GB-3200 14GB-4k *Codes for check balance, *127*0#* *1MONTH VALIDITY* *9MOBILE* 1.5GB-1200 2GB-1500 3GB-2k 11GB-4k *Codes for check balance, *228#* *1MONTH VALIDITY* CALL 09039118754 OR CHAT ME PRIVATE 09039118754âœ? *YADDA ZAKI BIYA, ZAKI TURO KUDI TA WANNAN ACCOUNT NUMBER 1445626295. NUSAIBA MUSTAPHA ACCESS BANK* *IYA KUDIN SIYEN DATA IYA SHAGALIN KU🤸ðŸ»â€â™€ï¸? BANA AMSAR KATI PLSðŸ˜ðŸ‘ŒðŸ», KADA KU BARI AYI BA KU WANNAN GARABASARðŸ˜, ZAKU IYA SAVING NUMBER NAN 09039118754 DOMIN SIYEN DATA KAI TSAYE BABU BATA LOKACI KO BANA ONLINE KU KIRA KAWAI MASOYA💃ðŸ»* *30* "Akwai abinci nace?" Iman ta yatsina fuska tare da cewa. "Oho." Ta cigaba da karatunta, yaja numfashi tare da cewa. "Koda ace zaki min rashin kunya ki dinga tunawa ni mijinki ne, idan kuma ba haka ba zaki jefa kanki cikin wuta." Ta kalleshi a mamakance tare da sanya biro cikin bakinta tana murza Æ™asan. "Ka ce menene?" Dariya ta kwace mata tace. "Mijifa kace? Tab dai Yaya Areef! Bakada labarin kuÉ—in auran wani dake kaina hala? Ai kariga ka bar damar da Allah ya baka na aurena, kayi irin sakin da ake cewa sakin wawa, gashi tun da na fito daga cikin gidanka zuwa bakin titi nayi katari da wani sabon miji mai jini a jiki, É—an kwalisa kuma jarumi jajirtacce. Soon zamu yi aure muje mu more rayuwar mu a É—akin mu na sunnah, sannan shi a haka yaga farantin selver yake kuma matuÆ™ar so." Kalamanta sun matuÆ™ar É“ata mishi rai, ya saki tsaki tare da juyawa zai fita, kome ya tuna oho ya dawo tare da janyota ba tare da tayi tsammani ba. Jikinsa har kyarma yake saboda É“acin rai, ya haÉ—ata da jikin Æ™ofa yana Æ™are mata kallon tsan. Ita kuwa duk ta firgita ganin yadda ya janyota ya manna jikin Æ™ofa, ta rintsa idanuwa kirjinta na wani irin bugawa da sauri da sauri. Shiru bataji komai ba daga gareshi ba, hakan yasa ta É—an buÉ—e ido kaÉ—an, samun shi tayi yana ta kallon fuskarta tamkar yau ya taÉ“a ganinta, ta shammaceshi da karfi ta hankaÉ—eshi yayi baya kamar zai faÉ—i. "Wai meye haka Yaya Areef? Karatu fa nake yi amman kazo ka fizgeni sai kace wata kaya." Sai da ya daidaita kansa ya tsaya da kafafuwansa sosai kafin ya dosheta, ganin yana nufowa inda take ne yasa ta É—aga skirt zata ruga yai saurin riÆ™ota, samun kanshi yai da mannata a kirjinsa, kansa ya zura ta gefen wuyanta yana kallonta. Jikin Iman yai wani irin laushi sakamakon jinta a jikinsa ya manneta. Ƙamshi turaran body oil na alharameen dake jikinsa ya mamaye duk ilahirin hancinta. Kwakwalwarta ce ta tuno mata da Feenah ta sanar mata cewa yana yiwa Feenah fiye da irin wannan riÆ™on da yai miki, cikin sauri ta shiga son kwace jikinta amman ta kasa dan ba Æ™aramin riÆ™o yai mata ba. "Wai menene haka?." Yasa bakinsa cikin kunnanta yana hura iska mai matuÆ™ar É—umi, wacce tasa Iman sulalewa zatai Æ™asa Areef yai saurin riÆ™ota da azama. Iman kuwa ji tayi yana neman jefata inda bata san ma wani bawa yana zuwa ba cikin hankalinsa, me hakan yake nufi? Gaba É—aya taji wani irin yarari tamkar na tsutsa yana bin gaÉ“oÉ“inta. Ko hakan shine SO? Ta shiga tambayar zuciyarta wacce ta sake kaita ga wani tunanin cewa. A'a ba SO bane yarinya, wannan sha'awa ce. Ai a zabure ta dawo cikin hayyacinta, kur ta É—ora idanunta saman fuskarsa. Kenan wannan abubuwan yake yiwa Feenah lokacin da suke tare? Itafa ji tayi tamkar an sakata a wani ni'imataccen lambu tana tsinkar fure yadda take so. Ganin yadda ya kafeta da ido ne yasa ta fara Æ™oÆ™arin kwace kanta amman ta kasa, sallamar Mamah yayi daidai da dauÆ™e wutar nepa gidan yai dinÉ—im dashi, ko hannu ba zaka iya gani ba saboda duhu. Areef yaja numfashi tare da janta, kawai Iman taji su akan gado saman littattafanta da take karatu. "Iman kina ina ne?" Sukaji muryar Mamah a falo, da alama haske take buÆ™atar a kawo mata. "Na'aaa...." Yaki bari ta Æ™arasa ta hanyar toshe mata baki da hannu, ya kuma kwanta a saman cikinta, ya É—ora kai saman dirarrun Æ´an fitilunta guda biya da suke tsaya Æ™am dasu. Ta shiga tutture shi amman yaki É—agata, sai da ya tabbatar Mamah ta hakura da kiran Iman É—in sannan ya dago kai tare da sa hannu cikin aljihu ya ciro wayarsa. Haska fuskarta yai ta buÉ—e ido still hannunsa yana toshe da bakinta ta kasa ture shi daga jikinta. Ya kuma yin Æ™asa da murya yana cewa. "Kina yin magana taji ina cikin É—akin zatace kina sane kika dawo dan ki ganni." Ya sakar mata baki tare da kashe mata ido É—aya. "ÆŠaga ni dan Allah, ko baka san akwai sa ranar auren wani a kaina ba?" Areef ya zuba mata wani mugun kallo mai tattare da warning, ya cije leÉ“ansa na Æ™asa yana cewa. "Wallahi na kara jin kince akwai kuÉ—in auran wani a kanki sai na fasaki Æ´ar rainin hankali kawai. Zakice bakya sona ne? Kinibabbiya." Mamaki ya kamata baki buÉ—e take kallinsa, ya kawar da kai yana fadin. "Bana son yawan kallo." "Ka É—agani toh." "Anki É—in." Gabaki É—aya basuji motsi ba, gashi an dawo da nepa sai ga idanun Iman cikin nasu Hanan. Cikin karfi ta dinga ture shi amman yaki É—agata sai ma Æ™oÆ™arin janyota da yake yi, kawai yaji muryar Mamah a bayansa, wacce ta hango su Ikram sun tsaya bakin Æ™ofar kowacce ta riÆ™e baki shine ta Æ™araso dan ganin abinda ya hanasu shiga. "Laaaahhh menene haka?" Ai Areef besan lokacin da ya miÆ™e tsaye ba, ya juyo ya kalli bakin Æ™ofar a tsorace. "Ehhhh lallai yaron nan baka da kunya, uban me ka shigo yi a É—akin? Koda yake ba sai ka faÉ—a ba na gani da idona, zoka fita kona fasa maka kai." Ta Æ™arasa maganar tana bashi hanya. Cike da jin kunya ya fice, Iman kuwa tashi tayi tana turo baki ta nufi gurin Mamah cike da borin kunya tana cewa. "Wallahi Mamah kawai ina karatu ya shigo, ni banma kulashi ba kina kirana shine ya makure ni wai bazan amsa kiran ba dan karki san ya shigo." "Na gani ai, banda ya raina mana hankali yasan yana son kasancewa dake ya rufe ido ya sakeki? Kuma tsawon lokaci kin manta da zamaninsa shine zai zo ya dinga zage jiki yana jibga miki. Rab....." Bata Æ™arasa ba sukaji yana cewa. "Nifa ban saketa ba, yaushe na sake?" "Okay tambaya ma kakeyi? Nace mu kake tambaya yaushe ka saketa? Ka manta kenan? Toh tun ranar daka dena ganinta a gabanka tun a sannan ka yi sakin. Shine yanzu zaka zo ka raina mana hankali ko?" Shima cikin turo bakin yace. "Wallahi Allah Mamah ban saketa ba, ni koda nayi ma ai da daddare dana koma gidan nace na dawo da auran." "Ubanwa ka sanarwa cewa ka maida ita? Kana nufin kace auranku yana nan saboda a garin gaÉ“a-gaÉ“a aka haifeka?" Areef ya sake marairaice fuska yace. "Wallahi Allah Mamah na dawo da ita tun a ranar, kawai ni tsoron kiranku nayi ina gudun faÉ—an da zaku yi min. Kuma Mamah tare da wani kato fa naga sun fito daga wanka, kuma still bayan na fita nayo sallah zan dawo naganshi ya sake fitowa daga gidan yana ta murmushi, ganin ta maida ni bansan abinda nake yi ba yasa bakin ciki kawai nace na saketa saki É—aya. Da daddare dana koma gida na tabbatar da cewa bata nan hankalina ya tashi dan bansan inda ta tafi ba, sai a raina nace na dawo da auren. Banyi zaton gida ta dawo ba shi yasa na kasa zuwa dan bansan abinda zan gaya muku ba." Kamar jira take yi ya kai karshe, tace masa. "Karya ne, ka dawo kaga yarinya ta samu kwanciyar hankali, karatu ya fara ratsata shine zaka fake da cewa ka maida ita. Toh bari kaji na gaya maka banda an É—an samu matsala da tuni Iman ta kusa zama matar wani. Kuma yanzun ma ai mu muka baka ko? Toh mun kwace kayarmu kaji na gaya maka." Tana gamawa taja hannun Iman suka wuce É—aki tare da rufewa. KaÉ—an ya ragewa Areef fashewa da kuka, ganin su Ikram ne yasa shi kasa yin koda motsi. Sai dai fa wannan abun da ya faru yanzu yasa shi cikin tashin hankali, bema taÉ“a sanin ya damu da yarinyar ba sai yanzu da yaga kiri-kiri yana neman ya rasata gaba É—aya. Cikin É—aki Ikram ta wuce Hanan kuma ta nufi inda yake tsaye, jikinta a matuÆ™ar sanyaye ta kalleshi cikin sanyin muryarta tace dashi. "Kana san Iman yanzu Yaya?" Ya kasa cewa komai idan yace baya santa har yanzu bafa za'a bashi ita ba, zasu dage wajan ganin sun hanashi musamman ma Mamah da yaga ta dauki lamarin da matuÆ™ar girma. Shi kuma yana so yai musu biyayya kamar yadda tun farko da suka bashi ita beyi musu dasu ba. Shi ba wani ji yayi yana santa ba, kawai dai yana so ne susan cewa har yanzu Iman tana matsayin matarsa. "Shiru aka ce amsa ce ta 'eh' amman kuma kai na kasa yadda da cewar 'eh' É—in kake nufi. Da gaske lokacin da ka yi saki kace ka maida auranku?" "Hanan wacce irin gudunmawa zaki bani akan wannan matsalar? Kina ganifa Mamah yadda take dagewa akan cewa lallai na saki Iman babu wata maganar kome da nayi. Shin addini ya haramta mana yin hakan ne duk da cewa bamu taÉ“a ku....." Da sauri ya rufe bakinsa tunawa da yayi Hanan ce a gabansa ba wai aboki ba. "Na gane abinda kake nufi fa, kawai ina so nasan da gaske kana san Iman? Idan ka gaya min zan baka gudummawa fiye da tunaninka." Areef ya kawar da kai gefe, taya da auransa akan yarinya amman a dage sai yace yana santa? Da tambayarsa akai ne ko bashi kawai aka yi? Toh bazai faÉ—a ba sai dai suje su cinyeta, shi da yake da Æ´an mata kamar a juji, banda ma an nesanta shi da Feenah shi ai yasan da yanzu ba wannan maganar ake yi ba. Hanan taja numfashi ta sauke a hankali, murya a sarke tace. "Yaya Itafa soyayya sunanta kenan bata canzawa, idan har kana san Iman tabbas kana santa. Amman mai yasa ka nuna ra'ayinka akan wannan Feenahr ka kasa bayyanawa Iman? Iman fa matarka ce har yanzu a yadda kace, me yasa ba zaka faÉ—i abinda kakeji game da ita ba?." "Kinga Hanan babu maganar wani ina santa ko bana santa, idan za'a maida ita shi kenan, idan kuma rike ta zasu yi fine." "Yaya kaga samarin Iman kuwa? Wallahi masu aji ne, dan ma dai an samu Æ´ar matsala akan wani wanda ya kawo mata kuÉ—i..." Cikin fushi ya kalleta. "Wai wane irin kuÉ—i aka kawo mata? Daman ana yin aure akan wani auran ne? Kuma da zaki ce samarin so fine ni zaki gayawa fine? Gaya min da abinda zasu fini Hanan, oya tell me please Hanan..." Yayi maganar yana kamo kafadunta da karfi. Kai ta girgiza ganin ya kasa fahimtar abinda take nufi, sai kawai ta zame hannunsa ta kalleshi tace. "Kayi hakuri Yaya." Tana faÉ—a ta wuce É—aki tabar shi a tsaye. Yatsa ya jiza ya sake bin É—akin Mamah da kallo. _________ Dogon numfashi Mamah ta sauke tare da jan É—an Æ™aramin tsaki, gabaki daya Areef ya hargitsa mata duk wani lissafi nata. Ya za'a yi ace ya maida auren amman besanar da su ba? Yanzu da ta auri wani meye matsayin auran da aka yi? Ta yadda cewar wani ya gani a É—akin Iman tunda tasan an sako yarinyar a gaba, babban misalima gashi akan Jabir sun gani. "Iman kinji abinda yace, meye ra'ayinki?" Iman ta shiga raba idanuwa, me zatace ita kuwa? Farin ciki zatai ko me tunda be saketa ba? Shiru ta kasa cewa Mamah komai har sai da tace. "Shikenan bari Abban ku ya shigo sai muji abinda zai ce. Tashi kije karki sake kulashi." MiÆ™ewa tayi da sauri tabar É—akin. Yana zaune shi kadai a falo jin motsi yasa shi É—aga kai, ganin Iman yasa shi maida kansa Æ™asa. Har zata wuce sai kuma ta saci kallon É—akin Mamah, ganin babu alamar fitowa yasa ta saurin Æ™arasawa gurin Areef ta tsaya daga nesa dashi murya kasa kasa tace. "Zakaci abincin?" Banza da ita ya yi ta sake matsawa tana É—an rankwafawa. "Yaya naje na zubo maka?" Ya miÆ™e tsaye tamkar zai bar gurin sai kawai taji ya É—anki hannunta yaja ta zuwa waje, can wajan É—akin Yaya Haneef ya tsaya tare da kallonta jikinsa har rawa yake yi yace da ita. "Me zanyi ya tabbar muku da cewar har yanzu akwai aure na akan ki?" "Sakar ni sai muyi maganar." Ta faÉ—a cikin basarwa. "Ki gaya min tukunna." Ya kura mata yana jiran amsa. "Nifa gaskiya ban gane nufinka ba, taya za'ai ka wani ce muna da aure? Ni karka wani canza min lissafi. Ina son Na auri babba wanda zai iya jure duk wani abu da zan yi mishi cikin sani ko akasin shi. Kuma ni gaskiya ina da tsarin auran cikakken namiji Yaya kayi hakuri kawai." Bakinsa buÉ—e tsabar mamaki yace. "Ni rabin mutum ne?" Ta yatsina fuska. "Gaskiya wanda ya fika shekaru nake son aura, kuma w....." Ai bata Æ™arasa ba taji bakinsa cikin nata bayan ya manna bayanta a jikin bango. Gabaki É—aya guiwoyin Iman suka yi wani irin sanyi, yadda yake sarrafa harshensa cikin bakinta shine ya haddasa mata wata irin kasala mai matuÆ™ar sanyaya gaÉ“an jiki, ta kasa komai sai wani irin numfashi da take saukewa. Shi kansa Areef kasa controlling É—in kanshi yayi, duk wani noti dake jikinsa sai da ya kwance, ya riga ya shagala burinsa kawai ya isar da saÆ™on zuciyarshi. Basu san lokacin da suka zube a kasan gurin ba, romancing É—inta kawai yake yi, barar da almajiri ya shigo parking lot yana yi shiya dawo da Areef cikin hayyacinsa. Iman kuwa motsin kirki bata iya yi, gabaki É—aya ya canza mata network É—in kanta wanda yasa har lokacin da ya zare bakinsa daga nata ta kasa motsawa. Ya riko ta sosai zuwa jikinsa yana magana cikin mutuwar jiki yace da ita. "Kina min kallon yaro ne? Kina min kallon bansan meye aure ba? Zan iya duk abinda kika san cikakken namiji zai yi. Kinga yanzu duk kin tayar min da hankali am in need some help, please Iman ina cikin buÆ™ata please help me." Ta kasa koda kwakkwaran motsi saboda jikinta a matuÆ™ar mace yake, gashi ta kasa gane manufarsa gareta bare ta bashi amsa. Gani kawai tayi ya kwanta a kasan gurin babu ruwanshi da Æ™asa ya janyota jikinsa tare da......💪 ___________ Cikin gidan kuwa bayan Iman ta fito Mamah bandaki ta shiga tayo alwala, kayan bacci tasa doguwar riga mai laushi ta É—ebo takartunta da medical glasses É—inta ta dawo falo ta zauna. Aiki Ta fara yi kafin ta kwalawa Ikram kira, ta fito hannunta rike da arba'una hadith ta zauna kusa da ita tana cewa. "Mamah gani." "Ruwa zaki kawo min, Iman taci gaba da karatun?" Ikram da mamaki tace. "Ba kuna tare a É—akin ki ba?" Bata dago ba tace. "A'a ai ta fito tun É—azu, bata É—aki kenan?" "Gaskiya bata shigo ba." "Ina Areef?" Mamah ta tambaya cikin wani tunani. "Uhmmm! Da kam yana nan a falo, da kika fito baki ganshi ba?" Mamah tayi shiru mamaki na shirin kasheta. Kardai suna tare yaran nan? Lallai kam sun raina mata hankali, ina suka tafi ba tare da sun gaya mata ba? Kafin ta samu amsa suka ji motsi daga bakin kofa. Areef ne É—auke da Iman a hannu ya yo mata É—aukar jarirai, ita kam ko motsi bata yi. Cikin tsantsar matuÆ™ar mamaki Mamah ta saki baki galala tana kallon shi har yaje ya kwantar da ita saman kujera, Æ™ala bece ba ya bar falon da sauri......... (😂 Areefullah gayen nan ko? 🤣 hmmmm bari nai shiru kar su o'o su....) https://youtu.be/qR81anYaPdQ SUBSCRIBE please *Top 10 Takun haske batch A, in kina son karantawa ki tuntubi wannan numbers É—in. 0706 528 3730 or +447894142004 for more information.* *HAJJA CE 👈* 3/14/22, 19:45 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲 please Good people, thank you Allah ya yi muku kuma)* *31* Ikram ce ta isa gurin da ya kwantar da Iman, ta kalleta sosai idanunta a lumshe, kallon Mamah tayi wacce ke zaune ta kasa koda kwakwaran motsi bare tasan abinyi. Jin muryar Ikram tana cewa. "Mamah kizo ki ganta." Cike da takaici tace. "Inga me? Babu abinda zanzo in gani tunda ta kai masa kanta. Banda ma dai sakarci da karancin tunani irin na Iman taya zaki aikata wannan dayan aikin? Toh kuwa kin siwowa kanki raini da wulakanci a gurin shi. An gaya miki ana yiwa namiji irin wannan abun? Mtwww wallahi da ina da hali sai na miki shegen duka Iman." Iman najin faÉ—an da Mamah keyi amman taki motsi bare ta buÉ—e ido, yi tayi tamkar tana bacci. Ikram tai ta mata magana amman shiru bata amsa ba. "Mamah bacci takeyi fa." Cewar Ikram tana wucewa dan dakkowa Mamah ruwa. "Karya ne ba wani baccin da takeyi, kinibibi ne kawai da borin kunya." Mamah ta faÉ—a tana kuma sakin wani tsakin, duk ranta ya É“aci saboda zargin abinda sukaje suka aikata. "Mamah ga ruwan." Cewar Ikram tana miÆ™a mata. "Maida shi Ikram wallahi naji sam banajin Æ™ishin, yaran nan duk sun É“ata min rai. Ke Iman tashi ki koma É—aki kafin nazo nai miki tsinannan duka a gurin nan." Ai kuwa taki koda motsi bil hakki ta nuna Itafa bacci takeyi, cikin fushi Mamah ta miÆ™e ta isa gurin tana kallonta. Ganin bakinta É—an buÉ—e alamar da gaske baccin take yi yasa ta bubuga ta tana cewa. "Tashi." Iman ta daddage ta janyo juriya da karfi ta farka a zabure tare da riÆ™o Mamah tana furta. "Subahanallahi Yaya please bana so....!" "Ke bashi bane ki dawo cikin hankalinki." Iman ta É—an kyalle ido É—aya tana kallan Mamah, da sauri ta rungumeta tana cewa. "Mamah na..." "Na'am ya akai? Me Areef É—in yai miki?" "Ba komai Mamah wai shi a dole sai na yadda cewar matarsa ce." Cikin takaici Mamah tace. "Keni duk ba wannan ba, sai kinje ya kunsa miki ciki bayan ba'a gama tabbatar da gaskiyarsa ba, yanzu da ya É—akko ki shame-shame meya faru?" Iman ta shiga muzurai tana faman turo baki, batasan me zata cewa Mamah ba gaskiya, saboda lamarin akwai kunya. "Bazaki gaya min ba sai na mareki?" Cikin kwantar da kai a jikin Mamah dake tsaye a gaban ta, Iman ta rintsa ido tare da cewa. "Ki.. Ki.. Kis...." Ta kasa Æ™arasawa cike da jin kunya kawai ta koma kan kujerar da sauri ta kwanta sai faman bubbuga Æ™afafuwa take. ____________ Shi kuwa Areef ficewa yai daga gidan zuciyar shi na tafasa, mota ya shiga yajata, bai tsaya ko ina ba sai Æ™ofar gidan su Aslam. Yayi parking a hankali ya fito ya shiga gidan kai tsaye. A kitchen yaga Umma suka gaisa cike da mutuntaka sannan yace. "Umma Aslam fa yana ina?" Sai da ta ajiye plate É—in hannunta kafin tace. "Aslam kuwa tun É—azu ya fita bai dawo ba, ka kirashi a waya?" "A'a daman cewa nayi bari nazo kila yana nan, amman bari naje majalisa kila yana can." "Toh shikenan Areef a gaida mutanan gidan." Ya amsa tare da ficewa daga gidan. Wajan motarsa ya tsaya tare da kifa kai, duk ya rasa madogara, gashi ko lambar Aslam É—in bashi da ita sakamakon layi daya canza. Gashi yanzu yazo bashi da wata manufa. Kasancewar ya kifa kai jikin motar yasa bema san da tsayuwar mutum ba, ji yayi an masa sallama ya dago a hankali. Aslam na ganin Areef yaja tsaki zai shige gida saboda gabaki É—aya Areef ya canza musu baya nemansu tun da ya tafi Abuja. Da sauri Areef ya rikoshi tamkar zai fashe da kuka yace. "Am so sorry abokina, please forgive and forget dan Allah dan Annabi." Yana magana yana rungume shi cikin bada hakuri. "Kai wallahi ka bani mamaki, daman har akwai abinda zaka samu a duniyar nan ka juya mana baya Al-Mustapha? Look ni duk ba wannan bama ashe sai da kayi yadda zakai ka saki Iman ko? Mtww ja gefe malam ka bani hanya na wuce." Yasan dole suji haushinsa akan sharesu da yayi, amman yanzu ai ya dawo, jiki babu kwari ya riko hannun Aslam yana ta magiya kafin yace yazo su shiga daga cikin É—akinsa. Daman abinda Areef yake so kenan, suna shiga ya samu guri ya zauna tare da kwantar da kai gefen wata loker sai faman cizon yatsa yake yi. "Bari na samo mana abinci a cikin gidan." Areef yaja numfashi yace. "Okay thanks." Daga haka ya fice daga É—akin shi kuma yaci gaba da jiransa. Dawowa yai dauke da alkubus da miya ya ajiye a gaban Areef yana cewa. "Bari na samo mana Lemo da ruwa a can shagon." Areef ya sake cewa. "Okay ba damuwa." Ba daÉ—ewa sai ga Aslam É—auke da leda ya siyo musu ya ajiye kusa da abincin. Sai da ya rage kayan jikinsa kafin yazo ya zauna yana cewa. "Sakko muci." Areef ya sakko duk da cewar yama denajin yunwar, amman dan kar Areef yaji babu daÉ—i yasa shi sakkowa suka faraci. "Wai bakada lafiya ne?" "Kusan haka wallahi." "Oh ba tabbas kenan?'' "Aslam wallahi har yanzu da auran Iman a kaina, nayiwa Mamah bayani taki amincewa nema take tace yanzu Iman tafi karfi na wallahi." Aslam ya kallesa cike da mamaki tare da cewa. "Aure? Kaida Iman É—in ne kuke da aure? Kai dalla tafi can, ko ka fara shaye-shaye ne.?" Ya faÉ—a yana maida hannu ya dauki ruwa. "Hmmmm wallahi shi yasa yanzu naso na karÉ“i hakkina, kawai akai rashin sa'a yarinyar nan tana under menstruation." Aslam ya gwalalo ido jin abinda abokin nasa yake faÉ—a. "Kai! A gidan naku zaka hike mata?" "Toh sunki yadda cewa matata ce, itace kawai hanyar da zanbi dan na tabbatar musu da cewa matatace." "Amman wallahi baka da sense, kai! Tab da kayi kuskure wallahi dan da kyar idan iyayenta zasu kyaleka. Kuma ka manta dalilin da yasa akai maka aure? Ganinka da Feenah ne, yanzu idan ka yiwa Iman duka zakaci saboda zasu yi tunani iskancin naka ne ya motsa." Jan munfashi Areef yayi tare da É—aukar cokali ya faracin abincin. "Feenah fa tayi aure." Abinda yaji Aslam ya faÉ—a kenan, furucin nasa kuma sai yaji sam be dameshi ba. Sai cewa ma yayi. "Masha Allah ina mata murna, a ina tayi auran?" Tsabar mamaki yasa Aslam tuntsurewa da dariya yace. "Wai dan Allah bakaji komai ba da na gaya maka?" Areef ya yatsina fuska. "Wani abun zanji? Kace tayi aure nima ai nayi ko?" "A'a aka yi maka dai É—an rainin wayo, kuma ai yanzu dani da kai duk É—aya muke, baka da mata bani da ita." "Wallahi karya kake ba É—aya muke dakai ba, ni ko yanzu naga damar kwana da matata toh tare zamu kwanta, kai kuwa daga kai sai katon filo, gashi nan ma sabo ne kaje ka siyo." Aslam yace. "Naji, amman ai ko kun kwana babu abinda zaka iya tsinanawa tunda period take. Feenah kuma tana gidan wani." "Dan Allah ka dena yi min maganarta, yanzu fa ni ba yaro bane ina da iyali. Nida Feenah soyayyar yarinta mukai, har muke jin idan bamu auri juna ba akwai matsala, ni kam yanzu ne nake jin muhimmancin iyalina wallahi." Yayi maganar iya gaskiyarsa. Yaji ya tabbatarwa da zuriyarshi cewar auransu da Iman yana nan daran-dam, dan gani yake yanzu da ya ganta shine take a matsayin matarsa ba da ba da yake yi mata kallon Æ™anwarsa da suke same Ma same Pa. "Woww abokina, gaskiya ka burgeni wallahi, amman dan Allah yaushe kayi hankalin nan duk bamu sani ba? Azato na idan kaji labarin auran Feenah zaka damu sosai sai kuma naga saÉ“anin haka." "Da kana min kallon mahaukaci ko?" Areef ya tambayesa cikin bacin rai. "A'a ni bakaji haka daga gareni ba, oya muci abinci yau ka wanke duk wani laifinka a zuciyata." "Yauwa toh tunda na wanku dan Allah dan Annabi ka tayani nunawa su Mamah cewa auran nan yana nan dan Allah kayi min wannan alfarmar Aslam." Sai da Aslam ya yi murmushi kafin ya kallesa yace. "Sha kuruminka ka kyale su Mamah, mu muje mu kama kafa da asalin iyayen Iman É—in." Cikin rashin fahimta Areef yace. "Ban gane ba, su waye asalin iyayen nata?" Aslam ya gyara zama tare da cewa. "Iman da kake yi mata wani irin kallo, kake tunanin ba ta hanyar aure aka haifeta ba, kwanaki iyayenta suka zo suka gabatar da kansu." Duk yadda Iman ta bashi labari haka ya kwashe ya sanar da Areef, ya kara da cewa. "Nasan kauyan idan ka shirya lokaci sai muje na rakaka mu nemo gidan." Cikin tsananin farin ciki Areef ya saki wani kayataccen murmushi tare da cewa. "Alhamdulillahi, gaskiya naji daÉ—in wannan labarin, idan baka komai gobe muje dan Allah saboda ran Alhamis zan koma gurin aiki." "Babu damuwa Allah ya kai mu goben." Ya amsa da. "Amin." Daga nan suka Æ™arasa cin abincin sukaci gaba da hirar duniya. ____________ "Tunda ba zaki faÉ—a ba shikenan, amman bari na gaya miki, wallahi idan har kika biyewa Areef a haka baki tsaya an Æ™wato miki hakkinki ba zaki sha mamakin É—a namiji." "Assalamu alaikum." Abba yayi sallama suka amsa, ganin su tsaye yasa shi Æ™arasawa wajan yana tambayar abinda yake faruwa. Wata irin azababbiyar kunya ta luluÉ“e Iman wacce dama can a kwance take sai ta sake curewa guri É—aya. "Ita da Areef ne." Cewar Mamah cikin takaici. "Areef kuma? A ina suka hadu? Kuma me yayi mata." Abba ya faÉ—a cike da son jin abinda yake faruwa. "Zuwa yayi yana ta kumfar baki wai shi be saketa ba, wai a ranar da ya yi a bara ya maida auran kaji fa?" Wani kayataccen murmushi Abba ya saki, kai daka gani kasan yaji daÉ—i sosai. "Ashe dai yana da sauran hankali? Masha Allah gaskiya naji daÉ—i da har yanzu akwai auran nan tare dasu. Ina yake Areef É—in?" "Alhaji kana nufin kace ka yarda dashi?" Mamah ta tambaya cikin mamaki. "Ahhh toh Hajiya mu muye namu a ciki? Idan ma karya yake yi wannan tsakaninsa ne da ubangijinsa babu ruwan mu a ciki." "Amman gaskiya Alhaji b..." Yayi saurin dakatar da ita, "Kinga Hajiya wai meye naki a ciki ne? Bana san yawan maimaita ba, suje su sasanta kansu kawai." "Yo wane sasance bayan ya gama abinda yaga dama, zuwa yayi yajata, ina yakaita oho taki faÉ—a haka ya shigo da ita raÉ“aÉ“e-raÉ“aÉ“e a hannu ya dire ta anan ya fice, waya sani ma ko ya koma Abujan tunda ya samu abinda yake so." Tsab Abba ya gane inda maganar Mamah ta nufa dan haka ya kuma yin murmushi yace. "Shi yasa nake so ki cire hannunki akan lamarin mata da miji, idan ba haka ba su sa kiji kunya wallahi. Ki kawo min abinci zanci." Ya faÉ—a tare da shigewa nasa É—akin yana dariya. Mamah tabi Abba da kallo ganin tamkar be damu da abinda take son ya gane ba, sai gani ma tayi kamar yana murna da hakan. Hannu tasa da bugi cinyar Iman É—in tare da cewa. "Ja'irai kawai, tashi ki koma É—aki kafin na tumurmushe ki a gurin nan." Ikram ta kwashe da dariya, yayin da Iman ta miÆ™e da gudu ta shige É—aki. Mamah ta wuce kitchen dan haÉ—awa Abba abincinsa tana ta jinjina abin a zuciyarta. Ikram kam da gudu ta shiga inda ta tarar da Hanan na waya ita kuma Iman tana bandaki, dariya sai cin Ikram take ta kalli Hanan a hankali tace. "Kina nan kina waya, ashe su Yaya Areef an kashe arna shida mutuniyar." Cikin sauri Hanan ta zaro ido tare da katse wayar a ruÉ—e. "Ke baki san waya nake ba kike min wannan hirar?" "Dalla can dan ma ana baki labari." "Shine bazaki jira na gama wayar ba?" "Wayasan lokacin gamawarku? Kuda idan kuna waya kamar marasa aikin yi. Uhmmm ke bakiga show ba wallahi, yadda kika san a India haka yaya ya É—akko Iman a hannu ya dire a kusa da Mamah." Ta kuma tuntsirewa da dariya tana cewa. "Kai yau naci dariya wallahi." Kiran da ya sake shigowa cikin wayar Hanan shine ya dakatar da Ikram daga É—an banzan surutun da takeyi. Hanan ta tashi daga gurin ta gudu falo dan idan ta zauna tabbas Ikram ce zata isheta. Iman ce ta fito daga bandakin ta shiga É—akko abubuwan karatunta da aka ajiye a gefe. Ikram ta matso cike da son jin gulma, ganin haka yasa Iman tuntsirewa da dariya tana cewa. "Kai.. Kai innalillahi wa inna ilaihir rajiun, me kuma kike son kiji ne?" "Dalla can ni ba wani abun bane, so nake inji ina kukaje, wallahi ba wanda zan gayawa dagani sai ke." "Babu inda mukaje wallahi muna gidan nan." Ta sake matsawa kusa da Iman. "Toh meye faru ya É—akko ki?" "Ba abinda ya faru, cewa kawai yayi bani da takalmi a kafata bari ya kai ni ciki." Uwar harara Ikram ta yiwa Iman tare da cewa. "Karya ne." "Toh shikenan tunda baki yadda ba." Ta juya tare da hayewa kan gado ta kwanta, karatu take son yi amman ta kasa saboda tunanin yadda suka kasance É—azu ita da Areef. Ta rintsa ido tare da kawar da fuska tana matse cinyoyi lokacin da ta tuno ya kwanta tare da janyota jikinsa murya a matuÆ™ar sanyaye yace da ita. 'Please Iman inyi? Wallahi muna da aure kuma ina cikin bukata, ki bani please...' bata san lokacin ta da kama hannunsa ta É—ora akan pad É—in dake jikinta ba, sai ji kawai tayi ya mata wata muguwar runguma, da alamar kwalamarsa ya mayar. Tabbas tana san Areef dan batama san cewa tana san sa ba sai yau da suka kebe. Ta sake rintsa ido tana cizon leÉ“e ita kadai tasan abinda takeji game dashi, dan haka batajin zata iya kin amince masa a duk lokacin da ya buÆ™aci soyayyarta. _____________________ Yana dawowa daga gidan su Aslam ya buÉ—e zai tura gate ya shiga da motarsa ya hango Abba ya fito zai kulle gidan, ya Æ™arasa wajan shi abin mamaki sai yaga ransa a matuÆ™ar bace, fuska babu annuri babu walwala bare yasa ran jin magana mai daÉ—i, hakan nan dai ya daure yaje gurin da yake tsaye, har Æ™asa ya durkusa ya gaidashi. "Barka da dare Abba." "Me kazo yi min a gida?" Areef yaji maganar a wani birkice, ya É—an kalli inda Abban yake tsaye. "Eh kallanni da kyau ai gidana ne ni na gina abuna shi yasa nake tambayarka mekazo yi?" "Dan Allah dan Annabi Abba kayi hakuri, nasan nayi laifi. Abinda ya hanani zuwa tuntuni ban san da wane ido zan kalleku ba." "Oho yanzu ka samo idanun kallon mu ko? Gaya min me kazo yi gurin mu bayan ka kewaye mana baya?" Areef yayi shiru bashi da wani abun cewa har sai da Abba ya koma ciki sannan ya samu damar miÆ™ewa ya shigo da motar. Ya daÉ—e a bakin Æ™ofar falo kafin ya samu ya shiga. Babu kowa hakan ya sanyaya masa rai ya samu kujera ya kwanta tunda an hanashi mukullin É—akin da zai shiga. Washe gari da sassafe ya fice ya dauki Aslam suka tafi kauyen su Iman, ita kanta bata taÉ“a zuwa ba saboda sai sun gama exam Abba yace zasuje, shine kawai yaje ya gano inda suke sai kuma yanzu da Areef zaije. Ko a wane matsayi zaije musu oho? 