WATA RANA DA DADDARE BOOK 2COPTL. WATA RANA DA DADDARE🖤* _(horror story)☠️_ Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari] page 1-2. Tiryan,Tiryan Mal.Kabir ya basu labarin rayuwar Azkfyyh tin daga farko har ƙrshe. (Tamkar dai yadda Abbu ya baiwa Muhijjinatu,) Ina fata dai masu karatu baku manta ba,da labarin irin uƙubar da mahaifin Azkfiyyh yasha a hannun Al-h.Bashir,Sarki Safwan. Mal.Kabir ya ɗora da faɗar. ''Tun washe garin da al-amarin ya faru. Da gari ya waye dukkan wanda yaje fada babu wanda ake gani face,Safwan. A matsayin sarki,haka zalika babu mai ikon yin magana. ''Ke in taƙaice muku har yau babu wanda ya tambayi Ina sarki Abdullahi? "Ina yaransa? ''Ina Gimbiya Binta? fadawan Sarki Abdullahi. duk sun juye sun koma na Sarki Safwan. daga ciki babu wanda yai maganar ''Ni dai Mal.Kabir haifaffen garin ƙaraye ne daje jikar kano. Ni babban Malamin addinin musulunci ne. Sarki Abdullahi ni malaminsa ne da nake taya shi da rokon ubangiji idan wasu al-amurra sun shige mishi duhu. Ya roki da na dawo garin da ya ke sarauta.... Girmansa da nauyinsa yasa na amince da buƙatarsa. Lokacin da Sarki Abdullahi ya kwanta jiyyar rashin lafiya,dafarko dai duk wani sihiri da tsafi da ake yowa nike karyashi. Da suka lura da irin ɓarnar da nake musu. A wani DARE ne Alh.Bashir.Kece min yaga bani da sa'na'ar yi ne. Yana so zai ɗauke ni ya bani aikin yi. Duk wata zai dinga bani 500k. A lokacin tana wata tsiya. Yace yaga Sarki Abdullahi bai ajiye ni a layin fadawa ba,kuma bai bani san'a ba. To shi zai ajiye ne a boysqeater,idan ma ina so zan iya zuwa da iyalina. (Abinda bai sani ba abinda sarki ke bani a duk ƙarshen wata ko rabinsa bai bani ba.) bazan iya yi masa musu ba,saboda sarki bashi da lafiya,sannan duk wata kulawa Bashir na bashi,kuma a iya al-kharin dake tsakanin ni da Sarki banga buƙatar da wani nashi zai nema ba,ina da ita na Qqq. aikatawa. Kuma nasan idan Sarki ya samu lafiya nayi mishi bayani zai fahince ni. Ban daɗe da komawa gidan Bashir ba aka nemi Sarki Abdullah k'warai wanbai aka rasa. Ina zaune yazo min dake Azkfyyh,ba zaki wuce shikara 6yrs ba a dunuiya... A lokacin ita Mukshfyyh tana da shekara 16 a duniya tasan komai game da labarinku,domin Mallam Abdurrahn ya labarta mata komai. Kuma mafi munin abun Mukshifyyah tana gidan Safwan ya ajiye ta cikin bayinsa. Sai Haidar. Shi kuma yana cikin kulawar Sarki Safwan saboda biyan buƙatar da Safwan keson yayi da Hsidar. Akwai wani gida cikin DAJI....inda Sarki Abdullahi yasa aka gina mishi ƙofa wacce sunayen ƴaƴansa kaf shine securityn wannan ƙofa,kuma baza buɗe ba sai jinin Sarki Abdullahi ƴaƴansa na cikinsa. To Haidar kaɗai yasan wannan password. Babbar matsalar Malam Abdurrahn ya kurumtar da bakin Haidar daga furta magana. An ƙaishi duk ƙasashen duniya domin ya warke,amma ko ina aka je ba sauƙi sai ga Allah. b Sarki Abdullah yana Raye koko? ni nan da kika gani,ni kaɗai zan iya bada wannan labari sai Sarki Abdurrahmn. Saboda Adduo'in da nake yawan yi shi yasa tsafinsu bai taɓa ni ba. Domin kafin mahaifiyar Su Sarki Safwan ta mutu harda laya aka saka a bakinta,kinji dalilin da ba wanda ya isa yai maganar inA Sarki Abdullahi. Ke Safwan ba ƙara Azzalumi bane. Ko Haidar ɗin ma ta ya su buƙatarsa ta biya zai baiwa dodo jin Haidar. Ko nan ɗin da kuka ga an kawo mu ba kowa bane face Malam Abdurrahmn. Mallam Abdurrahm ba ƙaramin so yake nuna muku ba a dalilin ku ya tura babban yaronsa saudiyya domin nemo ilimin addinin musulunci. Dalilin da yasa ya ƙaurace muku shi musulmi ne Mahaifiyarsa kirista ce,to tace duk lokacin da ya taimske musulmi bata yafe mishi ba,kuma sai ta tsine masa.To tsananin biyayyahr da yake mata yasa ya zuba ido yana kallo. ̧ don haka a domin kawar da mulkin zaluncin Sarki Safwan sai kun haɗu ku duka ƴaƴan Sarki Abdullahi,kuma sai kun nemi ilimin addinin musulunci. Safwan tinda ya hau mulki tsawon shekarunnnan babu wanda ya ƙara jin daɗi. Mata goma 4 yake aure a duk.Shekara kuma da wata shekarar ta zagayo zai sadaukarwa dodon tsafi da jininsu. idan matar ta samu ciki da cikin da matar zai baiwa dodo jininsu. duk shekara iyaye na shiga zullumi,domin duk wanda ya nemi auren ƴarsa ya hana,hukuncinsa kisa ne kuma ya ɗauke ƴar ya aura ta ƙarfin tuwo. Sannan duk shekara ana neman ƴaƴan gata,ƴaƴan sarakai a rasa an rasa inda annobar ke 6ullowa,basu san Safwan ne Sarki Safwan baka isa ka bada labarinsa da Rana ba sai DADDARE.Domin baƙaƙen al-jannu dake tare dashi. To yanzu Azkfy abinda zakiyi shine dole ki tashi ki nemi ilimin addinin musulunci. Amma kafin nan zan fara koya miki iya addu'in kariya da na fattatakr sheɗanun Aljanu bakin sanin da Allah yai min. Sannan zanyi sallar istikhara domin neman yarda ga Allah s.W.A. Domin sanin shin Abdullahi yana a raye koko,bakin iya yarda Allah zai fahintar dani. Kukan Mariya ya katse su. Duk shiru suka yi, tare da zuba mata ido. Don sanin dalilin kukan nata. share hawaye tayi,tare da duban Azkfiyyah. ''Ki yafe min,ki yafe min,Bansan keɗin abar tausayi bace ba sai yanzu,ki yafe min Azkfyyh. Azkfyyh ta tashi ta share mata hawaye. ''Mama ba sai kin nemi gafara ta ba,kuma Insha Allah zan ci gaba da dubanki a matsayin mahaifiyata. Murmushi Mal.Kabir yai ya dube su tare da girgiza kai batare da yace uffan ba. Ci gaba daba Azkfyyh labari yai. ''Abu na gaba da sarki Abdullahi yai.Muku. Akwai addu'ar da yai muku,kaf ƴaƴansa babu wanda ya isa yai zina dasu,face mijinsu na aure. Duk kuma wanda yai gigin hakan akwai gagarumar matsala. A halin da ake ciki Safwan ya manta da ƴar'uwarki Mksfyyh. Ya manta da matsayinta domin shi muddin ba mugun nufin shi ba baki da abinda yake riƙewa a rayuwarsa. ƴarsa ɗaya Sumayyah. Wannan ne ƙarshen labarin. Azkfyyh ta sarda kanta ƙasa ta fashe da kuka tace wannan rashin imani na Safwan har ina,domin bazan taɓa kiransa Baba ba. Sarautar Safwan ta mahaifina ce. Safwan shi ya kashe mahaifina na kuma ya ƙasƙantar da zuri'arsa. Wallahi tallahi!!! ''Sai na ɗau fansar jinin mahaifana!... dole zan nemi ilimin Addinin musulunci domin yaƙi da sheɗanu.Insha Allah sai na shahara a neman ilimi,ko ina sai an san da zama na a duniya. Yanzu ki tashi mu fara sallar istihara A DAREN YAU. ''Insha Allah Azkfyyh ta faɗa tana goge hawaye. Alwala suka ɗoro,sannan ita kuma Mariya ta kishingiɗa tana barci. ******** Rayuwarsu a ƙauye gwanin daɗi,kuma Alhdullah manya da yara suna zuwa ɗaukar karatu a wajensa. Azkfyyh kuwa ta dage neman ilimi.Ka'in da na'in. Kamannin Mallam Kabir sun sauya ba zaka gane shi a yanzu ba,domin yabar gemu. Sannan Alhmdullah suna cikin rufin asirin ubangiji. Azkfyyh kullum burinta da buƙatarta ta neman ilimin ta samu tofa daga nan kafcen zai soma. **DOKAR DAJI** MUhijjinatu na tsugunne a ƙaton tafkeken kogin inda ruwa ke gudana. Ta sarda kanta tana wanke gashin kanta wanda har ya zuba a gadon bayanta. Kogin da ke cikin DOKAR DAJIN guda biyar ne. Na farko anan Abbu ke kama kifaye. Domin ba sai ka shiga ba a ciki daka zura hannunka ma zaka iya ɗamko kifaye. Kuma kifayen duk manya ne domin guda ɗaya ma idan Abbu ya kamo ba zasu iya ci ba shi da Muhijjinatu. na biyun kuma ya kasance me ɗanɗanon gishir.Shi kuma gishiri ne dawo,dawonsa. anan suke ɗibo gishirin da zasu zuba a cikin kifi,ko nama. Na ukun kuwa kanwa ce ita ma ɓalli,ɓalli ruwan ma ɗanɗanon kanwa gareshi. Na huɗun kuwa kumfa garshe sosai kamar sabuli,to anan suke wanka ita da Abbunta. na biyar ɗin kuma ruwa ne garai,garai me daɗin ɗanɗano. Don ALLAH KUYI HAƘURI DA RASHIN TURO MUKU DA BANYI BA... Ina makaranta. Insha Allah typing ba fashi,Allah yasa muna da rai da kuma lafiya. WATA RANA DA DADDARE🖤* _(horror story)☠️_ Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari] page 3-4. Kammala wankanta keda wuya. Ta soma iyo,cikin nishaɗi da farin ciki. ta nitse tayi luff. Abbu ya iso wajen cikin farin ciki ya tarar da ita,shi ma farin cikin yaji har cikin tsokar jikinsa a duniya babu abind a ke saka shi nishaɗi irin yaga Muhijjintu cikin farin ciki. ''Muhijjintu wanka kike? Iya fuskarta kaɗai zaka iya gani. ''Zan tafi samo miki nama,mutuminki. ''To Abbu sai ka dawo'' (abinka da wdda bata san tace Allah ya kiyaye ba). ''To ki kula da kanki da akwai sauran gasasshen kifi. ''To Abbu. Juyawa yai ya shiga daji. Tafiyar Abbu ba jimawa tayi tsalle ta diro daga kogon,cikin tsantsanr farin ciki. Ta ɗauko kayanta wa'inda Abbu ya ɗinka mata na fatar dabba tasa ta suturta jikinta. Tafiya take ranta fes. Ko ba komai yau zata ji dukknin amsoshinta daga baƙin aljani. Kai tsaye wajen kabarin Mahaifiyarta ta dosa. Bata jima tsaye ba ta soma jin sautin mummunar dariyar baƙin aljani. Ko ɗar ko alamar tsoro babu a tattare da ita. Ta dube shi a inda ya bayyana da mummunar siffarsa me kan ƙwrangwal yana ta dalalar da gulamar jini. ''Duk wasu amsoshi na same su daga bakin Abbuna. Naji dalilin WATA RANA DA DADDARE. ''Na san dalilin da yasa muke rayuwa A DOKAR DAJI,naji dalilin ambatar WATA RANA DADDARE. ''Yanzu duk tambayoyina sun dawo gareka. ''Tambayar farko da zan maka ita ce. ''Meye dalilin da yasa kake son taimakon mu nida mahaifina,alhali kana da gudumuwar da ka taka wajen jefa mu a halin da muke ciki a yanzu?. Ma'ana da kai Sarki Safwan yai amfani wajen cimma burinsa. ''Tambaya ta biyu me yasa baka bayyana a siffarka,walau mutum,ko aljan sai dai kazo a hayaƙi ko kuma kazo da kai kurum? ''Tambaya ta uku ''Meya sa baka zuwa har inda muke nida Abbu sai dai ka tsaya wajen kabarin Maman? Dariya ya kwashe da ita marar ɗaɗin sauti yace. ''Kin gama tambayoyin naki koko? "Muhijjinatu ta gyaɗa kai alamar ''Eh,na gama kai nake jira. ''Amsar tambayrki ta farko shine-Dalilina nasan taimakonku shine, Ni sheɗanin aljani ne kowa ma zan iya dafamawa a domin na samu ABOKIN TAFIYA......... ''Tafiya Ina? Muhijjinatu ta katse shi. Dariya ya kwashe da ita kana yace ba sai na baki wannan amsar ba,domin banasan tambaya cikin tambaya. Muje tambyarki ta biyu. ''Ni ba mutum bane fatalwa ce. FATALWA kuma,meye FATALWA? fatalwa ita ce mutum ya mutu ya dawo. Ya dawo kuma? ''Aini Malam Abdurrahman yace duk wanda ya mutu ya koma ga Allah bazai taɓa dawowa ba. ''Ke ƙyaleshi maƙaryaci ne,nace ki daina biye mishi,inda ba'a dawowa ni ya'akayi na dawo? ''Abbu na da kuma Mallam Abdurrahm sun ce duk wanda ya mutu ba zai dawo ba. ''Ni nayi miki alƙawari zan dawo miki da mahaifiyarki wannan duniyar. ''Ke share wannan muje a maganar mu ta gaba. Dalilin da yasa bana zuwa dai,dai wajen bukkarku shine. ''Akwai wani kafi da Mallam Abdurrahmn ya kafe,to duk wanda yai yunƙurin taimakonku ba zai iya zuwa wajen ba,yafi san yazo kullum yana zuba muku ƙaryar banza da wofi. ''To Abbu ya yarda dashi yace Shiɗin taimakommu zaiyi. ''Ƙarya yake,me yasa idan da taimakon ku zaiyi tun wuri bai mayarda ku,masarautar kuba,ya sada ku da a halinku sai dai kullum ƙaryar banza da wofi. Saboda haka ni ina tausayinku kuma zan tsaya muku muddin kuka bi sharuɗɗa na. ''Zan kashe ki kuma na dawo dake,zan miki fiffike ki tashi sama kije har BAƘAR FADA inda Safwan ke mulki ki kashe shi. Sannan bayan kin gama da Sarki Safwan ki dira gidan Alh.Bashir shima ki kashe shi,sa'annan daga baya na ɗaukeki keda mahaifinki na mayar dake gidan sarautarku. Cikin zumuɗi Muhijjinatu tace. ''Ta yaya hakan zai faru? ''Idan kin yarda kin bi sharaɗina. ''Meye sharaɗin?? ''Zaki yi wa DODO SUJADA. Kuma ni zan ɗauke ki na kai ki kuma DA TSAKAR DARE. ''To NA AMINCE!!! Muhijjinatu ta faɗa fuskar ta ciki da farin ciki da annushuwa. ''To amma ta yaya zaka iya ɗauka ta TSAKAR DARE,al hali kai baka iya zuwa inda nake rayuwa nida Abbu "To kece kaɗai zaki iya ɗauke kafin da Mallam Abdurrahm ya kafe a waje. ''Ni bansan wani kafi ba kuma bansan inda ya ajiye ba. ''Amma na amince da sharaɗin tabbas zanwa DODO SUJADA. kuma zan tono inda abin yake muddin ka sanar min da inda yake ɗin sannan ni kuma ka amince muddin na biya maka wa'innan buƙatun nima zaka biya mun nawa buƙatun. ''hhhhhhhhhhhhh!!! Mu bama saɓa alƙawari. Ya faɗa cikin muryarsa mai muni. ''To yanzu faɗa min ina abin yake wanda zan tono?" ''Dai dai farkon ƙofar zaki ga wata itaciya to a kusa da ita zaki ga wani ƙaton dutse a jiki to ki mirgina dutsen nan zaki tone,anan aka birne abin. ''Zaki ganshi ƙulle a baƙar leda. Da zarar Mahaifinki ya kunna wutar gasa nama sai ki faƙaice shi ki toye abin. Kiyi sauri gashi chan ya kashe wata ƙatuwar dabba yana ƙoƙorin juyowa gida. Cikin hanzari Muhujjinatu ta juya cikin tsantsar farin ciki tabar wajen. vv vv vv ** ** ** Azkfyh ta dage neman Ilimin addinin musulunci,gari,gari take zuwa koda yaushe ƙaton hijab da niƙaf jikinta. A ƙyauyen da suke rayuwa har islamiyyah ta buɗe tata ta kanta tana koyawa yaran garin. Yau bayan ta dawo daga koyawa Islmiyyah ta shigo gida ta tarar da Mal.Kabir zaune yana tilawar Qur'ani. Har ƙasa ta tsugunna tana gaisar dashi. ''Malan Ina yini'' ''Lafiya ƙalau Azkfyyh. ''Yaya karatun? "Alhdullah. ''To Masha Allah. ''Idan kin ajiye littafan ina so zamu yi magana. ''To Baba ta faɗa tare da juyawa ɗaki. Mariya dake kicin tana kwashin tuwo ta auna mata harara. Wanda ke nuni da cewa tuban nata dai na muzuru ne. Bayan fitowar Azkfyyh. Ta zauna gefen Malan tana faɗar. ''Malan gani. ''Azkfyyh da fatan dai kina istiharar da na baki ko? ''Eh.Malam duk DARE ina yi. ''To masha Allah me kika fahinta. Malam ina yawan mafarkin wani mutum da kuma budurwa cikin tsananin ƘUNCI da kuma wani MUGUN DUHU a baibaye dasu. Kuma abinda na fahinta ina ji ajikina makusanta nane mutanen. Girgiza kai yai kafin ya ɗora da cewa. Jabir.bn Abdullahi Allah ya yarda dashi shida mahaifinsa yace. *manzon Allah tsira da amince su tabbata a gare shi ya kasance yana koyarda mana sallar istihara (neman zaɓin Allah) a cikin dukkanin al-amurranmu,kamar yadda yake koya mana sura daga cikin alqur'ani yakance idan ɗayanku yayi niyyar yin wani al-amari to yayi sallah raka biyu bata farillah ba sannan ya nemi zaɓin Allah.* ''Tabbas maganarki gaskiya ce nima na fahinci wani Abu. Tabbas Sarki Abdullahi yanan a raye be mutu ba,sannan wannan budurwa da nake gani ita ce suna na farko password ɗin buɗe ƙofar da dukiyarku ke ciki........ ...................MUKASHIFIYYAH AZKAFIIYH HAIDAR. mu haɗu a nex page. DA DAMA SUN ROƘI DA NA ƘARA MUSU KODA PAGE 1 ALBARKACIN SOYYAYAR DA KUKE WA BOOK ƊINNAN GA SADAKAR PG 2 NAN KU DAURE KU SIYA 400NE KACAL. Ina mamakin masu bina ta pc suna cewa please book 2 bayan tun a farkon labarin nace na kuɗi ne. 400 ne kacal. 