😂 *HAJJA CE 👈* 3/16/22, 20:38 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please* *32* Suna tafiya cike da nutsuwa suna Æ´ar hirarsu har suka yi nisa da cikin gari, Areef ne yake tukin hankali a kwance, babban burinsa shine ya isa ga asalin iyayen Iman, ya riga ya gama shirya abinda zai sanar dasu har su goya masa baya Suyi masa jagoranci wajan Æ™wato masa matarsa. Sai da sukazo daidai wani daji suka ga wani Dattijon mutum a tsakiyar titi, sam basu ga ta inda ya fito ba sai kawai ganinshi suka yi a gabansu, kaÉ—an ya rage suyi ciki dashi Allah ya taimaka Areef yaja wani mugun burki wanda yasa suka kusa hantsilawa. "Dan Allah ji wannan tsohon, banda Allah ya kare me kake tsammanin zai faru? Kawai zai janyowa mutane yin azumi ba tare da an shirya ba." Cewar Aslam cike da fushi. "Wallahi ban ganshi ba sai da mukazo gab dashi." Areef ya faÉ—a yana mai buÉ—e motar ya fito. Shima Aslam fitowa yai yana jan tsaki suka Æ™arasa inda tsohon ya zube saboda tsoro. "Sannu bakaji ciwo ba ko?" Areef ya tambayeshi yana kokarin kamo hannunsa dan subar tsakiyar titin. Dattijon nan ya yiwa Areef wani mugun kallo, jikinsa har kyarma yake yi saboda tsabar haushinsa da yake ji. Areef ya sake kamo hannun tsohon yana cewa. "Taso daga nan kar wata motar ta taho." Cikin sauri tsohon ya fisge hannunsa tare da miÆ™ewa da kyar yana É—aukar ledarsa mai dauke da goro yace. "Kai daman tun lokacin da na fara ganinka nasan cewar bakada mutunci. Haka kurum iyayenku sun sakar muku kan motoci sai ku hau manyan titi kuna tsola iskancin da kukaga dama. Wallahi da jini ya fito daga jikina sai ka gane kuranka" Tsohon nan yana magana yana nuna Areef da yatse yana cewa. "Abinda ka fito nema kuma ba zaka samu ba sai dai kai ta wahala kana kara É“atawa kanka lokaci. Sakarai shasha zanyi maganinka..." Yana kaiwa nan tinkis-yinkis ya fara tafiya yana É—ingisa Æ™afa, ko kafin su yi wani yunkurin sun nemi tsoho sama ko Æ™asa sun rasa. Gaba É—aya suka shiga zaro ido, kafin Areef ya shiga waige-waige yana cewa. "Aljani ne wannan ba mutum ba, Aslam wallahi wannan ba mutum bane ta iya yiwuwa yana cikin makiran da basu so kowa ya rabi jikin Iman. Ni kuma da izinin Allah sai na mallaketa mallaka irin wacce basu taÉ“a tunanin ba, Allah yafi su da shi kuma muka dogara Insha Allahu mune da galaba." Sam Aslam ya gaza gane inda maganganun Areef suka nufa, sai da suka koma cikin mota wannan karan Aslam ne ya karÉ“i tukin dan gabaki É—aya idanun Areef sun rufe banda masifa da bala'i babu abinda yake yi. A sannan ne ya bashi duk labarin abinda yake faruwa, har sanadin da yasa ya saki Iman. Aslam ya jinjina lamarin yana kuma bawa Areef É—in hakuri akan cewa sune da nasara tunda akwai Allah a lamarin su. Suna zuwa kauyen yara suka dinga gudu ganin motar Æ´an birni, sai tsalle suke suna son zuwa isar da sakon anyi baÆ™i. Su Areef Suka tambayi gidan mai unguwa, wani yaro yai musu jagoranci har Æ™ofar gidan. Areef ya dinga mamakin taya za'a ce a wannan kauyen aka samu Iman? A cikin wannan kauyan iyayenta suke? Allah kenan babu ruwanshi ikonsa kuma yawa gare shi. "Wai ance kuhigo." Cewar yaron da ya isar da zuwan su gurin mai unguwa. Da sallama suka shiga aka nuna musu gurin zama suka zauna, aka kayo musu ruwa a cikin kwanon sha irin wanda ake kurÉ“i ka bani É—in nan. Gaishe da mai unguwa ya amsa tare da tambayar daga inda suke. Wannan ya kalli wannan haka suka dinga yi kafin Aslam ya É—an muskuta ya fara bayani. "Daga Kano can gidan Alhaji Ahmad mariÆ™in Khadija." Ai nan da nan ya gane inda suke nufi, cikin É—aga murya mai unguwa ya shiga kiran matan gidan, sai gasu kuwa yara da manya yace dasu. "Daga gidan mariÆ™an Khadija ne gasu nan, ina Habi?" Ya faÉ—a ganin bega mahaifiyar Iman É—in a gurin ba. "Tana can rufa tana yiwa INdo kitso." "Aje a kirawota." Wata yarinya ta fita da gudu tana kwaÉ—a kiran Inna Habiba. Ƴan matan gurin sai kallonsu Areefullah suke shima yana binsu da kallo, banda murna da farin ciki matarsa ba anan ta taso ba babu abinda yake yi, domin kuwa Areef mutum ne mai matuÆ™ar son wayayyar mace, hakan ne yasa Feenah take rinjayar zuciyarshi. Maida kallonsa yayi gurin Aslam da yaji yana cewa mai unguwa. "Wannan shine mijin Khadijan." Gabaki É—aya Æ´an matan gurin suka ware ido wata ma harda dafa kirji, suda suke jira suji an Æ™yasasu ya zasuji ana cewa suna da aure? Murmushi ya subucewa Areef kyawunsa ya sake tsatsowa, aji da kamalarsa suka kuma bayyana, kansa a Æ™asa har Inna Habiba ta shigo É—akin. "Habiba ga surukinki yazo." Tayi saurin sunkuyar da kai tana murmushi batace komai ba. "Sabon manemi ne ko kuwa wanda Baba Sunusi ya gano cewar azzalumi ne?" Cikin sauri Aslam yace. "A'ahh wannan shine asalin mijinta da auran su har yanzu." Nan ya kwashe labarin da Areef ya gaya masa suma ya sanar dasu. Ya kuma basu tabbacin cewa Areef É—ah ne a gurin mariÆ™an Khadijansu. Inna Habi ta sake satar kallon Areef, ta kuma maida kanta Æ™asa ganin sun haÉ—a ido. Shi Areef kallonta yake yana mamakin yadda aka ce itace ta haifi Iman, akwai kama sai dai wannan É—in tifical Æ´ar kauye ce wacce wahala yasa duk ta yi wani iri. Nan aka bar su kowa ya fita sai su kawu Sule da malam Bello mijin Inna Habiba sai Baba Sunusi. Ta kowane É“angare sai da aka shigo musu da abinci, kowa so yake yayi gwaninta a gurinsu. "Kunga kuwa jiya-jiyan nan akai waya da mahaifin Khadija, tunda aka tabbatar tana raye bayan munje mun ganota sai aka tura masa sako, Toh da yake abin ne sai addu'a yana cikin Æ™angin asiri shi yasa be samu damar yin magana ba sai jiya, yace kuma Insha Allahu zai zo a nuna masa gudar jininsa tunda har zuwa wannan lokacin be kuma samun haihuwa ba." Jikin su Areef yai mugun sanyi, wato akwai mugayen mutane da basu tsoran Allah bare suji tsoran cewa idan aka mutu ba'a dawowa. Sun daÉ—e a kauyen, sun kuma sha hotuna da yara da manya. Sosai Areef ya saki jiki dasu duk kuwa da cewar yana É—an kyankyamin masu majina a hanci. Kayan abincin dake baya cikin booth wanda ya siyo zai kaiwa su Abba sai kawai ya sauke musu yace a rarraba. Sunyi murna sunyi farin ciki sosai sannan suka juyo zuwa gida bayan Baba Sunusi ya bawa Areef wasu layu guda biyu yace shi É—aya Iman É—aya, tasa a tsakiyar kanta shi kuma ya daura a Æ™ugunsa. Zuciyarshi shar suka dawo gida cike da farin ciki. Mamah na zaune a falo tana kallo yai sallama ta amsa ba tare da ta É—aga kai ta kalleshi ba. Yaje kusa da kafafunta ya zauna tare da kwantar da kai gefen kujerar da take a zaune yace. "Mamah kina fushi dani bayan kinsan illarsa a gareni? Wallahi yau Allah ne ya rufa min asiri ba'a kasheni ba." Cikin gigicewa Mamah ya dago tana kallasa da mamaki tace. "Waye zai kashe ka?" Ganin ta ruÉ—e yasa shi fashewa da kuka yana cewa. "Muna cikin tafiya a mota nida Aslam kawai muka kusa bige wani Dattijo, bamu ga daga inda ya fito ba, kawai ganinsa mukai tsakiyar titi. Na fita dan mu duba shi shine yake nunani yana cewa shine ajalina wai bazai kyalini ba sai yaga bayana tunda naki barin auran Iman." Areef ya sake zubar da hawaye yana cewa. "Tunda dama kema yanzu baki son auran namu shikenan zan Æ™arasa igiyoyin kowama ya huta." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, toh waye wannan? Koma waye shida Allah kuma ni da wasa ma nake yi, ya za'a yi naso rabuwarku Areef? Kawai dai raina ne ya É“aci shi yasa." Da sauri ya kalleta. "Kin yafe min.?" Tace. "Tun yaushe? Nifa daman ban tsine maka ba ban yi komai ba, kawai dai fushi nayi da abinda ka aikata." Ya saki ajiyar zuciya tare da yi mata godiya, dai dai lokacin Iman ta shigo falon bakinta É—auke da sallama. Kallon juna suka yi ta É—auke kai, ba karamin kyau yaga tayi ba cikin fararan kayan jikinta riga da wando da hijabi ga farin glasses tasha, wanda ya zauna É—as a kan É—an siririn karan hancinta. Wayyo Allah na, sai wanda ya ganta, kyau iya kyau babu wani kwalliya sai tsagwaran halittar da Allah ya tsara mata. "Mamah I'm back." "Welcome Auta an dawo lafiya?" "Alhamdulillahi Mamah bari naje nai wanka." Ta faÉ—a tana tafiya ba tare da ta sake kallon Areef ba. Ganin haka yasa shi saurin cewa. "Zoki ga wani abu." Iman ta tsaya cak tare da juyowa a hankali tana kallonsa. Wayarsa ya ciro daga cikin aljihu yana dannawa, ganin bata dawo ba ta tsaya a inda take yasa shi cewa. "Kizo aka ce." Yayi mata maganar cikin bada umarni tunda yaga na farkon ta wani ja ta tsaya guri guda. Sai da ta kalli inda Mamah take ko zatace kartaje, sai taga hankalinta yana wajan kallon tv, ta yatsina fuska tana duba agogon dake daure a hannunta. "Yaya bana son magariba tayi banyi wankan nan ba." Ya kalleta da sauri, cikin zuciyar shi yana tunanin 'Ko wankan tsarki zatayi? Murmushi ya saki cikin zuciyarshi tare da cewa. "Okay jeki, idan kina buÆ™atar ganin komeye kya nemeni." Ya sake kallonta ganin bata tafi ba ya maida kansa gurin wayar yana cewa. "Mamah kinga inda mukaje yau. Nida Aslam mukaje family É—in Iman." Har ta juya fa zata tafi taji abinda ya ce, da sauri ta isa gurin tana murna tace. "Dan Allah?" Æoye wayar yayi a bayansa tare da cewa. "Kije anjima kya gani." "Dan Allah Yaya ka nuna min dan Allah." Ya sake É“oye wayar a bayansa yana cewa. "Kije kiyi wankanki idan anyi sallah kya gani." Ta shiga bubbuga Æ™afa a Æ™asa tana marairaicewa tace. "Dan Allah ka nuna min na fasa yin wankan yanzu." Ta faÉ—a tana zama a kusa dashi. Sosai take son ganin abinda ya É—akko a can, tana so taga komeye saboda an ambaci mahaifiyarta. Areef ya rintsa ido jin yadda ta gogi kafaÉ—arsa, wani irin abu ya taso masa gashi sai kuma naniÆ™e masa takeyi, sai da Mamah tace. "Kije kiyi wankanki sanda yaga dama ya nuna miki." "Dan Allah ka nuna min Yaya Areef." Ya juya inda take suka yi ido huÉ—u ya turo bakinsa yana mata alama da tai masa kiss😘 Iman ta ware ido tare da miÆ™ewa da sauri tabar gurin. Murmushi yai sai da yaga ta shige sannan ya dakko wayar yana nunawa Mamah videos É—in da hotunan, tasha mamaki. "Toh kai ya akai ka san da maganar su?" Yai dariya wacce iyakarta saman leÉ“ensa yace. "Aslam ne ya gaya min, kuma yace yasan kauyen shine mukaje." "Lallai ko ita Iman É—in bata taÉ“a zuwa ba, amman ku iyayen sauri har kunje." Areef dariya yayi yaci gaba da kallon pic's É—in har zuwa lokacin da aka kira sallar magariba yaje yayi ya dawo. Koda ya dawo Iman tace ya nuna mata cewa yai sai anyi isha'i, yana sane kuma baya so ya nuna mata ne sai suna su biyu ta yadda zai kasance tare da ita. ______________________ Jamil kuwa gabaki É—aya a hargitse yake, babu wani abu da yake zuwa masa cikin jin daÉ—i. Sosai hankalinsa ya tashi lokacin da yasan tabbas auran Iman sa Areef yana nan be mutu ba. Duk ya rasa wane irin aiki zai yi a mallaka masa Iman hankali kwance. Duk ya kasa maida hankali akan harkokinsa, waÉ—anda dama can ba ta hanyar Allah da ma'aiki yake yin su ba. Iyalinsa sun rasa samun nutsuwa dashi, sam bashi da lokacin su kullum yana hanyar Niger to Kano, uban kuÉ—in da yake dasu duk sun fara karewa ya kasa gane cewa Iman ba tashi bace ba, yaki hakura yasan cewar Areef Allah ya tanadarwa ita. Ya bugi sitiyarin mota ta dinga bada horn babu kakkautawa. Murza mukulli yayi tare da jan numfashi yaja motar ya nufi hotel É—in da yake kwana, tare da É—aukar aniyar ba zai bar kano ba sai da Iman a matsayin matarsa. Yaji haushi matuÆ™a da yaga Areef yaje dangin Iman har sunyi murna da farin cikin ganinsa a matsayin suruki. Koda bokansa ya mai aikin da yasa ya zama tsoho lokacin da su Areef zasu wuce, ba Æ™aramin kuÉ—i ya bada ba, amman still babu nasara, takai ta kawo ma yanzu tsoron haduwa yake da Areef É—in saboda layar cikin aljihunsa. _____________________ Yana dawowa daga masallaci yaje ya samu Mamah a É—aki tana sallah, sai da ya jira har ta idar kafin yace. "Mamah zan samu key É—in É—akina?" Ba tare da tayi masa magana ba ta miÆ™e ta buÉ—e wata jaka ta É—akko tare da miÆ™a mishi ya karÉ“a. Sai da ya fara biyawa É—akin su Ikram ya same su zauna akan gado suna cikin awara ya kalli inda Iman ke zaune, taki kallansa saboda daga ita sai vest kanta ko É—an kwali babu yace. "Ku shirya mu fita." "Ina?" Cewar Ikram tana dangwalar yaji. "Sai kunji sannan zakuje?" Ya tambaya still idanunsa suna kan Iman wacce ta janyo É—ankwalinta dake gefenta tayi mayafi dashi. "Wai musan irin shigar da zamu yi." Ikram ta bashi amsa. "Kuyi wacce kukaga dama." Yana kaiwa nan yabar wajan. Sai da ya fara zuwa mota ya dakko jakar kayansa sannan ya shiga É—akin. Wanka ya shiga yayi yana cikin shafa mai yaji muryar Mamah a bakin Æ™ofar tana cewa. "Kace su shirya ku fita.?" Areef yace, "Eh Mamah." "Ina zaku?" Yace. "Ice cream zamuje siyowa." Ta kaleshi tare da cewa. "Toh wallahi da kunsiyo ka dawo min da yara gida, bance ka kai su gidan kowa ba." Mamaki ya kamashi jin yadda take maganar cike da faÉ—a. Dan karya tofa wani abun yajawa kansa yasa shi cewa. "Toh Mamah." Ficewa tayi ta koma falo ta zauna. Dukkansu shiryawa sukai kowanne yayi kyau sosai, Iman tasa riga da skirt na atamfa dark blue da ratsin fari a jiki, É—inkin ya yi mata É—as a jikinta, ta zaro farin mayafi bata yafa ba sai riÆ™owa da tayi a hannu ta fito tana selfy. Dai-dai lokacin shima Areef ya fito sanye cikin blue jeans da white t-shirt, ya yi masifar yin kyau, kai daga ganinsa kasan cewar yaro ne mai ji da kwalisa, yarinta da kuma gayu. Tunda ya kalleta yaji ya kasa É—auke idanunsa akanta, shi gaba É—aya da besan abinda ya toshe masa kwakwalwaba har ya kasa fahimtar akwai soyayya a tsakanin su ba sai yanzu. Iman kuwa wani abu ne ya tokare mata wuya taji tana bakin cikin wata É—iya mace ta kaleshi, ya karsa fitowa falon yana yana kallon Mamah yace. "Zamu tafi, me zan siyo miki?" Tace. "Duk abinda kuka ciwo." "A'a gaskiya Mamah banda kayan sanyi saboda haÆ™orin ki. Kayan zaki ma babuke a ciki sai dai masu gishiri-gishiri zamu siyo miki." Cewar Hanan tana murmushi. "Oho muku dai, koma meye a siyo min." Ta basu amsa tana kallon inda Iman take. Wacce tun da Areef ya fito ta kasa É—auke fuskarta daga gareshi. "Kuzo mu tafi." Yai maganar yana yin hanyar fita. "Ke kuma ya kika tsaya a nan?" Iman tai saurin turo baki, ji take tamkar tace a fasa zuwa, sai dai bata sa reason tunda har ta shirya, dama tun farko ne da tace karatu zatayi. Hakan nan ta hakura tabi bayansu, Ikram da Hanan sune a baya sai Iman ta shiga gaba wanda hakan ne ya sanyaya mata rai ya mantar da ita haushin da takeji. Shi kam sai da yaje ya buÉ—e gate sannan yazo ya fitar da motar ya sake fitowa ya rufe gate É—in sannan ya shiga mota yaja suka bar unguwar..... (Areef an tafi chilling 🤪Allah yasa karya wuce hotel da amarya🚶ðŸ»â€â™€ï¸?) *Littafin kuÉ—i ne, idan kina so ki tuntubi 0706 528 3730 or +447894142004* *HAJJA CE 👈* 3/16/22, 20:38 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲* *33* Suna hawa babban titi Iman ta kalleshi kallo irin na soyayya da batama san tayi shi ba, ya juya shima ya É—an kalleta ya maida ido kan titi yana murmushi. Gabaki É—aya sun canzawa juna sun koma masoyan karfi da yaji, idan ka kallesu sai ka rantse cewa sun daÉ—e a cikin soyayya. Ya kamo hannunta yana tuki da guda É—aya yace. "Ya akai?" Ta narke fuska. "Wayarka zaka bani." Matse mata hannu taji yayi ta saki Æ´ar kara. Su Hanan na baya suna kallonsu, sosai yanayinsu yake burge Hanan, Ikram kuwa banda dariya babu abinda takeyi. Ya sakar mata hannun tare da ci gaba da tuki yana cewa. "Zan baki amman ba yanzu ba sai mun koma gida." "Kai Yaya Allah sai ka gama wahalar dani zaka nuna min?" Ta faÉ—a tana turo baki gaba. "A'a ni cikin sauki nake son baki." Juyawa tayi alamar fushi tana kallon glass, ya É—an kalleta tare da rage gudun da yake yi yace. "Kinyi fushi? Toh mu juya gida mun fasa zuwa." Yayi kamar zai juya tai saurin cewa. "Nifa ba fushi nayi ba." Dariya yayi tare da cewa. "Okay tom ki saki ranki." Ta É—an saki sukaci gaba da hira. Wani kayataccen mall ya kaisu yace suje su siyo abinda suke so na iya karfin aljihunsa dan kar wata taje ta zake musamman Ikram da Iman. Ya samu guri kusa da inda ake payment ya zauna yana jiran fitowarsu, wayarsa ya ciro yana dannawa, jefi-jefi yakan dago kai yaga ko zai hango su sun taho. Sun jima a cikin mall É—in har ya fara tunanin ko kayan ciki zasu kwaso dan ba hankali gare su sosai ba. Kamar ance ya É—ago can ya hango wani Alhaji ya tsaida Iman suna mana, kirjinsa ya bada wani irin ras, zuciyarsa ta hasala, wani irin abu ya taso masa daga can kasan kirjinsa, su Hanan kuma suna gurin É—akko ice cream alamar sun gama zabo abinda suke so daga ciki shi kawai ya rage su É—auka. Areefullah ya miÆ™e jikinsa har wani tsoma yake ya nufi gurin. Yana zuwa bece komai ba ya kamo hannunta suka bar gurin Alhaji, sai da sukaje kusa da kujerar da ya taso ya tsaya tare da fisge mayafin da Iman ta yafa a kafaÉ—a ya warware shi tare da É—ora mata shi a saman ka ya lulluÉ“e mata yadda matan aure keyi. Ya zabga mata harara tare da jan É—an Æ™aramin tsaki be ce mata komai ba ya koma ya zauna sai kallon inda Alhajin yake yana hararasa shima. Su Ikram na Æ™arasowa ba É“ata lokaci ya miÆ™a ATM card É—insa aka lissafa kayan suka dauki kuÉ—insu tare da miÆ™a mishi katin da takardar. Yana riÆ™e da hannunta har suka buÉ—e mota Ikram da Hanan suka shiga gurinsa da ledojin, itama Iman É“angarenta ta buÉ—e ta zauna, Areef yaji ana Æ™wanÆ™wasa glass É—in gefenshi, mamaki ya kusa kasheshi ganin mutumin ya biyo su. Zogewa yai yana masa wani irin kallo ba tare yace komai ba. "Assalamu alaikum É—ana barka da dare." Areef ya kasa amsawa saboda haushi, mutumin be damu ba yace. "Naga kayi fushi kaja hannun Æ™anwarka, ayi hakuri idan laifi nayi, naganta ne naji ina son mu haÉ—a zumunci, indai babu matsala a bani address zanzo har gida." Areefullah yaja wani dogon tsaki yana murza mukulli, ke Ikram da Shegen surutu ta leka tagar kusa da ita tana cewa mutumin. "Matarsa ce fa." Ko jiran abinda zai ce Areef beyi ba ya figi motar suka bar wajan. Tunda suka tafi yaki yin magana duk kuwa da hirartasu tana magana ne akan yadda in suka fito sai wani a cikin su yayi kasuwar saurayi. Sai da ya tsaya ya siyo gasassun kaji saboda su Mamah da Abba ya siyo harda lemuka sannan suka nufi gida, sam fitar bata yi masa wani daÉ—i ba sai É“acin rai. A falo suka baje aka zubo abinci shi kuwa É—aki ya wuce ya canza kaya zuwa marasa nauyi, be fito ba sakamakon waya da yake da abokan aikinsa yana tabbatar musu da cewa zai dawo jibi. "Kome yaya yake yi a É—aki be fito yaci abinci ba?" Cewar Hanan ganin su har sun kusa kammalaci. "Ikram jeki kirawo shi." Mamah ta bata umarni, Iman kuwa kallon hanyar É—akin nashi tai tayi har Ikram ta shige. "Yaya Mamah tace ka fito kaci abinci." Ba tare da ya kalleta ba ya girgiza kai alamar bayaci. Ta fito ta sanar da Mamah abinda yace, bayan kuma da zasu fita cewa yayi yana jin yunwa amman yanzu yace ya koshi. Shigowar Abba yasa hankalin Mamah komawa gurinsa, hakan ya bawa Iman damar tashi taje ta shiryo masa abinci tazo ta dauki kazar shi da aka ware masa ta É—ora a saman tray É—in. Koda ta shiga É—akin babu kowa tana cikin ajiyewa taji ya buÉ—e banÉ—aki ya fito, suka kalli juna yai saurin É—auke kai daga kallonta, ganin haka yasa itama tayi hanyar ficewa yai saurin riÆ™e mata hannu. "Baki iya bada hakuri bako?" Mamaki ya kamata, amman da yake tana son ganin hotuna sai tace. "Kayi hakuri duk da ban san nayi wani laifi ba." "Haka kikace?" Ya tambaya yana kuma janyota kusa da shi. "Ga abinci nan saboda naji da zamu fita kace kana bukata. Sakarni naje karatu zanyi." "Wato daman haka ake yiwa miji ko? Haka kikaga Mamah na yiwa Abbah?" Iman ta turo baki tana motsi da saman lips É—inta da alama magana take son yi amman ta kasa, ya sakar mata hannu tare da komawa ya dauki wayarsa yana cewa. "Idan bazaki lallaÉ“ani naci ba ki É—auke ki fitar dashi, kuma zan goge pictures É—in da nayo, ba kuma zan sake roÆ™on komai ba tunda daman har yanzu kina yin sabbin samari." Ya haye kan gado tare da juya baya yaci gaba da danna wayarsa harda saka videon da yaran suka dinga ihu suna cewa a gaida mutanan birni. Kamar ta fice dan har ta fara janyo masa Æ™ofa yaji wani dumm a zaton shi harma ta fice, sai kuma yaga ta janyo tray É—in zuwa kusa dashi tana É“ata fuska tace. "Tashi kaci." Kamar ya yi dariya saboda yadda tai maganar, sai kuma ya kalleta yana daga kwancen yace. "Mezanci?" Abincin ta kalla shi kuma yaki ya kalleta bare ya nuna mata ya gane me take nufi. "Yaya Areef karatufa zanyi." "Kije ki dakko kayan karatun naki kizo nan, kina bani abincin kina yin karatun ai nawa da zaki yi shine mai lada ba wancan da kike tunani ba." Habawa kamar ta fashe haka ta saka hannu ta yago kazar nan tare da miÆ™a hannu ta danna masa tsoka cikin bakinsa. Yayi saurin riÆ™e mata hannu yana zaro ido ya ciro naman daga cikin bakin yana cewa. "Bafa cewa nayi ki min É—ora ba madam." Ta faki idanunsa ta warce wayar hannunsa, sai dai kafin ta tashi ta gudu ya riÆ™ota ta faÉ—o jikinsa. Sama ta dinga yi da wayar alamar ba zata bashi ba, ganin haka yasa shi zura hannunsa kasa yaji babu Pad a jikinta, ya miÆ™e da ita rungume a jikinsa har zuwa bakin Æ™ofa yasa Æ™afa ya rufe tare da sa hannu ya murza key a jiki. "Yau zanyi maganinki." Cikin sauri ta shiga miÆ™a masa wayar a tunaninta itace matsalar da zata sashi yi mata wani abun Amman Areef yaki karÉ“a. Zare mukulli yayi sannan ya ja ta tana tirjewa har gurin abincin yace. "Oya zauna muci tare idan ba haka ba kuma yau sai na nuna miki matsayi na a gurinki." "Wallahi Yaya naci nawa, dan Allah ka barni na tafi ga wayarka nan." Ya maÆ™e kafaÉ—a É—aya. "Ki riÆ™e ki kalli abinda kike so." Ya janyo tray É—in ya faraci yana murmushi kona meye oho. Ita dai Iman banda turo baki da É“ata fuska babu abinda take yi. Har ya gamaci tana ta magiya yaki buÉ—e mata, yaje yayo brush ya dawo lokacin ta gama tattare gurin ta dauki tray É—in, yana fitowa daga banÉ—akin tace. "Toh buÉ—e naje nakai." Dariya yayi irin ta saman leÉ“en nan yace. "Idanma zaki saki jiki ki saki su Mamah sun riga sun san kina wajan mijinki yarinya." "Wayyo Allahna na shiga uku na, dan Allah yaya ka rufa min asiri ka barni naje nayi karatuna." Sai da yaje gab da ita sannan yace mata. "Dan Allah nima ki barni mu kwana tare a nan É—akin, haka nake so, haka kuma nake muradi, ki barni tun kafin wani bakin aljanin ya shiga tsakanin mu." "Dama ban kawo abincin ba." Ta faÉ—a kamar zata rushe da kuka. Yace. "Ai ba yiwa Allah dabara, idan ya kaddara abu ya kasance sai yace Kun fayakun, ba tare da mutum ya sani ba sai yaga abu ya kasance." Jikinta yai mugun sanyi ta gano cewa yau mai rabata da gayen nan sai lillahi dan bataga alamar zai rabu da ita ba. Gani kawai tayi ya karÉ“i tray É—in yaje ya diri a bakin Æ™ofar ya dawo tare da janyo mata hannuwa yana kallon fuskarta. ÆŠan bakin da take tsotse lips É—inta da yawu shi yabi da kallo kafin ya manna bayanta a jikin wardrobe. Murya a sanyaye taji yana mata magana cewa. "I love the way you look at me. My one and only wife. Ina sanki, ki manta da duk wasu abubuwa da suka faru a baya, ki yarda dani ki soni kema da zuciya É—aya please Imani, Insha Allahu na miki alkairin baki kulawa ta musamman, zan nuna miki soyayyar da ba kowace mace ke samu a gurin mijinta ba. Love me as I love you â¤ï¸ ta yadda iyayen mu zasu kumajin daÉ—in ganin mu." Jikinta duk ya mutu, wata irin azababbiyar sha'awa ta kamata, ita kanta tasan tana da ita, kuma bata tashi ganewa sai wani abun makamancin yadda suke a yanzu dashi ya shiga tsakanin su. Nan da nan taji ta fara jiÆ™ewa, jikinta ya shiga rawa ta kasa yi masa magana. Ganin haka shi kuma ya janyota jikinsa ya manneta yana kissing É—inta, Iman ta kuma ruÉ—ewa ganin yana zuge mata zip É—in skirt yasa ta yin sauri ta riÆ™e mishi hannu, ido a lumshe cikin wani irin yanayi tace. "Please Yaya stop." Shima cikin tsuma saboda a wannan lokacin da yaga yanayinta ya kuma jefashi cikin tsananin buÆ™atarta gashi kuma tana neman kawo masa cikas. "Mamah Yaya Areef, Abba ma yana nan dan Allah ka barni in koma É—aki, su Ikram duk suna gidan nan please Mamah zata min faÉ—a wallahi." Ya sake matseta a jikinsa tare da É—ora fuskarshi a saman kirjinta ya shiga gogawa kamar wanda yana ta rufewa fuska. Wani irin riÆ™o tayi mishi saboda yadda taji yana neman sumar da ita. Ya É—an sassauta mata suka saki juna, ya juya zai tafi daga gurin yaji ta riÆ™o masa hannu, sai dai ta kawar da fuska, ji take kamar ta sakar mishi ganin yadda jikinsa yayi dumi, sai kuma ta sakeshi tare da tugawa da gudu ta nufi Æ™ofa. Murya na rawa tace masa. "Zoka buÉ—e min Yaya." Babu musu ya zaro mukullin yaje ya buÉ—e mata, da sauri ta fice yabi bayanta da kallo kamar yayi hauka. Sai da yaga shigewarta cikin É—akinsu sannan ya juya ya koma ciki, Æ™afa yasa ya naushi katakon gado, zafin da yaji a Æ™afar ne yasa shi dafe goshi tare da furta. "Occh!" Yaja kafar a hankali ya Æ™arasa kan gado. Juyi ya shiga yi yana jan numfashi tare da saukewa a hankali har sai da yaji ya dawo normal sannan ya gyara kwanciyarsa. Da kyar ya samu damar yin bacci daman da gajiyar da ya kwaso daga Abuja zuwa kano, ya sake É—aukar hanya sukaje kayan nan, shi yasa baccin yazo masa banda haka yadda yake cikin yanayin nan zai yi wahala ya yi bacci. ______________ Ganinta a firgice yasa Ikram tuntsirewa da dariya, Iman ta kalleta cike da mamaki tana cewa. "Lafiya?" "Ƙalau, kawai sha'aninku keda Yaya Areef yake bani dariya." Iman ta taÉ“e baki tana hayewa gado tace. "Koba sha'ani ba?" Ikram ta sake tuntsirewa da dariya tana cewa. "Eh shi nake nufi, ku yanzu bazaku iya hakura a sake kaiku gidanku ba, kema fa naga alama yanzu kina son É—an gayen can." Iman ta kalleta suka haÉ—a ido, kamar wasu taÉ“aɓɓu suka saki dariya a tare Hanan tana kallonsu sai girgiza kai take cikin ranta tana Allah ya shirya. Koda ta kwantama kasa yin karatun tayi, da ta rintsa ido zata hango yadda Areefullah yake kissing É—inta tamkar yadda Sharukan yake yiwa khajol a cikin wata waÆ™a ta film É—in khabi kushi khabi gham😜. Littafin hannunta ta kifa a saman fuskarta tana murmushi, tunani take me yasa bata tsaya ba? Anya tayi daidai kuwa? Ta sake yin juyi har tana buge Hanan dake kwance a kusa da ita. "Kewai meke damunki ne duk kin kasa kwanciya guri guda?" Caraf Ikram ta karÉ“e zancen. "ShauÆ™i ne yake É—ibarta, hmmm Allah kadai yasan me suka yi a É—akin." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, me muka yi kuwa? Ba ruwa na wallahi Allah yasa yaji ku." Iman ta faÉ—a tana sake rufe fuska da book É—in hannunta. A ranar dai Iman bata iya karanta komai ba sai da asuba ta dakko ta dudduba kafin ta tashi ta shirya. Dama set huÉ—u gareta na uniform saboda idan bata samu damar wanke wani ba ta zamana tana da na sawa wankake gogagge idan ta tashi kawai dauka zatai tasaka. Suwaga bag É—inta ta rataya a kafaÉ—a ta sanya farin glasses É—in idanunta tare da daura agogo ta fito zuwa falo. Areef da yazo fitowa ya hangota cikin shirin makaranta, saurin komawa yayi ciki ya saka kayansa tare da É—akko car key É—insa da wayarsa ya fito. Ganin tana shan tea a tsaitsaye yasa shi kallonta, tayi saurin kawar da ita taji yana cewa. "Muje na rage miki hanya." Tayi murmushin jin daÉ—i tare da ajiye cup É—in dama ta gama sha. Sai da ya koma É—aki ya dakko layar da aka ce asa mata akanta, ya fito tayiwa Mamah sallama suka tafi, a hanya ya bata layar yace ta sanya akanta, ta cire É—an Æ™aramin hijab É—in dake jikinta, lallausan bakin gashinta ya bayyana wanda yasha kananun kitson shuku. A tsakiyar kanta tasa sannan ta maida hijab É—in. Har Æ™ofar gate É—in makarantar ya kaita, cike da murna tayi masa godiya sannan ta fito, shima fitowa yayi ya rakata har kusa da Æ™ofar shiga school É—in. "Khadija Ahmad kin Æ™araso?" Cewar wata yar ajinsu, ta gaishe da Areef sannan suka kama hannu suka wuce. Yana ji Æ™awar Iman É—in na tambayarta waye shi, besan wannan karon abinda zata gayawa wannan ba, tunda kwanaki cewa tayi driver ne. Juyawa yayi ya koma gida yai breakfast daga nan yayi wanka sai ga su Aslam da Irfan sai kuma Sudais, nan suka hadu sukai ta hirar yaushe gamo irin tasu ta abokai......... (Soyayya ruwan zumaðŸ˜Arim ana buga wasa🤸â€â™€ï¸?, kowa zai ci kwallon?) *Littafin kuÉ—i ne, idan kina son shi ki tuntubi wannan lambar 0706 528 3730 or +447894142004 top 10* *HAJJA CE 👈* 3/19/22, 08:16 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲* *34* A ranar da Areef zai koma Abuja ranar ne su Iman zasu kammala jarabawa, shi ya kaita makarantar da kansa yace idan an tashi ta kirashi zai zo ya É—auketa, murna fal cikin zuciyar ta. Bayan ya kaita ya dawo ya shirya kayansa ya kai booth, cin-cin da dambun naman da Mamah tayi masa duk yaje ya kai mota ya ajiye ya zauna suna ta hira da Mamah, daman ya gaya mata ba da wuri zai tafi ba. Iman ana fitowa daga exam tayi masa waya, ya tashi yaje ya É—akko ta. Ya É—an kalleta lokacin da ya É—auke kan motar daga barin titin da zai kaisu gida yana cewa. "Rakani zaki." Cike da mamaki tace. "Ina?" Ya kamo hannunta da hannu daya É—ayan kuma yana tuki dashi yace. "Gidan wata mata." Gaban Iman ya faÉ—i, wacece wannan? Kodai budurwarsa ce? Da sauri kuma ta girgiza kai tana so ta karyata abinda zuciyarta ke shirin kitsa mata. Daidai wani É—an madaidaicin gida suka yi parking ya kalleta yana murmushi yace. "Kisaki jikinki fa, kar a É—auka bama mutunci dake." Iman ta É—an yi murmushi sannan ta buÉ—e Æ™ofar ta fito shima ya fito tare da kulle motar da key. Yana riÆ™e da hannunta suka shiga, ganin sun kusa zuwa tsakar gidan yasa ta fara kokarin kwace hannunta amman yaki saki. Sallama yai ba tare da ya jira an amsa ba ya buÉ—e Æ™ofar falon, babu motsin kowa a gidan gashi mai kyau dashi yasha tiles. Zaunar da ita yai a kan kujera sannan yace mata yana zuwa, ya fice ta dinga kallon falon tana sake matse jakarta a jiki. Ashe zuwa yayi ya kulle ba tare da ta sani ba. "Banji kowa bafa a gidan nan." Ta faÉ—a bayan ya shigo. Da mamakinta sai taga ya rufe falon, nan da nan kirjinta ya shiga bugawa, kenan babu wani gaisuwa da zata rako shi? Bata yi aune ba har yazo kusa da ita ya zauna gabaki É—aya Iman taji wani iri, ganin tana matsawa yasa shi riko ta murya a sanyaye ya fara mata magana. "My dear wife, my one and only. Saboda ke yasa ban tafi Abuja da wuri ba, bazan iya komawa a haka ba please Iman ki rufa min asiri kamar yadda Allah ya rufa miki, idan har nace zan koma gurin aiki ba tare da na zama cikakken mutum ba, ina mai tabbatar miki zan iya faÉ—awa wani halin. Tunda ina dake me yasa ba zaki amince min ba.?" "But Yaya..." Yayi saurin katseta, "Say no more dear wife, babu wanda zai san anyi, nine mijinki meye abin damuwa? Ko kinfiso na tafi da tsantsar buÆ™atarki? Kina so naje na faÉ—a halakar da na kusa faÉ—awa a baya? Wancen lokacin abinda ya faru tsakani na da..." Da sauri tasa hannu tana toshe kunnenta alamar bata sonjin maganar Feenah. Shiru yayi tare da janyota jikinsa yana sauke mata hannun daga jikin kunnenta, taja ajiyar zuciya tare da yin Æ™asa da ido. "Kin amince dani a matsayin mijinki?" Tayi shiru ba tare da ta bashi amsa ba ya kuma kai fuskarsa Æ™asa yana son kallonta. "Idan baki yadda ba zan mai dake gida." Tayi yunkurin tashi dan harga Allah ita ba zata iya cewa ya mata komai ba. Da sauri ya janyota kamar zatai kuka tace. "Yaya karka min komai wallahi Mamah zata min faÉ—a." Da mamaki yace. "Ke zuwa zaki ki gaya mata? Wace mace kika taÉ“a ganin taje ta sanar da yadda mijinta yai mata?" "Ni dai dan Allah kayi hakuri." Yayi murmushi tunda har ya karÉ“i gidan nan a yau baya tsammanin zai iya komawa gurin aiki ba tare da ya mallaki matarsa ba. Ya janyota jikinsa tare da matse ta a jikinsa. A hankali ya zare mata É—an Æ™aramin hijab É—in jikinta, bakin gashinta ya bayyana, yasa hannu É—aya ya zare mata ribbon tare da jan karshen kitson nata, ta saki Æ´ar kara tana riÆ™e masa hannu sakamakon zafi da taji. Kanta ya dago yana dorawa gefen kafaÉ—arsa, ta turo baki, Areef yai mata wata irin sumba a gefen guyanta. Yarrrrrrr! Iman taji tun daga tsakiyar kwakwalwarta har zuwa tafin Æ™afarta, ya subahanallahi ta Æ™anÆ™ame shi tana girgiza kai amma bai fasa aika mata da wasu irin kasalallun romance ba. Da yake riga da wando ne a jikinta, hakan yasa yasha wahala shima kafin ya rabata dasu ya ajiye a gefen kujera. Shi kansa jinsa yake tamkar wani ne bashi ba, yadda duk yaji ya bala'i ruÉ—ewa lokacin da yaga farar fatar jikin Iman mai matuÆ™ar É—aukar hankali, ga Æ´an fitilun nan guda biya Æ™ananu a tsaye cak cikin jar bra. "Iman please." Taji ya faÉ—a yana matse mata kafaÉ—u, hawaye zuka shiga yi mata zariya a fuska, babban abinda yake damunta shine yadda zai mata wannan É—anyan aikin ba tare da iyaye sunkaita gidanshi ba. Nan ko gidan waye ya kawota oho. Bataji ba bare ta ankara sai ji tayi yana mata abinda ko a mafarki ba'a taÉ“a haska mata yadda ake yinsa. Wata irin Æ™ara ta saki tare da riÆ™o hannunsa tana wani irin ciccijewa. Shi kam Areef jin yadda ta jikene yasa shi kuma gigicewa, duk yadda Iman ke kuka besa ya rabu da ita ba, gashi a rufe yake gam tamkar babu Æ™ofar shiga isasshiya. Kasa kyaleta yayi har sai da yaji wata lafiyayyar nutsuwa mai cike da farin ciki da nishaÉ—i a jikin gangar jikinsa da ruhinsa. Ya sake matse Iman a jikinsa wacce bata dena yi masa kuka ba. Bakinsa dake kusa da kunnanta ya dinga sauke mata numfashi a cikin, tana son ture shi amman ta kasa saboda tayi laushi bata iya ko É—aga hannunta. Idanunta a rufe ta haka hawaye ke fitowa daga cikin su. Ya É—ora hannu a saman Æ´an fitilun yana faman matsawa a hankali, muryarsa mai matuÆ™ar jan hankali a dai dai wannan lokacin da shi kansa yasan bashi da kuzari yace. "Thank you my one and only, kiyi hakuri naso nayi hakuri har zuwa lokacin da zaki dawo gidana, but na Æ™asa jurewa, Iman ina matuÆ™ar sanki ba tare da wani abin ba. Halittarki tayi min fiye da tunaninki, zan kasance dake a haka yadda Allah ya yi ki. Ina so kema ki bani dama na bayyana miki yadda zuciya ta keji a tattare dake. I love you so much dear wife, Allah ya yi miki albarka." Tana jinsa sai dai ba zata iya koda buÉ—e baki ba, sai jan numfashi take tana shassheÆ™ar kuka har ya gama maganganunsa ya yi shiru. Tsawon lokaci yana manne da ita a jikinsa, ya duba agogon dake manne a bangon falon, lokaci yana ta kurewa, yaji tamkar karya koma Abuja yau, kasancewa da Iman a yanzu a wannan yanayin yafi komai yi masa daÉ—i, ji yake tamkar ba zai iya tafiya ya barta ba, sai dai dole yabar Kano a yau saboda yasan koya zauna ita kanta Iman ba bari zatai su sake haduwa ba. Ya kwantar da ita ya shiga banÉ—aki dan tsarkake jikinsa. Yana tashi Iman ta janyo kayanta, ta yunkura zata tashi taji wani irin zugi da raÉ—aÉ—i a Æ™asanta. Wani irin ihu ta saki mai sanyi tare da sake fashewa da wani sabon kukan, so take ta gudu kafin ya fito, amman tashi ya gagareta. Taci kuka sosai har ya fito, ya sameta kwance ta É—an gicciya daga inda ya barta a kwance. Ƙarasawa yayi gurinta da nufin tashinta dan itama tayi wankan, sai ya tarar da tsakiyar cinyoyinta duk jini, hankalinsa yai mugun tashi gabaki É—aya ya ruÉ—e. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, da karfi nayi?" Ya tambayeta cikin ruÉ—ani, tayi masa banza saboda rashin abin cewa. Bayan kuma a zahiri shi kansa besan ya shigeta da karfi ba saboda ruÉ—ewa da kuma buÆ™atuwa da yake ciki. "Yanzu zanyi?" Ya kuma tambayarta, ita dai ci kanka batace masa ba. Ya shiga Æ™oÆ™arin daukarta da nufin kaita toilet, da sauri ta riÆ™e masa hannu tana girgiza masa kai hawaye na zubowa tace. "Please ka rabuni dan Allah." Still tun faruwar abin bata bari sun yi ido biyu da juna ba. "Kiyi hakuri dan Allah ki daure muje kiyi wanka dan Allah Iman." Sake rintsa ido tayi tana cije leÉ“e ya taimaka mata zata miÆ™e still ta fashe da kuka saboda wani irin abu da takeji a Æ™asanta yana sarar mata har cikin kai. Cikin kuka ta dinga ce masa. "Bana so... Bana son wanka ni ka kaini gida bazan yi wankan ba. Kuma wallahi tallahi idan na kasa tafiya sai Allah ya saka min, duk kai kaja min wannan bala'in." "Iman ba bala'i bane ba, kiyi hakuri dan Allah ki dena maida shi wani mugun laifi." Ai sai bakin ya buÉ—e, wani irin faÉ—a-faÉ—a ta dinga ji, cikin tsiwa tace. "Ba wani nan, banda masifa me yasa kai min haka? Ina ta cewa ka bari bana so zafi amman kai min banza. Wallahi Allah idan Mamah ta gane sai Allah ya saka min." Duk ya rasa dame Allah zai saka mata bayan ba zina yayi da ita ba, ba kuma fyaÉ—e yai mata ba, idan har ba haka yayi ba yasan da kanta dai ba kawo masa zata yi ba koda zasu yi shekaru dubu a tare. Ya sake jan karshen jelolin kitsonta yana kamota jikinsa yace. "Kiyi hakuri na É—auka zan iya controlling kai na, sai kuma naji na kasa. Amman wallahi ban san abin ya kai haka ba, sorry my dear, ni gashi wannan rakin naki ma sake jefani cikin wani irin so na kuma yi yake, ki ba...." Tayi saurin katse shi tana tureshi daga jikinta tana cewa. "Wallahi bazaka yi, kasheni zaka yi ne? Kuma sai na gayawa Mamah Kaine... Duk kai ne kaja." Tausayinta ya kamashi yayi murmushi tare da cewa. "Toh yanzu dai kiyi hakuri na dena, kizo muje kiyi wanka na maidake gida." "Wayyo Allah na shiga uku." Ta faÉ—a bayan ta tuna a yadda Mamah zata kalleta. "Baki shiga uku ba dear, nifa mijinki ne. Daman kun gama exam ki taimaka ki ZO GARENI mu tafi Abuja tare, kinsan Allah zuciyata azalzala kawai takeyi saboda bata san muyi nisa da juna. Habibty Iman ki daure mu tafi tare dan Allah." Wannan karan buÉ—e ido tayi, cikin sa'a ta sanya nata cikin nashi ta zabga masa uwar harara da idanunta da sukai jajawur saboda kuka. "Ka barni na tafi gida dan Allah. Ka kyaleni da uwar kunyar da zan kwasa a wajan su Mamah, ni wallahi tallahi baka kyauta min ba, da nasan manufarka kenan bazan taÉ“a yadda na shiga motarka ba." Ya sake sumbatar gefen wuyanta tai saurin rintsa ido yace. "Naji toh, yanzu kizo muje gida ki haÉ—a kayanki mu tafi tare." Bata san lokacin da tayi tsaki ba tare da sake yunkurawa zata tashi, cikin sauri ta riÆ™e shi jin zafin kamar ana karashi. "Wallahi Yaya ka kasheni..." Areef yai saurin É—ora bakinsa saman nata, be ankara ba yaji ta cije masa lips yai saurin janyewa yana shafa gurin da hannu. "Ni kika ciza dear? Kai..Ka..kai..ka..kai...! Na rantse nima bazan yadda ba." Yayi maganar cikin salo irin na yara, tare da riÆ™e mata hannaye ya É—ora bakinsa saman fitilarta na dama yana goga harshensa. Allah ne kawai yake riÆ™e da numfashin Iman, amman banda haka da tuni ta daÉ—e da margayawa saboda wata duniya da Areefullah ya jefata ciki. 🙈 shi kuwa dama yayi wanka, ga kuma shaukin da ya sake zuwa ya kwasa hakan yasa shi jin tamkar ma beyi na farko ba. Wannan lokacin Iman kasa yin kuka tayi a fili sai na zuci. Haushi da bakin cikin Areef ya taru yayi mata Æ™aho a wuya, shi kansa besan abinda yake ingizashi ba, yasan dai tabbas yana da cikakkiyar lafiyar da zai iya kasancewa da ita a duk lokacin da yake so. Ya manneta a jikinsa yana sauke numfashi ko magana baya iyawa sai da ya dauki lokaci mai tsawo. Wayoyinsu kuwa ana ta kira sun kasa É—auka, sai da ya nutsu yaji an sake kiran wayar Iman ya É—an janyeta daga jikinsa ya jawo wayar, 'Momcy â¤ï¸' shine abinda ya gani, ya kuma tabbatar Mamah ce, dan haka ya matsa kusa da Iman yace. "Momcy tana kira." Sai kawai yaji ta rushed da kuka, ganin haka yasa shi yin rejecting ya É—akko wayarsa ya turawa Mamah saÆ™o cewar. _'Sorry Mamah muna tare da Iman, motar ce ta samu matsala a hanya. Ga wayar nan cikin jakarta ita kuma ta shiga wani gida kafin a gyara mu taho.'_ SaÆ™on na zuwa Mamah ta karanta, bata san lokacin da ta É—ora hannu a baki ta toshe ba. Lallai Areef wai ita zai rainawa hankali, ko yayi tunanin shine ya haifeta? Wannan yaro... Wannan yaro batama san me zata ce ba. Saboda Æ™alata sai da yasan yadda yai ya keÉ“e da yarinyar nan? Samun kanta tayi da yin murmushi tare da girgiza kai a fili ta furta. "Allah ya shirya mana." Hanan dake zaune tace. "Amin Mamah, menene?" "Babu komai Hanan, kawai ina duba zamani ne." Hanan ta É—an yi murmushi ba tare da ta kuma cewa komai ba. ___________________ Acan É“angaren su kuwa Areef sai fama yake Iman ta tashi su shirya ya dawo da ita gida amman taki, banda kuka babu abinda take masa. Gabaki É—aya ta dauketa suka nufi toilet, yayi....yayi ta tsaya tayi wanka amman taki dole Æ™anwar na Æ™i, ya rabu da ita. Uniform É—inta ya mayar mata jikinta, gasu farare yana saka mata suka É“aci. "Kiyi hakuri dear ki bari naje na samo miki wasu kayan kisa, wannan duk sun lalace." Yana magana yana shirin tashi, da sauri ta riko shi tana cije lips, murya a sanyaye tace. "Bana so, kazo ka maidani gida please." "Kayanki sun É“aci Iman, ki bari naje bakin titi na samo miki ko doguwar riga ce." Taja numfashi, "Idan ba zaka maidani ba, barni zan tafi ni kadai." "A'a bance ba, yi hakuri sa rigar toh." Yana shirin saka mata ta fisge abarta ta sanya, sai da ta gama tabbatar da cewa ba zata iya tashi ba sannan ta bari ya taimaka mata suka fito. Gaban mota ya buÉ—e zai saka ta tai saurin tura Æ™ofar da hannu alamar ba nan ba, ya gane sarai fushi ne yasa duk take masa wannan abubuwan, shi yasa yabi da ita yadda takeso. Kwanciya tayi a bayan zuciyarta cike da tunanin yadda zata hadu da Æ´an gidan. Ya koma cikin gidan ya É—akko mata kayanta na ciki da bata bari ansa mata ba, sai suwaga bag É—inta da takalminta ya fito tare da kulle gidan. Shiga yayi ya zauna, sai da yasa mukulli ya kunna motar kafin ya juya baya yana kallonta, tai saurin lumshe ido yai Æ´ar dariya tare da cewa. "Mekike so na sai miki?" Iman tayi shiru, ganin haka yasa shi cewa. "Shikenan tunda bazaki kulani ba. But thank you so much dear and I love you â¤ï¸." Ya maida kai gabansa tare da jan motar suka bar unguwar. Saida yaje ya yo siyaya ta hauka, wani abun ma baisan amfaninsa tana kwance a mota tana bacci har ya gama ya nufi gida. Fitowa yayi ya buÉ—e gate ya shigar da motar, sannan yaje ya rufe. Æangaren da take kwance ya buÉ—e ya fara tunanin yadda zai shiga da ita. Sam beyi zato ko tsammanin yau zaiji kunyar shiga da ita a hannu ba, ya riga ya san yau yayi abin kallo idan yana taÆ™ama kwanaki beyi ba. BuÉ—e ido Iman tayi ta kalleshi yana tsaye sai shafa hannuwa yake tamkar wani wanda zai shafa mai a jiki. "Munzo gida." Taji ya faÉ—a yana lumshe ido. Ras taji ta shiga zaro nata idanun. "Ka kira Mamah." Yaji ta faÉ—a murya a raunane. Besan lokacin da ya buÉ—e ido ya zuba mata ba. "Ikram dai ko Hanan." Shima ya faÉ—a cikin nuna mata hakan shine mafita. "Ni Mamah nace wallahi karka kira min su Ikram bana so." Ya shiga muzurai, taya zai iya zuwa yace Mamah tazo taga abinda yake faruwa? Mamah fa da ya sanarwa cewa motace ta lalace, shine zai je kiranta banda dai Iman taso sa shi jin kunya. "Bari kawai na shiga dake ciki." "Bana so Mamah nace." "Dan Allah kiyi hakuri ni na kaiki har cikin É—aki." Ta maÆ™e kafada alamar bata yadda da hakan ba. Murmushi ya saki kawai ya daddage ya rungumota, tana ta dukan kirjinsa a hankali saboda rashin karfin jiki amman yaki sauketa har sai da ya shiga cikin falo. Babu kowa daman Mamah ce zaune a ciki itama kuma tana jin karar mota ta leko taga sune, ganin ya kinkimota yauma yasa tayi saurin guduwa É—aki dan taga alamar Areef soyayyen ido gareshi yanzu, baya jin nauyin É—akko Iman a gabanta. Yana rungume da ita ya kalli fuskarta tare da cewa. "Na kaiki É—akinku?" Ta girgiza masa kai tare da cewa. "A'a gurin Mamah zanje." "Bafa ta nan." Mamah dake hangensu ta cikin labule, ganin sunja sun tsaya yasa ta buÉ—e labulen ta fito. Cike da mamaki a fuskar tace. "Menene haka?" Areef ya kalli Mamah dake tsura masa ido, ya dinga jera gyaran murya tamkar wani mai ciwon wuya. "Ba magana nake muku ba?" Shiru ya sake zama a tsakanin su. Jinin da ta hango shine yasa hankalinta tashi, bata san lokacin da ta Æ™arasa wajan tana salati ba. "Kawo min ita É—aki." Ta faÉ—a tana riko hannun Iman wace still tana riÆ™e a hannun Areefullah. Kan gado ya direta Mamah ba cewa. "Na shiga uku Areef zaka illata Æ´ar mutane. Ubanwa ka tambaya zaka É—auketa.?" Batasan ya fice ba ta dinga masifa tana kokarin cirewa Iman kayan jikinta. Waigowa tayi da nufin yi masa faÉ—a taga wayam, yayin da Iman kita faman girgiza kai tana cizon lips, kai daga gani kasan tana cikin wani yanayi. "Sannu Iman, wannan yaron na rasa inda ya kowo jarabar nan. Sannu Iman, sannu kinji, bari naje na dafa miki ruwan zafi." Tana fitowa taci karo da uban kaya a ledoji, É—an Æ™aramin tsaki tayi ta tsallake ta shiga kitchen. Sai da ta É—ora ruwan sannan ta dawo ta kwashe kayan ta shigar dasu cikin É—akinta. Har lokacin Iman bata dena zubar da hawaye ba. Tunda Mamah taga haka tasan ba Æ™aramar wahala ya bawa yarinyar ba, sai faman cewa take. "Mamah." "Na'am Auta, yi hakuri kinji, karki ce zaki gaya min na san komeye, sannu Allah yasa ma ba raunataki yai ba garin jaraba." "Sai da nace masa bana so amman ya..." Ta kasa Æ™arasawa saboda haushi Mamah dai sai hakuri take bayarwa tamkar itace tayi laifin. Ruwan nayi taje ta juyo shi a katon bahu takai bandaki, sirka mata tayi yadda zata iya amfani dashi, sannan ta kaita bandakin, da taimakon Iman ta samu damar tsaftace jikinta, suka dawo kan gado cikin kayan da Areef ya kawo harda yogurt da tsire, ta buÉ—ewa Iman É—in tare da takura mata har sai da taga taci sosai kafin ta kyaleta. Magani ta bata tace ta kwanta tayi bacci kafin a kira magariba.... (Su Areef ba dama🤸â€â™€ï¸yaro da halin manya😂agaisheka) 💃 *Littafin kuÉ—i ne, idan kina so call this number 0706 528 3730 or +447894142004 Top 10* *HAJJA CE 👈* 3/20/22, 12:03 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲* *35* Kasan cewar magariba ta kawo kai yasa Areefullah ya dinga kwatsatsa gudu a mota, burinsa da fatansa a yau ya kwana garin Abuja saboda meeting É—in da za'a yi yana da matuÆ™ar muhimmanci ya halacceshi ayi tare dashi. Iman kuwa gabaki É—aya taki fita daga cikin ransa da idanunshi, jefi-jefi yakan saki murmushi. Sai da ya isa Kaduna lokacin har anyi sallar isha'i sannan ya É—akko wayarsa ya kira Ikram, tana dagawa tun kafin tayi magana yace. "Ya jikinta?" Tace, "Wa..?" "Keni bana son rainin hankali, wa kika san zan tambaya.?" "Wallahi Yaya ni ban san wa kake nufi bama, bana gida muna gidan Hajiya kaji muryarta ma." Areef yaja Æ™aramin tsaki tare da katsewa. Mamah dai yasan ko yana shan wiwi ba zai iya kira ya tambayeta ba, dan haka ya hakura da kira yana maida wayar cikin aljihu. Jiyayi tamkar an fizgar masa sitiyarin motar ana kara masa karfin gudunta. Ya shiga Æ™oÆ™arin tsayawa amman abu ya gagara, ga duhun dare fitilar motar ma daukewa takeyi sai yazo gaf da wata motar sai yaga ta kunna kanta. 'Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun' Ita ya dinga yi yana kuma Æ™oÆ™arin hana jansa da ake yi. Areef ya shiga cikin tashin hankali wanda be taÉ“a tsammanin zai shiga ba. Ƴar Æ™aramar layarsa da aka basu shida Iman ya dinga lalubawa be jita a jikinsa ba, ya tuna cewa be taho da itaba tana kan wardrobe É—insa. Duk iya kokarinsa da dabararsa na son ganin motar ta tsaya amman ya kasa, sai kawai ya shiga yin addu'o'i babu Æ™aƙƙautawa. Can yaji tamkar anyi sama da motar tashi, hasken fitilar motar ya dallare wata bishiyar kuka, yaji an nufeshi da ita gadan-gadan. 'Walayauduhu hibzihuma wahuwal aliyul azeem.' Ita ya yi a karshe tare da rintsa ido. Motar ta bugu da bishiyar wanda yayi sanadin tsayawarta a gurin cak. Kansa ne yayi wani irin sarawa, jiki na rawa ya shiga neman wayarsa dan É—azu kasa shiga aljihu tayi sai zirarewa Æ™asa. Da kyar ya iya zarota Æ™arÆ™ashin kujera, ya shiga neman lambar Aslam, tana ta ringing ba'a É—aga ba, sai da ya kirashi kusan sau biyar kafin ya É—auka. "Daka kira kaji ban É—auka ba bazaka kyaleni ba, toh bana É—akin sai yanzu na shigo." "Ina cikin tashin hankali Aslam." "Subahanallahi, tashin hankalin me? Hanaka Iman É—in tayi?" Areef yaja tsaki, tsiyar kayi irin wannan shawarar da abokai kenan suyi ta kallanku a tsaitsaye. "Malam ba wannan maganar ba, na taho Abuja yanzu haka ina Kaduna cikin wani daji, ina tafiya a motar naji an kwace sitiyarin ana sarrafa min shi. Aslam ina cikin daji yanzu haka babu kowa kusa dani." "Guy kana cikin tashin hankali kam, Toh yanzu ya za'a yi?" "Shine dalilin kiran da nayi maka." "Kajika da wata magana, toh ni yanzu me zan maka." "Eh wallahi ni ban ma san dalilin da yasa na kiraka ba. Duk da haka dai me kake tunanin zanyi?" Cewar Areefullah yana sake kunna motar amman taki tashi. "Wai taya za'ai ka ce ana sarrafa maka tuki, kaida waye a cikin motar?" Aslam ya tambayeshi saboda yaji kamar almara. "Ni kadai ne a ciki wallahi." "Kam bala'i! Gaskiya kila akwai mutanan É“oye, ta yiyu ma na Iman ne suke binka. ÆŠazu ka mallaketa ne?" Tambayar ta yiwa Areef wani gingiringim ya kasa sanarwa Abokin nashi, sai kawai yace. "Tabbas zata iya yiwuwa sune, yanzu ya zanyi?" "Uhmmm Toh! yauwa bari na kira maka wannan mutumin na kauyen su Iman, kasan mun karÉ“i lambar junan mu da tashi da mai unguwa, kaima sai da nace ka karÉ“a ka wani ce baka buÆ™ata gashi yanzu zatai maka amfani." Cikin sauri Areef yace. "Turo min kawai." Aslam yai dariya. "Wallahi zan barka ka kwana a da jin nan, ai kai namiji ne." "Baka sona dama ni na daÉ—e da sanin haka." Areef ya faÉ—a cikin jin haushinsa. Katsewa yayi tare da dafe kai, motsin komai babu sai kadawar iskar bushiyu, wani ikon Allah kuma beji wani tsoro ba saboda ya riga ya barwa Allah lamarin, yasan shine zai kawo masa mafita ba wayonsa ko dabararsa ba. Aslam be turo masa lambar ba sai da ya fara kira ya yiwa Baba Sunusi bayani cewar mijin Khadija yana cikin matsala sannan yace ya turawa Areef É—in Suyi magana. Shi kuwa dama yana zaune zuciyarshi tana wajan Mamah da Iman, bashi da wata damuwa dan yana zaune cikin dajin nan, yana ta kokarin kiran Mamah sai yaji ya kasa dan bema san abinda zai faÉ—a ba. Ganin abin yana damunsa yasa shi rufe ido kawai ya kirata, bugu biyu ta É—auka, samun kanshi yayi cikin yin alamu na tashin hankali yana cewa. "Mamah ki min addu'a ina halin rayuwa ko mutuwa." "Ban gane ba, kana ina yanzu?" "Ina cikin daji Mamah bansan ko ina bane." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun na shiga uku, to kai ina ka fita?." Yace, "Na taho Abuja har na shigo Kaduna ma, daga nan ne naji ana sarrafa min motar. Yanzu haka ina cikin daji bansan a wane hannu nake ba dama ko hagu." Cikin zabura Mamah ta miÆ™e tana dafe kirji. "Kai waye yace ka tafi da yamman nan.?" Yayi shiru ya kasa magana. "Yanzu a wane hali kake ciki? Ina nufin meya sameka?" "Babu komai Mamah, motar ce dai taki tashi." "Bari na kira Abban ku naji yadda za'a yi." Ta katse cike da tashin hankali ba tare da tajira yace wani abu ba. A lokacin ne yaga sakon Aslam ya turo masa lambar Baba Sunusi. Sai da ya fara shigar da ita cikin contect É—insa kafin ya kira shi. Bayan sun gaisa ne yake tambayarshi duk yadda aka yi, Areef ya sanar dashi sannan yace ya jira zai kirashi nan da Æ´an mintyna. Kiran Abba ya shigo wayarsa Areef ya É—auka cike da girmamawa Abba ya tambaye shi halin da ake ciki, sanar dashi komai Areef yayi ya kara da cewa. "Munyi magana da kawun Iman yace na jirashi zai sake kirana." Da mamaki Abba yace. "Daman kuna waya dashi ne?" Areef yace, "A'a Abba yanzu Aslam ya turo min da lambar, lokacin da mukaje duk ya karÉ“i lambar tasu." "Toh shikenan nima bari naje nakai report wajan Æ´an sanda ko akwai abin da zasu iya yi mana." Godiya Areef ya yi daga nan ya zare wayar daga jikin kunnansa. Tsawon lokaci har ya fitar da ran kiran Baba Sunusi sai gashi ya kirashi, ji yayi yana tambayarsa cewa. "Waye Jamilu?" Da mamaki Areefullah yace. "Jamilu kuma? A ina?" Kafin a bashi amsa yaji an bugi bayan motarsa, Areef ya zabura tare da waigawa, duhun gurin yasa shi kasa ganin komai. Muryar Baba Sunusi ce ta sake dawo dashi cikin hayyacinsa, inda yaji yana ce masa. "Duk abinda zakaji kada ka waiga, ka riga ka ajiye layar da na baka a gida. Yanzu bazaka tuna da wani Jamilu ko aboki ko a cikin Æ´an uwa wanda yake kusanci a gare ku ba.?" Nan da nan kwakwalwar Areefullah ta shiga yin nazari da tunani, har yace a cikin zuciyar shi. 'Jamil' muryar Baba Sunusi ta sake katse masa zancen zuci inda yake cewa. "Kasan shine?" Areef da mamaki yace. "WaÉ—in?" Baba Sunusi yace. "Jamil É—in." Areef yace. "Guda É—aya na sani kuma best friend É—in Yaya Haneef ne." Murmushi Baba Sunusi yayi tare da faÉ—in. "Idan nace maka yana da sa hannu cikin duk wata kullalliya da ake muku kai da Khadija zaka yadda?" "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun Jamil É—in? How? Aminin Yaya na ne fa, iyayena sun amince dashi sosai, ya za'a ce shine yake aikin nan." "Yau wani abu ya haÉ—aka da Khadija ko?" Areef yaji Baba Sunusi ya tambaye shi, kunya ta kamashi yaki cewa komai. "Allah ne ya taimakeku ana gano komai naku cikin sauki, idan ka duba kullin da aka yiwa Habiba da mijinta, (Iyayen Iman) duk iya kokarin mu na son warwarewa kasawa mukai, da yake Allah beso ba a lokutan, har sai da ya bayyana wannan bawan nasa gashi mijinta ya dawo cikin nutsuwarsa, Æ´arsu tana raye cikin koshin lafiya. Ku kam sai ku godewa Allah abubuwan basu yi tsaho kamar nasu ba, kuci gaba da dagewa da addu'a saboda takobice a gurin duk wani mumini." "Toh me muka yi masa yake bin mu da wannan sharrin? Ko wani abu ne tsakanin shi da Yaya Haneef yasa shi ramawa akan mu?" Baba Sunusi ya shiga girgiza kai tamkar yana tare dashi. "Daman can mushiriki ne ba tare da Yayan naku ya sani ba. Ya kuma fara shiga cikin rayuwarku ne tun a lokacin da idanunsa ya sauka akan Khadija, yana gab da bayyana mata soyayyarsa gareta yaji an mallaka maka ita a matsayin mata. Wannan shine dalilin da yasa ya shiga rayuwarku yake takura muku ba tare da kun sani ba." Gabaki É—aya jikin Areef yayi sanyi, tabbas mutum mugune, zama da munafuki kuma gaskiya ne domin ma'aiki ma ya zauna dasu sai dai shi Allah ya bayyana masa ko suwaye amman kuma yasan ta yadda zai yi mu'amala dasu cikin aminci da salama. "Yanzu za'a yi wani aiki idan ka tashi ka dawo gida karka tafi gurin aikinka, tafiya tare da matarka shine hanyar da zai kuma warware musu duk wani kulli da suka yi." Areef ya rasa me zai yi murna ko bakin cikin abinda Jamil ya yi musu? Ba shakka sai yanzu ya tuna lokacin da Iman take É“uya a bayan Jamil tana cewa shi zata aura, ya tuna lokacin da ta makure shi tana niyar kasheshi. Ya tuna lokacin da Jamil É—in suka tafi shida Haneef amman ya dawo yace zai dauki takardu. Yanzu ashe duk shine ya sanya su Kawu Balarabe da liman cikin tsananin wahala? Idan ka ganshi a zahiri ba zaka taÉ“a yi masa kallon mugu ba, ashe Musa ne a fuska fir'auna a zuci. Abba ya kira ya sanarwa da komai, hankalinsu ya matuÆ™ar tashi a lokacin yaje ya sanar da dpo halin da Areef É—in yake ciki, shi kuma ya yi waya da station É—in Kaduna ya sanar har sun fara aikin neman motar Areefullah É—in. Yayin da a can kauye Baba Sunusi ya sanarwa da mai unguwa da kowa halin da ake ciki. Nan da nan akai da'ira ta saukar al qurani mai girma. Mamah kuwa da su Ikram hatta ita kanta Iman dake kwance tana jinya sai da lamarin Jamil ya girgiza su. Suma hardasu a cikin saukar kowa ya dauki inda zai karanta. Sai wajan karfe uku na dare Æ´an sandan Kaduna suka isa inda Areef yake maÆ™ale, da taimakon Allah da bincike irin nasu na sirri. Yana zaune cikin mota yana fatan Allah ya haÉ—ashi da Jamil ido biyu sai ya masa rashin kunyar da bai taÉ“a zato ko tsammanin za'a yi masa ita ba. Suka É—akko shi suka dawo dashi cikin motarsu, tashi kuma aka janyota. Suna shiga station É—in ya tuna masa da daddyn Feenah lokacin daya tunkuÉ—eshi. Cikin ransa yace 'rayuwa kenan.' Amman a zahiri gurin da suka bashi dan ya huta ya kwanta ya nufa. _______________ Washe gari tunda safe Areef ya dawo gida, babu abinda ya tsaya yi ya shiga wanka saboda jiya daman a haka ya tafi be kuma yi ba, sallolima sai taimama yayi. Sai da ya shirya tsab sannan ya fito cikin shadda milk wacce tayiwa fatar jikinsa kyau. Zagayeyyen gashin bakinsa baki wuluk ya kwanta tamkar wanda ake yiwa relaxer. Falo ya fito ya tarar dasu duk a shirye, cike da mamaki ya kalli su ikramy, Iman ce kawai babu a gurin tana É—aki taki fitowa saboda raki take yi har yanzu. "Yaya kai da zamu gani wurjanjan sai kawai mu ganka tamkar kaje wani gurin hutawa?" Ikram ta faÉ—a tana dariya. "Ya ranki? Keda Aslam mugayene wallahi." Ya faÉ—a yana gyara links É—in rigar shi. "Wai ina zakuji haka?." Yana magana idanunsa suna kan links dan tunda ya shigo gidan yaki bari su hada ido da Mamah, kunyarta yakeji matuÆ™a. "Gidan su Iman." Still yaki É—ago kai yace. "Wow masha Allah." "Dama kai muke jira ai, sai ku tashi mu tafi." Areef ya dago a hankali yana kallon Abba. "Ni Abba? Naje fa." "Wallahi nima naje Areef, amman wannan tafiyar ta dukkan muce tare zamuje, kayiwa Æ´an gurin aikin naku magana cewa Suyi maka uzuri." Areef yai murmushi jin Abba harda rantsewa, Mamah ta kawo masa breakfast da kanta, har kusa dashi taje ta ajiye. Kamar ya nutse saboda tsabar jin kunya, murya a hankali yace mata. "Thank you Mamah." Itama murmushin tayi taje ta zauna, jefi-jefi tana kallansa har ya kammalaci. Gabaki É—aya suka tashi Mamah ta shiga É—aki ta fito da Iman. Suna fitowa Areef ya kalli hanyar, idanunsa caraf cikin na mutuniyar tashi wacce ke sanye cikin doguwar rigar shadda maroon, farin mayafi ta yafa sai farin flat shoe. Iman ta turo baki tare da sake riÆ™e hannun Mamah wacce ki janyo Æ™ofar É—akin ta rufe. "Muje toh auta." Iman ta kawar da kai gefe suka fara tafiya. Areef ya saki Æ´ar dariya, farin ciki lullube a zuciyar shi ganin Æ´ar matar tasa kyakkyawa ce ta nunawa sa'a. Yana so ya yi mata magana nauyin Mamah ya hanashi, dole ya hakura suka tafi gurin mota. Abba ne ya zauna gurin driver, da sauri Areef yaje zai karÉ“a Abban yace a'a ya barshi. Mamah ta zauna a gefen Abban hakan ya tabbatar musu da cewa baya Areefullah zai zauna. Hanan da Ikram sukai saurin shiga tsakiya, cike da mugunta Ikram tace. "Yaya sai ku shiga can baya kai da Madam É—inka." Cikin sauri sukaji Iman tace. "Wallahi ni dai a'a." Abba ne yace. "Yi hakuri ki shiga mu tafi, rabu dasu manyan banza kawai." Wayyo Allah kamar ta fashe haka ta shiga bayan tana faman hararar su Ikram. Ta hakince a tsakiya ta yadda idan ya zauna a inda ta bar masa zai matsu. Areef yaki kulata ya zauna a inda ta bar masa suka fara tafiya. Murmushi yayi yana cizon Æ™asan lips É—insa saboda shi kadai yasan irin abinda ya shiryawa ransa da zai mata in har bata matsa mai ya zauna sosai ba. Ba zato babu tsammani taji hannunsa a kan Æ´an fitilunta, cikin razana ta kalleshi tare da yin gefe sai faman turo baki take yi. Areef yai dariya yana kallonta. Matsawa yayi kusa da ita ta makure a jikin motar idanunta a rintse, ya kai baki wajan kunnanta yana cewa. "Ya jikin naki?" "Ba'a sani ba." Tai maganar cikin jin haushi. "Sorry my dear, ba gashi ba mun gano tsinannan mutumin nan Jamil, da munyi sanya ai da har yanzu muna cikin tashin hankali. Shege kawai idona idonsa sai na masa rashin kunya." ÆŠan kallansa tayi da sauri ta janye idanun saboda wani abu da taji ya soki cikin kirjinta. "Kinji daÉ—i kuwa?" A shagwaÉ“e tace masa. "Wallahi zan gayawa Mamah ka dameni." Yace, "Wayace miki ana yawan kai miji kara? Toh kima dena dan zasuce bakida riÆ™e sirri." Iman ta shiga yin tunani, anan kam tabbas ya faÉ—i gaskiya, kuma abin haushin ma iyayena ne ba nata ba. Taja baki tayi shiru, shi kuma sai ya samu damar takura mata sosai. "Ya warke gurin?" Cikin takaici tace. "Wai ina tuwanka ne Yaya Areef.? Ni ka rabu dani wallahi bana son yawan magana." Bakinsa yaja yayi tsit yana murmushi, wayarsa da aka kira ya dauka yana amsawa, daga can wajan aiki ne anjishi shiru bezo ba, ya sanar dasu halin da yake ciki. Da yake babban uzuri ne sai basu yi korafi ba sai kara masa kwanaki ma da suka yi cewa yabi komai a hankali. Sun isa kauyen lafiya lau, sun kuma samu kyakkyawar tarba daga mutanen ciki. Duk inda sukai binsu ake yi. Farin ciki ya cika zuciyar Iman, bata kyamaci kowa ba duk wanda yazo gareta rungume shi take yi tana jinsa har cikin jikinta. Areef kuwa mota ya koma yai zamansa saboda matan garin sun uzzara masa da kallo tamkar zasu cinye shi. Abinci ma da aka ce yaje yaci cewa yayi ya koshi fura da nono damammiya kawai ya sha itama ba wani sosai ba. Sunci sun sha sun zazzaga ko'ina a kauyan, karshe suka yada zango a gurin Baba Sunusi inda yayi musu bayani akan mutane irin su Jamil, basu yi mamaki ba duba da yadda ya ringa zuwa yana nuna damuwarsa akan halin da Iman take shiga, ashe duk na munafunci ne, lallai dole su sanar da Haneef dan yasan da wa yake tare. Har yamma suna can kauyen kuma a can zasu baro Iman dan tayi musu kwana biyu taga Æ´an uwa. Areef dake murna zai koma da matarsa Abuja murna ta koma ciki, gashi tunda sukaje taki bari su hadu har suka taho, daman da kayanta Mamah ta É—iba ba tare da su sun san da manufar barinta a can ba. Sosai Areefullah yaji babu daÉ—i dan yaso ace sun dawo tare an danÆ™a masa ita su tafi gidan su. *Wannan littafin na kuÉ—i ne, idan kina bukatarshi sai ki tuntubi wannan lambar 0706 528 3730 or +447894142004 dan mallakar naki.