9187153012 Aisha Abdullahi fcmb. Karku bari a baku labari. Ina Mommyn Ilham naji ki shiru,keda hajara.Adawiyyh mmn al'amin ayeesha. Zainab mmn yusu kai kuna yawa fa ku.Marmatso kuzo ayi tafiyar nan daku kar ku bari a baku labari....Ana ta biya amma naji ku shiru an soma biya an barku baya......Ku matso to gadai sadaka. tunda aka shiga paid kunyi luff abunku. WATA RANA DA DADDARE. The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari] page 5-6. Amma kuma a ko ina suke suna cikin matsala. ''Tabbas suna cikin tsananin buƙatar addu'ar mu. Azkfyh ta dubi Mal.Tace. ''Insha Allah zan ci gaba da Addu'a. Sai dai yaya za'ayi na haɗu da ɗan'uwana Haidar da kuma Mksfyyh? Mal.Kabir yace. ''Ganin Haidar da kuma Mkshfyyh ba ƙaramin abu bane,sai dai suma ki bi su da Addu'a. Ta goge hawayen fuskarta tace. ''Insha Allah Malam komai zai zo ƙarshe da izinin Allah. Mariya dake laɓe tace ''Duk zaku ci ubanku daga ke harshi,ni dai ba haihuwa nayi dashi ba balle in takura don ya shiga matsala. ****** Da sanyin safiya Mariya ke tambayar Mal.Kabir zata je ƙauyensu ta'aziyya. Koda ya tambaye waye ya mutu? sai ta soma ƴan kame,kame. ''Ubangiji ya maido ki lafiya. Amsar da ya bata kenan. Sumi-sumi ta wuce ta soma shiryawa. Azkfyyh da ke gefe. Tace. ''Mama Allah ya tsare. Wata uwar harara ta gaura mata aranta tana jin mugun haushin Azkffyh da tayi silar da suka bar cin cima me daɗi. Wajen ƙarfe ɗaya na rana Mariya ta isa birnin tarayyah. Da yake ƙauyen da suke bai da nisa da abuja. Daidai ƙofar shiga birnin tarayyah,me idon Mariya zai gane mata? Faskeken hoton AZKFYH da na mijinta Mal.Kabir. Tamkar wani governor da shugaban ƙasa. Wani me siyar da Maclen ta tsayar. Ya ɗauka siye zatayi har ya soma daɗin baki,irin na ƴan tallah. Sai kuma tace. ''Bawan Allah tambaya nake. Far'arsa ya mayar ciki. Yace. ''Ina jinki. ''Don Allah domme aka kafe hotonan mutanenchan? ta faɗa tana nuna hoton Mal.Kabir da Azkffy. ''Ko kin sansu ne. Ya faɗa yana dubanta. Girgiza kai tayi alamar. A'a. Yace to baki ga abinda ke rubuce ba? Marairaicewa tayi. ''Yaro banyi karatun boko ba. Yace to 1millon ga duk wanda ya kawo su.x Zaro ido tayi warwaje. millon10 fa kace. Murmushi yai yace. ''Me ce ce 100millon ga Alh.Bashir ɗan'uwa ga Sarki Safwan? jikin Mariya na ɓari tabar wajen. Ba tare da ta kuma ce mishi uffan ba. Sai da tayi nisa ta saki doguwar ajiyar zuciya haɗe da faɗar. Tirƙash! ''Mariya keda talauci kunyi hannun riga. 10millon ai har na mutu ba zan cinye ta ba. Cabɗijannan!!! Ada nayi niyyar Azkfyyh kaɗai zan towa asiri,to yanzu har Malan ɗin ma yai ta kansa. Al-qur'an bazan bar Millon10 ba. In yaso in ya sake ni sai inzo birni in gina ƙaton gida in samu saurayi in aura in ta rayuwata. Kila ma har haihuwa sai nayi. Bari ma in zubar da kayan nan nawa. Nan take Mariya ta zubar da wa'innan kaya duka,nata. a ranta tace. ''Ni da zan shiga sabuwar rayuwa me zanyi da tsummokarai. ''Kai tsaye. Napep ta faɗa. Gidan Alh.Bashir. ''To waye ma me san ɗan'uwan baƙin azzalumi Safwan ba? ** Tin a bakin get ta gane cewar an kuma tsaurara tsaro a gidan domin sojoji ne fululu ta ko ina. ''Keeee! Wajen wa kika zo? bakinta na kyarma wajen faɗar wajen Hajiya. ''Dama ni ƴar aike ce naje ganin gida kuma yanzu na daw. ''To zaki faɗa mana kaɗan daga sirrikan gidan? ''Ehy,domin ni da babban Albishir nazo akan wa'ind Alh.Ke nema.. What? ''Da gaske kike? shiga daga ciki ya faɗa yana zare jajayen idanuwansa. Koda isarta ƙaton falon farko. Haj.Ta tarar zaune tana kallon shirin kwana casa'in a ƙatuwar Tv.Plasmar da ta mamaye bangon ɗakin. Da sallma ta shiga. ''Wa'alaiki'salam,Haj.Ta faɗa tare da zubawa me shigowar ido ''Mariya ta faɗa haɗe da zaro ido. ''Me kika dawo yi? Maza kibar gidannan. Ta faɗa tana duban Mariya Murya ƙasa,ƙasa. Haj.Nazo muku da labarin inda Mal.Da Azkfyy suke,muddin zaku bani kuɗin. Wa'inne kuɗi Haj.Ta faɗa? millon 10ɗin ko. ''Ke ki rufa wa kanki asiri maza kibar gidanan....... Taje ina? Alh.Bashir dake saukowa daga saman upstair ya faɗa fuskarsa a turɓune. Dariya ya kwashe da ita kafin yace. ''Wannan shine tsuntsu daga sama gasassshe. ''Babu inda zata. Keeee! Ina sauran? ya faɗa haɗe da zaro ido. ''Dama-dama,labarin da nazo baka kenan. ''Wanne labari? ai kece labarin tunda kinzo hannu bara a fara garƙame ki in yaso sauran kin bayyana inda suke. Ja da baya Mariya ta soma yi tana faɗar. ''Kamar ya,Azkfyyh bani ce na haifeta ba,kuma bani na sata aikata abinda tayi ba. Ko Allah baya kama laifin wani da wani. Kuma kaima kafi kowa sanin yaya muke da Azkfyyh. Ita kanta bata san waccece ita ba sai kwanannan da munafiki Mal.Kabir ya bata labari,kuma tace sai ta ɗauki fansa akanka,da kuma ɗan'uwanka Sarki Safwan. Ni dama labari nazo isarwa domin ance ka saka kimanin milyan ɗari ga duk wanda ya kawo labarinta ko na Mal.Kabir. Don haka kayi gaggawar gano shegiyar yarinyar nan Azkfh. domin da ita da Mal.Kabir babban burinsu shine su tona maka asiri. Kuma wai an gano Mahaifin ita Azkfyyr Sarki Abdullahi yana a raye da akwai aljanin dake kawo rahoto. Ni yanzu kazo muje na nuna maka inda suke,a kamo su sai ka bani millon10 ta na kama gaba na. hhhhhhhhhhhh!!!! Alh.Bashir ya kwashe da dariya tare da duban Mariya a ƙasƙance. Yace. ''Ke! wawiyar ƙauye,wama kike da suna? ''Yanzu duk danginku,waye ke da 1millon ma,bare 10millon? Cikin mamaki Mariya ke dubansa izuwa yanzun jikinta ya soma rawa. ''Ke yanzu tsawon rayuwarki a ƙauyenku kin taɓa ido biyu da 100k? "Shiru Mariya tayi tamƙar ta zubo fitsari a wando. ''Amsa zaki bani,domin ni bani tambaya ayi banza dani. ''Aa ta faɗa tana girgiza kai,tamkar wata kaɗangaruwa. Dariya ya kwashe da ita. Yakai kimanin minti 5 yana dariya kafin yace. ''Saike mayyar kuɗi kucakar ƙauye za'a ɗauki 10millon a baki jakar ƙauye irin talauci gaki mayyar kuɗi ko? ''To ki ma ajiye milyan goma ina? ''To bara kiji,yanzu ba sai anjima ba zaki ,tashi muje ki nuna min inda Mal.Kabir yske da kuma Azkfyyh.Kuma ƙwandala ba za'a baki ba. ''Kina tunanin ni Alh.Bashir zan ƙirgi naira ɗaiɗai har millon goma na baiwa baƙauya irinki? To ki farka daga barcin da kike. Mariya tayi shiru ta maƙure a kusurwar ɗaki. phone ɗinsa ya fito daga aljihu ya ɗanna lambar dsp. Ina so a zomin da motar ƴansanda da kuma bataliyar sojoji. Mariya dake matse da fitsari ta ƙarasa sako shi ji kake zuuuu!!! 20minute sojoji da ƴansanda sun kewaye gidan baki ɗaya. koda Mariya taji kuwwa motocin hannu ta ɗora akai tana faɗar. ''Wayyo na shiga uku!!! Na bani na lalace,ni Mariya. "Haj.ki saka Baki ki tuna irin zaman amanar da mukayi. Ki saka Baki yabarni in tafi k'auyenmu. "Na tuba nabi Allah!!! Alh.Bashir ya daka mata tsawa yace. ''Ko kakar Hajiya zata zo bata isa ta hanani in yarda naga dama dake ba. Don haka yau babu me ƙwatarki. WATA RANA DA DADDARE. The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari] page page7-8. Mariya taci kuka har ta gode Allah idonta duk ya ɗashe. To gadai Mariya a mota zata je ta nuna Azkfyyh da Mal.Kabir. To Abin har yakai ta soma nadama,dama kwaɗayi da buri yaja mata gashi ta hau motar kwaɗayi ta afka tashar wulaƙanci. Gashi bata ga tsuntsu bata ga tarko. Yanzu idan ta faɗi inda Mal.Kabir da Azkfyyh suke aka kamo su ita ina zata? "Waye zai ci gaba da ciyar da ita Tunda dai maƙudan kuɗin basu samu ba? (To ga dai ƴartunubu ana yi kowa ya zama marowac🤣🤣) tasan ko ƙauyensu ta koma tuwo ma sai ya gagareta. "Wayyo!!! ni Allah,ni Mariya na jefa kaina a wahala. Shi yasa ake cewa idan zaka Gina raminmugunta ka gina daidai kai.' To ita dai ta gina ƙatoto gashi ya afka da ita. Sai yanzu tai nadamar gaskiya,domin wannan tarkon ba kowa taso ɗanawa shi ba face Azkfyyh.Ashe da ita zai faɗa. Fashewa tayi da matsanancin kuka me cin rai. Wani ɗansan da ya daka mata tsawa me razanarwa. Jikin ta ya soma rawa kef,kef. **** La'asar liƙis suka isa ƙauyen. Koda isarsu daf,da ƙauyen musulman da ke ciki suka tsaya sukayi sallah ita kam babu wanda ya damu da rashin yin sallarta. Koda isarsu ƙauyen da ƴamma liƙis suka isa,motar tayi parking. Koda tsayuwar mota caaa!!! Su kayi kan Mariya sun tasa ta a gaba suje ta nuna gidan. Sumi,sumi kaman tsohuwar munafuka haka tayi gaba suna biye da ita. har zuwa har zuwa ɗan lungun da gidan yake. To sai me? duk yadda Mariya ke ƙoƙarin nuna gidan abu ya gagara. Wayam sunan wani waishi Hassan wayam. Sudai fili fetal idonsu ke nuna musu. Daga Mariya sai jam'an tsaro a wajen,domin mutanen garin duk sun gudu,azatonsu kiddinapes ne,domin su suka addabi garin. Ki nuna mana gidan,Mariya ta goge idonta wai ko cutar makanta ta sameta? Amma ina haka ɗin dai idonta ke nuna mata. Ada tabbas taga gidan amma a halin yanzu ita ma taga wayam ɗin. ''Ke duk cikin mu waye abokin ki,ƙauye fa muke ba birni ba balle kice wai kin manta gida. Ki nuna mana gida ko kuma a yanzu mu chanza miki kamanni. Kinzo kin ajiye mu anan muna neman gida amma kin nuna mana feli,to cikin mu waye ƙaramin yaro? Wani fusataccen soja yazo ya hankaɗe kan Mariya yace. ''Ke wai ko kina da taɓin hankali? girgiza kai tayi ta "To wallahi bara kije idan baki wuce mun tafi ba sai na bazar dake anan. kuma sai na mayar dake gari. Hannu yasa ya sharara mata mari saboda da zafin da yaji na ɓata musu lokaci da tayi. ''Yanzu haka ma ba nan ne garin ba,domin duk wanda ya rayu a katafaren gida irin na Alh.Bashir bazai iya rayuwa a ƙurƙutun ƙauye irin wannan ba. Rantse -rantse ta soma yi. Tace. ''Wallahi idan baku yarda dani ba mije ga me gari domin yasan da zaman mu a ƙauyen. ''Muje wajen me garin. Tinƙis-tinƙis suna biye da ita har gidan me gari. Koda isarsu jani'an ne ke tambayar. ''Ko yasan Mal.Kabir,tare da wata budurwa Azkffiyh? (ni kaina ƴar mutan katsinawa nayi mamakin amsar da me garin ya basu.) Mal.Kabir kuma? A gaskiya nan garin ba Mal.Kabir mutum ɗaya ne kuma haifaffen garin ne,kuma kaf yaransa bame suna Azkfyyh. ''Ni banma taɓa jin suna irin haka ba. To ko za'a kira mana su? Me zai Hana me gari ya dad'a. **************** **DOKAR DAJI** Koda ƙarasowar Muhijjinatu bata tsaya wata,wata ba taje daidai inda bishir nan take ƴar guntuwa inda baƙin aljani ya kwatanta mata. Sannu a hankali ta soma tonewa. A hankali har ta zaƙulo ƙullin baƙar leda. Koda ta zaƙulo sai ta mayar da ƙasa ta rufe. Tasa dutsen inda yake. Da rana tsakiya Abbu ya dawo. Da kafaƙin wata ƙatuwar dabbar daji. Yana tafiya yana nishi. Ya zauna cikin nishaɗi fira suke sosai. sai da ya hura wuta gadan-gadan ya miƙe da nufin tafiya yaje ɗauko wuƙa. Ta jefa wannan ƙullin cikin wuta.(tirƙash!) Sunci sun ƙoshi. Suna nan zaune ita da Abbu barci yai awon gaba dasu. A cikin barcin Muhijjinatu ta soma miyagũn mafarkai. Na baƙaƙen aljanu. Cikin mafarki taji baƙin aljani yace. ''Muddin tabi sharaɗinsu zasu taimaketa. Sannan idan ta farka zata ga hota. To ta busa wa mahaifinta hodar zai ta yin barci har su gama aiwatar da nufinsu. Kuma zata ɗau fansa. Firgigit ta farka idonta yai mata tozali da hodar. A hankali ta ɗauki hodar ta soma busa mishi sannu a hankali. Dama barci yake haiƙan. Wannan hoda ita tasa barcin Abbu ya daɗa tsananta. Koda shuɗewar wasu mintoci . Baƙin aljani ya bayyana cikin wata muguwar kama me razanarwa. ''Kin amince zaki yi biyayyah. ''Eh na Amince. Muhijjinatu ta faɗa. a ranta sai ta soma tunanin anya tayi wa Abbu adalci kuwa? Shekara da dama bawon Allah yana ɗawainiya da ita. yace karta biye ma baƙin aljani amma ta bijeri mishi. anya tayi mishi adalci kuwa? ''To amma kuma shi Abbu yaƙi yin yadda zaiyi ya ɗauki fansar akan Safwan da Alh.Bashir. Abbu sai dai kayi haƙuri,amma tabbas sai na kawo ƙarshen Safwan da Alh.Bashir........ Rufe idonki.Baƙin aljani ya katse mata tunaninta. tofa ita dai Muhijjinatu ta buɗe idonta a wajen da bata taɓa zowa ba tun wanzuwarta A DOKAR DAJI. Karfe 10 insha Allah zamu Kara posting jiya na Bata lokaci wajen gyaran whatapp . WATA RANA DA DADDARE BOOK 2COPTL. ( horror story) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari] page page 9-10. **Masu buƙatar farkon book 2 da kuma* ƙarshe wato book 4.* *400ne kacal.* *A wannan Accout ɗin.* *Aisha Abdullahi fcmb.* wannan page na turo shi domin ciyar wasu bayin Allah da suka turo min kuɗin novel jiya whatapps ɗina ya samu matsala.Idan kunga wannan page kuyi min magana sai na saku paid group. don Allah masu biya akan in turo musu ci gaban lavari da hausa ba nake rubutun nan book 1 ne free. Bata taɓa tozali da wuri irn wannan ba tin wanzuwarta A DOKAR DAJI. Waige waige Muhijjinatu ta soma yi tamkar baƙauye yaje birni. Wajen dai ya kasance komai nasa baƙi ne,komai dake cikin wajen. A hankali ta ɗaga kanta sama ko ina kan ƙwarangwal ɗin mutane ne birjiki. Ɓangare ɗaya kuwa wasu mutane ne gasunan suna ta yiwa wata ƙatuwar BAƘAR HALITTA sujada. Baƙa mummunar gaske. Muhijjinatu ta zuba musu ido. Yaune karon farko da taga kalar halitta tata da ta Abbu. Ashe dama akwai kalarsu?..... Dube-dube ta Soma yi wai ko taga BAƘIN ALJANI ta tambayeshi dama akwai me kama da ita ita da Abbunta? Dariyar da aka kece da ita,ita tasa Muhijjinatu waige-waige domin ganin me dariyar. ''Lale-lale da ƴar Sarki me jiran ɗaukar fansa. Taji wata murya ta faɗa........... Koda ta kalle me maganar sai taga mutane ne bila adadin sunata zagaye ta. Suna dariya hhhhhhhhhhhh!!! Koda Muhijjinatu taji an kirata da ƳARSARKI me jiran ɗaukar fansa,sai wani mugun farin ciki ya ziyarci dukkanin wata gaɓa dake jikinta,sai ta ƙara gaskata baƙin aljani. Cikin ranta tace. ''Hakanan Abbu yaƙi yarda da baƙin aljani. Ashe baƙin aljani taimakon mu zaiyi? Ashe ba cutar da mu zaiyi ba haka nan Abbu yaƙi Amanna dashi. Tabbass idan na ɗauki fansa zan birge Abbu. Ta faɗa cikin tsabar farin ciki....... ''Duƙa kiyi wa DODO SUJADA ya sa miki Albarka. Cikin zumuɗi ta ɗurkusa tayi sujada tamkar yadda taga sauran sunyi mishi. (Allah sarki Muhijjinatu baiwar Allah) Koda ɗagowarta daga sujadar taji an fashe da dariya....... Gabanta yai wata ƙara daram!!! domin irin murya ABBU TAJI. koda juyowarta domin ganin me dariyar Da baya da baya ta soma ja domin tsantsar kamar da ta hango jikin sarki SAFWAN TAMƘAR ABBUNTA. Banbancin Abbunta fari ne tass shi kuma SARKI SAFWAN BAƘI NE. ''Yammata yaya sunanki? ''Muhijjinatu!!! Ta faɗa jikinta duk yai sanyi. Wata muguwar dariya ya kwashe da ita yace. ''Idan na chanka daidai sunanku,da za'a rubuta a jikin ƙofar nan ya kasance. ''MUHIJJINATUL-MUKASSHIFIYHA...AZKAFIYYAH HAIDAR. ''Tabbas yanzu na gano sirrin. "Ina Abdullah? Ya fad'a tare da zuba mata