* *HAJJA CE 👈* 3/21/22, 09:21 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲* *36* Tunda yaji abinda ya shiga tsakanin Iman É—insa da Areefullah yaji duniya tayi masa baÆ™iƙƙirin, banda tafasa babu abinda zuciyarshi keyi. Tunda yake komai yasa a gaba sai ya samu, amman tunda ya hadu da Iman ya garara samun nasara a cikin lamuransa. Komai ya dena zuwa masa cikin sauki da jin daÉ—i kamar da. Menene yasa hakan? Ya akai ya gagara mallakar wannan Æ´ar tatsitsiyar yarinyar da batafi loma bakwai ba? Hakan ma dan dai tana da tsaho ne shi yasa takai loma bakwai. Wata irin zufa yakeji duk da cewa cikin office É—in akwai sanyin a.c. Tunda malaminsa ya shaida masa an karÉ“i Æ´an matancin Iman yaji komai nasa baya aiki dai dai. Gashi har zuwa wannan lokacin beji ya dena san Iman É—in ba, banda kara masa wutar soyayyarta babu abinda ake kunsa masa a zuciya. Shawarar da malaminsa ya bashi ta Æ™arshe wacce idan anyi dole akwai nasara a ciki shine yake damun zuciyarsa. Ya bada rayuwar yarsa saboda ya mallaki Iman amman a banza, yanzu bokansa ya tabbatar masa indai yana so asirinsa ya rufa a idanun kowa sai ya bada rayuwar matarsa ko mahaifiyarsa, shin a ciki wa zai bayar? Yaja numfashi zuciyarsa na azalzalarsa akan ya bada wacce take ganin ba wani amfanin da zata yi masa sosai. Tashi yayi da sauri, mukullinsa ya É—auka ya fice daga cikin office É—in, gida ya nufa yana jin wani iri a tsakiyar wuyansa. Tun a mota ya sanarwa malamin wacce za'a É—auka ayi masa toshiyar bakin da ita. Ko gama parking beyi ba Salima ta fito a gigice tana kiran sunanshi. Cikin kiÉ—ima shima ya fito yana tambayarta. "Lafiya..?" "Umma Jamil, Umma ciwon ciki." Yana jin haka ya ture ta gefe ya shiga. Yana zuwa ya tarar da ita sai faman juyi takeyi, ya rungumeta a jikinsa yana mata sannu. Wani kallo Jamil yaga Umman nayi masa, nan da nan sai yaji ya tsargu, ya fara tunanin ko tasan abinda yake faruwa? Murya a raunane yake cewa. "Sannu Umma." Ta kasa cewa komai banda hailala babu abinda take yi, ya tashi da sauri ya shiga É“angaren su, É—akinsa ya nufa yaje ya dakko abin gwada BP da drip ya dawo, yana zuwa ya kalli fuskarta tana yi masa wani irin murmushi wanda yasa kirjin Jamil bugawa, nan take yaga ta langaÉ“e a jikin Salima alamar rai yayi halinsa. Salima ta kurma wani gigitaccen ihu tana rungume Umma, a ruÉ—e take jijjigata tana cewa. "Umma dan Allah karki mutu... Karki mutu Umma na shiga uku wayyo Allah na." Ganin yadda Salima take kuka tamkar uwarta ce ta faÉ—i ta mutu, shine yasa jikin Jamil yin sanyi. Tun farko da ita ya bayar amman ya cewa boka su dauki rayuwar mahaifiyarsa, saboda itace ta kwana biyu a duniya. "Sakarta Salima wannan kukan yayi yawa." Ya faÉ—a yana ta janye Salimar daga jikin gawar. "Umma karka ce min itama Umma ta mutu? Na shiga uku duniya ina zata kaini ni Salima? Ita nake gani naji daÉ—i Jamil, itace ke share min duk wani kuka idan kayi nesa dani. Yanzu ya zanyi?" Ta sulale a jikinsa tana riÆ™e kirjinta sakamakon wani zugi da taji yanayi. "Kwanan Umma ya kare Salima, sai hakuri." "Dama nima na mutu." Yaji ta faÉ—a tana sake fashewa da kuka. "A'a ba yanzu ba, akwai lokaci Salima, sai mun tsofa tare dake sannan idan mutuwarce sai tazo. Bari na kira mutane." Ya tashi yabar Salima a gurin gawar Umma wacce idan kana kallonta sai kayi zatan bacci take yi yadda fuskarta take shar gashi tamkar tana murmushi. Haka mutane suka cika gidan lokaci guda, Allah sarki mutuniyar kirki, mace mai ibada, kyauta da zumunci, bakajin maganar komai sai na kirkinta da karamci gurin kowane mutum dake zaune a gidan. Sauran Æ´an uwa duk an yi musu waya na nesa dana kusa, mata da maza, wasu sun zo Æ´an nesa kuma sun taho. Jamil kam babu kunya bare tsoran Allah dashi aka É—akko gawar Umma cikin makara, da hannunsa ya taya aka É—auketa zuwa Æ™ofar gida, dashi akai mata sallah mutane sai gaisuwa suke yi masa yana amsa musu tamkar shima yana cikin damuwa. Bayan an dawo daga kaita ya zauna aka ci gaba da karÉ“ar gaisuwa dashi. Duk Wani abu da ake buÆ™ata a gidan shi ake sanarwa ya bada kuÉ—i a siyo. Yan uwansa maza da mata su sha kuka, dama mahaifinsu ya jima da rasuwa, sun zama marayu, inda Allah ya taimaka ma duk sun mallaki hankali babu wani da za'a ce shine abin tausayi. Har aka yi bakwai Jamil baya zuwa ko'ina yana zaune dan karÉ“ar gaisuwa. Bayan an watse ne ya zama sai Æ´an gida ya fara tunanin tafiya Niger, yace musu zaije yin wani aiki mai matuÆ™ar muhimmanci. A daren ranar daya gama komai na kwanciya ya kwanta har ya fara bacci, Salima ta fito daga bandaki kawai taga ya zabura yana ja da baya. Mamaki ya kamata cikin jin haushin ganin yadda yake tsoranta tace. "Menene haka?" Jamil ya shiga girgiza kai yana dakatar da ita da hannu. "Dan Allah Umma karki kasheni." "Umma kuma?" Ta tambaya cikin rashin fahimta. "Meenal.. Meenal.. Umma please karku taÉ“ani, banaso.. Ku dena bana so." "Wai menene haka Jamil? Babu kowa a É—akin nan daga ni sai kai. Kayi addu'a mafarki kakeyi." Jikinsa ya taÉ“a yaji shi sharkaf da gumi tamkar wanda ya fito daga wanka. "Ka ganka kuwa Jamil? Duk ka wani firgice a cikin kankanin lokaci. Me yake faruwa? Meke damunka please tell me." "Dole na gigice Salima, duk wannan tashin hankalin da nake fuskanta Iman taki ta ZO GARENI. Na rasa abubuwa masu matuÆ™ar muhimmanci duk saboda ta ZO GARENI amman abu ya faskara. Salima Umma da Meenal suna miki min wani ice mai É—auke da rurin wuta a jikinsa, suna kuka suna sake kusantoni me yasa.?" Ya faÉ—a yana dagowa ya kalleta. Tun sanda taji ya ambaci Iman taji zuciyarta na zafi, suna haÉ—a ido ta zabga masa harara tana cewa. "Wacece Iman? Menene a tsakaninku da har ka rasa abubuwa masu muhimmanci a gareka?" Sai da ta faÉ—a ya gano irin katoÉ“arar da yake son shiryawa kansa, ya gyara zama tare da janyo mata hannu ta zauna a kusa dashi. "Baki san Iman ba Salima? Iman fa? Aikuwa yana cikin shika-shikan musulunci, nasan kuma kin san su sai dai kice kin shaafa." Yanaji ta sauke wata sassanyar ajiyar zuciya, ya janyota zuwa jikinsa yana kissing duk da cewa zuciyar shi ba a gurinta take ba. Yana yi ne kawai dan kar tace baya damuwa da ita. Sai da suka gama ya goma gefe yana jan wani irin É“acin rai, Salima kuwa bacci ta juya tana yi ta barshi yana ta fama tsaki. Jamil ya kasa rintsawa sakamakon daya rufe ido na É—an lokaci zai dinga ganin Umma da Meenal, gashi duk da wannan abu da yakeji hakan besan yaji zai hakura da zuwa gurin bokan nashi ba. Washe gari kuwa tun da farar Safiya yayi musu sallama ya bar gidan. __________________ Iman ba Æ™aramin daÉ—i takeji ba a garin, komai nasu burgeta yake yi, sai nan nan suke yi da ita tamkar wata kwai. Maman ta da yake cikakkiyar bafulatana ce, bata iya yin doguwar hira da ita, sosai take jin kunyarta. Kwananta uku da zuwa kauyen ta warke daga azabar da Areef ya jefata ciki. Ranar da ta cika sati ne mahaifinta yazo kauyen cikin convoy na latsa-latsan motoci. Bata taÉ“a zato ko tsammanin zata ga haka ba, hasalima babu wanda yace mata mahaifinta wani ne a cikin fadin Nijeriya. Kusan motoci guda É—ari da wani abun ne sukayo masa rakiya tun daga cikin kwaryar Kano har zuwa cikin kauyen. Sen. (Dr) Muhammad Abubakar GCON (the senate president and chairman National assembly) shine mahaifin Khadijatul Iman. Cikin kwarewa da kuma sanin makamar aiki securities suka bashi kariya tun daga fitowarsa daga mota har zuwa cikin gidan malam khamis. "Where's my daughter? Show me the love of my life please." Ya faÉ—a yana ware hannayensa biyu, abinka da É—an boko wayayye wanda yasan fari da baki na yadda za'a nuna soyayya ga É—an Adam. Babu wanda yake famintar abinda yake cewa, saboda salon turancin ma ba kowane zai gane ba sai wanda ya yi zaman aji na musamman. Tunda ya shigo yana maganar idanun Iman suna kanshi, ta tabbatar da shine mahaifinta musamman da taji abinda yake cewa, dan haka tun kafin a bata umarnin zuwa ta tashi da gudu ta shige cikin jikinsa, be tsaya wani dubawa dan yaga wacece ba shima ya maida hannayensa ya rungumeta tsam a jikinsa. "Masha Allah, alhamdulillahi ala kullu halin." Abinda Sen. Muhammad ya faÉ—a kenan bayan ya É—ora habarsa saman kan Iman. Sauran mutanen kauyen suna ta mamakin yadda suka gane juna tunda ba bayani akai musu ba. "Ku shigo daga cikin É—aki ranka ya daÉ—e." Cewar Baba sunusi yana É—aga labule. "Ina Habiba?" Sen. Muhammad ya tambaya yana kallon mutanan gurin. "Gata nan tana kuka." Wata mata daga Æ™ofar É—aki ta faÉ—a. A hankali Sen. Muhammad ya dago da Iman daga jikinsa, suka kalli juna. Kallonta yai yana mamakin yadda ya ganta very need, sam beyi tsammanin ganinta so cute ba, sai gashi ya ganta fiye da yadda baya tsammani. Da alama ta shiga hannu nagartacce. Yaja hannunta suka shiga cikin É—akin da mahaifiyar Iman ke ciki, securities suka tokare Æ™ofar wanda yake ciki ya tsira wanda yake a bakin Æ™ofar kuma sun hana su shiga. Zaune take ta haÉ—a kai da guiwa tana kuka, ya samu guri ya zauna domin ko lokacin da yana zuwa taÉ—i gurinta baya kyankyamin zama inda take. "Kukan na menene Habiba? Baki murna da zuwa na bane, ko kuma dama tun kafin nazo kina cikin kukan?" "Gaskiya bata cikin kuka ranka ya daÉ—e, sai dai ko wani abu yasa ta yin kukan." Inna Jummala yayarta ta faÉ—a wacce ke kusa da ita. "Toh kiyi hakuri Habibi, komai da kika gani ikon Allah ne. Idan zuwa na ne yasaki kuka kiyi hakuri ki gafarceni dan Allah. Nazo ne dan ganin gudan jinina da Allah ya bani tare da ke. Kinsan dole idan naji cewa ina da magaji a duniya, ba shakka dole zanje ganinsa koda a bayan duniya ne. Bani da kowa da zan nuna nace ni na haifa sai Khadija, dole nazo naganta ta ganni. Kiyi hakuri idan har akwai abinda yake taÉ“a miki zuciya. Hakika Samira ta cuce mu(matarsa) itace silar rabuwar mu badan muna so ba. Ke kinyi sa'a kin kuma yin aure har da zuri'a. Ni kuwa ita É—in ce dai ta zame min jarabar da bansan ranar rabuwar mu ba. Kona koreta sai tasan yadda tai naje na dawo da ita koda bana so. Wannan dalilin ne yasa ban sake korarta ba, na barta tayi iya abinda zata yi, duniya ce, wanda bezo bama jiransa take yi." Tayi shiru ita dai batace komai ba, sannan ba zata iya sanar dasu dalilin yin kukanta ba. Kukan yazo mata ne kawai dan tasan tabbas an tarwatsa mata rayuwa, an rabata da Æ´arta gashi dai ta dawo amma babu wani shakuwa a tare dasu saboda rashin daÉ—ewa da zasu yi tare. Tana da aure dole zata tafi gidan mijinta. Shi kuma Sen Muhammad tasan a yanzu haka albarkacin Iman ne a tsakanin su, banda haka babu wani abu. Hawayen fuskarta ta shiga gogewa tana kuma korar shaiÉ—an daga cikin zuciyar ta, wanda shine yake neman kawar mata da imani yana tuna mata da soyayyar tsohon mijinta. A hankali ta rissina tana gaishe shi, ya amsa ganin ta dan saki jikinta harma ta dago sun kalli juna, ta sauke ido tana wasa da kasan mayafin jikinta. Anan ya samu labarin su Abba da Mamah iyayen Iman, da kuma auran da suka yi mata da gudan jininsu duk da cewa a lokacin basu san asalinta ba. Yaji daÉ—i matuka harma ya dauki alkawarin idan ya shiga cikin Kano zai biya ta gurin su. Ya daÉ—e a tare dasu harma ya roki alfarmar a bashi Iman su tafi Abuja tare shima tayi masa kwanaki biyu. Iman ta dinga murna baki yaki rufewa saboda daÉ—i, kayanta duk ta rabawa sa'anninta na kauyen. Shi kuma Sen. Muhammad yayi musu alÆ™awarin gyara musu kauyen tunda sunce su ba zasu koma cikin birni ba. Daga nan suka yi sallama bayan ya bawa mai unguwa kuÉ—i yace a bawa duk jama'ar kauyen, Habiba kuwa nata daban ya bata yace taja jari kafin ya dawo. Yaki mata da yawa saboda mugayen mutane karsu biyo ta. "Inna kidena kuka, zan dinga zuwa ina ganinku Insha Allahu." Cewar Iman tana riÆ™e da hannun Mahaifiyarta. "Karki damu, kiyi kokari dai ki koma gidan mijinki kinji?" Cike da jin kunya Iman tace. "Toh Inna." Haka take kiranta kamar yadda taji sauran Æ´an uwanta na faÉ—a. Daga haka tabi mahaifinta ana ta É—aukarsu hotuna har suka shige cikin luntsumemiyar motar da yazo a ciki. Tun a hanya Iman ta yiwa Abba waya tace gasu nan zuwa ita da Babanta. Abba na wajan aiki dole ya baro komai ya dawo gida aka fara shirye-shiryen tarbar baki. Su Ikram babu zama haka suka dage shaf-shaf dan ganin an shiya abubuwa dan a fita kunya. Suna zuwa layin gidan Abba ya fito da sauri dan ya tarosu, bakinsa har kunne, dama tun a media sukaga gani suka kuma san cewa senate president shine mahaifin Iman. Abba ya saki murmushi ganin yadda ake ta kare Iman da mahaifinta, wacce ita kuma ta nunawa Sen. Muhammad Abba, nan da nan ya nufe shi cikin fara'a kai kace sun daÉ—e da sanin juna, yana zuwa suka rungume juna tamkar wasu mata....... *Paid book ne idan kina so ki karanta sai ki tuntubi wannan lambobin. 0706 528 3730 or +447894142004 dan karin bayani. Top 10* *HAJJA CE 👈* 3/22/22, 19:32 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲* *37* Cikin farin ciki suka saki juna suna sake yin musabaha, kowanne ka duba fuskarsa zaka samu yana murna da ganin juna. Abba ya nuna musu hanya kai tsaye securities suka mara musu baya. Iman ta shiga ciki da gudu tana kiran sunan Mamah, bata yi aune ba sukai karo da Areefullah. Da yake jikinsa ta faÉ—a kai tsaye yasa hannu ya rungumeta Æ™aÆ™am. "Welcome back dear wife." Ya faÉ—a yana sake matseta. Hango tawagar da zata shigo falon ne yasa shi saurin sakinta da sauri. "Da baka sakeni ba sai na gayawa Abba." Ta faÉ—a tana rugawa cikin kitchen da take jiyo muryoyinsu a can. Hanan da Ikram ne a ciki, Iman ta rungume su kafin ta kalli Ikram tace. "Kika ce guy É—in can yana Abuja, ya akai yanzu na ganshi?" Ikram cikin farin ciki da yaki gushewa a zuciyarta tace. "Ke yanzu ya shigo, wallahi muma kawai ganinsa mukai, ina ji yana gayawa Abba wai zuwa yai yaje ya dakkoki daga can kauye ku koma tare." Iman ta shiga zaro ido, bata ce komai ba ta juya zuwa É—akin Mamah. Cike da ladabi Areef ya tarbesu, Sen. Muhammad na ganinsa ya saki murmushi yana kamo kafadun Areef. "Ince wannan shine sirikin nawa ko alhaji?" Abba yayi dariya yana nuna masa wajan zama yace. "Shine ranka ya daÉ—e." "Wow masha Allah I'm so happy, ya sunan?" Areef na faman sunkuyar da kai yace. "Al-Mustapha." "Nice name my son. Aiki fa?" Da sauri Abba yace. "Ai da yake kasuwanci ya fara yanzu, karatun ne beyi nisa ba tunda aka kammala. Ba a É—ora ba." "That's good, Gwara da be zauna hakan nan ba, yanzu sai yazo ya É—ora dan karatun yana da matuÆ™ar muhimmanci, nan gaba ba'a san me zai zama ba. ÆŠana idan komai ya nutsu sai sanar dani duk Æ™asar da kake son kaje kayi karatun a can. Sai ka haÉ—a da abokanka biyu yadda zakaji daÉ—i a gurin da zakaje." Murna da farin ciki a gurin Areef ba'a magana, har besan lokacin da ya rungume Sen. Muhammad ba. "No.. No.. No, ba damuwa ai kun min abinda ba zan iya biyanku dashi ba. Kun riÆ™e min yarinya ba tare da kunsan waye mahaifinta ba, komai kunyi shi cikin tsoran Allah ba dan agani a yaba ba, Allah ya baku gidan aljanna." Ikram da Hanan suka fito da wormers na abinci, masu kyau ne akaje gidan Islam aka aro dan a fita kunya. Sai da suka ajiye sannan suka gaishe da Sen. Muhammad cikin girmamawa, yana murmushi yace. "Yara na ne ko?" Abba cike da murmushi yace. "Sune rankashi daÉ—e. Sofiyya ce da kuma Fatima." "Masha Allah ubangiji Allah ya raya mana su." Tashi sukai dan Æ™arasa kawo sauran abubuwan. Sannan suka zo suka zubawa kowa. Ba laifi Sen. Muhammad yaci abincin sosai dan ba Æ™aramin daÉ—i yayi masa ba. Sai da suka gama sannan Mamah tazo suka gaisa da Sen. Muhammad Abubakar, yai mata godiya tare da jinjina mata na kokari da tayi wajan bawa yarsa ilimi da kuma tarbiya. Daga nan ya roki arzikin a bashi su Iman dasu Ikram ya tafi dasu, Abba yace sai dai Iman domin su har yanzu suna lectures. "Ahhh hakan ma yana da kyau muna sa rai idan sun samu lokaci sai a kawo mana ziyara. Nima ai É—an asalin garin Kano ne." Nan ya shiga sanar dasu inda yake, harkar siyasa ce ta kaishi zama a garin Abuja. "Amma idan zamu tafi tare zamu wuce da kai ko Al-Mustapha?" "A'a ai yau yazo ranka ya daÉ—e, wai zuwa yayi su tafi tare da matarsa, gashi yanzu ka nemi alfarmar zata bika na É—an wani lokacin. A bari next time zai zo idan ya komawa gurin aiki tunda duk Abuja ne." Areefullah kamar ya yi kuka jin Abba na neman hanashi ya bisu, cikin sa'a yaji Sen. Muhammad yace. "A'a tare zamu tafi dashi tunda dai ba zama yazo yi ba shima. Ka rabu dashi dan Allah." Babu yadda Abba ya iya dole ya kyaleshi. Areef kuwa murna ba'a magana, haÆ™ika surukin nashi bashi da wani problem, zai iya cewa yayi dacen samunsa. Tsab su Mamah suka taya Iman haÉ—a kayanta a cikin trolley, suna cikin hira sai ga Abba ya shigo yana ta fara'a ya kalli Mamah. "Wai har yanzu baku kammala ba? Jiranku fa sukeyi." "An gama komai Alhaji." "Toh ai sai ta fito, daman gashi da Areef zasu tafi." Iman tayi Æ™asa da kai tana murmushi. Ahhh wasa-wasa fa tana san guy É—in nan, saboda ana cewa dashi za'a taji wani sanyi a zuciyarta. Mamah dasu Hanan suka kalleta dan jin me zata faÉ—a amman tayi shiru sai kuma sunkuyar da kai take. "Toh ai sai ku fito kar yai ta jiranku dana a private jet ne bare ace dare zai yi." "Abba jirgi fa kenan?" Cewar Ikram tana zaro ido. "Eh jirgi, kinsan ko waye Ikram?" Suka yi dariya dukkansu, Abba ya kara da cewa. "Uhmmm karkuji nan gaba kaÉ—an ya siyawa Iman daman itace Æ´arsa telo ko Imanini?" Duk suka kuma tuntsirewa da dariya. Tare suka fito zuwa falo, Areef yana saÆ™ale da hannun Sen. Muhammad. Ikram ta riÆ™e baki tana yi masa tsiya da idanuta, yai mata banza saboda karma ta badashi a gaban surikinsa. "Sai munyi waya Hajiya, Allah ya saka da alheri." "Amin ranka ya daÉ—e muna godiya." Mamah ta faÉ—a cike da nutsuwa. "Alhaji sai kazo kenan." Abba yai dariya tare da cewa. "Haba dai ba damuwa ranka ya daÉ—e, fatan mu kawai Allah ya taya riko." "Toh amin sai munyi waya." Suka sake yin musabaha daga nan suka nufi mota sai faman É—aukar hotuna ake yi. Areef da Iman suna bayan mota É—aya, yayin da Sen. Muhammad ke cikin wata daban dan zuwa malam Aminu Kano International Airport. Ko a motar ma uzzara mata yayi musamman daga su sai driver shima kuma a gaba yake ba a kusa dasu ba. Da ta gaji da kwarzabar da yake mata ne yasa ta juyo gabaki É—ayanta tare da sanya idanunta cikin nasa, kyar suka dinga kallon juna kafin Areefullah ya janyota kusa dashi yana goga mata karan hancinsa a kan nata. "Inata tambayarki ya jiki kina faman shareni why?" Iman ta sunkuyar da fuska Æ™asa tare da cewa. "Wai gani kayi ina É—ingishi ko kuwa?" Ya sake janyota yana cewa. "Congratulations." Ta shiga ture shi tana cewa. "Akan me?" Ya sumbaci gefen kumatunta yana sake matse Æ´an yatsunta a hankali. "Zuwan Abbanki, gashi muma daga haduwa har mun shiga cikin arzikinsa. Kinsan me yai min?" Murmushin jin daÉ—i tayi tana girgiza kai alamar bata sani ba. "Hakafa yace zan koma karatu, ya bani zaÉ“in duk Æ™asar da nake so zai kaini. Wow dear, wani abin abin daÉ—in ma ya Æ™ara da cewa na zaÆ™ulo bests friends guda biyu mu tafi tare." Iman ta kallesa cike da murna tana cewa. "First one Aslam and the second one is Irfan Ko?" Ganin yadda take buÉ—e masa kwawawan idanunta tana son nuna masa cewa tasan waÉ—anda zai É—auka yasa shi hura iska a cikin su, ta lumshe su tana kawar da kai ga murmushi faÉ—aÉ—e a fuskarta. "A'a basu bane, baki san nayi sababbin abokai ba?" Ya faÉ—a cikin zolaya. Ita kuma ta kasa fahimtar a wasa ya faÉ—a, ta kalleshi da mamaki. "Toh ai ko baka bawa Irfan ba, yaci ace Aslam ya samu, amman idan har da gaske ba zaka bawa Aslam zan daure na tambayi Baban shi ma a haÉ—a dashi. Yana da kirki sosai." Areef yai murmushi tare da kwantar da kanta saman kirjinsa. "Wasa nake yi miki ai kinsan dole shine sahun farko, Irfan ma be zama lallai ba saboda kinsan baban su bashi da lafiya, shi yake rike da gidan su. Sai dai ko Affan ko Sultan." Kanta na saman kirjinsa tayi luf da ita wani irin farin ciki yana ratsata, a hankali tace dashi. "Toh yayi, indai akwai Aslam a cikin tafiyar shikenan." "Yana da muhimmanci a gurinki ne?" Sai da ta É—an dago kai suka kalli juna kafin tace. "Yana da kirki." "Ya kaini ko ya fini?" Ya tambaya yana É—ora lips É—insa a saman kanta. Iman tayi shiru ba tare da ta bashi amsa ba, ita kawai tasan kowa da matsayinsa. Aslam ya Æ™arfafa mata guiwa matuÆ™ar a lokacin da ta baro gidan Areefullah ta dawo gida. Shine mutum na farko daya tabbatar mata da cewa Areef yana santa, sai dai shi kansa besan da hakan ba. Ko soyayyar da suke yi da Feenah ya tabbatar mata da cewa hauka kawai suke da kuma shirme, amman ainahin love ita yake yiwa. Gashi yanzu tana gani a zahiri, ta yadda da cewa Areefullah yana santa so marar gauraye. Suna zuwa airport abinka da masu riÆ™e da Æ™asar, ba wani É“ata lokaci suka wuce wajen shiga jirgi. Da yake wayayyu ne a cikin su babu wanda ya nuna Æ™auyanci, kowa Æ™oÆ™ari yake ya nuna cewa yasan komai na shiga cikin jirgin. Guri É—aya Sen. Muhammad ya kuma basu, suna da murmushi zuciyoyinsu shar har jirgin ya tashi ya bar birnin Kano zuwa Abuja birnin tarayya. Ya subahanallahi jama'a mulki daÉ—i gareshi, yadda kadai ake nan-nan dasu kai kace su kadai ne mutane a cikin duniyar nan. Maganar da take fitowa daga bakin mutane shine. Senate ya dawo tare da Æ´arsa da kuma surukinsa, yan jarida ana subirbuÉ—a labari. Kai tsaye katafariyar unguwar masu farcen susan cikin Æ™asar nan. Tun a hanya Areef da Iman ke faman kale-kale, sai yanzu ma yasan shi be san ko'ina a garin Abuja ba. Aka yi parking a dai dai wani Æ™ayataccen gida, wanda alÆ™alami ba zai iya rubutawa ba saboda tsari da kuma É—aukar hankali. Cike da murmushi Sen. Muhammad ya Æ™arasa ya kamo hannayensu yana cewa. "Kuzo muje, nan gidan kune yarana." Suka shiga ciki securities da masu kula da gidan taÉ“angarori da dama suka dinga miÆ™a gaisuwa yana amsa musu cike da fara'a. Daman tun a social media sukaji labarin ya taho da Æ´arsa, hankalin Hajja Samira yayi koluluwa wajan tashi, saboda sam be sanar da ita cewar anga Æ´arsa ba, yasan idan har ta sani sai ta kuma yi masa kullin da zai sake nisanta shi da ita. Tun a saman tagar bene ta hangosu, ita kanta sai da kanta ya Sara, kirjinta ya buga ganin yarinyar da Sen Muhammad yake tare da ita, dole kenan sai mijinta ya mallaki magaji? Wannan wace irin masifa ce? Tabbas taso su mutu a haka tunda itama bata da rabon haihuwa a duniya, sai gashi duk irin dukiyar da ta narka dan ganin be samu haihuwa ba, gashi Allah ya kawo masa jininsa cikin koshin lafiya. Da kyar ta iya sakkowa Æ™asa jin yana ta kiranta, da gayya yake son ta fito dan taga Iman É—in. Cikin isa da kasaita take tafiya har ta gama sakkowa Æ™asan tana yatsina fuska. Duk iya kokarin ta na san ganin bata nuna halin damuwa da ganin Iman ba, kasawa tayi har sai da fuskarta ta bayyana abinda yake cikin ranta. "Allah ya bayyana mana Khadija." Abinda Sen ya faÉ—a kenan yana sake rungume Iman a jikinsa. "Masha Allah A'i tun a BBC News mukaji labari." Tana magana tana Æ™arasawa wajan kujera ta zauna. "Iman jeki gaisa da Mamanki." Iman ta nufeta, zuciyar Hajja Samira tamkar zata buga a haka Iman taje ta rungume ta. "Ga kuma mijinta." Ya sake nunawa Hajja Samira Areef a matsayin mijin yarsa. Wato ma har aure tayi saboda tsabar samun guri? Batace komai ba sai É—an murmushi da tayi tana janye Iman daga jikinta. "Bari nasa a kaisu inda zasu zauna su huta." Da sauri ta kalleshi tace. "Au wani gurin zaka kai su?" Ba tare da ya kalleta ba yace. "Eh akwai gidan uncle É—in Al-Mustaphan yace can zasu je ko?" Ya faÉ—a yana kallon Areef. Shi kuma gabaki É—aya mamaki ya kusa kasheshi jin abinda Sen. Muhammad ya faÉ—a, amman dan karya karyata shi sai yace yana É—an murmushi. "Eh haka ne." "Iman taso kuje a rakaku." Iman ta tashi gabaki É—aya itama lamarin ya daure mata kai. Kenan mahaifinta tsoran matarsa yakeji? Idan hakane kuwa akwai matsala domin bata san irin wannan rayuwar. Ko sallama Hajja Samira batayi musu ba, kila yasan idan ya bar su a wajanta sai sun gabe kuransu dan ko abinci ba zata sa a basu ba. Dama tuni Sen. Muhammad ya gayawa driver É—insa inda zai kai masa yaran, tare da babban gargadi cewa karya sake ya gayawa kowa inda suke. Shima inda aka kaisu ba kananun mutane bane a unguwar, ko wane gida yana cewa bani guri. Areef da Iman suka shiga gidan harda masu aiki a ciki. Wani É—aki suka shiga a tare wanda ya gaji da taruwa, gadon Areefullah ya haye yana wani babbude hannuwa, cikin gajiya yace. "Washh Allah na, ina ma zan samu mai yi min tausa da naji daÉ—i." Murmushi kawai Iman tayi tana sake duba yadda aka Æ™awata room É—in. Ganin bata da alamar zuwa tayi masa yasa shi kuma sauke numfashi. "Dear zokiji." Iman tasan wayo yake mata, ta san tana zuwa riketa zai yi. "Subahanallahi gashi nan..." Areef ya faÉ—a yana nuna gefen Iman, wacce a zabure tayi kansa da gudu. Ya bata wata kyakkyawar runguma yana faman dariya. "Daman ba komai bane ko?" Ya lakuce mata hanci yana cewa. "Yanzu ba gashi kinzo inda nake ba." "Dabara ko?" Tayi maganar tana turo baki. "I miss you dear." Iman ta kunshe fuska a saman kirjinsa. "Please wannan karan dai ki daure ki amince dani ba tare da tilastawa ko na nuna fin karfi ba. Ina so ki nuna min taki kalar soyayyar." "Yaya.." Ta faÉ—a da murya irin ta jin kunya. "Yes zaki iya, karki ce min kunya ce zata cucu mu, ki ajiye ta gefe idan aka gama sai ki mayar da abarki." Tayi lamo a jikinsa ba tace komai ba. Ganin haka yasa Areef dago mata da fuska, idanu ta lumshe hakan ya bashi damar sanya bakinsa a nata, yayi amfani da hannu É—aya wajan zuge zip É—in rigarta. Wayyo tayi saurin riÆ™e masa hannu yace. "Karki hanani dan Allah." Babu yadda zata yi dole haka tana ji tana gani ya Æ™arasa zugewa tare da zare mata rigar gabaki É—aya. Kyawawa kuma tsayayyun fitilun kirjinta suka bayyana waÉ—anda suke cikin black É—in bra. Wani irin zirrrr...! Yarrrr...!! Yammm...! jikin Iman ya yi lokacin da taji hannuwan Areef a kansu, cikin hikima Areefullah ya rabata da kayan jikinta, ya shiga aika mata da wasu saÆ™wanni masu rikita kwakwalwa. A wannan rana, a daidai lokacin, a cikin shekarar da suka samu É—in bin alkairi Areefullah ya samu amincewa ta gasken-gaske a wajan khadijatul Iman. Ta sakar masa da kanta, ta bashi amanar kanta da zuciyarta. Duk ta kuma narkewa a cikin so da wata zazzafar Æ™aunar mijin nata. Shima kuma a nashi É“angaren yaji tabbas cewa Iman itace sirrin rayuwarsa, itace farin ciki zuciyarsa, da gasken-gaske yake santa so marar gauraye marar algus. Bayan sun nutsu still Areef yana riÆ™e da ita yana wasa da sumar kanta, murya a hankali yace. "My dear." A hankali tace. "Uhmmm." "Akwai yunwa ko?" Tayi shiru, ya sake juyo da fuskarta yana so ya kalli idanunta amman Iman ta hanashi. "Shikenan muje muyi wanka." "Jeka farayi." Ta faÉ—a tana sake É“oye fuskarta. "Tab! Da kenan, yau kam tare zamuyi ko bakya so mu sake shakuwa da junan mu?" "Yaya bazan iya bafa." Maganar ta fito tamkar zatayi kuka. "Okay naji amman gobe kisa a ranki tare zamu yi, bana son kina yin abu kamar baki waye ba." Ta turo baki jin abinda ya faÉ—a. "Kodai tare zamuyi dan naga kinki É—agani." Ai tana jin haka tai saurin É—agashi tana murmushi. Shima murmushin yake yi daga haka ya sauka ya shiga Æ™awataccen bathroom É—in cikin É—akin, wanda shi kansa abin ya É“atawa mai kallonsa lokaci ne. Da karan bani Areef ya dinga gano meye amfanin wasu abubuwan dake ciki, har ya fito jikinsa daure da farin towel. Yayi mamaki da be ganta a É—akin ba, ya yi saurin saka kaya tare da fitowa nemanta. Kiranta yayi tayi, sai gata ta fito daga cikin wani É—aki, da alama itama wankan tayo duba da kayan da ta canzo. Areef ya saki ajiyar zuciya tare da Æ™arasawa inda take ya riko ta. "Kawai zaki tafi ba tare da na fito ba? Naji tsoro da ban ganki ba." Ya leka fuskarta da sauri ta kawar zuwa É—aya É“arin. "Wanka nayi nima." Ta faÉ—a murya a sanyaye. "Yeah I see. Zo muje ga abinci a Æ™asa nasan kina jin yinwa." Ya jata suka Æ™arasa wajan dining. Da kanshi ya dinga bata tana kan cinyarsa, Iman ta tabbatar da lallai Areefullah É—an soyayya ne. Yasan salo-salo na yadda zai tarairayi mace, gashi dai ba wani babba ba, amman tana da yaÆ™inin ko wani Æ™aton ba zai nunawa mijinta iya kula da ko wacce irin mace ba. Haka suka raya ragowar ranar da tsantsar kulawa, ko wanne kokari yake ya farantawa É—an uwansa, har zuwa dare Sen Muhammad yazo ya duba lafiyar su, ya damÆ™awa Areef mukullayen gidan da kuma takardun gida sai kuma car key na danÆ™areriyar mota, yace yayi amfani dasu kafin wani lokacin. Aikin ma ya hanashi zuwa da kanshi yaje ya samu Alhaji Sammani suka yi magana ta fahimta, har ya yi masa nashi ihisanin sannan ya bawa Areef É—in kuÉ—i isassu na amfanin yau da kullum, bayan komai an ajiye musu. 😒 Cikin kwanaki uku da suka yi ya biya musu umara su biyu yace suje suyi addu'a idan sun dawo sai su tafi honeymoon. Sunyi murna matuÆ™ar, sun kuma ci gaba da gurzar soyayya tamkar babu wasu masoya a doran duniya...... (Hmmm ko ace Hajja shirgo mu tafi 😠ba komai na samu nayi bacci kafin ku dawo😜) *ZO GARENI book É—in kuÉ—i ne, idan kina so sai ki tuntubi wannan labar 0706 528 3730 or +44789414004 dan samun naki cikin sauki.* *HAJJA CE 👈* 3/23/22, 18:28 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲* *38* *****Jamil kuwa tunda ya dauki kan mota ya fara tuki tafiya kawai yake ba tare da sanin inda yake jefa motar ba, abinda kawai ya sani shine yana san zuwa Niger a ranar, saboda ayi masa aikin dena ganin Meenal da kuma Umma. Gabaki É—aya tunda Umma tabar duniya yaji zuciyar shi a Æ™untace, sam bayajin daÉ—in komai, magani ma idan yasha mai makon yaji relief a'a sai yaji kamar ana sake takurawa zuciyar tashi. Idan yayi kamar addu'a zata zo masa zai yaji wani azababben ciwo bakinsa kuma sai yai ta rawa. Ya kira malam yace ya taimaka yai masa aikin layar zana ta yadda kawai zai ganshi a Æ™asar, amma bokan yace aiki ne mai wahala dan kamar wancen da akai na tura wani bandakin Iman sai da suka kashe jaririn aljani sannan aikin yayiwu, yanzu kuwa ba zasu iya yin wannan aikin ba saboda har yanzu akwai faÉ—a tsakanin uwar jaririn da kuma aljanin da yaje ya kashe mata É—an. Wannan dalilin ne yasa shi tilastawa ransa ganin yaje Niger ka kanshi. Irin yanayin tukin da yake yi ne yasa mutane suka dinga zaginsa suna tsine masa. Sai da yazo wajan wata mota mai É—auke da man fetur garin yin overtaking kawai ya bugi tankin man, Allah ya taimaka hanyar babu motoci wuta ta kama, tun daga cikin motar aka finciko Jamil aka watsar gefe. Ya subahanallahi wuta ta kamashi kafafuwan sunyi ratata, hannu É—aya ya fice daga jikinsa, gundarin jikin sai motsi yake tamka an kashe tsaka jelar na rawa. Banda ihu da kururuwa babu abinda yakeyi, mutane suka fara tsayawa a motocinsu bayan Allah suka dinga zuwa wajan wani É—an Æ™aramin rafi suna debo ruwa da Æ™asa suna watsawa motar dan wutar ta mutu. Shi kuma Jamil da kyar aka samu wasu mutane suka daukeshi zuwa asibiti yana ta ihu har ya É“atawa masu taimakon nashi rai. Dan dai kawai sun riga sun dauki aniyar kaishi saboda Allah ne, amman jini duk ya É“ata musu mota dan ma dai Æ™urÆ™ura ce. Koda akaje asibitin kafin a karÉ“eshi sai da aka É—akko Æ´an sanda, Allah kawai yayi numfashin Jamil yana da saura amman kowa ya bashi mutuwa a take. Sai dai fayakunu bata sauka ba har likitocin suka fara bashi taimakon gaggawa. Wayarsa da masu motar suka É—akko shi, duk ta fashe aka ciro sim card É—in wani É—ansanda ya saka a wayar keypad, neman lambar da ya kamata su kira dan a sanar da Æ´an uwanshi suka shiga yi. Kawu Bala da suka gani ne yasa suka kira, bugu biyu ya É—aga da sallama. "Jamilu ya gida?" "Bashi vane É—ansanda ne." "Subahanallahi É—ansanda kuma? Toh lafiya dai ko?" Kawu Bala ya tambaya cike da fargaba. "Me wannan lamar yayi accident akan hanyarsa ta zuwa Nassarawa, yanzu haka besan inda kanshi yake ba, yana nan general hospital." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun. Hasbunallahu wani'imal wakil, bari naje na sanar da iyalinsa." "Toh shikenan ya dai kamata a samu makusantanshi a kusa, saboda hatsarin yayi muni." Kawu Bala yace. "Gamu nan Insha Allahu." Suna yankewa ya tashi yana sanar da matansa cewa Jamil yayi hatsari yana asibiti. Daga nan ya fice ya nufi gidan, yana zuwa ya tarar da Salima tana koyawa Khaleel homework, tana jin sallamarsa dama ta tashi daga kan kujerar da take tace ya zauna. Sai da ya zauna suka gaisa kafin yaja numfashi tare da cewa. "Tashi zaki ki shirya zamuje asibiti." Tunda taji haka gabanta ya faÉ—i, cikin sauri ta kalli kawu Bala tana dafe kirji tace. "Jamil?" "A'a ku mata kuna da matsala, ke daga cewa za'a asibiti sai ki ce wani Jamilu? Kije ki É—akko mayafi idan munje kwaga komeye." Jiki yana kyarma ta tashi, hijabi ta É—akko ta fito suka tafi har da Khaleel. Sai da suka biya ta gidan Æ™anwarsa suka É—akkota kafin suka tafi, jikinsu duk a sanyaye gashi Kawu Bala yaki sanar dasu ainahin abinda yake faruwa, har suka Æ™arasa asibitin lokacin anata kiraye-kirayen magariba. Tambaya sukayi, wani masinja ya rakasu har wajan dakin da aka kwantar da Jamil, suna jiyo ihunsa gaban su ya sake bugawa, wani É—ansanda ya sanar dasu abinda yake faruwa hankalinsu ya tashi. Ya sake cewa. "Duk wata allura da take sanya bacci anyiwa bawan Allahn nan amman yaki yi, banda ihu babu abinda yake yi. "Dan Allah ya za'a yi mu ganshi?" Salima ta tambaya jikinta a matuÆ™ar sanyaye. "Bamu sani ba ko zaku iya shiga, amman dai ga likita nan bari a tambaye shi." Likita na isowa wajan suka tambayeshi, harya hana sai yaga dai sun damu sosai, dan haka yace su bishi. Ai suna shiga duk suka ruÉ—e da ganin Yadda Jamil ya koma yasa Salima faduwa a gurin ta sume. Da yake akwai likita a gurin hakan yasa aka yi gaggawar samun kanta da taimakon shi. Tayi kuka domin tasan shima ta rasa shi, tasan mutuwa zai yi ya barta kamar yadda take ta rasa duk wasu makusantata. Sai gashi duk da irin ratattakewar da Jamil yayi Allah be dauki rayuwarsa ba, cikin sati guda ya fara kokarin magana ba tare da ihu ba, sai dai da taimakon oxygen, kuÉ—i kuwa duk akanshi suka kare saboda kokarin nema masa lafiya. Idan kaga yadda Jamil ya koma duk rashin imaninka sai ka yadda cewa Allah É—aya ne daga shi babu Æ™ari, babu abin bautawa sai shi guda É—aya. Kyawun nan duk babu, idanuwansa sun tsiyaye fuska duk tayi damege. Ranar da ya cika sati a asibiti ne duk wasu Æ´an uwanshi sukaje dubashi, Salima kuwa daman tana can tun randa sukaje. Jamil ya a ta faman kuka yana kiran Umma, babu wani abu da yazo bakinsa a wannan lokacin da Æ´an uwansa suke ta faman yi mishi addu'a sukaji yace cikin muryarsa da bata fita. "Umma.. Umma..." Kawu Bala yana ta cewa. "Ka dena surutu ka dinga yin kalmar shahada, La'ilaha il'illah Muhammad rasulillah sallahu alaihiewasallam." Amman Jamil ya kasa yi, gashi cikin zuciyar shi tamkar ana matse masa ita. Yana so ya yi amma ya kasa. Suna cikin wannan yanayi ne wata mata ta shigo fuskarta cike da hawaye, duk basu santa ba taje har kusa da gadon Jamil, cikin bakin ciki take cewa. "Bakaga komai ba, wannan ba komai bane sai kaje inda kayi sanadiyar zuwan É—ana da kuma mahaifiyarka. TaÉ“ewa ta tabbata a gareka Jamilu, kuma gashi karshe baka samu yarinyar da kake san mallaka ba. Jamilu ka daÉ—e kana samun nasara a duk lokacin da kake son abu. Amma karka manta uwa ba abar wasa bace. Mahaifiyarka kayiwa karkayi tsammanin kayi sanadin barinta duniya a banza, wallahi sai ka dauwama a cikin Jahannama, kuma da kai da masu son duniya bazaku shiga cikin alfarmar ma'aiki ba, mugu azzalumi." Tana kaiwa nan ta juya ta kalli Salima wacce É“acin ran kalaman tsohuwar nan ya É“ata mata rai. Takaici ya kama tsohuwar nan taja tsaki tare da dafa kujera. "Da kinsan waye mijinki da baki wahalar da rayuwarki kina masa kuka ba, mijinki asararre ne, ke kanki be barki haka ba sai da ya cuceki ta hanyar cire miki mahaifa." Cikin tsananin razana Salima ta miÆ™e tana dafe kirji, tayi mamaki da taji maganar a bakinta domin babu wanda yasan wannan sirrin daga ita sai mijinta suka yi suka binne. "Ke waccece?" Tsohuwar nan ta kalli mutanen cikin É—akin, can kuma ta maida dubanta wajan Salima tana cewa. "Kamar yadda kuke tunanin babu wanda ya sani, Toh ba haka bane. Kuma wannan kadai yasa ku gane cewa ba'a yiwa Allah dabara. Yarki Meenal Jamil ne ya bada ita ga sarkin aljanu dan ayi masa asirin da zai sa ya auri wata yarinya. Da hakan beyiyu ba, kuma asirinsa zai iya tunawa aka ce za'a rufe bakin mutane dan kar wani yasan irin aikin da yake aikatawa, sai aka ce ya bada rayuwarki kota mahaifiyarsa, shine ya bada ta Umma, bayan yayi ayyukan da in kukaji sai kun tabbatar wannan ba abin tausayi bane." Tunda tayi maganar cewa Jamil ne silar mutuwar Umma da Meenal, kowa na cikin É—akin ya kasa motsi. Salima kuwa kai ta riÆ™e wanda taji yana barazanar cirewa daga inda yake. "Karya ne, karya kike yi, idan har da gaske kike meyasa zaki tarwatsa mana rayuwa, me yasa tuntuni baki gaya mana ba sai yanzu da kika ga ya shiga cikin wannan halin? Police...!" Ta shiga kiran Æ´an sanda tana kuka tamkar wata zararriya. Kafin Æ™ifta ido sun nemi tsohuwar nan sun rasa, babu kuma wanda yaga ficewarta hatta É—ansanda dake bakin Æ™ofa. "Karya ne, wannan daga ji sharri ne ake son yi masa wallahi, tayaya Jamil zai iya aikata duk wadannan aikin? Sharri ne kawai na rantse da Allah..." "Ya isheki Salima, wannan rantsa-rantsen ba sune abin yi ba. Ki gaya mana gaskiya da gaske mahaifa kika cire?" kawu Bala ya tambayeta cikin fushi. Salima ta fashe da kuka, ganin duk ita ake saurara yasa tace. "Kawu baya son haihuwa da yawa, wannan dalilin ne yasa ina haihuwar Meenal yaje ya cire min mahaifa bayan yace min ni kadai ce, ba zai min kishiya ba. Wallahi kawu nayi nadamar haka tun lokacin da naga na rasa Meenal." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, wanda yai miki wannan abin taya zaki zauna karyata waÉ—ancen laifukan da aka ce yayi? Gashi nan kinaji tace wata yarinya yake so zai aura, ta iya yiyuwa bata son shi shine yaje yana aikata wannan É—anyan ai..." Ko Æ™arasawa beyi ba Salima ta sake fashewa da kuka tana cewa. "Wayyo Allah na shiga uku..." "Kin shiga uku ko mun shiga uku." Ma'u kanwarsa ta faÉ—a tana sakin kuka. "Yanzu Yaya dama duk wannan tashin hankalin kaine silar sanya mu ciki? Kaine silar mutuwar Umma yaya? Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, wai ashe kaine silar mutuwar Meenal? Da Allah ya barka da lafiya kila harmu bazaka Æ™yale ba sai kaga bayan mu saboda kawai mace, tunda nake ban taÉ“ajin namiji da asiri ba sai akan ka Yaya Jamilu. Wannan hatsarin da kai alhaki ne ya fara bibiyarka. Wallahi gaura mutuwarka da wannan raÉ—aÉ—in azabar da kake kwasa, kaima gashi nan zakaje inda kayi sanadin zuwan su Umma. Kaico.. Kaico da wannan masifar da ka janyo mana." "Ya isa haka Ma'u, ku tashi muje daga waje." Kawu Bala ya faÉ—a yana korasu. Tabbas kamar yadda Ma'u ta faÉ—a ne gwara mutuwar farar É—aya ga Jamil, akan yadda yake yanzu yana jin jiki. Haka duk suka fita suna kukan bakin ciki, wasu daga cikin su ma tafiyarsu suka yi a cewar su bashi da wani amfani, babu kuma abinda zasu yi masa. Salima kuwa sai da aka bata gado a asibitin, gwajin farko da akai mata ya tabbatar da tana dauke da ciwon zuciya. Tayi kuka tayi bakin ciki tayi nadamar kasancewarta karkashin ikon Jamil, lallai mutum mugu ne, ba zaka taÉ“a yadda cewa Jamil zai iya cutar da É—an adama irin haka ba, sai gashi ba kama. Haka yake a gurin mu mata muyi ta wahalar da kanmu gurin É—a namiji, mu dinga kishi tamkar ba zamu mutu ba. Mu fifita kalamansu akan faÉ—ar ubangiji, karshe ko Allah be nuna miki karshen abin ba kinsan tabbas akwai mutuwa saboda duk wanda yazo duniya wata rana zai tafi ko ya shirya tafiya ko bai shirya ba, zai koma ga Allah, mutuwa batada dangi amma tafi kowa zumunci, idan yau tazo min gobe kai zata jewa. ya Allah kasa duk randa zata zo mana kasa mucika da kyau da Imani amin. Gabaki É—aya suka tattara suka bar shi a asibitin ba uwa ba uba babu wani da zai yi jinyarsa. Suma Æ´an asibitin suka bazama neman inda zasu kaishi saboda duk iya kokarin su na son ganin ya samu sauki abin ya cutura. Da yake na gwamnati ne asibitin sai suka kaishi wani keÉ“antaccen waje suka direshi a gurin, babu kulawa babu magani bare asan halin da yake ciki. Yau babu tsimakon boka, babu kuÉ—i da izzar da yake da ita, a halin da yake ciki shi da kansa yafi son mutuwa. Wannan azabar fa iya ta duniya ce, ciwon kai kadai bawa zai yi ya shiga cikin damuwa da É—imauta, ina ga ka rasa duk wani mahadi dake jikinka? Kuma still kana shaÆ™ar numfashi? Kawu Bala ne ya kasa jurewa dole ya dawo asibitin sai dai be tarar dashi a É—akin da yasan an kwantar dashi ba. Sai da ya tambaya sannan aka kaishi inda yake. Ƙiris ya rage kawu Bala ya fashe da kuka saboda yadda yaga Jamil ya sake komawa. Ya tuna waye Jamil, cikakken namiji É—an kwalisa mai ji da kuÉ—i da gayu, yau gashi cikin kashi da fitsari, babu kafafuwa ba hannu É—aya, ba idon ganin duniya da abinda yake cikinta. Bakin ma da aka bar mishi baya iya magana sai dai kaga yana zubar da yawu. "Jamilu yanzu babu abinda ya rage maka a duniya, sai dai ka zauna kai ta innalillahi wa inna ilaihir rajiun. Kayi ta faÉ—a Jamil." Ina kawu Bala ya gaza gane cewa kalmar ta yiwa zuciyar shi nisa, Allah ya hana ikon bashi damar furtawa sai dai kuka kawai. Ƙiri-Æ™iri zuciyar shi ta kasa É—aukar kalmar ballanta ya samu bakinsa ya furta. Har kawu ya tafi dan shi kansa duk imaninshi kasa taimakawa yayi wajan gyara Jamil, saboda ba karamin dagadaga jikinsa yayi ba, ya Æ™one sosai ta yadda naman jikinsa yake salewa da kanshi. Cikin dare yace ga garinku nan, dama almajirai sun É—an fara jin cikakken labarin marar lafiyar, suna zuwa gurin da asuba suka saka mishi wuta. A lokacin da su Salima sukaji labarin tayi kuka ta yi shi sosai saboda a yanzu ya bar bayanta cikin tashin hankali. Khaleel ne kadai take gani taji daÉ—i, shima kuma kullum cikin fargaba take, sai taga kamar za'a kawo mata sakon mutuwarsa idan ya bar gabata. Jamil ya cuce ta har ta rasa wane kalar Allah ya isa zata yi masa. Allah ka yafe mana amin....... (😭Duniya kibar jan mu cikin halin ruÉ—ani, Allah kasa mu mutu muna masu tsoranka. Allah kasa kalmar shahada ta zama karshen furucin mu amin.) *ZO GARENI na kuÉ—i ne, please idan kina so ki kira 0706 528 3730* *HAJJA CE 👈* 3/24/22, 18:00 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲)* *39* ****** Cikin kankanin lokaci Areefullah da Iman sunyi wata irin muguwar shaÆ™uwa, soyayya da nuna Æ™auna wajan kowanne babu sauki. Sen. Muhammad kuwa ya sakar musu bakin aljihu ta yadda ko sati cikakke basa iya yi a Æ™asar Nigeria, kullum da inda zasu tafi har aka yi cuku-cukun tafiyarsu karatu zuwa UK. Ko bikin Hanan basu samu damar zuwa ba. Itama anyi bikinta danÆ™areren gidan da Sen. Muhammad ya ruguje nasu yayi musu shi ya koma na zamani da abubuwan more rayuwa da rage daga Mamah sai Ikram. Kwance yake akan doguwar kujera yana bacci, tunda ya dawo daga lecture ya kwanta a gurin bacci ya É—auke shi. Tana shigowa har zata wuce sai kuma ta hangoshi a kwance, murmushi tayi tare da yowa baya ta Æ™arasa inda yake, a tunaninta ma yana jinta yayi baccin karya. Swagger bag É—in dake rataye a Æ™afaÉ—arta ta ajiye a gefe tare da kwanciya a saman cikinsa. Shi kuma jin nauyi yasa shi buÉ—e ido da kyar ya kalleta tare da sanya hannu ya rungumeta. Cikin sanyin murya yake cewa. "Welcome back my dear." Iman ta É—an É—ago kai tana kallansa, still idanunsa a lumshe suke, ta sa hannu tana wasa da zagayeyyen gashin bakinsa da yake Æ™ara masa kyau tace. "Hutawa kake yi ne?" "Uhmmm tun É—azu kai na ke ciwo." Ta zaro ido. "Ciwon kai? Kasha magani? Ko asibiti zamuje?" Gaba É—aya ta rikice masa, shi yasa indai yana jin ciwo a jikinsa baya gaya mata saboda sai ta fishi shiga damuwa da lamarin. "Na warke fa." Ya faÉ—a yana kokarin tayar dasu zaune. "Nidai gaskiya muje asibiti." Ta dage sai sunje, babu yadda beyi da ita ba akan cewa yanzu ya dena ji amman taki yadda har sai da suka tafi. Baiwar Allah ko hutawa batayi ba, sukaje asibitin da take attachment, da yake sun sanda a gurin yasa babu É“ata lokaci suka duba shi. Taje pharmacy ta karbo magungunan sannan suka koma gida. Sai da ta fara dafa musu indomie wacce tasha kifin gwangwani da kayan lambu, ta kawo ta ajiye, lemo da ruwa duk ta É—akko ta ajiye yana daga kwance. "Sugerpie taso kaci abinci, sai kasha maganin." Areef ya dafe kai saboda yadda yake masa ciwo. Ko yunwa bayaji, amman dan karta kuma shiga cikin damuwa yasa shi daurewa ya zauna. Iman ta shiga bashi a baki tamkar wani jariri, sai da taga yaci sosai kafin ta kyaleshi, yasha maganin ya sake kwanciya sai bacci. Itama taci nata sannan ta miÆ™e ta shiga bedroom É—in ta. Wanka tayi ta fito tare da shiryawa cikin have vest pink da É—an gajeran wandonta, tayi parking sumar kanta a gefe, tayi kyau ainun sannan ta fito da kayan karatun ta zuwa falo. Kusa dashi ta zaune jefi jefi tana juyawa ta kalle, kaunarsa na kuma shigarta, musamman yanzu ya Æ™ara girma ya yi fresh dashi, hutu da jin dadi sun samu guri a jikinsa. Tana ta aikinta har ya farka yaga magariba ta kusa. Bata san ya buÉ—e ido ba sai kawai ji tayi an saÆ™alo hannu ta bayanta an É—ora saman kirjinta. Murmushi tayi sannan ta juya suka haÉ—a idanuwa, tasa yatsanta a saman gashin girarsa tana shafawa. "Sugarpie ya jikin?" Sai da ya É—an janyota zuwa wajan cikinsa, bayanta yana shafarsa kafin yace. "Da sauki." Yana kuma janyota. "Mezan samu.?" Tayi murmushi tare da kai lips É—inta saman nashi ta bashi zazzafar sumbata. "Shikenan?" Ya tambaya yana sake lumshe ido. "Toh kana bukatar wani abun ne?" Iman ta faÉ—a tana kwantar da kai saman jikinshi. "Uhmmm, idan har za'a bani." "Okay nasan ko menene bari naje na É—akko maka." Yayi saurin dawo da ita jikinsa yana cewa. "Yo me zaki É—akko bawan yana gurinki a yanzu haka." Tayi dariya tana ture masa hannu daga inda ya É—ora. "Kaida bakajin daÉ—i, please kayi kwanciyarka." Ta shiga kokarin tashi amman ya hana hakan faruwa. "Idan har kina son kiga na dawo normal sai fa kin bani. Naga kwana biyun nan wallahi bakya son al'amuran nan, ko bakya jin daÉ—i?" Iman tayi murmushi tare da ja masa hanci a hankali, cikin ranta tana tunanin ya za'ai ta nuna masa rashin marmarin abin da batayi a kwanakin nan? Dan ita a yanzu bataki su yi sati ko watanni ba tare da sun kusanci juna ba. Ta rasa dalilin da yasa takijin haka, kuma cikin Æ´an kwanakin nan abin ya fara mata. Sai dai duk da haka yanzu ma bata nuna so ne bata yi ba, ta kwantar da kai wajan kafadarsa tana cewa. "Ni babu abinda yake damuna, Kaine kawai baka nema ba." "Gashi na nema yanzu dear, hope dai za'a biye min?" Iman tayi dariya cike da jin kunyarsa ta shiga yi masa duk wani abu da tasan yana so, daga nan kuwa komai ya canza suka shiga bawa juna kulawa. Rayuwar su abin sha'awa da burgewa, da yawa suna bawa mutane sha'awa ba kadan ba. Cikin haka ne ta fara Æ´an Æ™waÉ—ayi musamman na manja da yaji, kome zataci tafi son asa mata manja, ga yawan yin bacci, suna hira zata bingire, ko idan suka fita shan iska zata azalzalesa su koma gida, har dai suka gano cikin dake jikinta. Wowwww! Sen Muhammad kamar zai yi hauka saboda tsananin murna da farin cikin zai samu jika, zai kuma samun wani É—an na jininsa ba aro ba. Na ya sake shagwaÉ“a Iman, gasu Mamah ma sun dage wajan kara mai da ita tamkar yarinyar gobe. ________________ Ƴan kwanakin nan gabaki É—aya Areefullah yana matuÆ™ar bawa wayarsa muhimmanci. A da idan suna tare da Iman in har ya dauki waya yana chatting to baya daÉ—ewa a kai zai sauka. Yanzu kam baya minti biyar be janyo wayarsa ya shiga WhatsApp ba, idan da daddare ne sai yakai har kusan karfe É—aya yana online. Iman takan farka shan ruwa ko fitsari ko kuma taci wani abun saboda yanayin da take ciki. Idan ta ganshi beyi bacci ba takan tambaya sugarpie lafiya? Ya kalleta tare da janyota jikinsa, rintsa ido yake yana girgiza kai zai tabbatar mata da cewa. Project ke bashi ciwon kai, yana son yaga ya kammala shi yazo ya huta da wannan research É—in da yake faman yi kullu'yaumi. Cike da tausayinsa zatai ta kwantar masa da hankali tace yayi addu'a Insha Allahu komai zai zo da sauki. Kullum haka ne yake faruwa, Iman ta yarda dashi É—ari bisa É—ari ta yadda komai zai gaya mata yarda takeyi. Yana kwance yana ta faman bacci sakamakon rashin kwanciyar da beyi ba da wuri. Iman tayo wanka ta shirya cikin wata Æ´ar yaloluwar riga ta shan iska, cikin jikinta É—an watanni bakwai tamkar É—an wata uku saboda rashin girma, sai dai tana jin nauyinsa sosai. Zuwa tayi ta kwanta a kusa dashi tana faman shafar cikinta murmushi kwance a fuskarta, ita kanta ta kagara ta haihu taga tana shayar da babyn, abin yana matuÆ™ar burgeta. Wayar Areefullah dake gefe a ajiye ta janyo tare da buÉ—ewa kasancewar tasan password É—in, kai tsaye ta shiga WhatsApp contect É—in farko da ta gani shiya firgitata inda taga sunan Sweetheart, da sauri ta juya ta kalleshi bacci yake hankali kwance, tayi saurin shiga dan ganin ko wacece. Scrolling tayin har sai da taje farkon hirar inda taga anyi masa sallama, ga yanayin yadda chatting É—in nasu ya kasance duk da cewar bawai a nutse take dubawa ba. "Assalamu alaikum." "Wslm." "Ya gida da yara?" "Lfy alhmdll." Aka yi shiru ba'a sake turo komai ba, sannan ita da take dubawar bata tsaya taji me aka faÉ—a fa taci gaba da dubawa inda taga ana cewa. "Kasan dai ina sanka, kawai babu yadda zanyi ne tunda kaga yadda abubuwa suka faru." Yace. "Nasani kuma nima kinsan ina sanki, daman nasan karfin hali akai wajan rabamu da tuni yanzu muna tare." Tace dashi. "Haka ne, kuma ni wallahi tunda na aureshi bana jin daÉ—in mu'amalar aure dashi sai na tunoka sannan." Yace. "Toh ke me yasa tun a lokacin baki yi duk yadda zaki yi ba wajan ganin mun auri juna ba?" Tace. "Kasan dai yadda abubuwa sukai ta faruwa, kasan ba yadda zanyi tunda anfi karfina. Kasan kuma ina mutuwar sonka" Ya tura mata murmushi tare da cewa. "Nima ina sonki ke kanki kin sani." Gabaki É—aya tashin hankali ya hana Iman tsayawa ta duba chats É—in duka. Cikin rawar jiki ta fita daga WhatsApp É—in ta duba wajan calls, 'Sweetheart' ta kuma gani alamar itace karshen wayarsa a daran jiya. Ta kuka fita ta koma SMS inda taga sakwannin su harma yana cewa dan Allah ta sake turo masa hotan be gani ba ta goge, ita kuma tana cewa a'a gaskiya gwara yazo su hadu face to face tunda itama tana US É—in. Tashi tayi da sauri taje ta É—akko wayar ta, number É—in ta É—auka sannan ta ajiye masa wayar a inda ta ganta. Kallonshi ta shiga yi yana ta bacci hankali kwance, da sauri ta fice daga cikin É—akinsa ta nufi nata wanda tunda suka zo cikin gidan bata taÉ“a kwana a ciki ba, kullum suna tare dashi a É—akinsa. Ta kwanta akan gado tare da rintsa idanuwa, ko rantsuwa tayi ba zatai kaffara ba wannan Feenah ce, Feenah ce ta dawo cikin rayuwar Areefullah, wacce da alama rabuwa sukai da mijin nata. Gaba É—aya Iman ta rasa sukuni, banda mamaki babu abinda take yi, wai Areefullah ne yake cewa wata yana mutuwar sonta? Kenan duk kalaman da yake zuba mata karya yake yi? Kenan da yace mata babu wata mace a ransa sai ita wannan duk karya ce? Yanzu da ita da Feenah wacece Annurin zuciyar shi? HaÆ™ika ta girgiza ta kuma gane cewa namiji munafuki ne. Wayarta ta É—auka ta yi mata sallama ta WhatsApp. Bata online hakan yasa ba'a bata reply ba. Sauka tayi daga online É—in ta fito zuwa falo, aikin da be kamata tayi ba a cikin yanayin ta shi ta dinga yi. Can ta kuma kunna data cikin sa'a taga an amsa mata kuma tana online itama. "Ya gida?" Cewar Iman. "Lfy lau, ban gane mai magana ba." "Sunana Khadija, ina son mu zama friends, Allah yasa dai zan samu karÉ“uwa." Iman ta tura mata tana É—an cije leÉ“e. "Ayya Toh ba komai, but Khadija daga ina." "A Kano nake, yanzu dai ina UK ina karatu." Cewar Iman. "Wow masha Allahu, nima Æ´ar Kano ce, nazo UK yaro na bashi da lafiya." Iman ta riÆ™e haÉ“a, kenan har ta haihu? Ikon Allah amman da wulakanci tazo tana cewa wani kato wai tana tuno shi idan suna sunnah da uban É—an, lallai mata akwai abin takaici. "Ayya, Allah ya bashi lafiya." Iman ta faÉ—a tana lasar leÉ“enta na Æ™asa. "Amman dan Allah a ina kika samu number na?" Iman ta cije baki tare da cewa. "A gurin wani." "Waye shi please." Kamar zata É“oye mata wajan wanda ta karÉ“i wayar, sai kuma taga meye na É“oyewa, ai gwara kawai ayi ta yanzu tasan cewar tasan komai game da su. Dan haka kawai tayi kundin bala wajan cewa. "A wajan mijina." Cike da turo kan É—an emoji mai zaro ido tace. "Mijinki kuma? Waye mijinki?" Kai tsaye babu wani kwana-kwana tace da ita. "Mijina Al-Mustapha Ahmad." Nan da nan taji tace mata. "Au Iman ce? Subahanallahi, kiyi hakuri nasan kila chatting É—in mu kika gani. Dan Allah karki dauki wani abun ne, kawai hira ce please." Murmushi Iman tayi ganin ana neman raina mata hankali bayan kuma da wayonta, dan haka tace mata. "Nooo.. No.. No karki damu, ai shi É—in mijin mace huÉ—u ne, kuma ai nasan irin yadda soyayyarku take, ni dai kawai na miki magana ne dan mu sake shaÆ™uwa kafin ki shigo daga ciki." Tana tura mata Feenah tai saurin cewa. "A'a wallahi ai ni yanzu bazan iya auran mijin wata ba. Dan haka karki sawa ranki cewar zan iya auran miki miji." "Yana sanki fa, ni kuma ina san duk wani abu da miji na yake so. Dan haka ina muku fatan alkairi." Cewar Iman tana murmushi. Shiru bata ga reply ba, tana ta jira ta dai tabbatar da cewa Feenah ta sauka daga online. Sai kawai ta tashi ta fito zuwa kitchen dan samun abinda zataci. Tana tsaye wajan fridge tana zuba madara a cikin kofi taji shigowarsa amman bata juya ba. Sai da ta gama ta rufe fridge É—in sannan ta É—an kalleshi sai taga yana murmushi tare da Æ™arasawa gurinta. Kamo mata kugu yayi tare da rungumeta ta baya, wani irin kululun abu ya tokare mata a wuya, ji take tamkar ta hankaÉ—eshi, amman ta daure taci gaba da kurÉ“ar madarar. "My dear wife, na tashi." Yayi maganar yana sumbatar gefen wuyanta. "Eh nagani ai." Ta faÉ—a cike da rashin damuwa. "Waye ya canza kujerun falo daga yadda suke? Kadai kice min kece bayan kinsan halin da kike ciki?" Takaici yasa ta yatsina fuska, batace komai ba. "Kina Jina kuwa?" Tace, "Naji, yi nayi saboda ina son hakan." "Uhmmm anya wannan dear É—in tawance kuwa?" Ya faÉ—a yana murmushi. Still bata bashi amsaba sai kokarin zare jikinta daga nashi take amman ya matseta duk da cewa bata nuna masa tana cikin fushi dashi ba. Ya janyota suka fito, kai tsaye É—akinsa suka koma ya zaunar da ita a bakin gado. Yace ta jirashi ya shiga bandaki. Yana shiga ta É—akko wayar, abin mamaki harya canza password. Tayi dariya, kenan Feenah ta kirashi tayi masa magana cewa ta mata magana ta WhatsApp, shinkum shine ya canza password É—in wayar. Ajiye Masa wayar tayi har ya fito daga bandakin, ta kalleshi suka hada ido yace. "My Dear kenan." "Da tayi mene.?" "Babu komai, na FaÉ—a ne kawai just for nishaÉ—i." MiÆ™ewa tayi zata bar gurin yai saurin riÆ™eta, Iman ta rintsa ido saboda wani irin azababban haushinsa takeji. Ya sake janyota tare da zaunar da ita saman cinyarsa yace. "Gaskiya akwai dalilin wannan sharewar da kike min, shin menene matsalar?" Ta zabga masa uwar harara tare da cewa......... *HAJJA CE 👈* 3/26/22, 17:01 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲* *40* "Bakasan abinda ya faru ba?" Ya sake janyota zuwa jikinsa tare da kwantar da kansa a kafaÉ—arta yana cewa. "Shi yasa nake tambayarki." Haushi yasa ta fizgewa daga jikinsa tare da bar masa É—akin. Da kallo ya bita tana barin É—akin ya dafe kai tare da rintsa ido. Wayar ya janyo ya kunna WhatsApp tare da shiga cikin content É—in Feenah yaga tayi masa magana. Kwanciya yayi suka ci gaba da chatting É—in su inda yake tabbatar mata da cewa zai goge lambarta daga cikin wayar Feenah yadda bazata kuma samun access da ita ba. "Ina takwara na?" Ya tambaya yana sake yin juyi akan gado. "Gashi yana ta bacci, yana ta so ya ganka saboda nace masa akwai daddyn sa mai irin sunansa." Murmushi yayi yana sake maÆ™ale wayar a kunnensa yace. "Ai ina son zuwa dubashi, kawai bana so mu hadu da Babansa a asibitin." "Dan Allah kazo yau." "A'a bana son fitina, kinga dai duk da bakwa tare da juna gani na tare da ke zai sa shi jin babu daÉ—i, musamman idan yasan cewa nine wannan the one you love, Allah kila muyi danbe a gurin." Feenah ta É—an ja tsaki cikin yatsina fuska tace. "Dan Allah ka dena faÉ—ar haka. Nifa dashi da babu duk É—aya suke a guri na." Areef ya yi murmushi. "A'a duk da haka ai Kinga tare kuke." Ta sauke ajiyar zuciya tare da fadin. "Babu komai a tsakanin mu sai albarkacin Areef, banda haka da babu komai tsakanina da Sultan. Ka sani cewa duk duniya babu É—a namijin da nake so sama da kai, da soysyyarka aka halicce ni, da ita na rayuwa gashi ina ji a jikina cewar da ita zan mutu. Dan Allah dan Annabi ka ZO GARENI ko idanuwa na zasu yi farin gani, zuciyata tayi haske." "Shikenan zan zo da anjima." "Yeehhh thank you so much my baby, I love you and I can't do without you. Wallahi soyayyarka tayi min ila a cikin zuciyata, komai naka yana burgeni." "Nima haka kema kuma kinsan da hakan sweetheart. Ki tanadar min somethings special." "As you wish my babylove." Ta turo maganar cikin haÉ—a masa da alamar🤩 Sauka yayi daga online É—in ya ajiye wayar a karkashin filo. Tashi ya yi ya fito falo Iman bata nan, yaje kitchen nan ma bata ciki sai ya shiga É—aki. Tana zaune tana ninke kayanta, ko dagowa batayi ba bare har yasamu ganin murmushin da a kullum idan basu tare da juna tana ganinsa shi take fara aika masa kafin kyakkyawar runguma ta biyo baya. Yayi murmushi tare da Æ™arasawa har inda take ya zauna. Sumbatar gefen fuskarta yayi tare da karÉ“ar underwear É—in da ta É—auka, bata kulashi ba taci gaba da harkarta, muryarsa a sanyaye yace. "Wai dear ba zaki sanar dani laifin da nayi miki ba? Feel free ni mijinki ne duk duniya baki da wanda ya fini a yanzu." Kalamansa suka bata mamaki, hakan yasa ta juya ta É—an kalleshi cike da takaici tace. "Waye ya gaya maka hakan? Taya zaka faÉ—i haka cewar duk duniya bani da wanda ya fika?" Ya zaro ido tare da juyo da ita gabansa yana kare mata kallo. "Au kina da waÉ—anda suka fini ne?" Iman ta kawar da fuska tare da cewa. "Tab..." Mamaki ya kamashi. "Dear kina nufin kice min bani ba gaskiya na faÉ—a ba? Ashe har akwai wanda ya fini matsayi a gurinki?" Iman ta taÉ“e baki tare da cewa. "Ni dai ban faÉ—a ba, abu É—aga kawai zan gaya maka shine. Duk yadda kasan matsayi na a cikin zuciyarka, ina nufin duk yadda kakejina a ranka toh kwatanÆ™wacin haka nake jinka kaima. Babu cuta babu cutarwa ahhh Tohhhh." Tana kaiwa nan ta fizge skirt É—in daga hannunshi taci gaba da aikinta ranta yana zafi. "Ohhh tohh masha Allahu, ni yadda kike a cikin zuciyar nan tawa ai baki bazai iya furtawa ba." Ya kuma janyota jikinsa ta shiga tutture shi ganin yasa mata karfi yasa ta kyaleshi, hannunsa a saman cikinta yana shafawa yace. "Kinsan matsayi da girman matar farko kuwa? Haba dear we are together fa, babu wacce zata samu irin matsayinki a zuciya ta." Maganganunsa suka tunzura ta, rai a bace tace dashi. "Ohhh! Naga alama ai, shi yasa kaje kana cewa wata har yanzu kana mutuwar sonta ko? Wai tsaya in tambayeka." Ya kwantar da kai a saman bayanta tare da fadin. "A zaune ma nake dear, gaya min ina jinki." "Ku maza bakwai jin kunyar zabgo karya ne? Kai yanzu har kana da abinda zaka ce min? Wallahi ka bani mamaki, har wata tazo tace dakai wai bata jin daÉ—in sunnah da mijinta sai ta hasaso tamkar tare kuke sannan take jin daÉ—i. A haka kake tunanin cewar mutuniyar kirki ce ko? Toh duk rashin ilimi na bazan iya furtawa saurayi na haka ba koda kuwa ace da gaske ne. Amma kaibi duk ka É—aukaki abin saboda salon iskanci. Mtww." Taja tsaki tare da fincikewa ta shige toilet. Zama tayi akan toilet seat tare da dafe kai, kirjinta banda harbawa babu abinda yake. Da kyar ta iya miÆ™ewa, alwala ta É—auro ta fito, baya cikin É—akin abin ya sake kona mata rai ta janyo sallaya ta hau tare da tada iÆ™ama. Shi kuwa ganin ta shige banÉ—aki yasa shi jan numfashi, kallon toilet É—in yayi tare da furta. "Mata! Mata!! Halinku sai ku." Ya É—akko wayarta tas ya goge numbern Feenah daga cikin wayar. Daga haka yabar É—akin ya koma nashi. Yana shiga ya tarar wayarsa ana ta kira, ya duba yaga 'S.H' Wato Feenah da ya canza sunan na sweetheart dan kar Iman ta sake gani. Sai da ya koma ya rufe Æ™ofar kafin ya kara a kunnansa. "Gani nayi chat ba zai sanyaya min rai ba, saboda shi rubutu ne kawai. Ni kuma ina son jin muryarka mai sanyaya nutsuwa da kwanciyar hankali a gareni." Ya zauna a bakin gado yana shafa fuska, cike da nishaÉ—i yake cewa. "Gaskiya kin mana illa da har kika yadda da komawa gidan tsohon mijinki. Meyasa baki jajirce wajan ganin kin nemoni ba a lokacin? Yanzu gashi nan duk munzo mun rasa yadda zamu sai dai hakuri." Feenah ta fashe masa da kuka nan da nan kuwa ta tashi hankalinsa, sai faman cewa take. "Babu yadda zanyi babylove, Sultan shine wanda yaje ya tsammani daga cikin uÆ™ubar da daddy ya sani. Saboda soyayyar da suka ga ina yi maka, wallahi baby inda aka kaini har tare da almajirai naci tuwo. But Sultan yana min wani irin so, wanda yasa har sai da ya dawo ya nemo ni yace zai maida auran mu. I have no way da zan iya kuÉ“utar da kaina bayaga na yadda na koma. Am telling you the truth saboda na nemoka yasa ni fitowa daga gidan sa. Sultan yaki ya rabu dani baby ya hanani sukunin rayuwa dan Allah kazo na ganka." "Zanzo bari nayi wanka." "A'a ni ka taho a haka." Ya É—an zaro ido tamkar suna tare. "Kinsan a yadda nake kuwa? Ayi min hakuri nidai." "Shikenan five minutes." Katsewa tayi shima ya ajiye wayar. Tsab ya shirya cikin kananun kaya, kai banda ma dai itama Iman É—in sai da Allah ya gama tsarata a hallita, jiki ne kawai batadashi. Amman kam da ta shiga uku, Areefullah É—in bada baya ba, kayan sun zauna a jikinsa ya yi bala'in kyau ta yadda babu maccen da zata É—ora ido akansa, bataÆ™i sake kallansa ba. Yaron ya hadu Tubarkallah masha Allah dole ne yanzu in Feenah ta ganshi sai ta sake ruÉ—ewa. Haka ya fito cikin shirinsa, har zata fito ta hagoshi gabanta ya faÉ—i ras! Da sauri ta juya tare da zura doguwar riga purple tana cikin yane kanta da mayafi ya shigo, kallonta yayi da tsantsar mamaki. Sai dai be nuna cewar ko fita zata yi ba yace. "Dear bari naje na dawo." Ta juyo a hankali tana kallonsa, batace komai ba sai da ta juya taci gaba da gyarawa tace. "Ka fita ko mu fita? Dama yanzu nake shirin zuwa nace ka fito muje yunwa nakeji, and nagaji da zaman gidan wallahi." Areef ya shiga shafa gashin bakinsa yana kara kallon Iman, gani yake tamkar ta gano inda zashi, amman kuma ai ba'a gabanta yayi wayar ba bare yaci tana sane zata masa haka. Kuma yanzu ba zai iya rejecting fitar da ita ba, saboda matsayin nata ne. Dan haka ya Æ™arasa gurinta tare da jin gina bayansa a jikin bango yace. "Toh my dear yadda kika ce haka za'a yi." Ya faÉ—a tare da harÉ—e hannayensa a kirji. Tana gamawa ta kalleshi tare da zuwa ta É—akko jakarta ta rataya, zuwa tayi ta sargafa hannunta jikin nashi tare da cewa. "Muje." Suka fita tare da rufe gidan. Sai da sukaje sukaci abinci sukai yawo karshe suka zauna a wajan shaÆ™atawa. Suna zaune yace bari yaje banÉ—aki, tace toh. A ranta take cewa. 'Sai dai kai ta yi amman wallahi bazan bari kaje ko'ina ba.' Ta juya ta kishingiÉ—a tana turo baki. Iman bata dan duk wannan abin a banza ba, sun riga sunyi magana cewar tazo gurin su hadu. Dan haka yana ce mata zaije toilet ya sulale ta baya ya shiga inda Feenah tace masa tana jiranshi. Yana shiga daman guri ne na musamman da aka É—an keÉ“ance, shigarshi tun daga bakin Æ™ofa yasan cewa tana nan a ciki saboda wannan fitinanniyar khumran da take amfani dasu, ga Æ™amshin turare mai sanya muguwar kasala. Ya shiga ciki yana lasar lips tare da baza ido yana nemanta. Juyowa tayi kawai ta hangoshi, cikin sauri ta miÆ™e tsaye, shi kuwa be gane ta ba sai da tazo gabansa saboda tayi Æ´ar Æ™iba ga wani fari da ta sake yi, tayi luf-luf tamkar ba Feenah da ya sani ba. Kamanninta suna nan, ya saki murmushi tare da cewa. "Lallai idan na ganki a hanya bazan iya ganeki ba, haka kika zama big girl?" Kawar da fuska tayi tare da nuna masa kujera, kallon hanyar shigowa yayi saboda hankalinsa duk yana wajan Iman, gani yake tamkar zata iya biyoshi. Ya kalleta yana karewa hannunta da yasha jan lalle kyau, Ya girgiza kai tare da yin murmushi yana zuba hannuwa cikin jeans É—in dake jikinshi. "Kinsan tare muke da ita, dole bazan daÉ—e ba." Feenah ta shagwaÉ“a fuska tare da turo baki tayi kamar zatai fushi tace. "Meyasa kazo da ita bayan ba haka mukai da kai ba? Baka son muyi hira? I have a lot of something to say babylove, ina buÆ™atar nida kai muyi magana." "Zan kuma samun time nazo, but yanzu kam akwai problem sweetheart." Juyawa tayi ta koma gurin da ta taso, sai faman juya jiki take yi, yai saurin kawar da fuska kafin shima ya Æ™arasa gurin. Jakarta dake kan table ya É—auka tare da zugewa yana fadin. "Mekika kawo min?" Ta jingina bayanta jikin kujera tana cewa. "Ni ba komai, daman banzo ba wallahi." Turare ya hango a cikin jakar, ya fito dashi yana jujuyawa. "No gwara da kikazo, yanzu bagashi munga juna ba? Wannan turaren zan É—aukeshi just to remember you. Bari na koma kar taga na daÉ—e." Ai Feenah najin abinda yace wato tafiya kenan zai yi ya barta ba tare da sunyi hira ba tace fashe masa da kuka. Hankalin Areef ya tashi, besan lokacin da yaja kujera ya zauna ba, hakuri ya shiga bata duk hankalinsa a tashi, shi kuma ya Æ™agu ya tafi ne sakamakon wani irin yanayi da yaji ya shiga, Æ™amshin ta gaba É—aya ya tayar masa da hankali, ya kasa sukuni. Gashi yanzu ta saki kuka kuma shi kansa yasan beyi mata adalci ba tunda be daÉ—e ba a gurinta yake cewa zai tafi. Cike da damuwa tare da kwantar da kai yake ce mata. "Dan Allah dan Annabi kidena wannan kukan, wallahi bakiji zuciya ta ba yadda take min zafi da zugi. Zan tafi ne badan kin gundireni ba, kinsan tare muke da Iman, kuma yanayinta a yanzu baya buÆ™atar duk wani tension, yanzu idan wani abun ya faru da ita na shiga uku." Ya faÉ—a iya gaskiyarshi, Feenah ta shiga kallonsa da mamaki rai a bace ta miÆ™e tana cewa. "Na sani, tabbas nasan yanzu dole kafifita matarka fiye da yadda zaka yiwa kowa. Nasan dole yanzu ka dinga gudun fuahin matarka tunda yanzu tare kuke. Ni ina son ma naji ta ya akai kukai aure da ita bayan baka taÉ“a sanar dani cewa akwai aure a tsakanin ku ba? Babu komai nasan yanzu baka sona Allah ya bani hakurin jure rashinka my baby. But nasan dai tabbas zuciya ta tana yi maka soyayyar da har gobe ba zataiwa wani ba." Ta dauki jakarta tana zugewa. Wayarsa ya É—akko ya shiga yi mata video tana kakkare fuskarta. "Kiyi hakuri duk ba wannan bane, kuma zan baki labarin duk abinda yake faruwa har na auri Iman. Kawai ni yanzu ki dena yi min asarar hawayenki, har cikin zuciyata nakejin kukan nan. Zan samu nazo kafin kubar Æ™asar nan." Feenah tasa hannu tana share hawayen, ya yi murmushi wanda yasa Feenah saurin kawar da kai dan ji take tamkar taje ta faÉ—a saman kirjinsa ko zataji saukin sassaucin wutar azalzalar soyayyar sa da take mata zafi cikin zuciyarta. Sai dai duk da haka sai da ta kamo hannunsa ba zato bare tsammani yaji ta É—ora a saman kirjinta, ya zaro ido cike da mamaki, ita kuma ta langaÉ“e kai tare da cewa. "Kaji yadda kake a cikin rai na. Ya rage naka ka ceci rayuwata ta hanyar kasancewa tare dakai a koda yaushe, ko kuma ka barni cikin masifa har soyayyarka ta kasheni." Gaba É—aya ta kusa yi masa formating cikin kwakwalwarsa saboda kusancin da suka yi da juna, ga kuma hannunsa a saman fitilunta da suke manya. Ya zare hannunsa a kasalance yana jin wani irin abu a jikinsa na tsantsar son kasancewa da ita a dai dai wannan lokacin. Cikin dauriya ya fara addu'ar neman tsari daga shaidaniyar zuciyarshi wacce ke zugashi ga son aikata abinda zai janyo mishi bala'i. "Karki damu Sweetheart, zanzo zamu daÉ—e kuma, yanzu dai kiyi min alfarmar tafiya kar taga na daÉ—e please." "Ya zanyi idan ban barka ka tafi ba? Dole na kyaleka kaje gurinta tunda a karkashin ikonka take, shikenan sai ka kuma zuwa kaje kawai." Tayi maganar tana saurin ficewa ta barshi a gurin. Shima babu yadda zai yi dole ne ya kyaleta ya tafi gurin Iman saboda a yanzu tafi kowa kusanci dashi. Ya sake ware hanci yana shaÆ™ar Æ™amshin turarenta da har yanzu yana nan a gurin. Ya zura wanda ya É—auka a cikin aljihu kafin shima ya fito ya nufi gurin Iman. Yana zuwa ya tarar da ita tana faman gyangaÉ—i, ya saki ajiyar zuciya tare da ware hannuwa yana niyar É—aukarta ta buÉ—e ido. Murmushi yayi mata yana sakinta dan ta samu damar tashi tsaye yace. "My dear a haka kamar ba zaki nauyi ba, amman kinji ki kuwa?" Iman ta bugi kafadarshi cikin shagwaÉ“a tace. "Wallahi banida wani nauyi, kawai kune ragwaye. Khajol tafini sosai amman kaga yadda Sharukhan yake juyi da ita tamkar wata Æ´ar bebi." Ya kamota zuwa gefensa suka fara tafiya yana cewa. "Yoo ai koni zan iya É—aukarta nayi harda gudu ban gaji ba, kinsan dalili?" Iman ta turo baki tare da girgiza kai. "Saboda su basu cin carbohydrate, abincin su marar nauyi ne. Ku kuma tun asali su Mamah sun É“ata ku da su tuwo, shinkafa habba malam, irin waÉ—annan." Ya shiga nuna mata turawan da suke wucewa yana fadin. "Duk basu da nauyi, saboda salad shine abincinsu." "Naji toh abar maganar. Ni wallahi É—an baccin nan ma da na farayi har mafarki nayi." Tayi maganar cike da shagwaÉ“a tana sake kwantar da kai a kirjinsa. "Mafarki? Kice bacci yayi dadi shi yasa kikai mafarki, na meye?" "Wai kun hadu da shegiyar matar nan." Ya zaro ido. "Ni kuma? Wace mata?" "Banzar Feenahr nan mana." Ras! Yaji kirjinsa ya yi wani irin bugu. 'Kodai ganinsu tayi? Yasan halin Iman sarai da iya shariya idan taga abu. Sai dai zatai ta dasa maka magana idan kuna hira har sai ka gano cewa tafa san wani abun.' "Subahanallahi dear tsabar kinsata a ranki ne fa. Ke da mijinta fa amman duk kinbi kin takurawa zuciyarki akanta." "Ba takurawa nayi ba, abinda na gani ne shi yasa yake bani mamaki. Kai yanzu kasan cewar har yanzu da mijinta amman kuke irin wannan hirar da ita? Idan ita bata da ilimin isilama kaima naka da su Mamah sukai kokari wajen ganin ka samu É“arewa yayi? Kaji tsoran Allah ka guji abinda zai sakaka cikin fushin ubangiji." "Insha Allahu zan kiyaye, kuma kici gaba da yi min addu'a kinji." "Uhmm ina yi maka, amman kaima sai kayi taka tsantsan domin mace shu'umace, karka daukeni a cikin lamarin dan nima idan na nuna maka nawa iskancin zaka sha mamaki." Yace. "A'a rufa min asiri, your the only one I love." Ya faÉ—a tare da sumbatar goshinta. Da haka suka shiga mota sai gida. 3/26/22, 22:57 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲)* *41* Suna komawa gida tun daga bakin kofa ya fara zare mata vail, suna shiga falo ya fara kokarin rabata da rigar jikinta, gashi lokacin sallar magariba ya yi. Ta É—an zame daga jikinsa tana yin hanyar É—aki tace. "Wai kai menene haka, sai kace bakaga lokacin sallah ya yi ba?" "Naji mana, amman shima wannan É—in ai ibada ce mai matuÆ™ar lada. Zo muje na baki labari." Iman ta girgiza kai tasan babu labarin da zai bata, haka ta bishi suka nufi É—akinsa. Kamar yadda suka saba haka tayi masa babu É“ata rai ko damuwa ko wani abu da zai shi gane cewa har lokacin haushin sa takeji. Duk da yananin cikin jikinta nuna masa tayi harkar tafi ta kullum daÉ—i, suna kwance yana shafa kanta yaji tace. "Nasan dai duk masifar mace duk kuma bala'in namiji idan yayi wannan abin a waje sai anyi sana sani. Dan haka aure rahama ne, idan wata aka gano ana son abu a jikinta wanda matar gida ta rasa, sai ayi kokari a yo auren dan a tsinci uwar da za'a tsinta kafin a kuma gano wasu." Areef ya girgiza kai tare da yin murmushi ya janyota jikinsa yana cewa. "Gaya musu dai my dear, ni dai alhamdulillahi ke dakaice a cikin zuciyata. Duk macen da zaki gani tare dani wallahi tallahi ba zata kai matsayi da darajar da kike da ita ba. Wallahi koda zaki ganni da wata, kawai na É—an lokaci ne amman ba wai dan kin gaza min ba. Ina sanki Iman ki yarda dani dan Allah." Ta taÉ“e baki, batace dashi komai ba. Har zata miÆ™e sai kuma ta gyara kwanciyar tare da riÆ™e Æ™ugunta tana cewa. "Toh haÉ—a mana ruwan wankan, ni wallahi wani irin jiri ma nake ji." Ya sauka daga kan gadon ya nufi banÉ—aki yayin da ita kuma tabishi da kallo cikin zuciyarta tana cewa. "Ya Allah ga bawanka nan Al-Mustapha, Allah mijina Areefullah ka tsare min shi a duk inda yake, ya tsole duk wani idon shaiÉ—aniya, ka karemin shi badan halina ba ya Allah ni dai bazan iya ba amman ka iya min dan Annabi da qurani." Ta sauke numfashi tare da lumshe idanuwa. Wayarsa dake cikin aljihun wandonsa dake ajiye a gefen gado take ta ringing, zuciyar Iman nata angiza ta akan cewa ta É—auka, yayin da wata ke tuhumarta cewa why? Ba ruwanki karki taÉ“a masa. Harta juya ta kwanta taji an sake kira kawai ta miÆ™e tazo ta ciro, S.H ta gani, har zata É—aga sai kuma taji Æ™iwa ta mayar ta ajiye masa, komawa tayi ta kwanta. Ya fito jikinsa daure da towel yana cewa. "Taho muje." Daga kwancen ta miÆ™a masa hannu yaje har kusa da ita ya rikota suka shiga toilet. Da alwalarsu suka fito kowa yasa kaya suka gabatar da, magariba, suna kan sallayar lokacin isha yayi suka tashi Areef ya kuma jansu sallah. Wayarsa da aka kira yasashi miÆ™ewa ya dakko, S.H, ya dauka tare da karawa jikin kunne yana cewa. "Zan kira idan na samu time sorry." Kafin tace wani abu tuni ya kashe ya koma kusa da ita ya zauna ganin ta É—aga hannu tana addu'a sai faman 'Amin' yake cewa. "Allah ya saukeki lafiya dear, Insha Allahu lafiya lau zaki haihu da yardar Allah." Ta shafa tare da shafa masa shima a fuska tana cewa. "Amin sugerpie." Ta faÉ—a tana shafa zagayayyen gashin bakinsa. Suna daÉ—e tare kafin ya tashi tsaye, jallabiyar ya cire ya maida kananun kayansa da ya cire yana cewa. "Shirya muje mu samu abinci." Iman ta dafe kai tare da cewa. "Bacci nakeji wallahi, gashi kaina yana sarawa, kaje kawai ka samo mana." "Shikenan me kike so?" "Duk abinda kasan ina so zan iya ci ka siyo min." Yana gyara wuyan riga yace. "Uhm-uhm, kefa zabi gareki, wallahi tunda cikin nan ya shiga sai kin zabi abinci." Tayi dariya tare sa fadin. "Toh dai yau an baka damar sai ka zabo." Kwanciya tayi akan gado yana dariya ya fice. Mamah ce tayi mata waya suka daÉ—e suna yi kafin bacci ya É—auke ta. _________________________ Yana fita ya kira Feenah cikin salon jan hankali murya Æ™asa Æ™asa tamkar zatai kuka, kai daga jin muryar kasan cewar ana sane aka canzata tace. "Sorry babylove, Afuwan nasan kila kana tare da matarka shi yasa baka É—auka ba. Kayi hakuri nima zuciya tace bata min adalci, soyayyarka ce ta min yawa kayi hakuri bazan sake kirankaba indai ba kaine ka kirani ba." Yana tafiya a Æ™asa yana rike da wayar a jikin kunne yace. "Babu komai, amman abu É—aya nake so ki sani. Dole sai munyi hakuri da junan mu, bawai dan bama son juna ba. Kawai dan hakan ba mai yiwuwa bane, ki hakura ki koma wajan shi kuci gaba da rayuwa kamar yadda kowa ya karÉ“i abinda Allah ya bashi. Insha Allahu hakan sai ya zame mana farin ciki a rayuwar mu." Feenah ta sake narke masa. "Hakane, kaga shima sai naci yake akan na koma muci gaba da rayuwa, wai duka-duka duniyar nawa take. Ya faÉ—i gaskiya amman kuma zuciya ta tana tare da taka, ina sonka ina so mu kasance tare da juna. Wallahi banajin daÉ—inshi, kai nake so koda na rana É—aya ne." Areef ya yi murmushi tare da lasar lips yace. "Toh shikenan naki kika faÉ—a a fili, amman ni kaina ina masifar son ganin mun kasance tare, amman idan har akwai dama sai kiga mun auri juna Allah babu yadda baya yi da bayinsa." "Yanzu kana ina?" "Uhmmm! Nazo siyan abinci." "Madam ta fito da kai kenan?" Yaji ta faÉ—a cikin wani irin yanayi na takaici. "Madam ce, kinsan Allah Iman bata da matsala, kawai ita bata son rainin hankali ne, idan kayi mata sai inda Æ™arfinta ya kare." Ta tabe baki kamar yana gurin. Har yaje ya dawo suna waya, sai da zai shiga sannan suka ajiye yasa a aljihu tare da shiga bakinsa da sallama. Tashin ta yayi taci ta koshi sannan ta sake kwanciya taci gaba da baccinta. Shi kuma ya koma falo sukaci gaba da yin chatting É—in su shi da Feenah. __________ Koda Iman taga babu lambar Feenah a wayarta abin dariya ya bata, tana dawowa daga asibiti daman ta kirashi tace yana ina yace shima yana makaranta dan haka sai kawai ta shigo mota ta dawo gida, shigarta keda wahala ta ganshi kwance a falo yana waya. Sam beji dawowarta ba sai ganinta yayi a tsaye tana murmushi, cikin sauri ya katse tare da miÆ™ewa yana cewa. "Oyo yo my dear." Rungume ta yayi takaici kamar ta mutu, a hankali ta zame hannunsa daga kafadarta, kallon sama da Æ™asa tayi masa tare da cewa. "Kana tunanin zaka fini dabara ne Yaya? Harni zaka gogewa lambar Feenah a waya? Ka manta ba kai ka bani ba nice na samu da kaina? Toh ka ganta." Ta faÉ—a tana nuna masa lambar a cikin wayar, yana gani ya tabbatar da cewa itace kuwa. "Sau dubu miliyan zaka goge bazan rasata ba tunda dama bakai ka bani ba. Wai tsaya, soyayya kuke da gasken gaske ko kuwa junanku kuke rainawa hankali? Ni zaka dinga ciwa mutunci Yaya Areef? Idan auran Feenah zakai kaje ka aureta mana, ni bana san rainin hankali da wulakanci. Hudu Allah ya baku ikon yi dan me yasa sai ka tsaya kana bankaÉ—ani a duniya? Duk wani motsinka na sani, har wayar da kuke yi da asuba ko cikin dare, bana son cin fuska idan zaka aurota kaje ka aurota tazo mu zauna meye a ciki? Kaine dai ko? Toh ka kawota ko wacce ai da halinta zata zauna..." Tashin hankali, yadda yaga ta birkice masa ne ta bashi matuÆ™ar mamaki, ta inda take shiga ba tanan take fita ba. "Na hanaka aurenta ne? Kaje ka aurota kuzo kuci uwar da zakuci da juna bana son munafunci." Areef ya riÆ™eta gam a jikinsa yana son ta nutsu amman abun ya cutura, dole ya sakar mata hannu ya shiga dafe kai. Shima da ya rasa mafita sai kawai ya zube a Æ™asa tare da dafe kai. Ganin haka yasa Iman jan tsaki ta shige daki zuciyarta kamar zata faÉ—o. Tana shiga ta faÉ—a kan gado sai kuka, girgiza kai kawai take saboda bakin ciki. Areef yana matuÆ™ar bata mamaki, wai ya dage shi a dole soyayya suke da Feenah. Meye bata masa? Ta ina ta gaza masa? Duk iya tsananin wahalar da take ciki bata iya hanashi duk abinda yake so. Tana jinsa ya shigo É—akin wani tuÆ™uÆ™in takaici yabi ya tsaya mata a wuya. Zama yayi a kusa da ita tare da nuna mata wayarsa bayan ya kwanta a bayanta tare da rikota jikinsa. "Karanta kiga saÆ™on dana aika mata dashi." Cikin tsiwa tace. "Bazan karanta, ina ruwana da messages É—inku, abu É—aya nasani shine kuji tsoran Allah. Wallahi Yaya Areef mace zata iya jefaka cikin masifar da zaka daÉ—e baka yi mutunci ba. Feenah ba sonka take yi ba munafuka kawai." Ya sake miÆ™a mata wayar yana cewa. "Nidai dan Allah ki karÉ“a ki karanta, umarni ne a matsayina na mijinki." Ta share hawayen fuskarta tare da karÉ“ar wayar tana karanta saÆ™on da Feenah ta turo masa. "HaÆ™ika nasan kayi min nisa, nisan da zan iya cewa hangenka ma zai iya yi min wahala. Shin Allah so na ne bayayi da har ya haÉ—a zuciya ta da taka? Ina mamakin yadda nakejin rayuwa zata iya yi min wahala ba tare da kai a kusa dani ba. Wallahi zan iya mutuwa idan har baka amince dani, zan rataye kaina na mutu alhaki a kanka." Tunda ta fara karantawa zuciyarta ke suya karta gama, yace "Karanta na Æ™asan ki gani." Wanda yayi mata reply. Iman ta shiga karantawa. "Ki dena faÉ—ar haka, ta iya yiwu Allah ya dasa mana hakan ne dan ya jarraba imanin mu, ki daure kiyi hakuri da mijin da Allah ya baki yake kuma san ganinku a tare, sai kiga ya sanyaya miki zuciya. Ta yiyu ni dake ba alkairi bane. Ina miki fatan alkairi a duk inda kike Allah kuma ya raya mana takwarana, ya bashi lafiya, Æ´aÆ´anki nawa ne, nawa maki ne kisa wannan a ranki. Kici gaba da addu'a zakiji kina samun sa nutsuwa a ranki." Daga nan ya karbi wayar tare da É—ora kansa saman Æ™afaÉ—unta yana cewa. "Nayi blocking É—inta, ta kirani da wata numbern, na sake yi ta kuma kirana dole sai da naje na buÉ—e mukaci gaba da hira. Iman Feenah tana sona fiye da tunaninki, munyi soyayya sosai wacce munyi alkawarin kasancewa tare amman aka shiga tsakanin mu d......" Wani uban tsaki da yaji Iman É—in tajanyo ta saki shine yasa shi yin shiru ba tare da ya Æ™arasa maganar ba. Cikin É“acin rai da kalamansa tace. "A yanzun wani ne ya hanaku auran juna? Kuyi auranku muma mu huta musan wane matsayi muke ciki. Amman duk kun tsaya kuna É“atawa junanku lokaci kamar marasa aikin yi. Kai da kake da exam kaki ka maidai hankali. Ni na mata magana cewar idan kun shirya kawai kuyi auranku bana san rainin hankali." "Idan Allah ya yi zamuyi ba sai kin faÉ—a ba Iman. Nace miki a yanzu dai babu wata maganar aure tsakanina Feenah, ki yarda ko karki yadda ya rage naki." Yana kaiwa nan ya tashi ya bar mata dakin, ganin haka yasa ta kuma fashewa da kuka. Haka sukaci gaba da rayuwa kullum Areef da Feenah suna daÉ—a shaÆ™uwa dan har yaje asibitin ya gano É—an. Idan yana gida zai dakko takardu ya barbaza ga waya ana dannawa, shi a dole ga mai karatun exam, idan ta bincika sai taga chat suke yi kuma yanzu mai muni saboda takai ta kawo Areefullah baya rabuwa da fitowar maziyyi. Gashi Iman ta shiga watan haihuwa. Kullum basu da kwanciyar hankali ita da shi, ta dena yadda dashi duk abinda zai gaya mata, tun randa yace mata yana so tasan cewa kowace mace da kalar nata arzikin take zuwa, dan haka shida Feenah sai yadda hali yayi. Tayi kuka tayi bakin ciki tare da danasani na aurensa. Ganin batada mafita ne yasa ta nemo hanyar da zai sa shima yaji zafin abinda yake mata. Wayarta ta janyo gabaki É—aya ta goge lambar Feenah tas, shima Areef É—in duk tayi blocking É—insa, saboda ko kallansa bata san yi. Sai da ta bari ya tafi makaranta sannan ta shirya kayanta, komai ta É—auka nata, duk wani abu da tasan zai gani nata sai da ta É—auke sannan taje ta nemo taxi yazo ya É—aukar mata kayan yasa a mota, cikin sauke ajiyar zuciya tace masa. "Airport zaka kaini." Ya buga mota suka tafi tana da addu'a cikin zuciyarta..... *0706 528 3730 for more information.* *HAJJA CE 👈* 4/1/22, 13:24 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲)* *42* Tunda ta shiga motar banda kuka da addu'a a cikin ranta babu abinda takeyi, wani irin É—aci takeji a cikin zuciyarta wanda yayi sanadin da takejin É—acin har a saman harshe. Suna isa ta bashi kuÉ—insa ya sauke mata kayanta. Sai da duk aka gama komai sannan ta shiga jirgi tana riÆ™e baya sakamakon wani irin ciwo da taji yana yi ma. Bayan ta zauna ne ta fara tunanin inda ya kamata taje, Abuja ko Kano? Idan Kano ne ina zataje? Gidan Innarta ko kuma gidan Mamah? Toh idan tamaje me zatace musu ta dawo yi? Tayo yaji ko kuma ta faÉ—i halin da ake ciki?! Numfashi taja tare da rintsa ido tana dafe goshi. Har jirgin ya lula sama bata gama yanke hukuncin inda zataje ba. Taci gaba da addu'a tana shafa cikinta da yake ta motsi yana harbawa tamkar kifin dake cikin ruwa. Suna sauka a garin Abuja ta kira Sen. Muhammad cewar gata a Airport azo a É—auketa. Cikin Æ™anÆ™anin lokaci sai gashi ya turo an taho É—aukar masa yarsa É—aya telo a doran duniya. Tana zaune a reception wata matashiyar budurwa tazo ta samu guri kusa da ita ta zauna. Kusan gabaki É—aya fuskarta a rufe take idan ka É—auke idanunta, wannan kuma salon gayunta ne da sabarwa kanta dashi. Babu wanda ya yiwa Æ´ar uwarsa magana sai daga baya ne É—ayar tace. "Afuwan nazo na zauna ba tare da nayi miki sallama ba, Assalamu alaikum." Ta faÉ—a tana miÆ™a mata hannu da nufin su gaisa. Iman taja numfashi tare da ciro hannunta wanda ke rungume da cikin jikinta ta bata sukayi musabaha. "Sunana Zainab bin Uthman but ana kirana da Jasmine, (Ta cikin book É—ina SAWUN GIWA) nice to meet you." Iman tayi É—an murmushi tare da zare hannunta daga na Jasmine, murya a sanyaye tace. "Khadija Ahmad, ana kirana da Iman, nice to meet you too." Daga haka duk sukaja baki suka yi shiru. "Kinzo gida ne ko kema kina jiran jirgin zuwa Kano?" Jasmine ta tambayeta. Iman tayi shiru tana nazari kafin can ta numfasa tace. "Zan kwana biyu a nan kafin naje Kano idan Allah yayi." "Allah sarki, Toh shikenan idan kinzo sai mu sake gaisawa." Cewar Jasmine. "Taya zamu sake gaisawa bayan ni ko gama gane fuskarki banyi ba?" Iman ta faÉ—a cikin sanyi fuskarta kuma da murmushi. "Haka ne Toh bari na buÉ—e fuskata." Jasmine ta faÉ—a tare da buÉ—ewa suka kalli juna suna murmushi. "Babana shine sarkin Kano, ni kadai ce yarsa mace sauran duk maza ne. Ina fatan zamu yi zumunci duk da cewa yaune kawai muka fara haduwa, Gashi da alama keÉ—in matar aure ce." "Haka ne ni matar aure ce. Babana da ya haufeni shine senate president, amman ba shi ya riÆ™eni ba. MariÆ™ina yana Kano kuma shine surukina a yanzu haka." "Wow! Masha Allah. Allah ya saukeki lafiya." Iman tayi murmushi tare da amsawa, lokacin ne kuma masu É—aukarta suka iso. Musayar lambobi suka yi kafin Iman ta juya ta nufi wajan mota ta shiga suka tafi. _____________ Koda Areefullah ya kammala exam É—insa kai tsaye inda suke haduwa da Feenah yaje, suka sha hirarsu da yawace-yawacen kafin ya maida ita. Cike da nishaÉ—i ya dawo gida, falo babu Iman, ya ajiye jakarsa tare da shiga cikin É—akinta yaga nan É—in ma bata nan. Hannunsa riÆ™e da pizza ya shiga bedroom É—insa inda yake da tabbacin tana ciki amman babu ita, yaje ya buga banÉ—aki ya bude nan ma babu Iman. Ya fara zare idanuwa sai yanzu ya lura da babu wasu daga cikin abubuwan da yasan dasu a É—akin. Jiki na rawa ya zaro wayarsa ya kira amman taki shiga, yayi-yayi amman besamu ta shiga ba, nan da nan hankalinsa yayi mugun tashi. Inda ya ajiye tickets É—insu ya duba yaga babu nata sauran nashi kadai, wannan ya tabbatar masa da cewa Iman ta gudu Nigeria. 'Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun ya shiga uku, ina zata fara sauka? Ya rintsa ido yana cilli da pizza É—in, dama ita ya siyowa kuma gashi yazo ya tarar bata nan. 'Allah yasa karkije gurin Babanki, please kije Kano dan girman Allah. Idan kikaje gurin Baba yasan halin da ake ciki me zance masa? Ita kanta me zatace musu yayi? Shigowar message ne yasa shi saurin buÉ—e wayar yaga S.H. BuÉ—ewa yayi inda yaga ta turo masa cewar. "Nagode babylove da ka kasance dani ayau, haÆ™ika nayiwa Iman murna da ta sameka a matsayin mijinta. A gaskiya duk macen da Allah ya bawa kai, na tabbatar ba zata so ku rabuba. Kai idan ma an rabu sai ta dawo da Æ™afafuwanta wallahi, saboda kai É—in na musamman ne, komai naka a tsare Allah yayi makashi. Ina son nima wata rana naji É—uminka a jikina ko zan kuma samun nutsa da kwanciyar hankali. Ka huta lafiya É—an sawalwalina." Yana gama karantawa ya lumshe ido tare da sauke ajiyar zuciya. Sai dai be iya yi mata dogon reply ba iya kacin. "Thank you sweetheart, ke É—in ta musammance agurina." Maida wayar yayi cikin aljihun ya shiga banÉ—aki dan yin wanka. Yana fitowa ya sake kiran wayar Iman still bata shiga sai kawai yayi shahada ya kira Mamah. Bayan sun gaisa yajita faran-faran har zai tambayeta sai yaji tace. "Ina Autar tawa?" Gabansa ya faÉ—i 'kenan Iman bata Kano? Shikenan tana gurin Sen Muhammad. "Hello Areef?" Yaji Mamah na magana cikin fargaba yace. "Na'am Mamah." "Cewa nayi ina Autar tawa?" "Bacci take Mamah." "Allah sarki, wai nace bazaka dawo da ita gida bane sai ta haihu a nan babu wani mai taimako?" Saboda tsabar ya ruÉ—e besan lokacin da yace mata. "Sai gabo." "Masha Allah gobe zaku taho kenan?" Yace. "Insha Allahu Amman ita kadai saboda ban kammala jarabawata ba." "Toh Kano zata taho?" "Anya kuwa Mamah? Ina jin sai ta fara hutawa a gurin Babanta kafin ta Æ™araso." "Hakan ma yayi ai, daman dan kar a barta daga kai sai ita kuma haihuwar fari." Yace. "Aikuwa dai Mamah." "Toh bari naje baki gareni a falo." Ta faÉ—a tana son ajiye wayar. "Okay Mamah bye." Ya sauke wayar tare da dafe kai kafin ya yi kundunbalar kiran Sen Muhammad. Cike da fara'a yaji shima yana masa sallama, Areef cike da girmamawa ya shiga gaidashi inda yaji yana cewa. "Sai da ta Æ™araso take ce min ita kadai tazo, ashe baku gama jarabawar ba?" "Eh Baba mun dai kusa sauran guda uku." "Toh Allah ya baku sa'a yasa a fito da Good result." "Insha Allahu Baba na gode Allah ya saka da alheri ya kara buÉ—i." "Amin ya rabbil alamin, ba dai matsala ko?" "Babu komai Baba." "Toh shikenan anjima zansa a tura muku kudi ka'ida sauran abokan naka." Areef ya rintsa ido tare da yin godiya marar iyaka a gurinsa, daga nan suka ajiye. Ya sake gwada kiran Iman still be sameta ba. Amman yaji daÉ—i da har yaji bata gayawa kowa abinda ya barta US ba. Koda Feenah ta ishe shi da kira kashe wayar yayi, karatun ma kasa yi yayi saboda tunanin halin da Iman ke ciki. Yasan tabbas duk inda take a yanzu tana cikin damuwa da bacin ransa. Ya kuma rasa yadda zai nuna mata Cewa ita É—in mai daraja da mutunci ce a cikin zuciyarshi da rayuwarsa gabaki É—aya. Zuwan Feenah karo na biyun nan fitina ce da tashin hankali a gurinsa, sai dai ya rasa me yasa yaki yi mata wulakancin da zai sa ba zata kuma nemansa ba a rayuwarta. Haka ya kwana ya tashi babu sukuni, gashi har lokacin beji muryar Iman ba. Wacce ke Abuja Sen Muhammad ya É—akko mata mahaifiyarsa suna zaune a gida É—aya tana bata kulawa ta musamman. ________________ Sai da ta yi sati guda ba tare da su Mamah sunji labarin zuwanta ba, dan su kansu basu samunta a waya sakamakon tunda ta kashe bata sake kunnawa ba. Sai da abin ya ishesu sannan Abba yake tambayar Sen Muhammad yaka sanar dashi zuwanta, harma da abinda ta gaya masa cewar ta dawo ne dan ta haihu a gaban iyayenta. Mamah da Ikram suka shirya Abba yasa driver ya kaisu Abuja dan su gano lafiyarta. Tunda Iman ta gansu take kuka, gabaki É—aya ta kasa yin shiru saboda yadda abin yake ci mata zuciya. Gashi sun kada sun raya ta sanar dasu abinda yake faruwa taki. A ranar kuma shima Areefullah ya Æ™araso nigeria, kai tsaye kuma Sen Muhammad yasa aka kaishi inda take, sai dai besan cewar su Mamah na garin ba. Yana shiga dama security duk sun san matsayinsa a gidan hakan yasa basu yi wani tsaye-tsaye ba suka barshi ya shiga. Yasha mamakin ganin su Mamah, hankalinsa kuma yai masifar tashi. Iman na ganinsa zuciyarta ta kuma harzuÆ™a dan ba Æ™aramin tsanar shi tayi ba. Cikin fushi tsabar idanunta sun rufe ta manta Mamah dake gurin da kuma matsayinta a gurin Areefullah É—in, ta shiga nuna shi da yatsa tana cewa. "Ko ka tashi ka fita ko kuma nasa karnukan gidan nan Suyi min yaga-yaga dakai." "Subahanallahi Iman lafiya?" Mamah ta tambaya cike da tashin hankali. "Ku rabu dashi zuwa yayi ya Æ™arasa kasheni a gidan ubana. Mekazo yi min bayan na barka da Æ´ar iskarka? Zuwa kai ka tabbatar da ganin bana numfashi a doran duniya ta yadda zakuci gaba da É“alÉ“alcewarku kai da ita ko? Toh bazan mutu ba, Insha Allahu sai kaga yadda zan maka nisa, nisa irin wanda komai zaka hau baka isa ka hangoni ba. Kaje wacce kake ganin ta fini komai tayi maka duk abinda kake muradi har karshen rayuwarku." "Ya isa haka Iman zoki zauna, bakiga halin da kike ciki bane.?" Cewar Hajiyan sama wato mahaifiyar Sen Muhammad dake kula da ita. "Akwai abinda yake faruwa a tsakaninsu, Hajiya barta tayi magana. Iman me yake faruwa?" Cewar Mamah da jikinta har rawa yake saboda tsabar son jin inda matsalar take. Abinka da mai ciki, cikin ma kuma tsoho da ake saka ran haihuwa yau ko gobe, cikin tsananin zafin zuciya Iman ta sake nuna Areef tana cewa. "Gashinan da bakinsa ya faÉ—i abinda yake faruwa, kayi magana ka sanar dasu gaskiyar lamarin." Areef ya fara girgiza kai, cikin nuna rashin sanin abinda take nufi yace. "Wai me yake faruwa ne? Ni bansan akan abinda take nufi ba. Abu É—aya na sani na tashi na tarar bata cikin gidana, na kira wayoyinta tun a ranar wallahi bana samu. Dan haka ni kaina ina son sanin damuwarta." Habawa Iman najin sabon rainin hankalin da yazo dashi, ta kuma gigicewa, hankalinta ya sake tashi tace. "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun kaji tsoran Allah Yaya, karka manta idan akwai duniya to kiyama ma ba karya bace." Ta sake juyawa wajan Mamah cikin kuka take cewa. "Mamah shida Feenah nane, Feenah ta dawo cikin rayuwarsa ta yadda ya É—auki duk wani abu mai muhimmanci ya ajiye a gefe, baya komai sai na ta ta, idan kinga irin iskancin da suke yi karema ba zai ci ba Mamah. Wallahi tallahi ban masa karya ba, wallahi ya sani