ido. ''Waye haka? "Mahaifinki. "Abbu na?" "Eh. "Yana Nan. "Hhhhhhhhhh!!! ''Kinsan koni ɗin waye? A'aa. "Sunana SARKI SAFWAN,kuma ni ɗan'uwan mahaifinki ne,uwarmu ɗaya ubanmu ɗaya.... ''Ke jahila ce ta cikin DOKAR DAJI. bakisan komai ba banda dabbobi da tsuntsaye,haka zalika bakisan masoyi ba balle maƙiyi,baki gane fari balle baƙi. Keda namun DAJI.banbancin ku kaɗan ne ke ƴar Adam ce,su kuma dabbobin DAJI Ne. saboda haka yanzu zan sanar miki daƙiƙanci da kuma wautarki ta DABBAR DAJI. ''Shi mahaifinki yasan gaskiya shi yasa ya hanaki bin baƙin aljani,da yake shi hankalin rayuwar da yai cikin gari na ɗibansa. Ke kuma kin kasance RAINON DAJI CE ke. To a taƙaice da baƙin aljani yaudarki yayi. Bari kiji taƙaitaccen labarin. Da farko dai ''Baƙin aljani ya sami labarin Abdullahi be mutu ba. Shi yasa amma Mallam Abdurrah na shirin taimakonku shi yasa yaje yakai ƙarar Mallam Abdurrahmn wajen Mahaifiyarshi. ita kuma ta dakatar dashi daga taimakonku. to ya tura ɗanshi ƙasar saudiyyah a domin nemo ilimin karya mugun sihiri da tsafi. To kafin ya dawo muke so ke mu yaudareki,tunda shi mun kasa galaba akanshi. Don haka ki sani cewa ke da kanki zamu sarrafaki,da hannunki zaki kashe mahaifinki. Wannan sujada da ki kayi wa DODIN TSAFIN MU duk tana cikin sharuɗɗan aikin. ****** ******* Wani ɗansanda ya dubi me gari yace. ''To ko za'a kira mana sh? me zai hana me gari ya faɗa jim kaɗan aka zo da Mal.Kabir. Mai gari ya dubi Mariya ya dubi Mal.Kabir ɗin da aka kira,wanda yai tsuru,tsuru bawan Allah kunsan baƙauye da tsoron ɗan sanda. Sai da Mai gari ya ya kwantar mishi da hankali. Yace ya kwantar da hankalinshi. ''Babu abinda zai faru. ''Mai gari ya dubi Mariya ''Wannan shine? Girgiza kai tayi idonta shaɓe-shaɓe da hawaye. Mai gari ya dubi Mal.Kabir yace. Zaka iya tafiya. Jikinsa na ƙyarma yabar wajen. Mariya ta fashe da kuka ta dubi maigari. Tace. ''Mai gari kaine fa nemar mana gidan da zamu zauna nida shi ka fa tuna. Mai gari yai jim yana san tuna wani abu amma ya manta. komin yai yunƙurin tuna wani abu zuciysrsa tamkar ansa sarƙa an ɗaure ta. koda taga me gari yai shiru ta ɗora hannu aka ta ƙurma ihu tana faɗar. ''Nashiga uku!!! ni Mariya. Gulma da kwaɗayi ya ja min bala'i da musifa. To tinda ba Zaki fad'a ba yanzu sai ki tashi mu koma. Keeeey!!! suka jata tamkar akuya. Mai gari yana tambayarsu yaya akayi amma ina sunyi nisa basa jin kira. Koda aka kira Alh.Bashir cewa yai azo mishi da ita domin in taji wuya a wajensa ta faɗi gaskiya. Ta ɓangaren me gari sai da suka riga suka tafi ya tuna da Mal.Kabir baƙo. To amma kuma zuciysrsa ta nan na ɗe ba zai iya kiran Mal.Kabir ɗin ba. kuma ya tuna shike da ƴa Azkfyyh. Malamar Islamiyyah. ********** Baiwar Allah Mariya har ta bani tausayi. Tayi nadama tayi nadama. Wani ƙeɓantaccen ɗaki Alh.Bashir ya kaita. Ya ajiye. Azaba ta gidan duniya gana mata ake. Lambar SARKI SAFWAN ya latsa da nufin kiransa. amma wayar a kashe take. ***WATA RANA DA DADDARE (horrow story)** **MUHIJNATU** Tunda na mallaki sunanki na riga na zama me kuɗin duk duniya.Hhhhhhhhhh!!!. Zaro ido tayi tare da mamakin wai yau gata ga Sarki Safwan. dubansa tayi tace. ''To ya akayi shi baƙin aljanin ya kasa faɗa maka sunana alhali ya sani? Dariya ya kuma kwashewa yace. ''Shi baƙin aljani ke duka Aljanu ma,halitta ce me muguwar mantuwa.Duk lokacin da yaje DOKAR DAJI. To da ya ɗauko sunanki kafin yazo nan BAƘAR FADA. ya manta.... To kai a ina masarautarka take? Dariya dai ya kuma kwashewa da ita. Yace. ''To ko Abdullahi zaki faɗawa yazo ya ƙwace sarautarsa. Girgiza kai Muhijjinatu tayi tace. ''Aa Abbu ba zai iya rayuwa anan ba.Abbu ya haƙura da duk wani jin daɗin duniya. Muhijjinatu ta juyo wajen baƙin aljani. Tace. ''Na roƙe ka ka mayar dani wajen Abbu tunda ba zaka iya taimako na ba. Ba tareda baƙin aljani ya bata amsa ba. Sarki Safwan ya dubeta yace. ''Har kin haƙura da ɗaukar fansar?... "Ke yanzu ƙanƙanuwa dake,har kina da hikimar ɗaukar fansa akaina? to taho ki ɗauki fansar. ''Ashe dai Abdullahi. Na kashe maciji ne ban sare mishi kai ba. ''To yarinya munyi amfani dake ne a matsayin karen farauta. Dama mun ɗauko ki a domin sanin sunanki. ''To amma bara kiji wani abu da baki sani ba munsan sirrin password. Ɗin da ake nema. Don haka ki sani Ke ce zaki kashe mahaifinki da hannunki,sannan kema in kashe ki,in kashe Haidar.Duk wani ɗigon jinin Abdullahi,sai ya ƙare a DORON DUNIYA. ''Ke so nake mai wanda yasan Abdullahi ma ya ɓace a duniya sai tarihinsa ya shuɗe. Muhijjinatu tace. Abbu yace akwai ubangijin musulunci kuma baya barci kuma yana kallo. Kuma baya barin Azzalumai irnka. ''To wai me Abbu yai maka ka kassara mishi rayuwa. ''Ke rufe min baki baki kai matsayin da zan tsaya baki amsa ba... Abinda dai zan sanar miki shine. ''Daga yau zaki zama BAƘAR SHEƊANIYA.....Kuma HORANYA............ Baƙin aljani.Aljani taho ka soma aiki. Muhijjinatu bata anƙara ba. BAƘAR GUGUWA ta rufe mata idanuwa ruf. Bata ganin komai,tara-tara ta dinga ganin komai ya koma mata tamkar wacce tasha giya.... tara-tara ta dinga ganin komai. ''Shin suma tayi koko? Dariyar baƙin aljani ta garame BAƘAR FADA gaba ɗaya. Baƙin aljani ya dubi Sarki Safwan yace. ''Ka daɗe kana ƙin yarda da maganata da nace ma Abdullahi na nan a raye to gaka ga ƴarsa da aka haifa cikin DAJI. Ya nuna Muhijjinatu dake kwance tamkar gawa. Na sanar maka tin ranar da yabar gida naci gaba da bibiyarsa. Sarki Safwan yace. ''Ayi min afuwa. Dariya baƙin aljani yai kana yace yanzu shirin mu zai soma. ***** Tsaye suke suna zagayenta da ƙwarya da layu a dukkanin hannayensu. Hannayenta gaba ɗaya suka tsartsarga suna dinga cusa baƙaƙƙen layu.Kana aka ɗinke. Sannan aka dinga kwarara mata jini a jiki.Suna wasu kalar surutai. Zaɓal-zaɓal jikin DODO ya dinga yi... Yana aman gulamar jini. Baƙin aljani ya dubi Sarki Safwan yace. ''Ankammala komai. ''Wannan yarinya sai ta kashe ubanta da hannunta kuma zata riƙa tafiya bisa sarrafawata. Dariya suka kwashe gaba ɗaya... Kana Safwan. ya zubawa Muhijjinatu ido. Wacce numfashi kaɗai ke yawo a jikinta. ***DOKAR DAJI** Ɓangaren Abbu kuwa yanata barci,barcin asara koda farkawarsa firgice ya farka,yai mamakin iya tsawon lukutan da suka kwashe suna wannan mugun barci shida Muhijjinatu. Ɓangaren muhijjinatu ya waiga yaga barci take haiƙan. Jijjigata ya soma yi,amma ko motsi bata yi. ''Muhijjinatu. Muhijjinatu. Ya soma kiranta. Duk jijjigar da yake mata bata motsi amma kuma tana numfashi... Tayi sandar-dar tamkar gawa. Duk da cewa tsakiyar DARE ne yaso ta tashi,amma dole ya ƙyaleta. ****** Washe gari da safe,kuwa har rana ta fito Muhijjinatu bata motsi. Hankalin Abbu ya dugunzuma sosai. Ga wani mugun zafi da jikinta yai. DAJI ya kusa ya sassaƙo itaciya yazo ya zafka. Har yau dai idonta a rufe yake bata motsi. Rungume ta yai ya soma bata a baki,amma kuma bakin kulle yake gam. Kuma maganin baya shiga a bakinta. Zama yai ya zuba uban tagumi,hankalinsa yakai ƙololuwar tashi. ''Shin meke damun Muhijjinatu? to wasa wasa ƙaramar magana ta zama babba. yau kwanan Muhijjinatu uku kenan a kwance. Idan ka dubi Abbu yanzu ba zaka gane shi ba,domim kamanninsa sun ɓace bat. Saboda muguwar rama.Abinka da bafullatani. Abu dai har sati ɗaya kullum jiya iyau. Duk sassaƙen da yake sassaƙowa a banza. WATA RANA ya tafi sassaƙo wata itaciyar da yake saka ran Muddin Muhijjinatu tasha to kowacce cuta ce zata rabu da ita. Koda ya dawo tarar da ita yai samɓal. ta mimmiƙe.Idanuwanta sunyi tsaye komai dai irn na gawa. Hatta numfashin babu a tattare da ita komai ya tsaya cak ya daina aiki a jikinta. Koda ya ƙare mata kallo bata da banbaci da lokacin da yaga gawar mahaifiyarta. Wata kalar razanniyar ƙara Abbu ya fashe da ita yace. ''Wayyo Allah na. Tinda kika mutu Muhijjinatu nima zan mutu!!! zan kashe kaina na gaji-da duniya. Ahalin yanzu banda kowa banda komai,komai ya ƙare min dole nima na kashe kaina banga abinda zanyi A duniyar nan ba. mu haɗu a nex page. **Masu buƙatar farkon book 2 da kuma* ƙarshe wato book 4.* *400ne kacal.* *A wannan Accout ɗin.* *Aisha Abdullahi fcmb.* wannan page na turo shi domin ciyar wasu bayin Allah da suka turo min kuɗin novel jiya whatapps ɗina ya samu matsala.Idan kunga wannan page kuyi min magana sai na saku paid group. don Allah masu biya akan in turo musu ci gaban lavari da hausa ba nake rubutun nan book 1 ne free. WATA RANA DA DADDARE BOOK 2COPTL. ( horror story) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari] page 11-12.̄ Kuka Abbu ya fashe dashi sosai. Babu inda sautin kukan nasa baije ba. Abin tausayi,ya kifa kanshi akan gawar Muhijjinatu. Sambatu kurum yake wata maganar ma bai san lokacin da yake furta ta ba. (bawon Allah). ''Me zan tsinta a wannan duniyar? ''Na rasa yara na guda uku da na fara mallaka a duniya. na haƙura har na saba da rashinsu,nazo na gina sabuwar rayuwa da Gimbiya Binta. Na rasa Matata Gimbiya Binta. ''Na haƙura na sake gina sabuwar rayuwa da ƴata Muhijjinatu. Ita ɗin ta kasance ita ce duk wani jin daɗina a wannan duniyar. Muhijjinatu ce farin ciki na !!! ita nike kallo a matsayin sanyin idaniyata. ''To MUHIJJINATU TA MUTU!!! "Yanzu meye ya rage min a wannan duniyar? ''Da me zanji? ''Zan kashe kaina,zan kashe kai na tunda kika mutu Muhjinatu. ''Yanzu shikenan ni kaɗai zan cigaba da rayuwa? ''Ina bazan iya rayuwa babu keba Muhijjinatu. Bazan iya gina rami ina kallo in saka ki ba al-ahalin ni gani a raye......... ''Hhhhhhhhhhhh!!! Dariyar baƙin aljani. Cikin razana Abbu ya ɗago ya dubi baƙin aljani. ''Taya baƙin aljani ya iya shigowa nan? Tabbas sai yanzu ya yarda Sarki Safwan ne ya turo aka kashe mishi ƴarshi Muhijjinatu. Domin dai baƙin aljani bazai iya shigowa nan ba. Abbu ya daure ya dube shi yace ''Me ya kawo ka nan,taya har ka iya shigowa nan wajen? bakin aljani bai ba Abbu amsa ba illah cewa da yai nazo na taimake ka akan yarka Muhijjinatu,wacce Safwan ya kashe. Dariyar bakin al-jani ta katse sa,ɗagowa yai ya zubawa bakin al-jani ido kana yace. ''Meye ya kawo ka wajena,kunyi silar rabani da dukkan farin cikin rayuwa ta,na haƙura da duk wani jin daɗi banda kowa banda komai sai Muhijjinatu to ita ma ɗin kun kashe min ita.Yanzu ni kaɗai na rage banda kowa banda komai to ku kashe ni nima. Muddin baku kashe ni ba ni zan kashe kaina. Baƙin al-jani yace ''Ba cutar da kai nazo yi ba,nazo a domin na taimaka maka,domin Sarki Safwan yaci amana ta shi yasa nake so na rama,na duba naga babu ta hanyar da zan rama sai na ga ta hanyar ka kaɗai ne,nazo na taimake ka akan ƴarka Muhijjinatu da Safwan ya kashe. ''Kai munafuki ne bazan yarda da kai ba. Baƙin al-jani ya fashe da kuka sosai,yana duban Abbu. Yace Abdullahi ka yarda dani, a wannan karon nazo ne a domin na taimakeka. Abbu yace tayaya? Baƙin aljani yace Muddin ka yarda da sharaɗina to ni kuma zan taimake ka. Zuciyar Abbu ta soma tafarfasa ya duba yaga Muhijjinatu rungume a matsayin gawa to me zaiyi,baya ga ya yarda kawai. Gara ma komai zai faru ya faru,idonsa ya rufe zuciyarsa ta soma tafarfasa. Tabbas Safwan shine ya kashe Muhijjinatu,domin koda tazo mutuwa sunanshi ta ambata. Ya kasheta ya kashe mahaifiyarta shi kaɗai ya rage a wannan duniyar.... Muhijjinatu ta mutu!" kodai mafarkine. Meye sharaɗin.? ya faɗa tare da duban baƙin aljani. ********** **MARIYA.** Baiwar Allah ta bani tausayi sosai. Alh.Bashir ya sake latsa lambar Sarki Safwan. Wannan karon wayar ta shiga. ɗan takaitaccen bayani yai mishi game da Mariya. Do da yake da akwai wata laya ta ɓata,wacce aka sarrafa da mugun surƙullen tsafi. Ita ce Sarki Safwan ya latsa. Koda ya latsa,a take ya bayyana. Gidan Alh.Bashir kuma a ɗakin da ya tsare Mariya. A ruɗe Sarki Safwan ke duban Alh.Bashir yace. ''Kasan Abdullahi yana raye kuwa? Zaro ido Alh.Bashir yai yace. ''What? "Abdullahi na raye kuma? ''Kai inposible ne wallahi. Sarki Safwan yace. ''To da kaina na gani,domin hatta ƴarsa ma na gani da ido na wacce aka tafi da cikinta.I hope understang. ''No,no,Alh.Bashir ke faɗa. tare da dafe head ɗinsa ya dubi. Sarki Safwan yace fahintar dani. Sarki Safwan ya kwashe labarin Muhijjinatu,kaf ya bashi. Alh.Bashir yace. ''Me yasa kuka ƙyaleta? Aida kun kasheta a take. dariya Sarki Safwan yai yace. ''Daɗina da kai kai soko ne har yau. ''Idan mun kasheta ai zai gudu sai dai ............. Dariya Alh.Bashir ya kwashe da ita kana yace. ''Kana nufin ita zata kashe mahaifinta da hannunta? Gyada kai Sarki SAFWAN yai. Wannan shine aikin mu. ''Alh.Bashir ya nuna Mariya wacce tai ligif saboda wahala. Yace gata nan. Dariya Sarki Safwan yai tare da zuwa kusa da Mariya ya dafata. Mariya bata kuma sanin ina take ba. Ta farka ta ganta cikin BAƘIN UNIPOAM. tare da wasu mutane daban-daban da bata san su waye ba. **DOKAR DAJI** ABBU ya dubi Bakin aljani,ya kuma dubi gawar Muhijjinatu. Tabbas ba tantama Sarki Safwan shi ya kasheta. Domin da tazo mutuwa shi ta ambata. Inkwai haka ne. Babu ta inda Safwan bai kassara rayuwarsa ba. ''Safwan me nayi maka? ya faɗa da ƙarfi. Kifa kanshi yai jikinta. Kuka me ɗaci,me raɗaɗi me ƙuna. Kai duk wanda yaga Abbun dole ya tausaya mishi. runtse idonsa yai tare da cizon leɓensa wai ko zai farka daga Mummunar mafarki. Amma koda ya buɗe ido Muhijjinatunsa ce dai kwance,a matsayin matacciya. 'bakin aljani ya matsa gaf dashi yace. ''Abdullahi,idan ka aminta da wannan taimakon da zanma to,idan baka aminta ba,zan kama gaba na,ni kaɗai na rage wanda zaka ji motsina,idan baka amince ba zan tafi,kuma bazaka ƙara gani na ba har abada. Abbu ya ɗago ido share -share da hawaye yace. ''Ka tabbatar baka tare da Safwan? baƙin Aljani yace. ''Mun daɗe da rabuwa da Safwan tinda ya karya mana alƙawari. Abbu yace. To na amince da dukkan sharaɗinka,illah ɗaya baazn iya yiwaDODO SUJADA BA. Baƙin aljaani yace. ''Ka tuna cewa ada kai SARKINE me cikakken iko kana rayuwa da matarka da ƴaƴanka cikin farin ciki. Amma rana ɗaya Safwan ya datse wannan farin ciki ya kassara rayuwarka A DOKAR DAJI. Ka tuna cewa ada har ka haƙura da farin ciki ka zaɓi zama da Muhijjinatu. To ita ma an bibiyeta an kasheta. Yanzu babu abinda ya rage maka face ɗaukar fansa... Ka ɗauki fansa akan Safwan idan ka ƙyaleshi yaci bulus kenan. saboda ɗan durƙushin da zakayi wa DODO ya baka nasara shine ba zakayi ba? Zuciyarsa ta shiga kokonta. Abbu ya dubi baƙin aljani. Yace ''Taya ka iya shigowa anan alhali akwai kariya a wajen wacce duk wani baƙin sheɗani bazai iya ƙetareta ba? baƙin aljani yace''A yanzu ni ba sheɗani bane shi yasa kaga na iya ƙetarowa na shigo kasan cewa duk wani macuci bazai iya shiga ba,wannan ma alama ce da zaka gane ni ba macuci bane. Abbu yace komai zanyi don in ɗau fansa akan Safwan amma bazan iya yiwa DODO SUJADA BA. Cize baki bakin aljani yai yaga dai kar wannan dama ta suɓuce. Ya dubi Abbu yace''Rufe idonka. Da ƙarfi ya runtse idonsa. Baƙin aljani ya shiga aikin hallakar da Abbun Muhijjinatu,'innalillahi wa'inna ilairraji'una. Minti 5 ba'ayi ba da rufe idon Abby baƙin aljani ya dage yana ta jero tsafe-tsafe.......... Kwatsam! Ba zato ba tsammani wata zazzakar murya ta hargitse wajen ta ruɗarda baƙin aljani ta zaburar dashi,ya rikice yA gigice. ''Auzubillahi minasshaiɗanirrajim. ''La i'la ha illah hu,wahdahu lashari kalahu,lahul mulku,walahul hamdu,wa huwa ala kulli shai'n kaɗir. La haula wala ƙuwwata illah billahi la'la la'ha illhahu wala naabu du illah iyyahu lahun ni'imatu walahul fadlu walahul sana'ul,hasanu la'ilaha 'illahu mukulisina lahuddina walau karihal kafiruna. Allahu la'ila ha illahuwa Alhayyul-Qayyim-latakuzuhu-sunnatuw. Wala na'um lahu ma fissama wati wama fil ardi manzallazi yash fa'u indahu illah bi'zinihi ya'alamu ma baina audihim wama khalfahu-wala yuhiɗuna bi shai'in-min ilmihi illah bi masha'a wasi'a kursiyyu hussamawati walardi wala yu'udu hifzuhuma wahuwal aliyyul Azem... Tangal-tangal bakin aljani ya soma yi idonsa da fuskarsa suka jeme waje ɗaya. Zafi,ƙuna azaba ta addabeshi,fuskarsa duk ta kwaye ta jeme waje ɗaya. Wani irin ihu ya saki me Razanarwa Kyakkyawan saurayi ya bayyana kyakkyawa tsaye ya zubawa Abbu ido. Ɗurkusawa yai ya zubawa Abbu ido yace. ''Innalillahi wainnah ilaihirrajiuna,Allahumma ajirni fimusibati wa akhalifni kharan minha. Duban Abbu yai yace. ''Ina iliminka,ka tuna kai hardataccen qur'ani ne. ''Shin ina tunaninka ya tafi,me zaisa ka biyewa sheɗani ya ɓatar maka da imaninka? ''Shin ka manta da tarihin annabi yunusa? "Shin ka manta da tarihin annbi Yusuf? ''Yanzu da banzo ba shikenan kai ma ka hallaka,a bisa yaudarar da akayi maka,an tsorata ka da mutuwar Muhijjinatu,alhali Allah mai rayawa da kashewa bai ɗauki rayuwar Muhijjinatu ba,Muhijjinatu tananan a raye.......... Zaro ido Abbu yai.Ya cimimiye rigarsa. Kana ya girgiza Muhijjinatu,yaga dai sandare take. ''Taya zaka ce bata mutu ba alhali duk alamun gawa sun tabbata a tare da ita? "Sannan Kai waye.? Murmushi yai yace. "Sunana BILAL,BN ABDURRAHAM. Wata zabura Abbu yai tare da miƙewa tsaye........ ku daure ku siya ayi tafiyar nan daku in kin shirya siya mu haɗu a pc. Mun shiga book 3 a paid group. Kuna ta haɗani da girman Allah book 2 to ga sadaka kadan dg bokk 2 in kin biya zan baki cigaba hade da 3-4 kar ki tsaya sister ki siya ki wuce wajen. Mu haɗu a pc.Zamu gyara sister. 07049138863. WATA RANA DA DADDARE BOOK 2COPTL. ( horror story) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari] page 13-14. Wata iriyar zabura Abbu yai ya̧ce. ''BILAL!!! ''Don me zaka ce Muhijnatu bata mutu ba Alhali ba yau ne na soma ganin mutuwa ba.? Bayan da ka kasance jini Mal.Abdurrahm da bazan taɓa yarda da kai ba. ''To kai ɗin ka kasance jinin mutanen kirki. Murmushi Bilal yai kafin yace. ''Muhijjinatu bata mutu ba! "Shiru Abbu yai,sai ya dubi gawarta kuma ya dubi Bilal. Bilal ba ɗauki dogon lokaci ba ya kwashe dukkaninn labarin kaf,ya baiwa Abbu. Da binciken da Muhijjinatu ta riƙa yi da zuwan da tai tayi har baƙin aljani ya yaudareta. Kai ƙarshe dai Muhijjinatu,har Dodo tayiwa Sujada,kuma taga ɗan'uwanka Safwan. Mu cire batun yiwa dodo sujada. Domin dai ita Muhijjinatu. bata san komai ba da ya shafi addini. ''To kaifa? ''Kuma ita tayi hakan ne a haukanta wai don ta samar muku da farin ciki ta ƙwatar muku yancinku. To baya ga haka Muhijjinatu ta cire kafin da Abbana ya saka maganin sheɗanu. To a yanzu halin da ake ciki shine. ''Ƙaƙule wannan kafin yasa suka ƙara jirkita maka tunani,aka ƙara ƙulla wani mugun asirin,mafarin kenan har zuciyarka ta karkata ka amince da baƙin aljani,tabbas da akwai wannan kariyar da hakan ba zai faru ba. Dalilin da yasa nace maka ƴarka Muhijjinatu bata mutu ba shine. Sunyi amfani da wani sinadarin tsafi. Wanda ke ɗauke numfashin mutum na tsawon kwana ɗaya da yini ɗaya. Abbu yai shiru ya zuba mishi ido ba tare da ya fahinci inda zancen nasa ya dosa ba. sannan idan ta farka zata farka a haukace,to za suyi amfani da wannan damar wajen sarrafata ta yadda zata iya KASHE KA da hannuta,sannan daga baya suma su kasheta. To yanzu karɓi wannan maganin. Ingataccen ruwan zam-zam ne na saudiyyah. da aka karanta surorin alƙur'ani a ciki. Sannan sai wannan maganin maganin karya sihirine kafiyyen. babban malami na ya bada na kawo maka,Insha Allah matsalarka Insha Allah da kayi amfani dashi,dukkanin sihirin dake jikinka zai warware a take,da izinin Allah. ''Tashi ka fara da Bissimillah. Abbu ya karɓi maganin ya soma shan ruwan zam-zam mai ɗauke da adduo'i. Kana ya sha maganin. 5minut da faruwan hakan wani fisgaggen barci ya sarƙe shi tamkar wanda yai maye. Nan take ya bingire ya soma barci. Ya kwashe kimanin minti ashirin ya farka da wani mugun aman jini,wanda da jini ya faɗo baƙaƙen layu zasu biyo baya,bawan Allah amai yake tamkar zai amaye ƴaƴan hanjinsa. Nishi yake sosai ya galabaita iya galabaita. An kwashe minti 10 yana wannan wahalar daga bisani ya ɓingire yana nishin wahala. Sai da Shakh.Bilal ya tabbatar a yanzu ya ɗan samu relief.Ya matso kusa dashi yace. ''Yaya kake jin jikinka? "Alhdullahi sai godiya ga Allah mai kowa mai komai wanda ya ƙagi ruhinA. ''Ambatar sunan Allah da Abbu yai yasa Bilal yaji wani mugun daɗi ya ziyArce shi. ya ɗaga hannu yaiwa Allah godiya,domin komai da izinsa yake wanzuwa. yana cikin tunanin yaji Abbu ya ɗaga hannu yana ta gidiya Ga Allah mahalliccin kowa. Gora Shakh Bilal ya miƙa mishi yace. ''Je kayo Alwala. Lokacin da tsugunna yana Alwala kuka ya fashe dashi,domin rabon da yaga yai alwala a rayuwarsa tun kafin wannan MUMMUNAR ƘADDARAR ta faru dashi. Sai da Bilal ya kamo shi ya riƙesa yaCe. ''Kayi haƙuri tabbas asiri gaskiya ne ga mai yinsa domin yaci annabi s.A.W. Ka sani wannan Al-amarin an rubuta maka shi cikin littafin ƙaddarar ka. shimfiɗa mishi sallaya.Sannan yace. ''Kayi sallah raka'a biyu ka gode wa Allah. Lokacin da ya zauna ya dinga rere karatun Alqur'ani shi kansa mamaki yake. ''Anya shine? To ni ma Maman Humaira banga abin mamaki ga ikon me sama'u da ya ƙagi cuta kuma ya sanyo maganinta. domin shine me kowa me komai. bayan salamce sallar ya fara da yiwa Annabi salati,yai istigifari,yaiwa Gimbiya Binta Addu'a. Allah ya jiƙanta da rahma. (Ya Allah ya jiƙan humairata da rahma.Allah ya haɗa fuskokin mu gidan Aljannah.Har yau ina kewarki My dauther😭😭😭😭) Hannuwa ya ɗora ga abinda yake cewa. *''Tsarki ya tabbata a gareka ya* *Allah.tare da yabo a gareka,Albarkatun* sunanka sun *yawaita.* *Mulkinka da girmanka sun ɗaukaka* *babu abin bautamawa da gaskiya sai kai* *Na juya fuskata ga wanda ya ƙagi halittar sammai da ƙassai* *ina me karkata ga addini na na gaskiya* *Kuma ni bana daga cikin mushirikai* *lallai sallata da rayuwata da mutuwata na Allah ne,ubangijin talikai.* *babu abokin tarayyah a gare shi* *kuma da wannan aka umarce ni kuma ni ina daga cikin musulmai* *Ya Allah kai ne sarki babu abin bautamawa da gaskiya sai kai.* *kaine ubangijina kuma ni bawanka ne* *na zalunci kaina,kuma na tabbatar da zunubi na* *dukkaninsu,babu me gafarta zunubi sai kai* *ka shiryarda ni bisa ga mafi kyawun ɗabi'u* *babu wanda yake shiryarda mafi kyawunsu sai kai* *ka gusar da miyagun su daga gare ni* *babu wanda zai gusar sheɗanu a gare ni sai kai.* *na amsa maka na sake amsa maka da biyyah bayan biyyah a gareka.* *kuma arziki naka ne ya Allah.* *alheri naka ne ya Allah* *sharri kuma bana danganta shi dakai* *ka kareni ka tsare ni da sharrin abinda ka halitta walau mutum ko aljan* *masu bibiyata da masu bibiyar zuri'ta.* *Ya Allah ka kare ni,ka kare min zuri'ata* la'ilaha 'illahu muhammadurrasullihi s.A.w. Astagafurrallahullazela'ilaha'illahhuwa alhayyulQayyimu wa atubi ilaihi. Kuka ya fashe dashi sosai. Saman sallayar ya kifa kansa yana sujada kuka yake me ciwo. WATA RANA DA DADDARE BOOK 2COPTL. ( horror story) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE*page-15-16. Shakh Bilal bai dakatar dashi ba,sai da yai kukansa ya godewa Allah. Ido ya zuba mishi a zuciyarsa yana tausayinsa. Tinda yake bai taɓa jin labarin wanda aka ƙuntatawa irin Abbu ba,kuma wai uwa ɗaya uba ɗaya. ''Ya Allah ka saka mishi kaine mafi chanchantar wannan sakayyar ya Allah. miƙewa yai ya isa wajen Abbu ya dafa kafaɗarsa yace. ''A wa ɗaya ta rage min in tafi ɗaukar karatu. Dama.Malamin mu da ƙyar ya amincewa Abba na da ya bada ni aro domin inzo in taimake kafin in kammala karatuna,domin ya hango ƙatuwar matsalar dake tafe da kai. Kuma cikin hukuncin Allah na kammala zan tafi. Duk lokacin da na dawo,dani da ƴaƴanka zamu haɗa ƙarfi da ƙarfi a domin kawar da BAƘIN MULKIN SAFWAN,yanzu dai komai naka ya dawo hankalinka bazai kara ɓacewa ba. zaka ci gaba da ibadunka,zaka ci gaba da sallah azumi da duk wani aikin ibada,saidai ba zaka iya zuwa cikin gari ba har yau saboda akwai sauran sihirin da bai ƙarasa karyewa a jikinka ba,saboda lokacin da aka ɗibar min ba zai bari mu ƙarasa sauran aikin ba,amma Insha Allah lokacin da zan dawo gaba ɗaya za'ayi ta ta ƙare ko mu ko Safwan. Kuma Muhijjinatun ka za ta tashi Insha Allah. Sai Abu na gaba Mahaifina yana gaisheka,Abbu yai murmushi yace. ''Allah sarki MalAbdurrahm kace nima ina gaishe shi...... Shek Bilal yace ''To ni zan tafi sai hwaɗuwa ta biyu. Abbu yAce ''Ubangiji ya bada sa'a Allah ya bada ikon yin abinda aka je nema. Bilal yace. ''Amin ya ɓace. ************** Abbu ya juya ɓangaren da Muhijjinatu take. yaga bata da banbanci da gawa.Wai amma a haka Bilal yace tana da rai. ''To Allah kenan me rayawa kuma me kashewa,me sauko da cuta kuma ya safkar da maganinta. Farar jallabiya da bilal ya kawo mishi irnta larabawa da hula ita ya ɗauka ya zira. Zubawa Muhijjinatu ido yai,kafin sannan ya zauna ya dinga karanta Ayoyin Al'ƙur'ani,Ayatul-kursiyyu,da kuma ƙarshen suratul-baƙara,wato amanar rasulu. Bai gushe ba ya dinga addu'ar Allah ya tashi kafaɗun Muhijjinatunshi. ''Allah kaine mafi girma,kuma kaine mafi buwaya,kuma.Kaine nake jin tsoronka Ya Allah,ina neman tsarinka dani da ƴata dake kwance rai a hannunka ya Allah,Allah ka tsaremu,ka karemu daga sharrin ɗan'uwana Safwan da sheɗanun da ke biye dashi Ya Allah. *********** A gogon da Shake Bilalu ya kawo mishi da ita yai amfani wajen dubar lokacin sallar asuba. A sujadarsa ta ƙarshe ya daɗe yana kuka yana neman gafarar Allah s.W.A.Me kowa me komai maƙagin sammai da kuma ƙassai. A kan Allah ya dube shi ya baiwa Muhijjinatu lafiya. ya nan zaune har gari ya soma haske. Idinsa ƙur ya zubawa Muhijjinatu,ido kuma bakinsa bai dai na ambaton Allah ba. Tamkar a mafarki haka yaga Muhjjinatu tana motsi.... Cikin farin ciki ya ajiye casbahar hannunsa ya tafi har inda take. ''Muhijjinatu !!!ya kirata da ƙarfe cikin zumuɗi. Sannu a hankali ta soma ƙoƙorin buɗe idonta. Ruƙota yayi,farin cikin tamkar wanda akayiwa albishir da gidanaljanna firdausi. Abin mamaki koda ya riƙe hannunta wani zafi yaji ya soke shi da ƙarfi. Sauri yai ya duban hannun nata. Innalillahi wa'inna ilaihirraji'una ya faɗa,domin ba komai ya gani ba face yatsunta sunyi zaƙo-zaƙo tamkar na Hirror. Koda fara kalmatusshadar da Abbu yai. Sai yaji ta ƙwartsa wata muguwar tsawa. Tsawar da ta hargitsa dodon kunnensa,amsa kuwwar tsawar har dajin saida ya amsa. Addu'a yake sosai. Abu na gaba mafi muni da ya kuma dugunzuma bawon Allah nan Idonta da yai jawur,tamkar barkono. Yai wani irin mugun ja,idan kayi mata kallo ɗaya ba zaka kuma kallonta ba. hannunnan nata chaƙo-chaƙo tasa a daidai tsakiyar dokin wuyansa ta cafƙo wuyansa. ''Sai na kasheka!!! "Sai na kasheka!!! Abinda kawai take ambata kenan. ''Ya ilahi. saboda azaba tari ya soma yi ƙuful'ƙuful. da ƙyar ya iya buɗar baki ya soma karatanta. ''Wattaba'u....... Ya ɗora da wassafati Aya 5 Suratuljinni5 Baqara-aya 5 (Suna maganin Aljani da izi nin Allah tin da safe kafin aci komai ake tofawa a ruwa a Sha.) jin addu'on da yai mata yasa ta lanǧwaɓe ta soma barci,tana jan wani mugun munshari tamkar wani katon da yai aikin ƙarfi ya gaji. Sai a yanzu ya soma tunanin maganar Shakh Bilal da yace Akwai babban al-amari a tare da Muhijjinatu,kenan wannane al-amarin? Tirkash!.. sai yanzu ya gano hikimar Shakh Bilal wajen karya sihirin mantau ɗin da aka yi mishi,hakan yana nufin inda yana yadda yake sai dai Muhijjinatu ta kasheshi a banza,ita kanta batare da tasan ta aikata hakan ba. Domin dai babu me maganin sheɗanu face Ayar Allah. Ya sake duban ta a yanzu kuma wani gurnani take tamkar dabbar daji. Gata nan shamɓal sai barci take,a halin yanzu farcen da yai zaƙo,zaƙo ya koma yatsunta lafiya lau suke. Al-Qur'ani yaje ya ɗauko ya soma rera karatun Suratul-baQara. chan ya juya kansa ya yana karatun sai da yazo wajen Wattaba'u sannan ya dakata ya rufe Al-Qur'anin. Koda juyowarsa ba Muhijjinatu ba labarinta. ''To ina taje? Wacce ya bari kwance tana barci. Tun rana yake gararamba A CIKIN DOKAR DAJI,nemanta amma.Ko sahunta babu. Bawan Allah zama yai ya zafga uban tagumi.. Yana ta jimami. Chan gafda Sallar Magriba har ya ɗora alwala,ɗaga idonsa sama wazai gani? Kwatsam !!! ba zato ba tsammani ya hango ta ya hangota zaune nesa dashi da ƙatuwar dabba wacce zata kai girman ragon layya. Ta tasa dabbar gaba sai ci take ɗanya bakinta jaga-gaja da jini,ci take haiƙan yadda kasan kura. Duk girman dabbar ta kusa cinyeta. Har ƙasusuwan bata bari ba daga inda yake yana juyo ƙarar taunar ƙashen da zaƙo-zaƙon haƙorata,farcenta kuwa da ta nitsa zata chaɓo tsoka. Hatta kayan jikinta doguwar rigar laraba da Bilal ya.Kawo mata ita ma.Ta jiƙe da jini caɓa-caɓa. Koda yazo daf da ita kalamanta yasa ya sandare a tsaye. ''Abdullahi,sai naga bayanka,sai na kasheka!!! Bana san rayuwarka,sai na kasheka nacinye namanka ɗanye sai ta ƙyl-ƙyale da dariya kai daji kasan ba muryarta bace. Adduo'i kurum yake ta maimaitawa a baƙinsa tare da kiran sunayen Allah kyawawa. Kusa da ita yaje ya tsaya har yau bakinsa ɗauke da addu'a. Juyowa tayi da jan idonta,sai kuma ta fashe da dariya. shi kuma sai ya fashe da kuka. ''Muhijjinatu kece a wannan halin,? Ni Abbun naki abun so da ƙaunarki zaki kashe,kece da cin ɗanyen nama? yana cikin maganar bai ankaraba,ta ɗamƙo