Mamah karya yake yi..." "Yi mana shiru Khadija, mijin naki kike cewa karya yake yi? Ashe baki da kunya?" Cewar Hajiyar sama cikin faÉ—a. Da yake Iman É—in tana cikin mood É—in bacin rai ta kuma cewa. "Toh Hajiyan sama ya faÉ—i gaskiya mana ya za'a yi yace besan komai ba? Wallahi ya sani na rantse da Allah ya sani, nikam na gaji dashi ba zan kuma komawa gidansa ba." Areef ya sake sunkuyar da kai yana rintsa ido kirjinsa na ta tsananin bugu, gabaki É—aya ya rasa ya zai yi. Nan da nan Mamah ta janyo Iman jikinta tana lallashi, idanunta akan Areef tace. "Bazaki masa karya ba Iman ai munsan Feenah mun kuma san alaÆ™arsu. Ashe sun kuma jonewa ko? Amman me yasa baki faÉ—a ba tuntuni kika bar abin a cikin zuciyarki? Yi shiru ki dena kukan fatan mu a yanzu Allah ya saukeki lafiya. Kuma kamar yadda kika ce ne ba zaki koma gidansa ba, dama ai mu muka haÉ—aku, a zaton mu hakan masalaha ce a rayuwarku, ashe a gurinsa ba haka bane. Ba komai ni da kaina zan karÉ“ar miki takardarki, kuma dole ya bayar dan ba shi kadai ne namiji a duniyar nan ba. Feenah kuma yaje yaci uwar da zai ci da ita Æ™waÉ—ayayye kawai." Areef ya dago da sauri ya kalli Mamah, banzar harar da take watsa masa ita tasa shi saurin maida kansa yana muzurai. Yana jin haushin yadda Mamah ke goyan bayan cewa zai rabu da Iman bayan yasan koda bala'i ba zai saketa ba. "Tashi kabar gidan nan Areefullah." Cewar Mamah tana nuna masa hanya. "Mamah wallahi a...." "Bana san jin wata magana, kaje gurin Feenah itace mai gaya maka kaji bamu ba." "Dan Allah m..." "Idan ka sake yin magana a gurin nan zan maka abinda baka tunani." Areef ya tashi jiki babu Æ™wari, ya kalli Mamah kamar zai fashe da kuka gashi ta hanashi cewa komai, ya fice da sauri yana yana dafe bango sakamakon wani irin jiri da yake neman kadashi......... *HAJJA CE 👈* 4/1/22, 13:25 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲)* *43* "Oh La'ilaha illallahu! Ke yanzu Iman banda sakarci mahaifiyarsa ce fa, ya zaki sa ta dingajin haushinsa fisabillahi uhmm? So kike ta tsine masa ko kuma so kike ta fita sabgarsa?" Cewar Hajiyan sama iya gaskiyarta. "A'a ko É—aya Hajiya karma kice zaki mata faÉ—a, yadda na raini Areef da hannuna haka na raini Iman, nono ne kadai bata sha ba, shima dan dai a lokacin babu ruwa kuma ciwo suke shi yasa. Kuma ai muna da labarin Feenahr, mun santa Æ´ar iskar yarinya ce marar kunya mara tarbiya. Na rasa wace irin fitinanniyar yarinya ce ita, yadda kika san Areef ne kawai najin da zata yi wannan iskancin dashi." Mamah tayi maganar cike da takaici da É“acin rai. "Toh ya za'ayi? Itama ba sai ta tashi ta kwace mijinta ba, me zata nuna mata wanda bata dashi? Ai sai Itama ta miÆ™e tsaye wajan ganin ta karÉ“oshi, ita da suke tare, suke kwana suke cin abinci suke komai, har akwai wata macen da zata girgizaki Iman?" Hajiyan sama ta faÉ—a cikin haushi. Gabaki É—aya laifin Iman take gani bata ganin na Areef. "Ta iya yiyuwa akwai abinda yake jan ra'ayinsa game da yarinyar wanda ke bakya yi masa. Yanzu dai kawai kici gaba da addu'a amman kada na kuma jin kince ya sakeki babu kyau, Allah yana tsinewa duk matar da take É—agawa mijinta murya ta kuma haÉ—a da cewa ya saketa Allah yana fushi da ita." Maganar Hajiyan sama ba bawa Iman haushi matuÆ™a, tsanar Areefullah kuma ta sake samun guri a ranta. Indai kuwa suka ce ba zasu raba auran nan ba wallahi tallahi za'a zo ana dama ace, dan wallahi yadda takeji tsab zata iya kasheshi saboda ba zata taÉ“a yadda da rainin hankali ba. Idan wani abu ne bata yi toh ya kyaleta yaje ya É—akko meyi masa, ita kam harga Allah tasan tana yi masa iya kokari, duk abinda ta gani na gyaran jiki tana yi, kawai hali ne irin na maza. "Toh yaje can tayi masa, Amman na gaji bazai kasheni ba a banza a wofi ina da sauran kuruciya ta." Iman ta faÉ—a tana tashi daga jikin Mamah tayi ficewarta daga É—akin. Yana tsaye jingine jikin bango duk yanajin maganganunsu harda na karshe wanda Iman É—in ta faÉ—a. Lallai yarinyar nan ta É—auki zafi da yawa, ta wani dage sai ya saketa? Ganin ta wuce wani É—aki da alama ma ko ganinsa a tsaye ba tayi ba. Tana shiga yabi bayanta, sam bataji shigowar mutum ba, tana tsaye wajan wardrobe sai share hawaye take yi kawai taji an rungumeta. Ƙamshin turaran jikinsa yasa tai saurin waigo da fuska taga shi É—in ne ba wani ba. "Sakarni dallah." Ta faÉ—a cike da tsiwa. "Meyake damunki ne Iman? Ni nefa, Areefullah É—inki, mijinki da kekiso fiye da komai." Ya faÉ—a yana sumbatar wuyanta, cikin É“acin rai tace dashi. "Ka matsa min daga nan bana son ganinka. Saboda kasan ina sanka shine kake neman ka illata min rayuwa? Toh ni yanzu bari na gaya maka bana san ganinka. Kuma kaji sai ka rabu dani dan na riga na yanke alaÆ™ata da duk wani É—a namiji. Kasan me nake so ka sani?" Kafin ya bata amsa taci gaba da cewa. "Na yanke alaÆ™ata da maza, aure kuma akai kasuwa zan nemo wata macen yar uwata mu dinga rage zafi idan jarabar ta motsa. Kaga ba kare bin damo, kaje ku kare kai da Feenah nima zan nemarwa kaina mafita daman ba wani isata kake yi ba, yauwa karma kayi zaton kai É—in wani abun damuwa ne. Kuma kaje ka aurota anan zaka banbance aya da tsakuwa." Tana kaiwa nan ta fara cukucukun kwace kanta. Areef kuwa ji yayi gaba daya kansa yayi wani irin girma, mamaki da al'ajabi ya kusa kasheshi jin kalamanta, da sauri ya zagaya gabanta suka shiga kallon juna. Kyar Iman tayi masa ko Æ™iftawa batayi anan ya sake tabbatarwa da kansa cewa lallai zuciyarta ta Æ™eÆ™eshe. Cike da tsantsar É“acin rai ya soma yi mata magana yana wani Æ™anÆ™ance idanuwa. "Ashe baki da hankali Iman? A gabana kike cewa zaki faÉ—a harkar maÉ—igo? Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun waiyazubullah. Ni kike kalla kice bakya jin daÉ—i? Duk ihun da kike yi kullum shine yanzu zaki kalli tsabar idona kice wai bana isarki? Ki...." Da sauri ta katse shi. "Kana zaton zanyi maka karya ne? Toh bari kaji, ihun ma da kaji ina yinsa, Ina yi ne kawai dan nasa kaji daÉ—i amman duk karya nake yi maka, idan ma kana tunanin kai jarumi ne ta wannan É“angaren toh kadena." Juyawa tayi zata bar masa É—akin ya sake tare ta dan kuwa ba karamin É“ata masa rai tayi ba. "Karya kike yi, wallahi na isheki ai ina gani a cikin idanunki. Haba Iman ni zaki rainawa han...." Da sauri ta sake katse shi ta hanyar cewa. "Idan karya nake yi dan Allah dan Annabi ka auro Feenah yau dan ka banbance tsakanin mu, wallahi duk jarabarku sai kun raina juna, zakuma kasan wacece khadijatul Iman a cikin rayuwarki. Kaga ni É—an matsa na wuce dan akwai wata Æ™wararriyar Æ´ar m*** da nake son mu Æ™ulla harka da ita. Jira kawai nake na sauke maka wannan kayan daka jibga min, wanda shine ya tsaida karatun dan tace basa yi da masu ciki." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, ashe baki da hankali?" "Kaine ka koya min, banbancina da kai shine, kai mace kake nema, ni kuma Æ´ar uwata mace zan nem...." Ai bata Æ™arasa ba ya kwashe kyakkyawar fuskarnan tata da mari, jikinsa har rawa yake yi tsabar fushi yana nuna ta da yatsa. "Wallahi tallahi baki isa ba Iman, idan har kika biyewa zuciyarki kika aikata wannan É“arnar na rantse da Allah sai na kasheki, wallahi da hannuna zan ratayeki ki mutu Iman tunda ke baki da hankali. Ubanwa ya gaya miki na taÉ“a kusantar Feenah? Ni na gaya miki ko itace ta gaya miki? Karki kuskura ki aikata, karki biyewa zuciyarki Iman. HaÆ™ika nasan shaiÉ—an ne ya biyo ta jikin Feenah har take bin rayuwata, amman wallahi tallahi ban taÉ“a zina ba." Yana faÉ—a ya Æ™arasa inda take ya kamota zuwa jikinsa yana son ya buÉ—e mata fuska saboda ta rufe da hannayenta. Wani irin numfashi ya dinga ja yana saukewa, yayi mata wata irin runguma tamkar ance masa kwaceta za'a yi. Gabaki É—aya suka saki kuka ko wanne da abinda yake ji a ransa, su Mamah dake bakin Æ™ofa suna kallansu ita da Hajiyan sama suka kalli juna tare da janyo Ikram suka bar wajan. A hankali Areefullah ya janyota zuwa kan gado ya kwantar da ita. Iman na ta kuka ya kwanta a bayanta tare da rungumeta, kansa ya tura kan wuyanta, zuciyar shi na zafi yake cewa. "Am so sorry dear, am sorry for what I did to you. Wallahi ina sanki Iman, ina ganin mutuncinki. Ke ta musammance a cikin rayuwata, duk abinda kikaga nayi wallahi ba dan naci mutunci ko zarafinki bane. Please sorry my dear karki bari shaiÉ—an ya lalata mu'amular mu..." Gabaki É—aya jikinta yayi sanyi, tunda ya mareta taga kuma ya yi saurin janyota jikinsa taji zuciyarta tayi rauni. Ga wani irin yanayi da a yanzu yake neman jefata ta hanyar romance mai firgitarwa. Cikin sauri ta riÆ™e mararta tare da curewa guri guda ta saki wani irin nishi tana salati. "Ya Allah, subahanallahi, innalillahi wa'inna ilaihir rajiuna wayyo Mamah...!" Areef najin haka yayi saurin miÆ™ewa zaune yana kallanta. "Zan mutu, Hajiya zan mutu innalillahi wa inna ilaihir rajiun. Bayana, ciki na, marata zasu cire." Ai a gigice Areefullah ya fito yana kwalwa su Mamah kira. Da gudu suka fito suna tambayarsa ya nuna musu É—akin da Iman take. "Uban me kayi mata kai kuma?" Cewar Mamah tana juyar da Iman. "Wallahi ba komai Mamah, kawai gani nai tana riÆ™e ciki." Hajiyan sama ce ta É—ora hannunta a saman cikin Iman, guri guda taji babyn a dunÆ™ule, ta É—ago tare da kallan Mamah tana cewa. "Haihuwa ce, gashi nan babyn yayi juyi." "Alhamdulillahi masha Allah, Iman Allah ya rabaku lafiya asibiti zamuje ne Hajiya?" Kafin Hajiyan sama tace komai Iman tayi saurin kamo hannun Mamah tana cewa. "Mamah muje, dan Allah dan Annabi kukaini asibiti wayyo Allah na." Yadda Areef yaga tana cicijewa ne yasa hankalinsa tashi, nan da nan gabansa ya dinga bugawa, tsoransa biyu karta mutu, kar kuma ta haihu ta guje shi kamar yadda ta furta É—azu. Mamah ta juya ta kalleshi fuska babu annuri bare salama tace dashi. "Kaiwa babu abinda zaka iya tabukawa ne sai zazzaro idanuwa? Bakaji tace a tafi asibiti bane?" "Mamah naji wallahi, yanzu ya za'a yi." Ya faÉ—a cike da fargaba. "Baku tanadi komai ba na haihuwar?" "Mun fara Mamah, but bansan inda ta kaisu ba tunda a can muka fara siyayyar kuma duk ta kwashe komai ta taho dasu." "Hajiya muje asibitin a siya a can, yanzu batama san inda kanta yake ba." Cewar Hajiyan sama tana kokarin tayar da Iman É—in. Areef ya isa É—ayan gefen ya kamo Iman suka tafi mota. Dukkan su babu wanda ya zauna suka tafi asibitin, Hajiyan sama dama tace kar a sanar da Sen Muhammad kar hankalinsa ya tashi. Ana shiga da ita lebour room Areef ya kafe sai ya bisu, babu yadda aka iya dole aka barshi bayan Hajiyan sama ta bashi goyan baya. Yana riÆ™e da Iman yana neman gafararta, bata iya cewa komai sai addu'a a cikin zuciyarta. "Dear Allah ya sauke ki lafiya, dan Allah dan Annabi karki mutu ki barni. Na rantse da Allah ina sanki, zuciya ta tana tare dake, abinda ya faru tsakanina da f...." Ai wani uban ihu da yaji ta saki shine ya hanashi Æ™arasa sunan Feenah da ya fara. Ihun kuma yayi daidai da fitowar kan babyn. "Yi hakuri dear Iman, bazan sake faÉ—ar sunanta ba, Allah ya saukeki lafi....." Kafin ya gama furucin yaji kukan baby inyaaaaa.....inyaaaa, yayin da ita kuma Iman ta fashe da wani irin kuka mai tsananin ban tausayi. "Wow-wow-wow Mrs Al-Mustapha, congratulations an samu little Areefullah." Already Mamah da Iman sunje cikin hospital É—in sun samo abinda suka san za'a yi amfani dashi wajen haihuwar sun kawo. "Alhamdulillahi masha Allah dear kin haihu..." Ya faÉ—a cike da farin ciki. A hankali yaji ta zare hannunta daga cikin nashi, jikinsa yayi sanyi ganin ta juya fuskarta da alama son ganinsa ma batayi. "Nurse..." Iman ta kira É—aya daga cikin su a hankali. Nurse É—in taje kusa da ita Iman ta kalleta tare da cewa. "Kuce masa ya fita daga cikin É—akin nan please." Ta faÉ—a tana dafe saitin kirjinta tana kuma rintsa ido tare da cije leÉ“enta na Æ™asa. Areef ya zaro idanuwa yana kallon Iman cike da tsagwaran mamaki. "Dear a fitar dani fa kika ce? Ni za'a fitar sweetheart?" Sai kawai sukaji ta fashi da kuka, cikin sauri nurses É—in sukayi kanta suna lallashi, É—aya daga ciki ta Æ™arasa wajan Areef saitin kunnansa tace. "Kayi hakuri kaje daga waje kaga yanzu ta haihu jininta zai iya hawa. Idan har da gaske kana kaunarta Toh kafita kamar yadda ta bukata, kayi hakuri." Toh ya zai yi idan ma bai fita ba? Ya zauna ma ba ganin mutuncinsa zatai ba gwara ma kawai ya fito É—in. Jiki a sanyaye ya miÆ™e tsaye, sai da ya kalleta sosai yana jin tamkar in yabar wajan wani abu zai faru, sai kawai ya juya ya fita da sauri. Su Mamah na zaune ya wuce ba tare da ya tsaya a inda suke ba. Suma babu wanda ya bishi har nurse ta kawo musu babyn cikin towel É—insa bayan sun sanya masa kayan sanyi. Gabaki É—aya farin ciki ya mamaye su, Mamah farin ciki tamkar zatai hauka anyi jiki, Hajiyan sama kuma an samu tattaÉ“a kunne daga tsatson Sen Muhammad. Mota Areefullah ya shiga gabaki É—aya ya rasa abinda zai yi, duniya tayi masa zafi. Jiki na rawa ya kira Sen Muhammad suka gaisa yace. "Baba Iman ta sauka." "Ban fahimceka Al-Mustapha." Sen Muhammad ya faÉ—a cikin rashin fahimta. "Baba ina nufin ta haihu yanzu an samu takwaranka." Areefullah ba sauki🤣 wato ta nan ya É“ullo. Murna da farin ciki suka mamaye ilahirin zuciyar Sen Muhammad, a kuma take yace da Areef gashi nan zuwa dan ba zai iya jira ba sai yazo yaga jikansa kuma takwaransa da aka yi mai yanzu-yanzu. Ajiyar zuciya ya sauke tare da jingina bayansa a kujera, sunan Abba yaso sanyawa amman yanzu ya canza har ya sanar da Sen Muhammad cewa sunansa ne, so yake ya samu zuciyar Iman cikin sauki ba tare da yasha wahala ba, yasan tabbas zataji daÉ—i idan taji sunan mahaifinta yasa. Ya kira su Aslam ya sanar dasu suka dinga yi masa iskanci, be biye musu ba ya share saboda baya cikin jin daÉ—i. Kansa ya kifa jikin sitiyari kunci duk ya damu zuciyarshi. Wayarsa ce ta shiga ruri, jiki ba kwari dan yasan kila Æ´an barka ne yana dubawa yaga Hearty, ya É—aga tare da karawa jikin kunnansa ba tare da ya yi magana ba yaji tace. "Babylove ina ka shiga ne yau?" "Na dawo Nijeriya Feenah." Ya faÉ—a a sanyaye. Mamaki da tashin hankali suka sameta, Feenah kuma kai tsaye? Meke faruwa haka? Anya Areef É—inta ne da ta sani tunda-da? Feenah fa ya kirata kai tsaye, batajin tunda suka fara soyayya ya taÉ“a kiranta da wannan sunan sai dai in cikin tsokana, yanzu kuma ba maganar tsokana da gaske Feenah ya kirata. Amman da yake ita É—in itace sai ta hana zuciyarta amince da kiran, cikin sanyayyar musu tace. "Nijeriya kuma? Meke faruwa haka?" Kai tsaye yace da ita. "Feenah ina cikin problem wallahi, alaÆ™atarmu tana son janyo min fushi mai tsanani wanda yafi na baya a gurin su Mamah. Please Feenah ina son mu hakurewa junan mu, Allah kuma ya yafe mana kurakuran mu." Ai kawai sai ta saki kuka, hankalin Areef ya sake tashi sai dai yayi ta maza yace. "Iman ta haihu yanzu, Feenah Iman bata da matsalar komai, tana sona. Kiyi hakuri kinsan ina sonki amman kaddara ta riga ta shigo tsakanin mu. Ki koma gurin mijinki kici gaba da hakuri wata rana sai labari." A mamakance yaji tayi dariya tare da cewa. "Hakane, nima na kiraka ne dan na sanar dakai cewar Sultan zai zo mu koma Nijeriya zan kuma koma gidan shi saboda É—an mu Areefullah. Nagode sosai da kulawarka gareni, Allah kuma ya raya mana babyn mu. Bye-bye Al-Mustapha nima dai yau É—aya na faÉ—i sunanka a kunnanka." Murmushi yayi cike da farin ciki cikin kuma zolaya yace. "Da gaske kin hakura zaki koma gidan Sultan?" Tace. "Zan koma tunda yaki saki na, anyi-anyi amman yaki Toh ya zanyi?" "Kai masha Allah amman naji daÉ—i sosai, Allah ya baku zaman lafiya da juna." "Uhmmm." Abinda Feenah tayi kenan ba tare da tayi magana ba. "Sai anjima Æ™anwata, a shafa min kan takwara." "Zaiji daddy." Ta faÉ—a suka yi dariya tare da katsewa. Sai a yanzu ya samu Æ™warin guiwa, yasan cewa sun rabu da Feenah har abada, wannan labarin dole ya kaiwa Iman shi yasan sai tafi kowa farin ciki dajin daÉ—i. Ya fito daga motar ya nufi cikin reception inda su Mamah suke zazzaune. Guri ya samu ya zauna ya zungiri Ikram tare da cewa. "Dallah karbo min É—an keda baki san kije kiji meke damuna ba. KarÉ“o min shini Æ™aruwar kawai." Ikram tayi dariya ga haushi yana cin ta na jin labarin Feenah. Jaririn yana hannun Hajiyan sama ta KarÉ“o shi ta miÆ™a masa. Ya É—an buÉ—e towel É—in da aka rufe jajirin yana leÆ™ansa, wani irin farin ciki ya mamaye shi cikin ransa yace. 'Allah ya dawo min da hankalin Mamanka' Sannan ya kai bakinsa saitin kunnan babyn yana yi masa khuÉ—uba...... (Washhh Allah na🙄Yasin na kagu na gama🤣ku min addu'a please 😫) Comments É—in ku fa yayi 💪 domin kun É—auki abin kamar yadda nima na dauka a lokacin da naji labarin *HAJJA CE 👈* 4/1/22, 13:25 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲)* *44* Babu daÉ—ewa Sen Muhammad ya Æ™araso asibitin, a lokacin an gama gyara Iman ta koma resting room anata hira da ita, ba zaka taÉ“a cewa itace ta haihu yanzu ba saboda yadda take ta zuba labari tana kyalkyale dariya. Areef tare ya shiga shida su Sen Muhammad, sosai yaga farin ciki a fuskar Iman É—in, Sen Muhammad ne ya Æ™arasa kusa da ita suka rungume juna ya shafa kanta fuskarsa a washe yana ta murna. "Sannu Imanini, sannu da Æ™oÆ™ari yarinya ta, irin wannan farin albishir haka? Naji daÉ—i sosai da samun takwara na, Allah yai muku albarka ya raya mana shi ya kawo Æ™annansa kamar guda ashirin, kunga na samu yara da yawa nima." Duka gurin babu wanda beyi dariya ba, tausayinsa ya kama Hajiyan sama. "Ina roÆ™anku dan Allah karku yi wannan planing É—in da akeyi, yanzu mutane sun É“aci haihuwa É—aya kiji mutum yace yaro ya isheshi. Ni dai kuyi tayi zan dinga karÉ“a ina raino, nan gaba idan Allah ya barmu a raye sune zasu zama abin hira ta. Kunga dai bani da wasu yaran, Iman ce kadai itama kuma ba wani shakuwa mukai da ita ba, but little Muhammad zai zama aboki kuma aminina Insha Allahu." Mamaki ya kama Iman É—in ta kalli inda Areef É—in yake, ya sakar mata murmushi ita kuma ta watsa masa harara tare da kawar da kai tana yiwa Sen Muhammad murmushi. Tasha mamaki dan ita dashi sunyi magana akan cewar za'a sanya sunan Abba, sai kuma yanzu taji saÉ“anin zance. Taji daÉ—in hakan amman saboda karya gani yasa taki nunawa a fili, dan ita har yanzu so take taga yana bacin rai. "Ya kamata dai a koma gida tunda an haihu lafiya ba tare da wata matsala ba." Sen Muhammad ya faÉ—a tare da kallon mahaifiyarsa dan jin abinda zatace. "Haka ne, dama likita yace a É—an dakata kafin a bada sallamar." "A kirashi ya bada yanzu, gwara ku koma gida komai zai fi yi muku sauki." Yayi maganar yana cewa É—aya daga cikin securities É—in shi yaje ya kira likita. Babu jimawa sai gasu a tare, nan Sen ya bukaci a sallamesu, babu wani É“ata lokaci kuwa ya bada magunguna da sauran abubuwan da zasu yi mata, aka É—akko ta sai gida. Mamah ce tai mata wankan farko, haba Iman tasha kukan ruwan zafi. Da taji an É—ora mata towel É—in nan zata saki uban ihu tana rirriÆ™e hannun Mamah, cikin kuka take cewa. "Wallahi Mamah da zafi, dan Allah a sirka." "A'a Iman wannan shine gatan da zanyi miki, wanka shine sirrin jego, idan har baki gasu ba yanzu to akwai matsala, yarinya wari zakiyi ki dinga É—oyi mijinki kuma ya rainaki. Idan baki gasu ba wallahi zaki cuci kanki, musamman kinga yadda yanayin mijinki yake mai shegen idon gane-ganen Æ´an mata. Kyaleni na wankeki tas yadda zaki kara Æ™ima da mutunci a gurinsa." Haka Iman tana ji tana gani Mamah ta salleta tas sannan ta barta tayi wankan soso da sabulu sai faman tuturo baki take. Lallai mata na shan wahala, kayi laulayi, rainon ciki, haihuwa ga ruwan zafi na wanka, uwa uba rainan É—an idan yazo duniya, ga ciwon nono idan za'a yaye baby. Allah sarki Allah yasan hikimar da yasa ya yiwa mata daraja. Toh amman me yasa aka ce sunfi yawa a cikin wuta? HaÆ™ika suna cikin Æ™alubale. Ta rintsa idanuwa tare da shigewa cikin Æ™wamin wankan. Su Mamah basu samu damar komawa Kano ba sai ana jibi suna ta tattara ita da Areef suka dawo, wanda duk iya jarabarsa nasan ya hadu da Iman ya gagara tun randa akai haihuwar rabonshi da ita. Koda ya dawo Kano ma bashi da wani sukuni. Gabaki É—aya ya rasa madafa saboda Mamah ta saka masa ido, tace karya sake ya koma Abuja sai bayan suna dan karma ya É“atawa mai jegon rai. Waya kuwa sai ya kira sau nawa amman Iman bata É—auka, a gabansa kuma Mamah zata kira yaji suna ta magana, suna ajiyewa zai kirata taki kulashi. ______________ Hajja Samira kam da kyar take yin wasu abubuwan saboda takaicin ganin jikan Sen Muhammad. Gashi duk iya masifarta ta kasa gano inda manufar zuciyar Sen Muhammad É—in take akan Æ´ar tashi da kuna jikan da aka haifa masa, saboda baya taÉ“a nuna soyayyar Iman ko kuma ta boy É—in a gabanta dan yana gudun ta cutar masa dasu. Sen Muhammad shine ya yi komai da komai na suna, shanu kuwa sai masha Allah waÉ—anda aka yanka. Ƴan Æ™auyan su Iman ma yasa aka kawo su sai dai inna Habiba mahaifiyar Iman É—in bata biyo su ba saboda alÆ™unya kamar yadda Mamah itama bata tsaya anyi taron suna da ita ba. Anci ansha anyi guzuri, Hanan tazo itama da nata tsohon cikin suna ta yi mata tsiya, da yake mai shiru-shiru ce bata iya basu amsa sai dai murmushi kadai. Maijego an fito shar, yan fitilun nan sun ciko tamkar basu ba, sun daÉ—a girma ga kyau na musamman da tayi. Hajiyan sama bata yi mata da wasa wajan ganin taci abin da zai kara mata kuzari da kuma ruwan nono. Yaro yaci suna Muhammad Al-Mustapha Ahmad (Daddy), yasha kyaututuka daga wajan Æ´an siyasa shida Mamansa tamkar babu gobe. Washe gari ko Mamah bai yiwa sallama ba ya fice ya tafi Abuja, Æ´an aiki suna ta suyar nama Æ™amshi ya busasa ko'ina. Sallama É—auke cikin bakinsa ya shiga falon babu kowa ya wuce É—akin da yasan tana ciki wato inda yake nata. Cak ya tsaya a bakin Æ™ofar yana hangenta zaune gefen gado tana shayar da Daddy. Murmushi ya saki ganin yadda tayi kyau cikin pink É—in lace anyi mata riga da skirt. Ikram na kusa da ita tana gyara mata gashin kanta. Kamar ance ta juya ta kalli bakin Æ™ofar ido buÉ—e tace. "Yaya Areef." Da sauri Iman ta juya tana kallon Æ™ofar shigowa, ya sake faÉ—aÉ—a murmushinsa. Juyar da kai tayi shi kuma ya samu damar Æ™arasowa cikin É—akin. Alama ya yiwa Ikram da ta bar É—akin, ta ajiye cum É—in tana Cewa Iman. "Ina zuwa." Ta fice da sauri. Shi kuma ya rufe Æ™ofar ya Æ™arasa kusa da ita ya zauna. Gaba É—aya turarensa da na jikinta suka hadu suka bada wani ni'imataccen Æ™amshi a gurin. Bata kulashi ba duk da tana ji yana zungurinta da Æ™afaÉ—arsa. Ya tsira musu ido ita da babyn yaga yadda yake ta zuÆ™ar nono ido a lumshe. Hannu yasa tare da zare babyn yana cewa. "Kai ka gama sha haka." Cikin sauri tace. "Bangane ba, kamar ya zaka ce ya gama sha.?" Yadda tai maganar a tsiwance shi ne yasa Areef kallonta, tayi saurin kawar da kai saboda idanunsa suna da wani tasiri da in har tana kallansa takanji ya yi galaba akanta. Yasa hannu tare da maida mata shi cikin riga yana cewa. "Kai! Gaskiya ka gama shan Nonon nan, Kinga yadda suka sake zama so cute? Wowwww gaskiya kin Æ™ara kyau my dear wife." Ya faÉ—a yana sumbatar ta a gefen kumatu. "Ka bari bana son kana taÉ“ani. Kuma ma da zakace bazan bawa yaro nono ba me zan bashi bayan yana sha?" "Yanzu zanje na siyo masa madara, madara za'a bashi gaskiya a bar min kayana." Haushi da takaici suka rufe Iman ta gyara rigarta tare da miÆ™ewa tsaye tana cewa. "Gaskiya ba zai yiwu ba, ni ban samu damar sha a gurin mahaifiyata ba. Yanzu ace É—an da na haifa shima irin rayuwar da nayi zai yi? ina cewa saboda su Allah ya halatta mana shi a jikin mu, dan haka shi zai sha saboda samun kusanci mafi daraja a tsanin mu." Shima Areef ya miÆ™e tsaye tare da lasar lebansa da ya fara bushewa yace. "Ina ce nawa ne ko?" Cike da mamaki tace. "Menene naka?" Yaja numfashi tare da cewa. "WaÉ—annan Fitilun." Yayi maganar yana pointing kirjinta. Haushi da takaici ya sake kama Iman tace. "Eh na jikinka ba." "Karya ne na jikinki ma nawa ne tunda aure ya bani." Taja É—an Æ™aramin tsaki wanda iyakarsa saman harshenta tace. "Kaji dashi, abinci kuma sai yaro yasha abinsa tunda dan su Allah ya yo mana." Tayi maganar tana janyo kayan da aka cirewa Daddy tana ninkewa. Ƙarasawa kusa da ita yayi kawai taji ya rungumeta ta shiga fizgewa amman ya matseta tsam har sai da ya tabbatar ta hakura da son kwace kanta. Ya shiga yi mata yawo da fuskarsa mai É—auke da zagayeyyen sajen bakin gashi, Iman taji wani yanayi tare da rintsa ido tana jujjuya kai. Sannu a hankali har sai da ya zaunar da ita akan gado still yana riÆ™e da ita, ya kwanto da ita suka haye kan gadon yana mata magana cikin salo na zace zuciya, saboda Areef ya riga yasan duk wani salo da yake birkita duk wani lissafi dake kan matar tashi. "Kiyi hakuri dear, ki dena wahalar dani kina wahalar da kanki. Ki barmu mu rayu ciki jin daÉ—i dan Allah." Iman taja numfashi tana kauda fuska tace. "Shi yasa na barka kaje kuyi rayuwa da kaida mai sanka, kasha gaya min cewa Feenah tana mutuwar kaunarka, ni kuma ai kaga Æ™inga nake yi ko? Toh na barka ai menene kuma na damuna? Ni yanzu karatu na shine babbar da muwata." "Okay ba nine damuwar taki ba kenan?" Ya tambayeta yana kwantar da kansa a saman bayanta. "Naga É“atawa kaina lokaci nake yi, ina gida a zaune ashe kai kana can kana wulakantani ta hanyar yin soyayya da wata, watan ma kuma bazawara, hmmm." Ta faÉ—a zuciyarta na suya tare da kuma kiciniyar fizge kanta. "Kai innalillahi, dama ance Æ´an shawal-shawal É—in nan sunfi tsiwa. Mata masu Æ™iba hakuri garesu, da Feenah ce ina cewa tayi hakuri zata hakura ba zata min musu ba." Habawa Iman najin kalamansa bata san lokacin da ta nausar masa ciki da guiwar hannunta ba, ya saketa yana riÆ™e ciki tayi saurin sauka daga kan gadon. Cikin É“acin rai ta kalleshi tana huci haushinsa kamar ya kasheta tace masa. "Shi yasa nace kaje ka aureta zakafi samun nutsuwa da kwanciyar hankali. Kuma Muma ai bamu muka halicci kan mu a haka ba, karka sake zuwa inda nake kaji na gaya maka." Tana kaiwa nan ta suri Daddy cikin sauri tabar É—akin tana zubar da hawaye. Gaskiya maza basu da kirki, wai ita yake cewa tana da tsiwa, amman Feenah bata da ita. Wai wata banza can yake yabo a gabanta. Idan har da gaske tana da hakuri meya fito da ita daga gidan mijinta? Me yasa bata yi hakuri ta rayu da mijin da Allah ya bata ba har tazo tana cewa wani shi take so, shi take sha'awa harda cewa ayi mata koda sau É—aya ne? A hakan wai lallashinta yazo yi ta koma gareshi lallai ma. Ta shige can sashen Sen inda babu wanda zai iya zuwa sai ita kadai. Areef ya sakko daga kan gadon yana cije leÉ“e. Ya rasa dalilin da yasa Iman bata son yayi maganar Feenah a kusa da ita. Hularsa dake kan madubi ya É—auka ya fito yana gyara wuyan rigarsa. Yana fitowa suka hadu da Ikram ta zubo naman a plate zata kai masa tace. "Yaya ya ka fito har ina kawo maka É—anÉ—ane?" Yaja tsaki. "Na Æ™oshi ina Iman ta shiga?" Cikin mamaki tace. "Kai da na baroku tare da ita." "Ai ta fito ita da Daddy." "Bari muga ko tana É—akin Hajiyan sama." Ta juya ta wuce. Yana ta safa da marwa sai ga Ikram ta dawo. "Yaya bata can, kuma gaskiya banganta a can area É—in dana baro ba." "OH my God!" Ya faÉ—a tare da shafa haÉ“arsa. "Wai kuwa Ikram kina janyo min hankalin Iman kuwa? Mamah taki lallaÉ“a min ita shine kema zaki yi watsi dani?" "Yaya ni meye nawa a ciki? Yanzu me tace maka.?" Yace. "Wa?" "Iman É—in." Yace. "Ta kuma yin fushi wallahi." "Toh... Amman kai Yaya me yasa ka fiye barin kuna faÉ—a tsakani da Allah." "Wallahi daga yi mata example akan Feenah shikenan ta fice ta ban guri." "Lallai ma yaya Areef, waye yace maka mace tana son a dinga yi mata kwatance da wadda tasan akwai alaÆ™a tsakaninta da mijinta? TabÉ—i jam, Toh wallahi ka dena, Iman matarka ce. Idan ka bari ta kubuce maka zaka sha mamaki." "Na sani Ikram, but yanzu meye abin yi?" "Wallahi ban sani ba sorry." "Mtwww." Yaja tsaki tare da ficewa ya barta a tsaye. Har dare Iman taki fitowa, yaje ya dawo ya kai sau goma amman an rasa inda ta shige. Hakura yayi yaje ya kama hotel Washe gari kawai ya wuce Kano. Satinsa guda koda aka kawo masa naman suna beci ba ya wuce dashi US, suka hadu dasu Aslam suka cinye. Duk wata hanya yabi wajan ganin ya sakko da zuciyar Iman amman ya kasa har tayi arba'in a lokacin ne kuma ya fara shirin komawa nigeria ayi ta ta Æ™are...... (Uhmmm nace ba! 🙄Maza mutanan mu🚶ðŸ»â€â™€ï¸hmmmm... Uhmmm) *0706 528 3730 ga mai bukatar karanta book É—in.* *HAJJA CE 👈* 4/1/22, 13:25 - Buhainat: *ZO...GA....N....