hannunsa ta gantsara mishi wani mugun cizo,wanda har fatarsa saida ta ciro babbar tsoka a jikinsa. Wata iriyar ƙara ya saki saboda zafi da zogin da yaji,jini ya soma ambaliya. goshinta ya dafe ya fara da kiran sunan Allah sannan ya fara. ''A'uzubikalimatllahi,tahmati................... (A page na gaba zan rubutA har qarshe.) ''Bissimillahi Ukuraj Aduwullah. fisge -fisge ta soma yi amma ƙarfin addu'ar ya hanatsa cutar dashi. Ihu take sosai a halin yanzu Horronya sak ta koma.Dalilin jinin dake kwance a jikinta,da kuma halittarta da ta sauya kamar ba Muhijjinatunshi ba. duk addu'ar da ta tari bakinsa ambata yake. Kuma bata fasa ihu da kururuwa ba...... a cikin hakan ne har barcin ya kamata ta langwaɓe ta soma barci. Aa koda ya kwantar da ita sallar Magriba ya soma yi,bayan ya sslamce ya soma rero karatun Al-Qur'ani me girma. SHIN WAI BAKU TAMBAYE NI INA LABARIN MUKSHFIYYAH BA. Muhaɗu a nex page insha Allah. yawan commts yawan typing. wasu ma ban taɓa gsnin commts ɗinsu a gidannan ba,sharhi na ƙara qarfii....... WATA RANA DA DADDARE BOOK 2COPTL. ( horror story) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE*page-17-18. Wata azabatacciyar ƙara su Sarki Safwan suka ji baƙin aljani ya saki. baki ɗayansu ɗagowa suka yi daga sujjadar da suka duƙufa suna wa DODO. Wannan karon harda Alh.Bashir. Shi kuma ya zo ne domin biyan buƙatarsa ta kama Azkfyyh. Boka Zaƙawanu shi yazo wajen baƙin aljani yana tambayarsa. ''Me ya same sa yake wannan muguwar ƙara? dakyar ya iya duban Boka Zaƙawanu,bayan ya bayyana a siffar mutum,yace ''Baka san balain da nake ji ba,don baka iya duban fatata da kaga yadda ta kwaye. Tinda uwata ta kawo ni duniya ban taɓa jin bala'i da musifa irin wannan ba. ''Na rantse sai na ɗau fansa akan Abdullahi da ƴarsa,ashe mugun tarko ya ɗana min. ''Kuma wallahi ƴarsa sai ta kashe shi da hannuta,dama me ya rage,na mayarda ita HORROW. Kuma a halin yanzu bata da abokin gaba sama da mahaifinta... Alh.Bashir ya juyo ya dubi ɗan'uwansa Sarki Safwan yana tambayarsa. ''Waye Abdullahi,me baƙin aljani ke nufi da maganganunsa? Boka Zakawanu yace. ''Bashir ka daɗe rabonka da BAƘAR FADA,shi yasa duk abubuwan dake faruwa baka da masaniya. ''Ko wannan zuwan ma da kayi kazo ne da niyyar biyan buƙatar kanka. Kazo akan biyan buƙatarka ta nemo Azkfyyh,duk da kasan cewa Azkfyyh yar ɗan'uwanka ce. To ba kowanne Abdullahi ake magana ba face ɗan'uwanku kaida Safwan,domin duk yadda Mariya da Safwan suka baka labari duk baka yarda ba,to maganarsa ake. Zaro ido Alh.Bashir yai yace. ''Ban gane ba,dama dai dagaske wannan tatsuniyar da na kasa yarda,Abdullahi yana raye? "Yes of course,hatta da cikin jikin Gimbiya Binta ma an haife cikin,tsaleliyar budurwa a nan tana rayuwa A DOKAR DAJI. Domin har nan BAƘAR FADA ma anzo da ita. Bakin Alh.Bashir ya mutu murus ya gaza furta uffan. Bin Boka Zaƙawanu yai da kallo,zaka hango tsantsar mamaki da al-ajabi a tattare dashi. ''Waye yazo da yarinyar har nan? ''Bakin Aljani shi yaje har DOKAR DAJIN DA Suke rayuwa ya tafo da ita. ''Wanne Daji ne? "Dajin tsakiyar duniya kenan.Inda babu wani Biladama da ya taɓa giftawa ta wajen. An ɗaukota a domin sanin sunanta,domin shine passwort ɗin buɗe,kofar get ɗin ƙofar da Abdullahi ya rufe dukiyarsa kuma anji sunan nata. Cire hula Alh.Bashir yai ya gurfana a gaban Boka Zaƙawanu. Yace yanzu kana nufin Safwan yasan securityn? "Eh man,bakin aljani yai mishi tsayin daka har ya gano sunan yarinyar. ''Sunanta Muhijji......... Boka Zaƙawanu bai rufe baki ba Safwan yai saurin rufe mishi baki. Da gudu Alh.Bashir ya rungumi Sarki Safwan yana faɗar. ''congratulation my big brother..... ''Ashe mun samo sunan securityn na farko da za'a haɗa da Mukashifiyyah Azkfyyh Haidar,amma me ya hana ka bari Boka Zaƙawanu ya sanar min,koko kafi so naji wannan zazzaƙan albishir daga bakinka? Ya faɗa tare da fashewa da dariya. Turɓune fuska Safwan yai yana duban Alh.Bashir tare da yi masa kallon up and down. Ɓanɓare jikinsa yai daga rungumar da Bashir yai masa. Kana ya mayar da dubansa izuwa ga Boka. ''Haka mukai dakai,don me zaka sanarwa da Bashir da sirrina? A dokar aikinmu ba haka mukayi ba. ''Dokar farko da aka saka min,ance nayi ma ƴata fyaɗe nayi,kana aka ce,ƴata Sumayyah,zata koma tamkar mata ta zan cigaba da amfani da ita a duk lokacin da take,priod,a halin yanzu duk sa'adda Sumayyah ke al-ada na sani kuma sai nayi.Mata fyaɗe da jinin. A haka ta samu juna biyu,aka ce DODO na buƙatar ɗan tayin na bayar... Ance na mayar da Sumayya tamkar mata ta,kullum sai nayi mata fyaɗe, baya ga haka ance kullum sai na biyo layar ɓata nazo nayiwa DODO SUJADA daga. Da ga cikin meke ban aikataba,meye makamancin hakan da Bashir yai? idan har yana buƙatar sanin sirri,meye ya hana ya aikata wa'innan ayyukan,na Siyar da lahira a siyo duniya? to ni yanzu duk duniyar nan ban yarda da kowa ba daga kaina sai DODO me sa'a. Sai kai Zaƙawanu,to naga kaima kana shirin cin amanata. Ya faɗa yana aunawa Alh.Bashir harara,wanda yai zaman yan bori. Bakin Alh.Bashir na ƙyarma yace. ''Mi kake nufi,kana nufin duk wahalar da muka sha ni dakai ya tashi a banza,sai da daɗin yazo zaka juya min baya. Dariya Safwan ya kwashe da ita sai da yai me isarsa kana ya dubi Bashir yace. ''Wallahi bacin kana ɗan'uwana da ya rage min a duniya da sai na kasheka,har lahira,kasan ni bana rama al-khari da alkhari sai dai na rama Alkhari da sharri. Kasan kirarina kenan haka nan kai Amanna dani ka manta koni waye. Bazan kasheka ba nafi san kullum kaita ƙumsar takaicina da baƙin cikina har ya kashe ka. Saboda haka ni a matsayin Karen farautata na ɗaukeka. Kuma yanzu na kamo abin farautar don haka yanzu baka da amfani a wajena. Tin wuri ka fita hanyata ka fidda rai da samun wannan dukiya ta Abdullhi. ''Wai ma ina ɗumbin dukiyar da mahaifimmu ya mutu ya bar maka zarinka yai yawa Bashir,shin wai ko in ka mutu da kuɗi za'a rufeka ne.? Cikin Alh.Bashir yai laƙwas. Yace. ''Yanzu duk wahalar da muka sha a tare haka zakai min? WATA RANA DA DADDARE BOOK 2COPTL. ( horror story) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE*page19-20. Alh.Bashir yace ''Yanzu duk faɗi tashin da muka sha a tare haka zaka yi min? ƙyal-ƙyalewa da dariyar Mugunta Alh.Bashir yai kafin yace. ''Kai Bashir bara na faɗa maka.Abinda baka sani ba. Da ga yau babu ni babu kai. Karka kuskura ka kuma nuna ka sanni,Ko jini ɗaya da muka fito daga yau kar ka kuma nuna ka sanni. Saboda a halin yanzu ban yarda da kai ba. Domin kuwa yadda ka yarda ka haɗa kai dani aka kawar da Abdullahi,nima wata rana zaka iya shawarar haɗa kai da wani a domim kawar dani. Don haka kowa tashi ta fisshe shi. Zufa ta tsattsafowa Alh.Bashir ya dubi Boka Zaƙawanu yace.. ''Ka saka baki,nima fa nayi wa DODON TSAFI biyayyah. Boka Zaƙawanu ya kwashe da dariya yace. Ina ni ina shiga faɗan ƴan'uwa, kai da shi ai kumfi kusa. Kuma dama mu BAƘAR MADARAUTA,bama san zaman lafiya munfi son muga ana zalunci,cin amana rashin imani,kai duk wani abu me kyau bama so munfi san abu me muni. Don haka muna goyon bayan Safwan 100/100 gaba ɗaya suka kwashe da dariya. shida Safwan harda tafi. Alh.Bashir yace. ''Tinda kaci amanata wallahi summa tallahi sai na ɗau fansa. Zuciyarsa ta ci gaba da tafarfasa,cikin ƙunan rai da ɗacin zuciya ya soma tunanin irin ɗumbin dukiyar da Abdullahi ya tara wacce kullum yake mafarkin yadda zai hallaka Safwan domin ya.Mallaketa. Sai da aski yazo gaban goshi sannan maganar zata zama ƙanzon kurege. ya tuna Imaninsa da kuma lahirarsa duk da ya siyar saboda kwaɗayin dukiya. Tunanisa idan ya mallaki dukiyar sai yai ta zuwa Hajji da Umara yana istigifari ya karkaɗe zunubinsa. (Allah sarki jahilci babban ciwo Alh.Bashir kayi kuskure,shin in kaje hajji da Umra Allah ya yafe maka laifin bawa da ubangiji sufa sauran bayin Allah,irinsu Abbun Muhijjinau shin su sun yafe maka?) kenan duk yadda yake kwana yana tashi da tunanin dukiyar nan abun ya zama ta leƙo ta koma. Luuuuuuu!!! Ya sulale k'asa jikinsa ya soma ƙyarma. Ko hawan jinin farat ɗaya ya kama shi? Ohon mishi su dai dariya suka dinga yi suda Boka Zaƙwanu. ***BAƘAR MASARAUTA.)** ɓangaren Mukashifiyya kuwa tana cikin farin ciki tsantsa. ''Wai ita za'a sadaukarwa DODON TSAFI. Bayan sun kammala cin abinci Jamila tai zaune ta zuba uban tagumi. Mukasffy ta ƙure ta da kallo kana tace. Miƙewa tayi ta cire mata tagumin tace. ''Jamila wai meye matsalarki? Cikin mamaki Jamila ke dubanta tace. ''Lallai ma Mukashiffyh kina nufin yanzu har wannan be kai matsala ba? kina fa jin yadda Sarki yace ƙarshen shekara kece wacce za'a sadaukarwa da DODON TSAFI. Kuma da alama naga keɗin hankalinki a kwance yake bakya da damuwa. ''Shin haka rayuwarmu zata ƙare cikin zullumi,ke yanzu idan aka tafi dake ni yaya rayuwata zata ƙare "Shin haka zamu dawwama aita ɗibar mu ana baiwa DODO JININMU,TAmkar wasu DABBOBI.? Mukashiffyah tai murmushi haɗe da guntun tsoki kana tace. ''Jamila har yau baki san waccece niba ko? to zan sanar miki da sirrin dake baki sanshi ba. ''Na rantse da girman Allah na daɗe ina jiran wannan ranar,ranar da za'a sadaukarwa da tsinanne la'ananne ni wato DODON TSAFI. ''Insha Allahu ni Mukashifiyyah ƴar sarki Abdullahi sai na kawo ƙarshen DODO.walau mutum ne shi,ko aljan ko kuma wata halitta daban. Kuma sai na kafa tarihi koda bayan rayuwata. Saboda da haka Jamila kar wannan ya dame ki,kar ya zaunar miki a zuciya,Ki barni da Sarki Safwan ni ko shi shege ya fasa. ƙur! Jamila ta zubawa Mukashifiyya ido ta gaza furta uffan. Dakyar ta aro jarumta tace. ''Ki rufa mana asiri Muksfyy ki daina wannan furucin kar kija ayi miki mummunan hukuncin da za'a gana miki azaba kafin a kashe ki. Har zuciyata nake sonki,da Sarki zai taimake ni da ya musanya ki dani,domin ni bansan yadda rayuwata zata kasance ba idan babu ke..... Jamila ta ƙarasa da fashwa da matsanancin kuka. Dafa kafaɗarta Mukashiffyah tayi,tausayin kansu su duka ya kamata na irin shaƙuwar da suka yi. ''Jamila karki ƙara zubar da hawayenki.. akan wannan banzan daliliN. Kuma da kika ce meye madogarata da nake taƙama. Bani da kowa banda komai face ubangijin musulunci,wanda yai ni yai Sarki Safwan kuma ya halicci DODON DA suke ikirarin suna taƙama dashi. Allah s.W.A.shi yace wa bawa tashi in taimakeka,Insha Allah na miƙe,yanzu zaki ga taimakon da ubangijin musulunci zaiyi mini. Da Sarki Safwan da DODON TSAFI,duka suna rayuwa ne da izinin ubangiji,da Allah yaso ƙwaƙƙwaran motsi ɗayansu bai isa yayi ba. Don haka ki jira kiga yadda zata kwashe mana ni dasu,kar ki ƙara saka kanki a damuwa ki dogara ga Allah zai isar miki sannan kiyi tawassali da Annabi muh'd,insha Allah ubangiji zai tsaya miki. Jamila tace. ''Har naji sanyi Mukashiffyh,nasiharki ta ratsa min dukkanin wata jijiya dake jikina. To yanzu meye abinyi?.... ''Maganar Muksfyyh ita ce abin yi suka ji an faɗa daga bayansu. Baki ɗaya juyawa suka yi domin ganin me maganar. ̄ Har wayau fuskarsa ɗauke take da kyakkyawan murmushi. Mukashifyyh ya zubawa ido. Daf dasu ya ƙaraso ya dubi Mukashiffyh yace. ''Assalamu alaikum.'' har wannan lokacin bai bar murmushin nan nashi me birgewa ba. Ba kowa bane face Sadik. Idan me karatu be manta ba SADIK shine namijin da aka haɗa da Mukashifyyh. Fuskarta ba yabo ba fallasa Fuska ɗaure ta dube shi. ''Me ye kake bukata a wajena? na kula duk inda nayi idonka na kaina,meye kake nema a waje na? ko ka ban ajiyar wani abu ne da na manta. 🖤WATA RANA DA DADDARE🖤* _(horror story)☠️_ Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari]_ PAGE 20-21. Cikin muryarsa me sanyi yace. ''Mukashiffyah amman dai ko sallama ta kin amsa ko? ko baki amsa sallamata a domin komai ba kin amsa domin amuncin da na nema miki wajen ubangiji ko? yanzu naji kina wata nasiha,shin ke me yasa ba zakiyi wa kanki nasiha ba,domin kuwa kinsan muhimmancin sallama ga cikakken musulmi ko? wani banzan kallo ta bishi dashi kana ta murguɗa mishi baki tace. ''Wa'alaikasalam. Na amsa sai akayi me kuma bawan Allah ? ta faɗa da ƙarfi. Mukashifyyh tace''Dama ina so zanyi.Maka wata ƴar tambaya idan ba zaka damu ba. Zaka hango tsantsar farin ciki a fuskarsa tunda Muksfyh ta bashi wannan babbar kulawa har take cewa zata yi mishi tambaya. Muksshifyyh abar ƙaunarsa DARE,DA RANA. ''Ina jinki Gimbiya. Saurin kallonsa tayi jin ya kirata da Gimbiya,amma kuma sai ta kawar da maganar tace mishi. ''Tambaya ta ita ce. Me yasa lokacin da Sarki Safwan yazo kai baka fito ka tona min asiri a gabansa ba? ''Saboda ina sanki. tun ranar da na soma tozali dake,naji duniyar nan babu macen da nake so tamkarki, Ina fata zaki soni tamkar yadda nima nake sonki? maganar ta zo mats wani banbarakwai,wai namiji da suna hajara. Dariya ta fashe da ita,har ga Allah ya bata dariya. Wani wawan kallo ta sakar mishi bayan ta tsagaita dariyar. tace. ''Tun da nake a duniya ban taɓa ganin mahaukacin masoyi irinka ba. banda tsabar hauka taya kana BAWA INA BAIWA,ka kira zancen soyayyah a tsakaninmmu? kai da a halin yanzu baka da yancin kanka,haka zalika ni ma bani da ƴanci,taya zamu ƙullah soyyah a wannan ƙasƙancin da muke ciki,idan mun ƙullah soyayyah taya zamuyi aure,idan munyi aure taya zamu iya haifar yara su tashi a wulaƙance tamkar yadda muke hakan kake fata? Soyayyah ana ginata cikin kwanciyar hankali ne da kuma so da ƙauna. Ni dakai kullum muna cikin zullumin meye zai faru a gobe. Duk ajiye wannan gefe,kace kana so na,ni kuma bana sanka,baka daga cikin jerin mazan da nake iya rayuwar soyayyah dasu balle aure ya gifta a tsakaninmmu,ina faɗa maka hakan ne.Idan muna da ƴanci ni dakai. Don haka ga shawara ni dakai mu rungumi ƙaddarar da Allah s.W.A ya ɗora mana. Ina fata ka gamsu? Zaka iya hango bugun zuciyarsa. Bakinsa na kyarma yace. ''A ko wanne lokaci Allah zai iya juya al-amarinsa. Karkiyi min haka Mksfyyh ni kaɗai nasan yadda nake azabtuwa da sonki. Ki tallafe ni Muksfyyh,don girman Allah ki soni. Kuma da kike zancen bama da ƴanci Allah yasan halin da muke ciki kuma zai kawo mana ɗauki,ina ji a jikina ba zamu mutu cikin wannan uƙubarba. ''Shin kina ganin Allah zai ƙyale Safwan ne,karki manta da tarihin fir'auna mana Allah ya kawo ƙarshensa bare wani Safwan ƙaramin ƙwaro ina ji a jikina Muksfyyh kece zakiyi silar fitarmu a gidannan insha Allah. Zubewa yai ƙasa yana mata magiya akan taso shi. A fusace ta funciko rigar Jamila suka bar wajen. ***** BawAn Allahr nan yaban tausayi Jamilan ta faɗa tana duban Mksfhy. ''To ko ke zaki aure shi ne? A'a me yai zafi shi ba wuta ba,ai bani yace yana so ba. ************** UKUN DARE tsakiyar DARE duk sun mimmiƙe kowa na tsaka da ji daɗin barcinsa,mazan dake gidan duk sunzo sun biya buƙatarsu kowa ya kama gabansa yana runtsawa DARE mahutar bawa. kukan mutum ya farkardasu baki ɗayansu. Ɗaya-bayan ɗaya suka dinga saukowa daga saman gadajensu suna zowa domin ganin waye ke kuka a irin wannan lokaci TSAKIYAR DARE? ''Baƙuwar baiwa ce! kowaccensu ke faɗa. Da alama tasha duka,jibi yadda jikinta ke fitar da jini.Kuma babbar mace ce. Kowanne marar imanin yai mata wannan duka haka? ko daga ina aka ɗaukota? Allah sarki! yanzu haka an rabata da Mijinta da ƴaƴanta. Kai Sarki Safwan ya cika cikakken azzalumi. Jamila tashi muje mu taimaka mata kinga bata hayyacinta. Saman gado suka ɗorata,har gari ya soma haske suna zaune kusa da ita duk sunyi jugum-jugum sunkai su ashirin. Sai da gari ya fara haske ta farka tana ta faman wurwurga ido. ''Na shigangaɗi ni Mariya ina ne nan? baki na yaja min bala'i wayyo Allah na! Alh.Bashir wallahi ƙauyen da na kaika nan Azkfyyh da Mal.Kabir ke rayuwa. Surutai barkatai dai ta dinga yi kala,kala. Sunan Azkfyh da Mariya ta ambata shi ya kashewa Muksfyyh jiki,ta rasa me ke mata daɗi a duniya,Azkfyyh Mal.Kabir Alh.Bashir duk suna yazo ɗaya. Anya ba ƴar'uwarta Azkfyyh ba,domin tana gidan Alh.Bashir ɗan'uwan mahaifinta kuma Mal.Kabir me gadi aka ba Azkfyyh. To ita wannan macen daga ina take? Sauran ƴan daƙin su suka ci gaba da kula da Mariya,Mukshfyyh kam ta lula dogon tunani. Haka Mariya ta dinga surutai da ɗuma ɗumai har wani DAREN ya kuma yi duk ta hana su runtsawa. To nidai nace saida safen ku. Yau nayi typing over ina jiran commts da sharhi kafin gobe muji yacce zata kaya da mariya bayan haka mariya na gaisheku. 🖤WATA RANA DA DADDARE🖤* _(horror story)☠️_ Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari]_ PAGE 23-24. Da garin Allah ya waye ba laifi Mariya ta tashi cikin nutsuwa. Jamila ta karɓo musu kalacin koko,Harda na Muksfyyh dake kwance tamkar marar lafiya. Tunda Mariya ta ambaci sunan Azkfyyh wani tsohon tabo ya taso mata. Jamila ta miƙa wa Mariya kunun tana me umartata da ta tashi tasha. Kawar da fuskarta gefe tayi. Ta dubi Jamila tace. ''Don Allah a ina nake nan? Cikin shesshekar kuka take maganar,idonta yai luhu,luhu,tsabar kuka. Jamila ta sinnar da kanta ƙasa tace. ''Mama kisha kunun idan kin kammala zan miki bayani. Kurɓa ɗaya tayi wa kunun da ƙyar ta haɗiye,ba sugar ko miskala zarratin. ''To ko gidan yari ne nan ɗin? domin taji ana cewa abincin gidan yari ba daɗi. to ai kuma gidan yari taga gandiro ba,amma nan bata ga alamar gandiroba ko ɗaya ba. Wata ajiyar zuciya ta saki me ɗaci. .Ta gangaro izuwa katifar Mukshfyyh,wacce ta tsunduma tunani. Mukashiffyh na kwance ji tayi kawai.An kamo hannunta. ''Mariya tace. ''Yarinya Don Allah ki sanar min a ina nake ita waccen taƙi ta faɗa min gaskiya. Ta faɗa tana duban Jamila wacce ta zage tana shan kununta. Kamo hannuta Mksffy tayi,bata san sa'arda hawaye ya wanke mata fuskaba tsabar tausayi. Tace. ''Mama zan faɗa miki,amma ina fata ba zaki damu ba zaki rungumi ƙaddara ko? Kai ta d'aga alamar "Ehy. ''To kafin nan Mama ina so na tambayeki. ''Shin kinsan Alh.Bashur,ɗan'uwan Sarki Safwan? gwalalo ido tayi tace. Ehy,sosai ma,aini ƴar aikin gidan Alh.Bashir ce. Mksfyyh tace. To nan gida ne na BAYIN SARKI SAFWAN. Sannan duk wacce kika gani a wajen nan BAIWARSA CE. kuma halin da ake ciki kema kina ɗaya daga cikin bayin nasa,domin duk wacce aka kawo nan to baiwa ce. Kururuwa Mariya ta saki da ƙarfi. Gaba ɗaya ƴan ɗakin suka yo Caaaa!!! Akanta kowa yana tambayar. '' Lafiya. Ran Mksffyh ya ɓaci da kururuwar da Mariya ta saki kaman wata ƙaramar yarinya. Mksfyyh tace. ''To kinga Dalilin da yasa Mariya taƙi baki amsar tambayarki,yanzu daga faɗa miki gaskiya kin saki baki sai ihu kike,alhali duk wacce kenan kin girmeta wasu kuma kin haife su. Dani dake dasu duk matsayinmu ɗaya,halinda kike ciki duka shi muka riski kammu a ciki. Gara ma ke tunda kin manyanta kuma daga ganinki ba jinin sarauta bace,haka zalika ke ba wata attajira bace da zaki ce an tsamoki daga jin daɗi an kawo ki ƙasƙantaccen waje. Amma duk wacce zaki gani anan ƴar sarki ce,ko ƴar wani babban attajiri. Da dama daga cikin mu wasu ma iyayensu su kaɗai suka mallaka aka sato su ga jin daɗi ga gata. Amma kinga munyi tawakkali mun dogara ga Allah har mun saba da irin wannan ƙunci da muke ciki kema idan kinyi haƙuri zaki saba. Sannan idan muna da rabon fita zamu fita da izinin me duka. Nasihar MKsfy ta ratsa jikin Mariya. jikinta yai sanyi Sosai. Mariya ta dubi Mksfyyh tace. ''Ina so nayi miki wasu tambayoyi game dake ɗinnan amma taya zamu iya gane TSAKIYAR DARE? Mksfyh tace ''Ban gane TSAKIYAR DARE BA labarin ya shafi Sarki Safwan ne? gyada kai Mariya tayi alamar ''Ehy. Mksfyyh tace. ''Karki damu da zarar lokacin yayi ni zan sanar miki. ********** **DOKAR DAJI** Wasa,wasa lamarin Muhijjinatu kullum daɗa tsawo yake. Da zarar gari ya waye zata luluƙa DAJI.Tin safe bata dawowa sai gaf da maraice. Kuma duk rana da DABBAR DAJI,zata dawo ƙatuwa.Haka zata kafa faratanta zaƙo,zaƙo ta dinga yago tsoka,jini na binta ɗanye haka zata cinye,hatta ƙashin bata bari,bawan Allah Abbu haka zai tasa ta gaba yana kallo yana kuka. Wani lokaci kuma sai DARE YA RABA,take tafiya yawonta. Da zarar DARE Yayi zai ɗauketa ya tottofeta da Addu'a tana ƙartarsa tana komai idan zafin addu'ar ya addabe sheɗanun zasu gudu daga kanta ne,sai tai barci. To haka shima Abbun zai tofe kanshi da addu'a. Falaƙi da nasi,Ayatulkursiyyu. To wa'innan adduo' da yake karantawa suke sawa kota farka bata iya cutar dashi. TSAKIYAR DARE zai farka a domin yin nafilfili,to da zarar ya farka zaiga babu Muhijjinatu. Ba alamarta wani lokacin TSAKIYAR DARE,take farkawa ta nufi DAJI,kuma a DAREN zata dawo da ƙatuwar dabbarta. (Allah sarki) Yau ma kamar kullum tsakiyar DARE ta dawo kuma daidai lokacin da yake ta nafilfili. Bai katse sallarsa ba sai ya ḍuƙufa da yi mata addu'a yana kuka yana zubar da hawaye,yana fatan Allah ya ba yarsa lafiya. ***** Da gari ya soma haske ya miƙe a domin kamo kifi. Kwatsam! ya hangota saman ƙatuwar bishiyar giginya. Ba matakala ya rasa dalilin da har Muhijjinatu ta iya hawa wannan doguwar bishiya haka. Tsaye yai ya zuba mata ido. ''Muhijjinatu!!! ya soma ƙwalla mata kira. Dariya ta dinga ƙyaƙyatawa. Kwatsam baƙin aljani ya bayyana a gabansa. Shima dariyar ya dinga ƙyaƙyatawa ya bayyana a siffar ƙwarangwal. Baƙin aljani yace. A yau ina so zamuyi maka bankwana SAI WATA RANA DA DADDARE,idan mun sake haɗuwa ina so zan ɗauki BAƘAR SHEƊANIYA TA. Domin ina so ta fara mana aiki nida SARKI SAFWAN,kowannemmu da buƙatarda yake so ta biya mishi. Nidai ina so ta dinga yimin aikin cutar da mutane. Shi kuwa SARKI SAFWAN yana so ta kashe mishi Alh.Bashir kana daga bisani sannan ta kasheka kai da ka haifeta,bayan haka kuma muna so ta ƙarar da duk ƴaƴanka dake DORON DUNIYA sannan zamu ci gaba da aikin cutarda mutane da ita,da zarar ta gama biya mana wannan bukatar ita ma zamu aikata inda ba'a dawowa.Hhhhhhhhhhhhhh!!!! Kuskuren Alh.Bashir shine na furucin fansa ga Safwan mu kuma bama fatan rashin Safwan a tare damu domin Safwan abokin tafiyane....... don haka ka jira HORRONYAR MU ta gama mana da Bashir da zarar ta gama dashi kaine abokin harin mu na gaba...... ''Ke!!! MUHIJJINATU......Sauko ƙasa...Bakin aljani ya bata umarni. Sannu a hankali ta sauko,idonta jawur irnna HORROW,gashinta yai muzu,muzu,farcenta zaƙo,zaƙo...... bakin aljani ya dubeta. yace. ''Da ga yau zaki fara yi mana aikinmu,daga yau zaki soma biyan bashin sarrafawar da mukayi miki. ba inda ta tsaya sai kusa da baƙin aljani,kafin Abbu ya buɗe baki yace uffan ta ɓace bat ita da baƙin aljani... ****************** **BAƘAR FADA*** BAsu bayyana ako ina ba sai Baƙar fada,Sarki Safwan,bOka Zaƙawanu duk suna zazzaune. Sarki Safwan ya dubi baƙin aljani yace. ''Me yasa har yau baka.Kashe yarinyar nan ba, me kake jira da ita? Baƙin aljani yace ''Kai Safwan ka har yau gaka me wayo amma wani lokacin gaka nan dai. Kai yanzu kana ganin barin Bashir a Doron duniya ba ƙaramar barazana bace a gareka? kar ka manta duka sirrinka Bashir ya sani,bayan haka kuma,ɗan hakin da ka raina shike tsiro ya tsone maka ido. Don haka wannan yarinyar tana da muhimmaci gare mu da kai baki ɗaya idan kuma kai baka buƙatarta mu muna da abubuwan da zata yi mana. Wannan yarinyar ita zata tarwatsa mishi zama ita zata gigita shi. Baki ɗaya suka kwashe da dariya. Sarki Safwan yace gaskiya ƙwalwarka tana ja sosai. Tabbas bai kamata Bashir ya kasance a rayeba duk da bai fi ƙarfina ba,na ma raba UWATA DA tayi silar kawo ni duniya ita kanta na rabata da duniya bare wani Bashir.Mts yaja tsoki. Kaga da na kashe Bashir sai na kashe Abbdullah,kai duk wata zuri'a tamu sai na ga bayanta so nake a duniyar nan na kasance nine kaɗai iri da ya rage a zuri'ar mu.Koda kuwa liƙa-liƙa ne. har zuri'ar Bashir sai naga bayanta..... Dariya suka kwashe baki ɗaya bakin aljani yace. ''Lallai rashin imanin ka yakai yadda DODON TSAFI KE SO... Ƙarasowar Boka Zaƙawanu ta katse su daga doguwar hirar da suke yi Boka Zaƙawanu ya dubi Sarki Safwan yace. ''Me girma DODO yana maka jinjina kuma yace a faɗa maka yaji dukkanin tuggunka da makircinka sannan yace yana gaisheka,ya kuma ce yana so da zarar shekara ta cika ka sadaukar mishi da jinin ƴar sarki.......... Don Allah kuyi haƙuri yau.Tinda na buḍe data ake ta matsamin da tsmbaysr book dg farko da yake jiya nayi posting din book 1 daga tsakiya. 🖤WATA RANA DA DADDARE🖤* _(horror story)☠️_ Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari]_ 25-26. Boka ZAƙawanu ya ci gaba da cewa yana duban Safwan. ''Dodo yace za'a baƙa babban matsayi a BAƘAR FADA,nan bada jimawaba. Sannan SHAGALTUWA DA DUNIYA TA ɗore a gareka,sannan kuma halaƙa ta ƙara tabbatuwa a gareka. Sarki Safwan ya kwashe da dariya,yace. ''Ina matuƙar godiya ga me girma DODO bisa ga wannan babban matsayi da na samu. Muhijjinatu dai tana tsaye tamkar saƙago. Wajen ya ɗauki wata iriyar tsuuwa kai daji kasan wajen matsafa ne. ''Yaushe za'a fara aiki game da Bashir. Safwan ya faɗa yana duban baƙin aljani. ''Yau TSAKAR DARE idan DARE YA RABA. Safwan yace ina son ganin DAREN NAN,domin ina so insan yadda za'a kwashe. Baƙin aljani yace. ''Kwantar da hankalinka,kamar kayi baƙo ya mutu. Kana zaune a wannan fada zaka ga komai ta madubin tsafi,tamkar a fim. Bakin Aljani ya dubesa yana faɗar. ''Sarki Safwan babu ya na biyunka sai kayi me Baƙar masarauta. Wanda ya ƙwaci mulki da ƙarfin bala'i. sai kayi wanda ya sadaukarda lahirarsa ya karbi duniya. Sarki Safwan dariya kurum. Yake.Yace.''Kai baka da buƙatar kuɗi da nayi maka kyautar da sai ta girgizaka.Kuma kai ba mutum bane balle na saka maka da irin sharrina. Amma kai ma ga kirarinka. ''Sai kai baƙin aljani wanda ya mutu yace bangaji ba,fatalwa da fuskar sheɗanu,baki ɗaya suka kwashe da dariya. ************* TSAKAR DARE,Alh.Bashir yana kwance saman katafaren gidansa bafa barci yake ba,kawai kwantan ɓauna yai,idonsa zuru,baƙin ciki yai masa katutu,duniyar tayi masa ƙunci,zuciyarsa tayi baƙiƙƙirin. Yana tuna tsantsar rashin imanin Safwan ɗan'uwansa. Har yana Ayyana,Anya rashin imanin Safwan ba kalar na mutanen farko bane? Tsabar rashin imani zuciyar mutum ta koma tamkar fir'auna. To ko fir'auna idan ka bishi zakaji daɗi,shi kuwa Safwan da me sonsa da marar sonsa duk ɗaya suke a wajen sa saboda tsantsar rashin imani. ''Yanzu duk irin fafatukar da muka sha a tare haka zaimin,ni zai juyawa baya? duk yadda na biye mishi muka ga bayan bawon Allah ɗan'uwanmmu,ni saboda kwaɗayin dukiya,shikuma saboda kwaɗayin kuɗi,ashe yaudarata yai da ya nuna min shi ba dukiya ke gabansa ba kuɗi ne a gabansa,ashe ni ya ɗauka sha-sha. Lallai Sarki Safwan ya cika baƙin azzalumi. ''To ni yanzu meye abinyi a wajena? tabbasa nima dole na miƙe da ƙafafuna,a domin cimma burina. Dole na zama sarkin kaina na tara mayaƙan kaina. Abu na farko da zan fara shine. "Dole na tsunduma neman manyan bokaye,wa'inda zasu tayani yaƙarsa,yadda nima zan figesa a sarautar da yake taƙama na zama sarkin kaina.In rabasa da Sarautarsa,tinda shima baya da imani ko kaɗan...... Yana cikin wasi'wasin........ yaji bangon ɗakin yai tsaya,wata mummunar dariya yaji sautinta ya fito,dariyar me kuwwa,wacce har bangon ɗakin saida ya amsa kuwwa...... Muhijjinatu ce ta bayyana cikin shigar baƙaƙen kaya,baƙin aljani ya munana mata fuska ta yadda Alh.Bashir ko a horrow me taɓa ganin mummunar horanya irinta ba. Kallo ɗaya zakayi mata ka fita daga hankalinka,in me ciki ta ganta a wannan halin zata iya naƙudar dole batare da tasan tayi ba. Kai imma akai daidai toni da wanda be taɓa ganin abin tsoro ba to sai yai hauka na wucin gadi. ""Alh.Bisheeerrrrrr!! ''Alh.bisheeerrrr!!!! kurum take ambata. Sai tayi wannan bango sai tayi wannan bango.Da ta ɓullah nan sai ta ɓullah nan. Alh.Bashir duk da cewa ya saba ganin Aljanu kala-kala a wajen biye-biyen bokayensa to ita wannan sheɗaniyar tasha banban da duk kalar aljanun da yake tozali dasu,kuma ita wannan besan dame tazo ba. Tsabar tashin hankali baisan lokacin da fitsari ya tsullo mishi a wando ba..... "Zuurrrrrr!!! yaji fitar fitsarin. Da gudu ya nufi bathroom,to amma yai,yai ƙofar ta buɗu taƙi buɗewa yai kiran yai kiran amma a banza.. ''Wai Don ubanda ya haifeki kina ina? (Ayyah kaji aikin jahilci da da ilimi sunan Allah zai Kira) ya Allah ka bamu ilimi me amfani ka kuma bamu ikon aiki dashi. ''Idonta two clours ya bada red,and green.Hannunta kuwa ya ƙara mugun tsawo tsawo bana wasa ba.Ita kanta tsawonta yakai cabe.