*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* *(https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g Please subscribe my YouTube channel please 🤲)* *46* Tana shiga Mamah ta kalleta, harta zauna taji tace da ita. "Ga abinci can na shirya a tray, yana kitchen sai ki kaiwa mijinki can É—akinsa." Iman ta shiga sosa kunne da Æ™aramin É—an yatsanta, sam bata san zuwa wajan shi sai dai babu yadda zata yi. Tashi tayi ta fice zuwa kitchen, zagaye ta shiga yi tana neman hanyar da zata hanata zuwa gurin shi ba tare da Mamah ta sani ba. Ba zato taji muryar Mamah a Æ™ofar shigowa kitchen É—in tana cewa. "Ki kai masa sai kije ki É—auki Daddy ya ganshi dan tunda ya shiga É—akina naga yana son daukarsa." Iman ta lumshe idanu, shikenan tama san dole sai taje É—akin. Tray É—in ta É—auka ta fice tana faman kumbura fuska. Sallama tayi a can kasan maÆ™oshinta, kafin ta shiga ciki. Tsaye ta ganshi wajan gado rike da waya a kunnansa, ganinta ya sashi cewa. "Zan kiraki anjima please." Ai Iman naji gabanta ya sara tayi saurin kallon Areef wanda ya zare wayar daga kunnansa yana kare mata kallo. Wani irin zafi taji a tsakiyar zuciyarta tana jin wani tururi na tasowa daga ciki, bakinta ya shiga rawa alamar tana san yin magana amman ta kasa saboda kishi. Cikin sauri taje ta ajiye tray É—in ta juya zata bar É—akin taga bece da ita kanzil ba. Haushi ya kuma kamata ta sake yin gaba zata fita sai kuma ta juyo tana kallansa rai a matuÆ™ar É“ace tace. "Wallahi kaji tsoran Allah, ka tuna cewa duk abinda kai za'a yi maka, mai kyau ko akasin haka. Kuma kasan dai yanzu ka fara ajiye Æ´aÆ´a, ya rage naka wajan zamowa yaranka uba nagari abin nunawa duniya. Ya kuma rage naka wajan bin ruÉ—in duniya, muna zaune a gida mun killace muku kanmu, amman ku kuna can kuna nuna mu ba komai bane face ajiyayyu a gida. Hmmm." Ta faÉ—a tare da ficewa daga cikin É—akin nasa. A lokacin ne taji sallamar bakuwarta, tun daga Æ™ofar É—akin nashi ta ruga da gudu tana furta. "Oyo-yo Habibty." Areef dake cikin daki yayi saurin fitowa, ganin bakuwar so nice yasa gabansa kuma yin wani irin bugu. "Taho mu shiga ciki." Yaji Iman É—in ta faÉ—a tana jan hannunta. Kamar zai yi magana sai kuma ya koma ciki yana huci. Tunanin hanyar da zaici uban baÆ™uwar ya shiga yi yana zagaye É—akin. Sai da suka fara zuwa ta gaishe da Mamah kafin ta jasu suka tafi É—akin Ikram inda anan itama Iman É—in take zaune. Cikin lokaci kankani ta cika su da kayan Æ™walam da maÆ™ulashe, suka fara hira cikin nishaÉ—i kafin Iman tace. "Jasmine kince kina cikin danger, Toh ke wayafi kwanta miki a cikin Ahsan da kuma Safwan?" Jasmine tayi murmushi tana kallon sister Layla. Cikin dariya Layla tace. "Dukkansu ba baya ba, Ahsan É—an gidan prisdent ne, while Safwan É—an gidan babban attajirin É—an kasuwar nan ne. Matsalar Ahsan tsantsar kishi, Safwan kuma tsantsar rainin hankali, kumafa duk masifar sonta suke." "Wow-wow-wow! Kaji soyayya m...." Bata Æ™arasa ba taji an fisgota, Areef ne ya shiga janta da karfi tana tirjewa yaki sakinta. Janta kawai yake yi Mamah da taji ihun Iman ta fito lokacin har Areef ya kusa fitar da ita yaji Mamah tace. "Idan ka sake yarinyar nan tasa kafa a waje sai ranka yayi mugun É“aci." Cak ya tsaya har zai fice sai kuma ya juyo cikin rufewar ido ya shiga magana. "Haba Mamah, haba dan Allah. HUhm! Ya Iman take so nayi ne? Na bata hakuri nace mata na rabu da Feenah tana can gidan ta cikin kwanciyar hankali amma ni Iman ta hanani zaman lafiya why? Ina ce Feenah ce matsalar ko? Toh mun rabu tun tuni me yasa Iman ba zata yarda dani ba Mamah? Toh shikenan idan tana ganin ta gaji dani sai ta gaya min ni nagaji da wannan masifar, kafin taje ta shiga halaka ta gaya min idan bata sona." Ya Æ™arasa yana huci. "Eh É—in bata sonka, dama ai ba ita tace tana sanka ba Abban ku ne yayi wannan hadin. Shikenan kuma haka ake yi yarinya tayi baki kaje ka wulakantata a gabansu? Sannu miji, nace sannu miji da aikata wannan É—anyen aiki. Wai Areef ina zaka kai zafin kai ne iyeee? Shikenan kai ba zaka iya controlling zuciyarka ba sai ka dinga bari tana ingizata akan raayinta? Toh ya isheka, wallahi tallahi ya isheka bana san fitina." Kamar ya fashe da kuka yace. "Mamah ba mutunan arziki bane wallahi, Æ´an iska ne kawai sune suke zugata. Mamah neman ju..ju..ju..." Ya kasa Æ™arasawa sai kawai ya fice daga cikin gidan zuciyar shi tana Æ™una. Ƙarasa sakkowa kasa Mamah tayi tare da taimakawa Iman ta tashi tana kuka suka hau sama. "Kiyi hakuri ki Iman but Areef idanunsa a rufe suke. Yana sanki amman ya kasa gane yadda zai zauna dake. Amman dai yanzu kiyi hakuri idan bakin ki sun tafi kizo muyi magana." Iman na hawaye Mamah na share mata har sai da ta yi shiru sannan ta raka ta wajan su Jasmine suka ci gaba da hira. Sun jima tare kafin su tafi sannan ita kuma ta tafi gurin Mamah. ______________ Bayan Iman ta gama bawa Daddy nono Mamah ta kira Ikram ta É—auke shi ta goya shi suka tafi gidan Hajiya. Zama suka yi a É—aki Iman tana zaune akan bedside drower yayin da Mamah ke zaune a bakin gado, numfashi taja ta É—an kalli Iman tare da cewa. "Dukkanku keda Areef É—aya kuke a wajena babu bambanci, tarbiya iri É—aya na baku, babu wanda nakejin haushi ko nake ki a cikin ku, duk daya na É—auke ku Allah shine shaida. Iman kina son Areef? Karki É“oye min duk abinda kikeji a tattare dashi, ki gaya min idan har kika É“oye min keda Allah, shin kina san Areef?!" Hawaye ya cika idanun Iman ranta na zafi, me zata ce banda ta faÉ—i gaskiyar abinda yake ranta, É“oyewar bashi da wani amfani, zata faÉ—a koda ba haka Mamah taso ji ba, zata faÉ—i abinda zuciyar ta ke kudirta mata koda kuwa hakan shine zai yi silar barinta duniya. Cikin zubar hawaye tace. "Mamah daman haka maza suke dama? Ko kuma nawa mijin ne a haka? Ina son Yaya Areef Mamah, ina san shi har cikin raina. 😭sai dai kuma Mamah ni ba kalar matan da yake so bane, Yaya Areef yana san mata masu jiki, ba wai jiki sosai ba, yana son a Æ™alla kamar yadda na É—an yi Kumari lokacin dana haihu. Mamah Yaya Areef yana da Æ´an mata, zawarawa, harda masu aure wadanda suke son shi, suke kuma harinsa. Wadanda suka fini komai a halitta. Bare kuma yanzu da na kuma samun wata tawayar, tabbas wannan matsalar ta Æ™anÆ™ancewar nono guda É—aya tana damuna Mamah, gashi kina gani munje asibitoci da dama duk maganar su É—aya ce lafiya ta Æ™alau. Duk wani garin kunun da za'a ce a haÉ—a asha nasha Mamah kina gani amman duk a banza. Taya zan samu zuciyar Yaya Areef Mamah? Idan bayan ne shima bani dashi Mamah😭 taya zai soni ni kadai ba tare da idanunsa sun kai gurin wata ya macen ba. Mamah ina jin wani irin zafi har a cikin zuciyata. Ko kuma wani laifi na yiwa ubangiji na ya kaddara min wannan kaddarar??" Ta faÉ—a tana mai rushewa da kuka tamkar ranta zai fice. Jikin Mamah yai matuÆ™ar yin sanyi, ta matsa gurinta tare da janyo ta jikinta tana bubuga bayanta, cikin kwantar da murya ta shiga yi mata magana. "Kiyi shiru Khadijatul Iman, shin kin yarda da Allah?" "Kwarai da gaske Mamah, na yarda cewa shi kadai ne bashi da abokin tarayya kuma annabi Muhammad s.a.w bawansa ne kuma manzon sa ne." "Masha Allah naji daÉ—i da kika san hakan Iman. Shine kuma ya yiki a haka ya yi sauran masu abinda duk kika lissafo mijinki na so a jikin mace. Toh amman abin tambayar anan shine, me yasa duk da Allah yasan Areefullah yana son mace mai irin wannan siffofin be bashi ba ya bashi ke a matsayin abokiyar rayuwa? Allah fa ya fimu sanin abinda ke zuciyoyin mu, amman sai ya hana bawa abun me Yasa Iman?" Cikin share hawaye tace. "Zata iya kasancewa dan ya jarrabashine yaga ya zai yi. Za kuma ta iya kasancewa dan ya nuna ishararsa ne ga junan mu mutane." "Masha Allah Iman É—in tawa akwai tauhidi. Abinda nake so shine, karki yiwa mijinki mummunar fahimta cewa dan baki da manyan halittu a jikinki shine yasa shi kulekulan mata. A'a Iman mafi akasarin maza haka suke, kuda ace kinda duk abinda mijinki yake so hakan baya nufin cewa ba zai kalli wata ba, ko bazai yi soyayya da wata ba, ko kuma idanunsa da zuciyarsa ba zasuji cewa ina ma ace matata na da kaza ba. Duk macen da kika gani a É—akin miji tana da nata Æ™alubalen, ya rage na mata tasan yadda zata tafiyar da hanyar gidanta. Yanzu wuka da nama yana hannunki Iman, wajan ganin kin mallaki zuciyar mijinki ba tare da boka ko malam ba. Kiyi masa komai gwargwadon iyawarki, komai kiyi masa saboda Allah, kinsan Allah duk iskancinsa ba zai iya yin wani abun a gabanki ba. Areef yana sanki kece kika hana idanunki da zuciyarki yadda da kuma amincewa da hakan, saboda kinga yana kula wata ko wasu. Ina so ki tattara duk wata Æ´a mace da kika san tana bibiyar rayuwar mijinki. Do what ever you want to do wajan kuÉ“utar dashi daga fadawa halaka, kiyi mishi addu'a Allah ya kareshi daga fadawa cikin zina domin mata da yawa ashararai suna nan suna yawo suna neman mazaje ido rufe. Duk wacce tayi wasarairai da nata sai su kwace shi." Numfashi Iman taja tare da kwantar da kai gefen kafadar Mamah tana lumshe ido. "Irin mijinki sai an tashi tsaye Iman, domin yana da rawar kai, sannan kuma yana da saurin yadda. Ga kuruciya yanzu gashi babanki ya sake shagwaÉ“a shi, ya sakar masa bakin aljihu sai antayawa yake yadda yaga dama. Kiyi addu'a Allah ya tsare miki shi, ya mallaka miki shi, yasa yaji tausayinki da soyayyarki da jin daÉ—inki. Karki sake wata kawa ko Æ´ar uwa tace zata kai ki wajan boka, addu'a itace makamin mumini ki dage kinji ko?" Share hawayenta tayi tare da tashi zaune tana wasa da yatsun hannunta, cike da jin nauyin tambayar da zatayi tace. "Amma wane hanyoyi kika har yanzu Abba be miki kishiya ba? Wallahi Mamah nima ina son naga na rayuwa ni kadai tare da miji na da yara na." Dariya ce ta kwacewa Mamah, ta É—ora hannunta saman cinyar Iman tana fadin. "Ko kusa, ko alama ban taÉ“a bin wata mummunar hanya ba wajan hana mijina yin wani auran. Allah ne kadai be Æ™adarta za'a yi ba har yanzu. Kin ganni nan? Har yau ban taÉ“a jin cewa wai Abban ku bazai min abokiyar zama ba, saboda namiji bashi da tabbas, sannan shi karin aure indai kaddarar mutum ne tofa ko ta wace irin hali sai anyi. Addu'a É—aya ce da mutum zai yi Allah ya sadamu da alkairi shikenan." Iman ta kalli Mamah tare da yin murmushi tana cewa. "Wallahi Mamah kin chaÉ“a. Allah ya samu a danshinku." Dariya ce ta sa Mamah tashi tsaye tana cewa. "Iman... Iman ya kamata ki sassautawa zuciyar, kishi wahala yake sanya mace." "Yanzu Mamah wannan maganar ma da nayi duk kishine?" 😒 Tace, "Eh mana." "Toh Allah ya yaye min, Allah ya rabamu da kishiya." "Amin Iman." Mamah ta faÉ—a cike da murmushi tana matuÆ™ar tausayin yarinyar ganin yadda take matuÆ™ar son gudan jinin É—anta. Shigowar Ikram É—akin cikin firgici yasa su kallonta da tambayar. "Lafiya?" "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun Mamah Yaya Areef." "Me ya faru dashi?" Mamah ta tambaya tana karÉ“ar Daddy. "Mashin ne ya bugeshi bakiga jini ba wallahi." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun." Iman ta faÉ—a tana zaro idanuwa hannunta dafe saman kirji...... *ZO GARENI na kuÉ—i ne, idan kina so ki tuntubi 0706 528 3730 dan samun damar karantawa.* *HAJJA CE 👈* 4/1/22, 13:25 - Buhainat: *ZO GARENI*âœï¸ *Top 10 Takun haske batch A...* *Wattpad:- Hajjac* *HAJJA CE 👈* ƘARSHEN LABARIN. *****Gabaki É—aya suka gigice Mamah ta kalli Ikram dan jin karin bayani amman Ikram ta kasa saboda kuka da takeyi, babban tashin hankalinta shine a ce Areef ya mutu, saboda yadda taga an É—agoshi ko motsi bayayi. Tana jin wasu matasa suna cewa Allah sarki É—azu yazo garin ashe harda tsautsayin da zai same shi duk a yau É—in. "Ikram yi min bayani yana ina yanzu?" Cikin kuka tace. "An tafi kaishi asibiti." Mamah ba ta sake cewa komai ba hijab kawai ta É—auka tayi waje. Iman kuwa zuwa tai ta kamo Ikram tana girgizawa, cikin firgici take cewa. "Garin ya hakan ta faru Yaya Iki? Mashin É—in waye?" "Wallahi ban sani ba, amman kamar wucewa yazo yi kawai ya bugeshi." Tuni Mamah ta dauki mota ta fice, a Æ™ofar gida ta tambaya aka sanar da ita asibitin da aka kaishi. Suma su Iman shiryawa sukai suka tafi lokacin tuni su Aslam sunje suna reception sai faman zagaye suke yi. "Ya ake ciki Aslam?" Mamah ta tambaya jikinta a sanyaye. "Har yanzu likita bai zo ba Mamah, but nurses suna ciki tare dashi." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun, yana gidafa, nasan fushi ne yasa shi wani halin gashi abinda ya faru." Suka yi shiru suma suna jimama, Æ™arasawar su Iman ne ya hargitsa asibitin saboda kuka. Ganin sun daÉ—e likita be zoba yasa ta kira Babanta jin tana kuka ya tayar masa da hankali, yana jin abinda yake faruwa ya ruÉ—e, nan da nan ya fara faÉ—a tare da cewa a bawa Mamah wayar, ta karÉ“a tasa a kunne, ko gaisawa babu ya hau faÉ—a. "Taya za'a bar mai accident a cikin asibitin da babu likita? Wannan wane irin shirme ne? Yanzu zan sa azo a dauko min shi, dama Kano ina suka ga wasu Æ™wararron likitoci." Mamah taja numfashi. "Ranka ya daÉ—e ai private muka zo, kuma liki..." "Hajiya ya isa kawai a kawo min yaro nan inda za'a bashi kulawa ta musamman." Katsewa yayi Mamah tabi wayar da kallo. Uncle Imran da yazo lokacin tana wayar yace. "Me yace?" Tace. "Tace zai turo yanzu a daukeshi, wai a nan Kano babu Æ™wararron likitocin da zasu iya duba masa É—a." Iman ya sauke numfashi tare da cewa. "Kinsan masu kuÉ—in nan, yanzu ko Abuja ya ajiye shi anjima haka zai ce basu san aikin su fitar dashi zai yi." "Wallahi kuwa Imran, sai ma kaji yadda yake ta faÉ—a." "Sai muyi addu'a Allah ya bashi lafiya." "Amin uncle." Suna zaune kuwa sai ga likitan cikin sauri, be tsaya ba ya wuce ciki gurin mara lafiyan. Abba shima ya Æ™araso cike da tashin hankali wanda har lokacin Iman ba ta dena kuka ba. Cikin yan a wani sai ga private plane daga Sen Muhammad, duk iya lallashi da likitan ya yi akan cewar su bari Areef zai warke a gurinsu sai da suka dauke shi, aka tafi da Iman da Abba sai Aslam su Mamah kuma suka koma gida. _______________ Babban asibiti dake Abuja Sen Muhammad ya kaishi aka fara dubashi. Iman kuwa ta kasa dena kuka saboda gani takeyi itace sila itace ta sashi cikin halin da yake a yanzu. Hajja Samira cike da bakin ciki ta fara yiwa Sen Muhammad korafi ganin shima duk ya wani gigice ya fita hayyacinsa tamkar Iman É—in ya rasa. "Alhaji gaskiya ka damu da yaron nan fiye da su Abbas (yaran Æ´an uwansa) dubi yadda duk ka firgice tamkar ance Iman ce a cikin condition É—in. Gaskiya soyayyar da kake yi masa tayi yawa, bana jin koni kana yiwa irin ta." Sen yaja numfashi yana tare da ajiye tea É—in hannunsa ya kalli Hajja Samira sosai tare da cewa. "Ina son kisan wani abu É—aya Hajiya Samira. Al-Mustapha wani É“angare ne a jikin Khadija, ita kuma jini na ce da bani da tamkar ta duk duniyar nan. Toh me yasa bazan so abinda take so ba? Me yasa bazanji ciwon halin da mijinta ya shiga ba? Dan me yasa kike ganin laifi na Hajiya Samira? Please idan har ba zaki nuna min hanyar da zan bawa yata farin ciki ba, ina rokonki da karki sanya min baki, wannan shine abinda zan gaya miki." Yana kaiwa nan ya janyo babbar riga yasa ba tare da ya yi mata sallama ba ya fice. Wasu matan ma dai ka rasa gane inda hankalinsu yake. Haka ya dinga jin bacin rai har ya Æ™arasa asibitin. _____________ Tana zaune a reception tana danna waya, kusa da ita Hajiya sama ce zaune a gefenta tana faman jan carbi gefen su hagu da dama securities ne dake tsaronsu. Aslam ya fito daga É—akin da aka kwantar da Areef yana gyara hannun rigarsa, kallon Iman yai wacce ta dago ta zuba masa ido yace. "Mijinki na kiranki." Cikin sauri ta miÆ™e cike da mamaki tana cewa. "Da gaske? Ya farka? Yayi magana? Kuma ni ya kira?" "Kwarai ma kuwa, guy É—in nan be manta dake ba." Kasan cewar tunda aka kawo shi beyi magana ba sai yau tsawon kwanaki goma. Tana shiga taga idanunsa kyar akan Æ™ofar shigowa, kallansa ta shiga yi cike da tsantsar kauna kafin ta ruga tare da zuwa ta rungume shi tana sakin kuka. HaÉ“arsa ya shiga gogawa a kanta alamar tayi shiru dan har cikin ransa yake jin kukan nata, ganin ta kasa dena kukan ne yasa shi buÉ—e baki da kyar yana magana. "Sorry sweetheart." Cikin sauri ta dago ta kalleshi suka haÉ—a ido, duk da ganin yanayin da yake ciki hakan be hana Iman nuna masa É“acin ranta ba, cikin jan majina irin na wanda yake kuka tace. "Ni karka sake ce min sweetheart bana so, karka sake kirana da sunan da kake kiran wata sakarya." Areef ya sauke numfashi har yanzu dai yana kwancen ma ba za'a dena yi masa mita ba. "Na dena my dear, da na mutu nasan zaki huta da takaicin da nake sanyaki kullum." Harararsa tayi tana cewa. "Kadena yi min maganar mutuwa bana so." "Ina gaf da ita ne dear please ki yafe min, wallahi na kasa samun nutsuwa ganin zanyi sanadin jefaki cikin halaka." Dagowa tayi daga kwantar da kai da tayi akansa, ta janyo kujera ta zauna hannunta a saman kanshi tana shafawa. Har zata sanar dashi gaskiya cewa ba dagaske take masa ba akan harkar da tace zata shi. Sai kuma taja baki tayi shi ta bar hakan a matsayin makami duk lokacin da taga zai tayar mata da hankali sai ta kuma yi masa baraza. "Ka dena damun kanka, yanzu muna bukatar nutsuwarka da lafiyarka. Allah ya baka lafiya ka dawo muci gaba da rayuwarmu." Yace. "Amin." Yana faman lumshe idanuwa. Tun daga nan Iman ta shiga kula dashi, su Mamah ma sunzo sunga jikinsa yayi kyau kyau lafiya kuma ta samu fiye da baya. Ya warke ras har an basu sallama. A ranar ne kuma Sen Muhammad ya kai Areefullah campany siyar da motoci da babura da duk wata harka da take safarar kayan wuta wanda ya buÉ—e mishi anan garin Abuja. Farin ciki marar misaltuwa ya mamaye su musamman Mamah da har hawaye sai da tayi tsabar jin daÉ—i da kuma murnar samun suruki irin Sen Muhammad. Daga nan yasa aka kaisu gidan da aka gina musu a asokoro shida Iman É—insa, ya bashi har da takardun gidan cewar ko bayan ransa nashi ne bana Iman ba. Murna kam har rasa wace iri Areef yayi, addu'a da neman dacewa duniya da lahira babu wacce ya iya da beyiwa Sen Muhammad ba. Daga nan suka koma gida aka yi walima aka raÆ™ashe, Washe gari su Mamah suka koma Kano su kuma suka koma sabon gidan su. Da yake Aslam yana nan tare da su, sai da sukaje sabon office É—in Areef inda shi yake a matsayin MD/CEO, Aslam kuma ya bashi Director, Irfan Project manager, Sudais G.M finance uncle Imran G.M Operations Sai sauran Æ´an uwa da ya kwaso suma duk ya basu abun yi a gurin. "Guy's zanje gida." Areef ya faÉ—a yana tattare kayansa yana sawa cikin jaka. "Tun yanzu?" Cewar Sudais yana danna waya. "Ina da abin yi ne idan naje that's why." "Karya ne kadai fadi gaskiya malam. Wanke-wanke zakai ko shara ko wanki?" Aslam ya faÉ—a cike da takaici. "Sirri ne wanda mai iyali ne kawai yake ganewa." Duk suka kwashe da dariya dan sosai yake gasa musu magana akan wannan auran nasa. Sai da ya rataya jakar a kafadarsa sannan ya kallesu yana cizon leÉ“e yace. "Mtww guy's na tausaya muku wallahi, ku daure kuyi aure saboda rahama ne." Yana kaiwa nan ya fice dan yasan tabbas ya bar musu abin tattaunawa. Lintsumemiyar motarsa da Sen Muhammad ya bashi ita yaje ya buÉ—e ya shiga cike da farin ciki. Wayarsa ya ciro ya fara turawa Iman saÆ™o, bayan ya tabbar sakon ya tafi ne sannan yaja mobar yabar gurin. Tana kitchen ta gama fasa kwai zatai egg source taji karar shigowar text message, bata juya ba tasa mai aikinta ta miÆ™o mata. Sunan shi da ta gani ne yasa ta saurin buÉ—ewa ta karanta. "On my way home dear. Kinsan yadda zaki dani idan nazo." Murmushi Iman tayi ta ajiye wayar cikin sauri taci gaba da aikin har ta kammala. ÆŠaki ta shiga inda ta tarar da Daddy ya farka yana ta tsotsar hannu, ta zauna ta bashi yasha sannan ta shiga sake gyara É—akin. Already tayi wanka ta cire kayan jikinta tare da É—aukko turaruka ta fashe jikinta dasu. Lafiyayyar khumrar da aka yo mata ta yerwa incense and more a Kano ita ta kuma bin duk wani lungu da saÆ™o na jikinta ta shafa, dama ga Æ™amshin bath khumra wanda Mamah duk tasa aka yo mata na yerwa saboda matar babu kalar kayan Æ™amshin da bata haÉ—awa, su mopping khumra, washing khumra, turarukan wuta da dai sauransu ga masu bukata 08095215215 su tuntubi wannan lambar. Wasu Æ´an guntayen riga da skirt jajaye tasa a jikinta, already ta gama shan supplement na gyaran jiki da ta siya a wajan stylish na matsi mai kuma saukar da ni'ima 08164457511 dan kuma ku siya naku. Ta gama shiryawa tsab ko'ina an gyara shi ta zauna tana chatting da Hanan tana gaya mata halin da take ciki. Yana Æ™arasowa mai gadi ya buÉ—e masa gate ya shigar da motar. Shi kansa yau wani irin farin ciki yakeji, zuciyar shi na cike da jin daÉ—i a haka ya É—akko jakarsa da kuma wani É—an Æ™aramin kwali da ya taho da shi. Mai aiki kawai ya gani tana goge TV ta gaishe shi sannan ta fita da sauri zuwa nata sashen, wannan duk umarni ne na Iman da tayi mata cewar duk lokacin da mai gidan ya dawo komai take yi a falo ta barshi ta koma É—aki duk kuwa da cewar ba budurwa bace ba koma tsohuwa ba. Sam taji motsin shi ba sai ji tayi an murÉ—a handle an shigo, da sauri ta juya suka haÉ—a ido tayi saurin sunkuyar da kai saboda kunya. Jin yaki shigo yasa Iman sake kallonshi sai kawai taga ya buÉ—e hannayensa, fuskarshi É—auke da murmushi yace. "ZO GARENI my farin cikin zuciyata, ZO GARENI ko zanji sanyi a raina." Iman ta tashi da sauri ta isa gurinshi yai mata wata irin narkakkar runguma wacce tasa Iman wani iri a jikinta. "Uhmmm!" Ya faÉ—a lokacin da hanci ya shaÆ™i Æ™amshin jikinta, ya ajiye abubuwan hannunsa da suke neman yi masa cikas wajan kusantar inda take. "Sannu da dawowa Daddyn daddy." "Kinsa naji kunya my dear. Idan na tuna daddy sai nayi mamakin wai É—a na ne fa ko?" Iman ta É—an kalleshi da sauri ya É—ora bakinsa saman lips É—in ta yana kashe mata ido É—aya. "Muje ki nuna min abinda kika tanadar min, kinsan ba iya rashin lafiyar nan ta accident kadai ke damuna ba." Suna nufar kan gado tana jikinsa a jingine take cewa. "Kai sugarpie kar ka tayar min da hankali fa, wane irin ciwo yanzu gareka?" Ya saketa ta tsaya a tsaye shi kuma kawai ya faÉ—a kan gado yana sake ware hannu cikin wani irin yanayi na jan hankali yace. "ZO GARENI ki bani farin ciki ko zan samu nutsuwa da kwanciyar hankali." Iman ta faÉ—a saman cikinsa tana dariya ya mayar da hannunsa ya matse ta a jikinsa. "Haba kin wahalar dani dear, kin sani cikin wani É—aki mai tsananin duhu kin rufe. Allah ne ya bani ke a lokacin da idanuna suka rufe, na kasa bambance so da kuma sha'awa. Sai yanzu na gane tabbas da na auri wata lokaci Æ™anÆ™ani zanji ta fitar min daga rai. Amman kinsan Allah? Dai-dai da lokaci É—aya ban taÉ“a jin bana son kasancewa da ke ba. Ko yanzu da kike ganin kamar Æ´an fitilun nan naki basu É—aukar hankali na, to can gurin fa?" Yayi maganar yana nuna mata da hannunsa. Fuskarta ta tura cikin jikinsa tana jin wata irin kunyarsa, ko kaÉ—an Iman bata taÉ“a tunanin zata ji kunyarsa ba, ba kuma ta taÉ“a zaton zata soshi tamkar yadda take ji a yanzu ba. Ta gyara jikinta tare da É—an matsawa kusa da fuskarshi ta kai masa kiss wanda yayi sanadin da yasa Areefullah janyota yana aika mata da sakwanni masu birkita tunani. Cikin wata irin kasalalliyar murya Areef yaji Iman na furta. "ZO GARENI...! Sugarpia ka ZO GARENI please...! Karka barni, idan kana bari na zuciya ta tana aiko min da sakwanni marasa kyau. Kasancewarka GARENI shine yake sanya min nutsuwa da kwanciyar hankali. ZO GARENI habibi kayi yadda kake so, saboda ni kaina ina matuÆ™ar buÆ™atar ka." Wata zazzafar sumbata ya kai mata wacce tasa Iman sakar masa jiki gabaki É—aya. Yana rage kayan dake jikinsa a gaggauce saboda duk ta tayar masa da wani tsumi dake jikinsa, ya rikota da karfi yana cewa. "Gani na ZO GAREKI my one, a yadda kike wallahi kin ishine rayuwar duniya. Toh ma wai shin me na rasa a wajanki? Bismillahir rahmanur rahim." Ya faÉ—a bayan ya tabbatar da sun zama abu guda. "Wowwww! Taji ya faÉ—a yana sake rintsa idanuwansa. (Ba ruwa na da sa ido😜 karma ace nace ehh! ba ruwana my people😹) Cikin Æ™anÆ™anin lokaci sun samarwa da junansu farin ciki marar iyaka, sun kawar da duk wani É“acin rai da bakin cikin da suka kwasa a baya. Tana jikinsa yana shafar bayanta yace da ita. "Da da akwai yadda zanyi wajan ganin har na mutu ban É“ata miki rai ba da nayi miki hakan. Amman Insha Allahu zan gwada zan kuma ci gaba da kula wajan ganin ban saki fushi ba. Dear idan har kin ganni da wata ya mace, ina son kiyi min adalci wajan ganin baki É“atawa kanki rai ba. Nifa a ra'ayina, a kuma yadda nake jina wallahi bazan iya zama da mata biyu ba. Ina son na kwaikwayi Abban mu, dan haka ke kadai ce a zuciyata. ZO GARENI ki sake kwantar min da hankali na ta yadda zan yarda da cewa saÆ™o na ya gamsar dake.." Iman ta kuma rungume shi, kalamansa sun sanyata cikin nutsuwa, ta yarda da cewa mijinta mai san ganin farin cikin tane. Ta yarda shi É—in na dabban ne domin a cikin mazaje da yawa basa iya gayawa matansu sirrin su. Amman shi komai sai ya gaya mata, idan ma bai faÉ—a ba in ta gani yana zaunar da ita yayi mata bayani har ta fahimce shi. Ta kuma yarda da cewa ita kadai ce a cikin zuciyar shi. Daga nan tashi sukai suka nufi bathroom suna manne da juna, daddy daman tun É—azu baccinsa yake yi. _________________ *BAYAN SHEKARU TAKWAS*âœï¸ Iman ce tsaye jikin mota ta jingina bayanta sai faman waige-waige take yi. Sanye take cikin riga da skirt na atamfa green da ratsin fari a jiki, hannunta sakale da farar handbag, jefe-jefi takan kalli agogon hannunta, daga can nesa ta hango yaran sun taho su uku namiji É—aya da Æ´an mata biyu. Namijin shine babba a ciki da zai yi shekaru bakawai, sai Æ´ar shekaru huÉ—u da kuma mai biyu da Æ´an watanni. Ganin sun rugo ga hannunsu duk ya É“aci da danÆ™on chacolate yasa tayi saurin matsawa dan kar su É“ata mata jiki. Ta kallesu ganin yadda duk suka tsaya suna cuno baki tace musu. "Ahhh! Sai na tsaya ku É“ata min jiki? Ina Abbie É—in.?" Amani itace mai surutu kuma wacce ake gane maganarta sosai, itace tace da Iman. "Ammie Abbie yana wajan wata mata." Kirjin Iman ya bada wani ras, tayi saurin rintsa ido tana karanto addu'a. "You're very stupid Amani, Ammie karya takeyi fa, kuÉ—i zai biya yace muyi gaba." Cikin fusata Iman ta kalli Daddy dake karyata Amani tace. "Kai tafi ka bani guri, kai daman kana faÉ—a laifin ubanka ne? Haka kwanaki Amani tace kunji yana waya yana cewa sorry baby, da na tambaye ka cewa kai karya take, amman da na binciki baban naka ai ya gaya min gaskiya." Cikin takaici ta kalli hanyar har lokacin babu shi ba alamar shi, taji kamar tabi bayan shi sai dai bata son dakkowa kanta raini dan haka ta koma cikin mota ta zauna cike da bacin rai. "Lia.. Sai na gurji bakin ki." Cewar Daddy yana yin alamar kaiwa Amani naushi. Cikin yin É—an Æ™aramin ihu Amani tace. "Ammi kinga Yaya ko." Iman ta sake rintsa ido jin suna neman canzata mata kwakwalwa, tayi shiru bata kulasu ba duk kuwa da irin yadda taji suna ta faman rigima. BuÉ—e motar kawai sukaji anyi Æ™amshin turaransa yasa tasan shine hakan ya bata damar kin É—agowa bare har tasan a wane irin hali yake. Areef ya kalleta ya juya ya kalli yaran, caraf Daddy yace. "Abbie Amani ce tazo tace da Ammie kana wajan wata mata." "Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun kaji min yarinya, ke!" Ya faÉ—a yana riÆ™e habarsa tare da zabgawa Amanin harara. "Sai na zaneki da yin gulma." "Sorry Abbie, Ammie ta tambwyemu ina kake shine na gaya mata." Areef ya maida kallonsa wajan Iman dake tajan É—an Æ™aramin tsaki, ya kamo hannunta ta kasa fisgewa saboda idanun yaran yana kansu. "Wannan yarinyar da kike gani tsab zata iya rabamu, kinsan ko wacece muke tare.?" Haushi da bakin ciki suka taru suka cika wuyan Iman. "Ni ban tamvateka ko wacece ba, wannan matsalar kuce. Please dan Allah ja muje su Hajiyan sama suna can suna jiran mu." "Customer ce wallahi dear, mota take so shine yanzu da ta ganni take tambayar yaushe za'a kawo mata." "Kaga ni ban tambayeka ba, kaja mota kawai mu tafi tunda kun gama abinda zaku yi." "Cininkin mota ne kuma an gama, banda shi babu abinda ke tsakanina da ita." Ita dai ci kanka bata sake faÉ—a ba har suka isa isa gidan. Da gudu duk suka nufi ciki suna kiran Hajiya sama. Shi kuma Areefullah yayi saurin riÆ™e Iman É—in wace zuciyar ta ke ta faman tafasa. Ita wallahi ko kaÉ—an bara son taji an rabeshi, idan taji labarin yana gurin wata gaba É—aya rasa gane tunaninta takeyi. "Ni bansan me zan miki ki yarda dani ba, ya kike so nayi miki dear?" Jin yadda yayi maganar yasa ta san cewa duk a cikin damuwa yake. "Tsakani da Allah ta rasa inda zata yi maka zancen mota sai da ka baro office? Kuma duk ina su Aslam da bazata nemesu ba dole sai kai? Bana san rainin hankali wallahi." "Yanzu kenan idan har na baro office babu ni ba ci gaba da business ko Hajjaju?" Iman ta yatsina fuska tare da cewa. "Musamman idan kasan muna tare, ai sai ka dinga janyo min raini. Kasan mata isan sunga namiji mai aure yana tare dasu sai duk su É—auka cewa ta gida ta gaza ne. Toh gaskiya ni bana so idan kana son zaman lafiya ka dena tozartani." Ya kalleta yana lumshe ido tare da cewa. "ZO GARENI my dear." Ta É—an matsa ya rungumeta yana cewa. "Anta wahid dear wife, kin riga kin kamani da yawa wallahi. Tashi mu shiga ciki kafin Hajiyan sama ta fara wani tunanin." Daga haka suka fito suna rike da hannusu har cikin falo. ______________ Rayuwa a koda yaushe tafiya gaba take ba baya ba, a gurin su Iman da Areefullah rayuwa suke mai cike da jin daÉ—i da annashuwa. Koda dai ba kullum suke riskar daÉ—in ba, amman a É“angaren kowa a cikin su yasan abinda É—an uwansa yake so da wanda baya so. Iman ta riga ta gama gano cewa mijin nata akwai farin jini ta yadda yake shan gwagwarmaya da mata, hakan yasa kullum addu'ar ta Allah ya tsare mata shi badan halinta ba. Sun sha bikin Aslam, bayan nashi suka sha sunan É—an Hanan wacce a yanzu Æ´aÆ´anta uku itama, Ikram ce har yanzu Allah be kawo mijin ba. Yaya Haneef yazo yaji labarai na abubuwan da suka faffaru, yayi mamaki matuÆ™a jin abin da Jamil yayi masa ya kuma sanya a ranshi ba zai kuma yadda da aboki ba, a nashi É“angaren dama babu maganar wani aure dan baya zama. Iman tana matuÆ™ar kulawa da mahaifiyarta, duk abinda zata yiwa Mamah sai ta haÉ—a da inna Habiba bata bambanta su kamar yadda shima Areefullah baya nuna banbanci. *****Dawowarta daga asibiti kenan, duk ta gaji yau tasha aikin bada magunguna har kanta ya fara ciwo. Farin hijab É—in dake jikinta ta cire tare da faÉ—awa kan gado tana sauke numfashin gajiya. Kwata kwata bata san Areefullah yana cikin gidan ba domin ko motarsa bata gani ba, muryarshi ta jiyo yana cewa. "Habibty ZO GARENI." Tayi saurin kallon bakin kofa taga babu kowa, sai ta kuma jin ya kirata. "Ki ZO GARENI please I need you here." Da sauri ta miÆ™e zaune tana kallon Æ™ofar shiga banÉ—aki, shi ta gani a tsaye ya ware hannuwa alamar yana jira taje, ta rufe ido tana cewa. "Na shiga uku idan yaran nan suka shigo fa.?" "Idan baki ZO GARENI ba Allah bazan koma ciki ba." Ai tana jin haka tayi saurin tashi taje ta rufe Æ™ofar É—akin, tana dariya sannan ta ruga tare da shigewa jikinsa ya maida hannu ya matse ta yana sumbatar goshinta yace. "Farin cikina ZO GARENI mana, ko so kike na shiga wani yanayin? Saboda na kasance dake na tahu gida wallahi." Daga haka ya taya ta rage kayan jikinta suka shige cikin jacuzzi tub suna Æ´ar watsawa juna ruwa sai dariya suke yi......🤸â€â™€ï¸? ALHAMDULILLAHI³ ALLAH SHINE ABIN GODIYA. DA ÆŠAUKAKARSA DA KUDURARSA NA SAMU DAMAR FARAWA DA GAMAWA. FAÆŠAKARWAR DAKE CIKI ALLAH UBANGIJI YASA MUYI AMFANI DA ITA. KURA-KURAN CIKI ALLAH YA YAFE MANA GABAKI ÆŠAYA. WATAN AZUMIN RAMADAN DA ZAMU SHIGA UBANGIJI YA DUBE MU YA RANGWANTA MANA HALIN DA MUKE CIKI, ALLAH YASA MU YI AZUMI LAFIYA MU GAMA LAFIYA. YA AMSA IBADARMU YA KAWO MANA KARSHEN MASIFUN DA MUKE CIKI. ALLAH KASA FARIN CIKI A ZUKATAN MASU AZUMI. ALLAH KA CIRE KUNCI, DAMUWA, BAKIN CIKI A CIKIN ZUCIYAR MAI AZUMI. ALLAH KARKA BAMU DAMA DA IKON CIN HAKKIN WASU KO YA YANE. ALHAMDULILLAHI. KARKU MANTA NI ƳAR ADAMA CE, ABINDA NAYI KUSKURAN RUBUTAWA INA ROKON ALLAH KARYA TASHE NI RANAR TSAIWA. WATTPAD:- Hajjac TOP 10 TAKUN HASKE BATCH A 2022 SUBSCRIBE MY YOUTUBE CHANNEL https://www.youtube.com/channel/UCeGSNgC7XO2yjL5Au6LYp2g STYLISH TV. *HAJJA CE 👈*