(fallwayer) bakinta kuwa kaman maɗuri. gashinta kuwa buzu,buzu. Tayi muni ta yadda ido bazai iya kallonta ba. Baƙin aljani duk shi ya haɗa wannan plan ɗin. Wannan zungureren hannun me farata zaƙo,zaƙo tasa ta ɗaga Alh.Bashir sama,har sai da ya taɓo silling. Yatsunta tasa masu farce kaman reza ta yanko naman wuyansa jini yai hambaliya sosai yai tsartuwa. Bull.!!!! gwalalo ido tai mai mune.Tace. ''Sai naga bayanka Bashir. ''Don Allah karki kashe ni. ''Waye ya turo ki wajena? Sarki,safwanneee!!!!! kuma sai na kasheeka!!!!! "Ihu yake yana kiran matarsa da yarsa Farida amma ina. ''Wayyo Allah! Mutuwa ban shirya miki ba a wannan lokacin. abinda Alh.Bashir bai sani ba shine,duk wannan ihun da yake,babu me jinsa,domin kuwa duk wata hanya da wani zaiji yankawo mishi ɗauki baƙin aljani ya tosheta. Sai da Muhijjinstu tayi mishi laga,laga.Kafin sannan ta ƙyalesa dukan jikinsa duk jini ne. Sai da ya suma sannan ta ƙyalesa bakin aljani ya ɗauketa suka bar wajen. ************** Da gari ya waye,sanyin asuba ne ya farfaɗo dashi,ya farka,baƙin jikin Safwan ya daɗa dugunzuma mishi zuciya,abin har yakai Safwan ya dinga turo mishi sheɗanu. Lallai dole ya tashi tsaye,a domin gujewa fsruwar haka. Koda HajIya ta shigo ita da Farida a domin gaisar dashi,korar kare yai musu batare da ya jira sun gaisar dashi ɗin ba. Likitansa ya kira ya zo ya ɗora mishi drop,kana yai dressing ɗin raunukan da yaji. Kansa har wajen wuyansa bandeji ne. Allurar barci akayi masa a domin rama barcin jiya da be samu yayi ba. Barcinsa yake sosai dama yai gargaɗin kar wanda yazo inda yake. ******** Wajen ƙarfe ɗaya na rana Alh.Bashir ya farka daga nannauyan barcin da yake ta faman yi. Darect wajen parking ɗin motocinsa ya nufa,bai wani tsaya zaɓar mota ba,kawai ta gabansa ya haye ya bata wuta batare da ya damu da irin matsalar da yake ciki ba. Ƙusa wancen ƙauye,ƙusa wannan lungu.Har ya isa wani ƙungurmin DAJIN Dajin duk bukkoki ne kuma fulani ne zuryan ɗinsu. Cikin wata bukka ya isa inda ya tsrar da tsamurarraren bafullatani. Bukkar kaɗai zaka kallah kasan boka ne mutumin. Alh.Bashir ya zauna kana ya dubi Bokan yace. ''Ina so kayi min bincike akan ''Wanne shiri ɗan'uwa na Safwan keyi akaina? "Kuma a duniyar Nan wanne Boka ne yafi Zakawanu k'arfin tsafi? Tsamurmurin Bokan bafullatanin ya kwashe da dariya. Kana yace. ''Amsa ɗaya zan iya baka a tambayarka. A ƙasashen duniya baki ɗaya tundaga nigeria har sauran ƙasashen duniya babu wani gawurtaccen Boka kaman ZAƘAWANU.ME manya aljanu,me manyan DODANNIN TSAFI. duk wani Boka dake tashe a wajen sa yake karɓar Training. shine Matsafi lamba ɗaya kuma babu na biyunsa. Kuma a halin yanzu an bashi sarautar matsafin duk duniya. Aljanu ma tsoron Zaƙawanu suke duk wani sheɗanin baƙin aljani yana fatan haɗa harƙallah da Zaƙawanu. Duk aljanin dake son aiki da zaƙawanu to sai yai mishi interview ya tabbatar baka da ɗigon imani.Kuma baka da tausayi,koni nan da ka ganni a ƙarkashinsa nake,don haka batun nayi bincike akansa ma be taso ba domin kuwa baya da ɗigon tausayi ko kaɗan. Don haka shawara ɗaya ita ce ka fita hanyar Safwan,ka zubar da makaman yaƙinka akansa. Sai dai akwai abu ɗaya dakai ka manta shima ya manta,ka sani daga kai har Sarki Safwan kowa yana da Muhimmanci ga ɗan'uwansa,daga kai harshi kunyi tuya kun manta da albasa. Cikin sauri Alh.Bashir yace. ''Meye muka manta? tsamurmurin bokan yace. ''Dalilin da yasa ban faɗa maka shirin da Safwan keyi akanka ba shine. Boka Zakawanu yasan dukkanin sirrikan tsafina.Kuma a ƙarkashinsa nake sirrinsa ɗaya idan na faɗa tawa ta ƙare.kai kana da muhimmanci a wajen Safwan shima yana dashi a wajenka. dalili kuwa shine......Ahalin yanzu Safwan yasan sunan da z'aa rubuta a jikin ƙofar glees ɗinnnan ƙofar ta buɗe kai kuma kai aka ba ajiyar ɗan ƙaramin akwatin zinarin da aka ɓoye muƙullan zinarin da za'a buɗe get ɗin ƙofar farko ta buɗe kafin a shiga wacce za'a sakawa security,dukkaninku buƙatar kuɗi ta rufe muku ido kun manta muhimmancin juna a tare daku. idan baka manta ba lokacin da ka shiga ɗakin Abdullahi ka sato akwati,aishi Safwan ɗin shi ya ce ka kai akwatin ka ɓoye. Kwalwar kan Alh.Bashir ta jirkito mishi wannan tunani. Zumbur ya miƙe. ''Tabbas anyi hakan. Ya faɗa da ƙarfi. ''To amma taya ya manta da wannan babban sirrri ???" Hakan na nufin Shima yana da damar da zai dama da Sarki Safwan kenan,....? tabbas dole ya ɗau fansa yanzu za'a kwashe ƴan kallo shida Safwan kenan... Kenan shida Safwan kowa nada sarauta me zaman kanta kenan?̇ Heehuhu!!! tabbas sai na wulaƙantaka tamkar yadda nima ka wulaƙantani. ya faɗa da gudu ya nufi waje batare da yaiwa Bokan sallama ba,koda juyawarsa idonsa yai masa tozali da Bokan ya sandare waje ɗaya tamkar gunki,wukit ya hango gilmawar wani abu. Mu haɗu a nex page Insha Allah. Kenan shida Safwan kowa nada sarauta me zaman kanta kenan?̇ Commts don na tabbatar da gamsuwarku........ 🖤WATA RANA DA DADDARE🖤* Book 2compt (horror story)☠️_ Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari]_ 27-28. To fa an kusa kammala book 2 kafin mu shiga 3. kiyi ƙoƙari ki biya. 400 ne ta wannan accoutN 9187153012. aisha abdullahi fcmb. shedar biya.07049138863. don Allah kar wata ta tambayeni daga farko idan kina buƙata ki biya. Ɗan tsamurmurin Bokan ya sandare ya koma tamkar Dutsi. AlhBashir bai tsaya sauraron Bokan ba fit.yabar wajen cikin tsantsar farin ciki,tamkar wanda akayi wa albishir da gidan Aljanna. Cikin ƙanƙnin lokaci ya isa gida,kai tsaye bedroom ya faɗa ya garƙme kansa. Matarsa ya kira. A tsorace tazo inda yake,domin kuwa tsoron tunkararsa take cikin kwanannan biyu. Alh.Bashir wata izza da mulki da taƙama da isa yake ji. Tofa.Akwai magana kenan. Ɓangaren Muhijjinatu kuwa duk yadda suka sarrafata hka take musu. Sai gabda Asuba suka turata ta koma wajen Abbunta. A daidai lokcin ya duƙufa yanata faɗawa Allah matsalolin dake damunsa. Yana me matuƙar godiya ga ubangiji da ya tallafesa ya kuma bashi ikon bauta miShi. Tabbs ubangiji yana sanshi da rahma. shi yasa ya sake farfaɗo da rayuwarsa ya tashi daga MATTACCE ya koma RAYAYYE. Duk mutumin da baya bautar Allah ai sunan shi mataccce. yanzu da ya mutu a haka meye.Zai ce wa ubangijinsa? Addu'a ya ci gaba da yiwa Muhijjinatu,a halin yanzu da yake ibada kullum yana kusantar ubangiji sai yake jin yanzu ya yarda da ƙaddarar da ubangiji ya aiko mishi,da ita. Duk wata mummunar ƙaddara da musulmi zai runguma shima zai iya rungumarta. Yana cikin adduo'in bai san sa'arda barci yai awon gaba dashi ba. Cikin barcin yaji an wasgo naman fuskarsa,kafin yai wani yunƙuri jini ya rufe mishi fuska gaba ɗaya. A hankali ya tashi daga kwancen da yake.Tare da ambatar. Innalillahi'wa'innai'laihirraji'una. A 'uzu bikalimatillahi tahmati minsharri ma kalaƙa. Ayatul-kursiyyu ya tofa mata a fuska. suratul-baƙara ya dinga ja ba ƙaƙƙautawa,hannu biyu tasa ta toshe kunnanta,tana ihu me razanarwa. A wannan karon abu mafi tashin hankali da Abbu ya gani shine,jini ya dinga gani yana fitowa hanci da bakinta. Madadin hawaye,jini jawur ya dinga ambaliya a kwarin idonta. Abbu na kuka ita tana ihu irin na sheɗanu. birgema take sosai,kuma har a wannan lokacin jini bai daina ƙwarara a dukkanin kwarin idonta ba,da hanci da bakinta. Yana cikin rere karatun wani nannauyan barci ya fisgeta. Sannu kan hankali kamanninta na Muhijjinatun Abbu suka dawo normal. Rungumeta yai tsam ya fashe da kuka,hannu ya ɗaga hawaye suna ambaliya. ''Ya ubangiji mahaliccin sammai da ƙassai ka baiwA Muhijjinatu lafiya. ''Mujijjinatu ''Waye ya mayar min dake matsafiya?" Cikin kuka yake dubanta yake mata wa'innan tambayoyin,tamkar zata buɗe ido ta bashi amsa. Cimak ya ɗauketa ya ɗorata akan gado,akallah an samu kimanin wata 2 da samun wannan lalurar ta Muhijjinatu. Hakan yana nufin saura wata 5 ya ragewa Shakhe Bilal ya bayyana wato ya kammala karatunsa baki ɗaya. Wata dubara ta faɗo mishi a rai ya ɗauki gatari ya nausa cikin DOKAR DAJI. Sai da ya tofe ko ina da addu'a ta yadda ba sheɗanin da ya isa ya tunkaro wajen. Itace ya ɗibo me yawan gaske.Yasha wahala sosai. Zama yai ya dinga haɗa keji ƙato,wanda mutum zai iya shiga lafiya. Yana haƙi yana share hawaye masu zafi da raɗaɗi. Duk tsawon lokacin da ya ɗauka yana haɗa kejin Muhijjinatu barci take sosai. sai wajejen la'asar ya kammala. kejine wanda yai daidai da jikin Muhijjintu,wanda koda ta shiga ba zata taƙura ba. Koda ya gama kejin ya daɗe tsaye jikin kejin daga bisani kuma ya kifa kanshe ƙasa kuka yake sosai tamkar yaro ƙarami. A hankali ya sassauta kukan shi kaɗai ya soma magana. ''Muhjjinatu kiyi haƙuri,nima ba haka naso dake ba,ki yafemin kiyi min afuwa Muhijjinatuna, duk duniya ke nake wa son da babu wata halitta da nake wa koda kwatsnkwacinsa. ''Bayan soyyahr Allah da manzonsa a duniya soyayyah biyu ce. Na farko uwa da uba. Akwai soyayyahr ɗa da mahaifi. A halinda nake rayuwa a yanzu bani da uwa da uba ko ɗa,kece kaɗai gudan jinin da nake kallo naji daɗi. Dukkanin Soyyayyah ta na mallaka ta a gareki Muhjjinatu...... Ya daɗe yana kuka tamkar ba gobe. Miƙewa yai tsam ya isa inda take. Ya daɗe yana kallonta tausayinta na ƙara tsamari a cikin zuciyarsa. Baiwar Allah ita bata san daɗin duniya ba sai wahalar ta. Cimak ya ɗagata haɗe da furta. ''Bissmillahirrahanurrahim. Cikin kejin ya nufa kai tsaye ya sakata a ciki,harda gado,lafiya lau a cikin kejin har ya sakata barci take. Sama da ƙasa,dama da hagu ko ina haka ya tottofe ta da Addu'a. Kana ya juya ɗakinsu ya kwanta. Yana hawaye,Allah sarki! kafin aukuwar mummunar ƙaddarar nan kullum Muhjjinatu a gefensa take kwanciya. ******** Safwan kayi tuya ka manta da Albasa. .Batun dukiyar da kuke haɗama kai da Bashir,ka manta cewar kafin aje inda password yake akwai ƙofar farko da za'a buɗe da muku'llin zinari. Kuma Bashir shine wanda ka baiwa ajiyar akwatin zinarin da mukullin ke ciki. Sannan Bashir bazai taɓa bada mukku'li.Ta daɗi ba. Wannan Baƙar sheɗaniya ita zatayi aikin ƙwato maka makullan nan wato. Muhijjinatu horanyarmu. Zuciyar Sarki Safwan har zaɓaɓɓaka take tsabar ƙuna. Bakin ciki ya cike cikinsa taf.Tsabar ɓacin rai tak ya gaza cewa. Wannan shi ake kira an yanka tatashi. ''Yanzu meye abinyi Sarki Safwan ya faɗa yana duban Alh.Bashir. Bakin aljani ya kwashe da dariya yana duban Safwan. ''Wai taya kai da kake min sharri akan mantuwa ka manta da babban al-amari irin wannan. Har shi Bashir ɗin ya manta da wannan sirrin sai da ya ziyarci Boka ƙago.Shi ya bashi wannan labari. Shima Bokan yai kuskure. Bai san ba'a bada labarin abinda ya shafe mu da rana ba SAI DADDDARE. ''Kana nufin Bashir yasan da wannan al-amarin? oh yanzu ba nake baka labari akan yadda akayi ya sani. Yanzu yana chan cikin izza yana jiran kazo,dagashi sai Bokan suka san da maganar.Ahalin yanzu Bokan na sandareshi ta yadda bazai ƙara tashi ba har abada . Nima na iya mugunta da ƙeta ya ƙarasa da kwashewa da dariya. Tsabar baƙin cikin Safwan kaman ya saki fitsari a wando. ''Yanzu yaya za'ayi da Bashir? baƙin aljani Yace. Yau DADDARE ZA'AJE ɗauko HORRANYA MUHIJJINATU.ita zata tsorata shi. Kaga da ta tsorata shi,shikenan zai bayar salin alim. Kaga bukatar ka ta gama biya ta zama ɗaya daga masu kuɗin duniya. Ƙarasowar Boka Zaƙawanu ya katsesu a inda ya dubi Sarki Safwan yana mishi kirari. ''Ko jahannama ta cika. Sarki Safwan ya kwashe da dariya yace. Sai nayi karen ɗane. *''Sai kai baƙin sarki me baƙin hali da *baƙar zuciya,annemi duniya an samu. *Kabar musu chan sun bar maka* *nan,fir'auna ya shuɗe yau ga na* *biyunsa.An sani ake take sani,kaine ga sani ga ɓarna* *yau ga musulmi da rigar arna* *yau ga musulmi da halin arne* Sarki Safwan dariya kawai yake yi,har sai da Zaƙawanu ya tabbatar Safwan ya mantar dashi damuwar da yake ciki. Boka Zaƙawanu yace. DODO yace a sanar maka.Da akwai laƙanin da zai baka wanda ba lallai sai jinin Abdullahi shine zai iya taɓa dukiyar nan ba. Kaima muddin ka aikata zaka iya taɓata da hannuka. muddin zaka iya aikata sharuɗɗan. Sarki Safwan yace ni a duk aikin rashin imani wanne aikine wanda bazan iya aikatawa ba? faɗi sharaɗin ina ji. Sharaɗin farko DODO yace ka sami gawar sauri kayi luwaɗi da ita,amma wanda bai taɓa aure ba. Sharaɗi na biyu. kayi zina da gawar budurwa wacce bata taɓa aure ba. Sharaɗi na uku. A yanko Nonon yammata guda sha biyu.Rayayyu. Sharaɗi na huɗu a ƙwaƙuli idon yara wa'inda basu balaga ba. Muddin ka aikata haka to zaka iya kwsahe dukiysr nan da hannunkA. Fuskar Sarki Safwan zaka kallah ka hango tsabar farin ciki yace.Wannan guntun sharaɗɗun meye a wajena ai ni nan banga abu me wahala anan ba,muddin buƙatata zata biya to na aikata na gama ma. Zaƙawanu yace zaka iya tafiya a domin fara shiri sauran auuuykan kaman ɗauko SHEƊANIYARMU MUHIJJINATU DUK baƙin aljani zaiji da komai. GAME BUƘATAR CI GABA DA KARANTA NOVEL ƊINNAN. 400ne kacal ta wannan Acccout. 9187153012 WATA RANA DA DADDARE BOOK2 Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari]_ 29-30. Rana ta fito sosai.Wajejen ƙarfe goma na safe. Abbu ya faɗa kogo a domin kamo kifaye. Sai da ya gasa kifin tsaf,sannan ya nufi kejin da Muhijjinatu ke ciki garƙame. Abin mamaki Muhijjinarsa sak ya gani zaune sai kuka take,koda ya isa daf da ita sai ya fashe da kuka. ABBU ka daina sona ne? Abbu domme zaka ɗaɗɗaure ni kamar wata .dabba ko ka daina sona? sai ta fashe da kuka wiwi. Tausayinta ya kamashi,kuma yaji farin cikin samun Muhijjinatun shi a hayyacinta. Abinda bai taɓa gani ba tinda lalurar ta sameta. Kukanta yana damunshi,aransa yana jin wani maƙoƙo. To Amma kuma wannan hukuncin na ɗaureta a keji shine dai-dai da ita. Ko dai ya buɗeta,wata kil ma ta samu lafiya. To Amma kuma yasan yaudara irinta BAƘIN SHEƊANI,tamkar dai yadda ita ma suka mayarda ita BAƘAR SHEƊANIYAR. domin a halin yanzu tana cikin sarrafawar Sarki Safwan da kuma baƙin al-jani. Zama yai kusa da kejin ya kira sunanta ''MUHIJJINATU! har yanzu kukan take batare da ta amsa kiran da yai mata ba. Ki ɗago kanki ki dube ni,ya faɗa cikin rarrashi. ɗagowa tayi a hankali ta zuba mishi idonta wanda ya ɗashe da kuka yai ficifici.. Ƙur! ya zuba mata ido yana me binta da kallo sai yaga idonta lafiyar Allah sak! kalar na Muhijjinatunshi,ba na HORANYA BA! ''Yace Muhijjinatu ban daina sonki ba,duk duniya babu wanda nake so da ƙauna kamarki,ki sani cewa A duniya Soyyaayyahr gaskiya biyu daga iyaye sai ƴaƴa a halin yanzu banda uwa da uba,bani da wani ɗa a duniya da ya ragemin face ke. Don haka soyyayyah ta duka duniya na sadaukar da ita kacakon gareki Muhijjinatu. ''Wannan hali da muka riski kammu a ciki ni dake jarabtarmu ce a haka domin kafin mu Allah ya jarrabi Annabawan da sahabbai. Kiyi haƙuri da sannu Allah (s.w.a)zai dube mu ya kawo.Mana mafita. Kuka tasa da ƙarfi tana birgima. To nidai Abbu ka daina sona kwata kwata inda kana sona bazaka kawoni wulaƙantaccen wuri irin wannan ba. ''A duniya wanne uba ne zai wa ɗan cikinsa haka? "Abbu wanne laifin na aikata da na chanchanci wannan hukuncin?" ido ya zuba mata. ''Muhijjinatu kalli ƙwayar ido na. Bata dubeshi ba yaci gaba da cewa. ''Ina sonki Muhijjinatu wannan abu da nayi miki gata ne. Yanzu karɓi kifinnan kici kinji. To idan baki karɓa ba zan haƙura dake Muhijjinatu. Haƙuri na har abada tunda yanzu kin daina yarda dani,bakyajin maganata. Cikin fushi ya juya yabar wajen. ''Abbu ta kirasa da ƙarfi. Cak! ya tsaya batare da yace uffan ba. ''Abbu nasan ba zaka cutar dani ba. Hannu ta miƙa tana nufin ya miƙo mata gasasshen kifin. Wani daɗi yaji aransa ya juya. Ɗurƙusawa yai ya zira hannu ta ƙofar kejin tare da miƙa mata. yana hawaye saboda tausayin halin da Ƴar tasa take ciki. ''Koke fa Muhijinatu,karɓi kici....... Bai ƙarasa ba sakamakon wani mugun zafi da raɗaɗi da ƙuna da yaji ya soke shi tin daga tsakiyar kansa har ƙafarsa. Muhijjinatu ce ta cafko mishi hannu da zureren hannuta da ya kusa kai tsayin fall waya,ba ma wannan ke abin jin ba,illah zaƙo,zaƙon faracenta musu mugun kaifi kaman reza. A wannan karon idonta kala biyu ya koma jajawur da kuma kore shar! ''Zaka fito damu koko? wata mummunar murya,tamkar ba muryar Muhijjinatunshi ba,wannan ai muryar SHEƊANUN ALJANUN DAKE sarrafata ne. To Amma kuma daga gareta maganar ke fitowa. Ka fito damu,aka kuma faɗa a karo na biyu. Shi dai mugun raɗaɗin da yake ji daga kowanne sashe na jikinsa ya ishe shi. Cikin sauri Abbu ya soma addu'a. ''A uzu bikalimatillahi tahmati min sharri ma kalaqa. Wassafati ƙafa 5 baqara ƙafa 5. yana cikin rera karatun duk ta saki wata muguwar ƙara ihu take,sosai kukanta duk ya gareme dajin gaba ɗaya. Hannunta ya koma yadda yake ada ta saki hannun Abbu. Sharaf ta kwanta cikin Kanta ya bugu sosai har jini yai tsartuwa.Barci ta soma yi a kejin ta soma barci. Dafe kai yai yana karanta Allahumma ajirnifimusibati wakhalifnii khairan minha. ********** TSAKAR DARE. Abbu yana ɗurkushe gaban ubangiji yana ta nafilfilinsa. Wata iriyar baƙar guguwa ta taso. Irin baƙar guguwar da ta saba tasowa a Duk DAREN da Sarki Safwan ya aiko a tafiyan mishi da Muhijjinatu. Salamce sallar keda wuya. Abbu yace yau dai komi zai faru sai dai ya faru domin bazai bari a tafiyan mishi da Muhijjinatu ba. Tsaye yake saman iska da ƙaton kanshi kwarangwal. Zureren hannunshi ya zira a jkin kejin da Muhijjinatu take. Cikin sauri Abbbu ya ɗauko koko da ruwa a ciki,wanda addu'oi' ne wa'inda ya karanta ya tottofa kafin ya soma sallah. Koda zura hannunshi da nufin ɗauko Muhijjinatu wacce ke kwance tana ta faman barci, Abbu ya watsa masa ruwan tofin a zureren hannun da ya zira. Wata iriyar mummunar ƙara ya ƙwartsa. Hatta namun dajin dake cikin dajin da gudu suka sheƙa dawa suna iface,iface. Abbu ya matsa kusa da ita ya shafa kwantaccen gashinta da yai luf,barci kurum take sosai. Hannu ya ɗaga ya soma yiwa ubangiji godiya da sunayen da yafi so. ''Ya Allahu,Ya rahmanu. ''Ya hayyu ya ƙayyumu bi rahmati ka astagisu. ''Ya badi'ussamawati,walardi ya zulzulalu wal ikiram..... Ya Allah nayi tawassali da Annabi Muh'd s.A.W. ɗangatanka masoyinka habibinka ya Allah ka kawo mana ɗauki ka kawo min agaji ya ubangiji. Allah bamu da kowa bamu da komai face kai,kai ka ɗai na dogara da kai ya ubangiji. Shiru yai yana mayar da ajiyar zuciya. ''Allah sarki!!!da Muhijjinatunsa na nan da yanzu ita.Ma ta fara sallah da yanzu ya sanar da ita ubangiji.Dama ta daɗe tana ƙwadayin tasan abun bauta,to ga lokaci yayi amma Allah ya kawo jarabta. Tsam ya tashi ya tafi ya kwanta domin dare ya soma yi. A yau sai da yai raka'atulfijir sannan ya zauna saman sallayar hannu abbu baya gushewa da roƙon Allah ko da yaushe bakin sa ambatar Allah yake. Har lokacin asuba yai yai sallahr asuba. Anan saman sallayar barci yai awon gaba dashi. To bari mu bar Abbu ya runtsa. ***** SARKISafwan na tsaye safa kawai yake da marwa,jira yake baƙin aljani yazo da Muhijjinatu. domin ya ƙagara aje a shaƙo mishi Bashir ya bada wa'innan mukullai. Wata uwar kururuwa ya zafga har bangayen mugun gidan suna amsa kuwwa. Tun da Uwata ta kawo ni duniya ban taɓa ganin musifa da bala'i irinn wannan ba,Abdullahin da kuka sani ada sakarai a yanzu ba shi bane dole mu sake shiri akansa. Ba zato ba tsammani suka ji ihu da kururuwarsa. Rabin fuskarshi duk ya ɗaye ya jeme.Yai baƙiƙƙirin Sarki Safwan Boka Zaƙawanu bakunansu har rige suke na tambayar Lafiya? "Me akai ka sanar Mana da abunda ya faru. ''Abdullahi ya dawo hayyacinsa. Me ? Sarki Safwan ya faɗa yana zaro ido. ''Duk wannan bala'in da nake ciki Abdullahi ne sila,domin kuwa shi ya shirya komai daga adduo'in da ya jefomin. Daga saman kujera Sarki Safwan baisan sa'arda ya faɗo ƙasa shirim ba. ''Kai wannan zance ƙarya ne taya Abdullahi zai iya faɗar sunan abin bautarsa alhali mun ɗaure mishi zuciya ? ''Anya shi ka gani kodai Mallam Abdurrahm ne bashi ba. ''Baƙin aljani yace''Taya zaka ƙaryatani alhali ni naje wajen Mallam Abdurrahm sam ba zai kawo masa ɗauki ba domin mahaifiyarsa na chan tsare dashi domin taimakon da yake basu,to Abdullahi dai har Littafinnan me tsarki yana karantawa. Gwalalo ido warwaje Safwan yai yana zare-zaren ido. Yace Sam hakan bazai yuwuba. Taya Dole mu tashi tsaye idan ba haka ba komai zai wargaje mana. Boka Zaƙawanu ya runtse ido ya soma surutai kalan na matsafa wanda shi kadai yasan me yake cewa. Ayyah!! Ayyah!! Ya faɗa yana surutai shi kaɗai. Koda ya buɗe ido idonsa ƙur,akan Sarki Safwan. Sarki Safwan ya zuba mishi ido yana jiran ƙarin bayani. ''Bilal bn Abdurrahmn. ''Waye haka.? ''Ɗane wajen Mallam Abdurrahm.Kuma rauhani ne me cikakken ilimin Addinin musulunci,sannan yafi mahaifinsa ilimin addini nesa ba kusa ba. Babbar Matsalar muddin muna so mu gama da Abdullahi sai mun fara kashe Bilal,domin Shike kawowa Abdullahi agajin gaggawa. ''To yanzu yaya za'a iya kashe Abdullahi ko Bilal ɗin,shi me zai hana mu tura sojoji daga saman jirgi su farma da nakiyoyi A CIKIN DOKAR DAJIN. ''An ce maka koda munyi hakan Bilal ɗin zai kawo mushi agajin gaggawa. To shi Bilal ɗin babu wani Aljani da za'a sa ya kashe ? ''Inda Bilal ke rayuwa a halin yanzu babu wani sheɗanin aljani da zai iya tunkarar wajen. ''To ko a ɗauko ƴarsa a kasheta saboda idan aka kasheta zai zuciya shima ya kashe kansa kamar yadda yai yunƙuri a baya baƙin aljani ya hanashi. ''Ka sani ahalin yanzu Abdullahi ya zama cikakken musulmin da koda ƴarsa ta mutu to zai iya rungumar ƙaddarar rashinta a matsayinsa na musulmi. Mu haɗu a nex page. WATA RANA DA DADDARE BOOK2 Written by Aishat Abdul-falalu Rimin k'aura (Mmn Humaira) The writer of: *Ishara.* *So ko hauka.* *Shagaltattun duniya* *And now WATA RANA DA DADDARE* *KARAMCI WRITERS ASSOCIATION* _[karamci tushen mu'amala tagari]_ 29-30. Sarki Safwan yace matsala biyu ke tunkaro mu ga wannan ga matsalar Bashir. Boka Zaƙawanu yace. Mts.Matsalar Bashir har matsala ce? Bashir ɗin me? Dama shirmen baƙin aljani ne da yace Dole wai sai an haɗa shi da horronyar yarinyar nan sannan. Sarki Safwan yace. ''Kasan Aljanu sun fiye shirme da wauta,gashi chan ma barci yake tsabar wahala. Sarki Safwan yace''Waye ya faɗa maka barci ne,Suma fa yai tsabar wahala kasan maganin sheɗanu Qur'ani domin da an karanta a gabansu to shikenan sukam sun faɗa a musifa. Kaga shegen yasha ƙuna sosai. Dariya suka kwashe baki ɗaya. Boka Zaƙawanu yace kafi BASHIR ƙarfin damtse,kafi shi sanin tuggu da makirci,sai ace har sai an haɗa shi da Horanya sannan a ƙwaci abu a wajensa. Kuma ma wani hanzari ba gudu ba koda ka aikata sharuɗɗan aiki to ba zAka je ɗibo wannan dukiya ba har shekara ta cika ka sadaukarwa da DODO JININ ƳAR SARKI. Safwan yace. ''Don wannan ai mai sauƙi ne ni babbar matsalata naga na kawar da dukkanin matsaloli na. Tsawon sati biyu kenan rabon Safwan da fadarsa kuma rabonsa da gida wajen iyalinsa,duk tsawon kwanikan nan yana BAƘAR FADA wajen bautar DODO. Runtse idonsa yai tare da latsa sihirtaccen zobensa sai gashi ya bayyana a gida. Kai tsaye ɗakin yarsa Sumayyah ya faɗa. Koda taji motsin shigowarsa hannu ta ɗaga ta fashe da matsanancin kuka me cin rai. Tana kuka tana ɓille-ɓille haka yai mata fyaɗe ba imani ko misƙala zarratin. Karfe ɗayan DARE. Ya doshi maƙabarta,Ya buɗa kabari yakai guda goma kafin ya samu na budurwa,ya kwaɓi yaiwa gawar fyaɗe,ba tsoron Allah,ba tsoron DARE,bai daddara ba ya kuma nemo kabarin matashin saurayi yai masa fyaɗe. Sannan ya baro maƙabarta. Koda ya dawo gida kusan ƙarfe biyun DARE a wannan lokacinne ya tarar da an samo kyawawan ƴammata wa'inda ya sa a nemo masa. Guda goma sha biyu,haka ya bisu ɗaya bayan ɗaya da hannusa duk ya daddatse musu Nono,suna ihu suna kallon junansu duk wadda aka datse wa nono kafin a kammala ta suma,wasunsu kuma kafin layi yazo kansu sun suma. Cikin DAREN yai farfesun Nono ya cinye tamkar yadda boka ya umarceshi kana kuma ɓangare ɗaya ga idon yara ƙanana wa'inda basu balaga ba suma. Shi kuma idon yara ƙanana na DODO NE. Duk a cikin DAREN aikin ya kammalu saura biyan buƙata. UKUN DARE. Ya latsa layarshi ta ɓata be bayyana ako ina ba sai gidan Bashir. Alh.Bashir wanda yai ɗaiɗai bisa gado yanata jan na rago,minshari. Sarki Safwan ya ɗaɗa mishi duka a jiki. Firgigit Bahir ya wartsake daga barcin dake cinsa. Zabura yai da ganin Safwan duk da cewa dama ya saba ganinsa ya biyo ta sihiritaccen tsubbun tsafin da ya saba yi. ALH.Bashir ya kwashe da dariya bayan ya tashi zaune yace. ''Daman nasan za'a rina wai an sace zanen mahaukaciya. Sarki Safwan ya murtuƙe fusaka yace. ''Salim alim nake so ka bani Mukulli ba tare da rayuka sun ɓaci ba. Bashir ya harare sa tare da faɗar. ''Saboda gani lusari,sakarai ,shashasha. Wai in tambayeka man? ''Kai fa da bakin ka kace daga yau babu ni babu kai sai yanzu da ka tuna da mummunar buƙatarka shine zaka neme ni ko? To tunda kaga rabuwarmu ita ce Al-khari gareka,to kaje ba damuwa. Ai kaban mamaki,yanzu duk gwagwarmayar da muka sha a tare ni dakai,ka rasa wanda zaka tozarta saini kasa na siyarda LAHIRATA A DOMIN IN FANSHE DUNIYA amma da ka tashi sai ka juya min baya. Na rayuwata duk don mu tsira a tare amma da ka tashi nine wanda ka tozarta. Don haka ni bazan ƙara yarda da yaudararka ba..... ''Kai Bashir yimin shiru....... Dariya Safwan ya kwashe da ita kafin yace. ''Kai yanzu kana zaton zan iya ƙyaleka da key ɗinnnan. Ka fito ka bani na tafi kai ɗan 'uwana ne bana so mugunta ta ta shafeka. Bashir yace idan kafasa........ Haka kace.? ''Ga zahiri... ''To ni ko kai shege ya fasa. Bashir yace na shiryawa dukkanin tuggunka bana tsoronka.. Komai ka shirya ina jira Sarkin Safwan ya latsanlayarsa bai bayyana a ko ina ba sai ɗakin Farida. Damƙo gashin kanta yayi. Tana ihu ya toshe mata baki,bai bayyana a ko ina ba sai ɗakin Alh.Bashir riƙe da gashinta... A gigice Alh.Bashir ya tashi daga kishigiɗar da yai,cikin razana. Zaro ido Bashir yai warwaje. Shikan Sarki Safwan kwashewa yai da dariya tare da juyawa wajen Farida. A wannan lokacin Farida idon rashin mutunci da fitsara tayi muƙut.Ajiyar zuciya kawai take saki. A hankali Sarki Safwan ya dinga zare dukkanin wata sutura dake jikin Farida har zuwa fant,da br ɗinta,hannunsa kuwa riƙe da ƴar ƙaramar pestol,ya saita ta da ita yana cewa da Alh Bashir.Da zarar kayi wani yunƙuri to zan kasheta da bindigar nan. Jikin Alh.Bashir banda ƙyarma ba abinda yake.Ita kuma Farida kukan ma ta gaza yi. Sarki Safwan ya jawo kujerar sulba dake wajen ya zauna tare da ɗora ƙafa ɗaya bisan ɗaya. Duban Alh.Bashir yai bayan ya zauna yace. ''Bashir.Na biyo maka ta sassauƙar hanya akan ka bani mukullan nan in tafi salim alim ka hanani,matsayinka na ɗan'uwana shi yasa na bika ta ruwan sanyi. To idan baka bani ba. Kadai san zallar rashin imani irin nawa,kuma kasan Sumayyah da cikina na haifota a duniya bata da uba sama da ni amma nina amshi budurcinta,kai in taƙaice maka a halin yanzu kullum sai nayi mata fyaɗe ba tausayi ba imanin irin na ɗa da mahaifi,to bare wata Farida abun banza ƴar ɗan'uwa. Kaga yadda nayiwa Farida tsirara to idan baka bani key ba yanzu zan mata fyaɗe,kuma a gabanka,kuma da zarar kayi yunkuri zan kasheta in barka da baƙin ciki. Kuma fyaɗe mafi muni zan mata wanda sai ta kasa auruwa a duniya. Bayan haka kaima zan kashka in kashe duk iyalinka da sukayi saura kaga kenan kowa ya rasa. Alh.Bashir ya share hawaye,yace zan baka key,kar ka taɓa min lafiyar Farida domin ni Farida tafi yemin duniya da abinda ke cikinta. Sarki Safwan ya gaggaɓe da dariyar ƙeta. Chan ya tsagaita da dariyar yace. ''Ɗauko min in kama gaba na. Alh.Bashir ya wuce gaba Safwan na biye dashi,har a wannan lokacin hannunsa riƙe da Farida tsirara haihuwar uwarta Tsakar gida ya tsaya ya inda shuke,shuken flowers suke,nan ya tsaya ya tona ramin wajen. Ya jima yana tonon ramin daga ƙarshe ƴar ƙaramar akwati ta ɓullo.Bashir ya zaro ya miƙa masa. Sarki Safwan ya ƙarɓe ya kwashe da dariya yace,saini kafurkafur namijin kafuri,ni ba kafuriba nafi kafuri kafurci. Layarsa ya latsa ya ɓace.Bat. Taɓal-tamɓal Farida ta ruga izuwa ɗakinta tana kuka abu ga me ƙiba.. Cikin DAREN Alh.Bashir ya tada matarsa yace ta tashi zasu bar ƙasar. Cikin magagi take tambayarsa ina zasu bai bata amsa ba ya tattaro passport ɗinsu,a filin jirgi gari ya ƙarasa waye musu,cikin ƙarfe goma na safe suka bar ƙasar izuwa ƙasa me tsarki. **BAƘAR FADA** Sarki Safwan bai dira ko ina ba sai BAƘAR FADA. kai tsaye ɓangaren DODO ya isa ya ɗuka yai Sujada. Kana yazo ɓangaren B.Zaƙawanu. Cikin tsantsar farin ciki S.Safwan ke duban Zaƙawanu yace. ''Albishirnkaḷ Turɓune fuska Zaƙawanu yai yace. ''Har kullum wauta bata ƙare maka kai Safwan iya zallar zalunci kawai ka iya Bashir yafika wayo. sassauta farin cikinsa yai yace. ''Don me kace haka.? ''Ina key ɗin da Bashir ya baka? Boka Zaƙawanu ya kwashe da dariya yace. Bayan ya riƙe key ɗin a hannunsa yace. ''Asalin original ɗin key ɗin na wajen Bashir,wannan copy ne yasa maƙera suka ƙera mishi. Dama yasan hakan zai faru tsakaninku shi yasa ya ƙiƙiri hakan. Kai shashashan ina ne,ka duba da kyau wannan jan ƙarfe ne saɓanin original ɗin zinari ne. Ina hankalinka da tunaninka,yau ga ranar baƙin aljani. Da tare dashi kuka tafi shi zai iya gane copy da original,hakan na nufin Bashir yafika wayo. Bayan haka kuma ya gashin yana shirin barin ƙasar don haka kai sauri ka dakatar dashi,banda baƙin aljani baya da lafiya dashi zai tare maka shi,amma kaje da kanka,kuma kar kayi amfani da layar ɓata. tirƙashi. Shin Muhijjinatu da abbu zasu dawwama a dokar daji ne. Ysushe muhijjinatu zata warke daga lalurarta. Ina labarin Azkfyyh Haidar da mukashiffyh. Kafin nnan ga ƴar wasa ƙwalwa TSAKANIN ABBU ,MUHIJJINATU,MUKASHIFFY,AZKFYYH,HAIDAR,WAFI BAKU TAUSAYI,WA AKAFI CUTARWA. Alhmdullahi,godiya ta musamman ga Allah s.W.A da ya bani ikon kawo ƙarshen book 2. sai mun haɗu a book 3 da izinn Allah. 400 kuɗin cmpt novel ɗinnan ga me buƙata. 9187153012 Aisha abdullah fcmb. Sheda 07049138863.