[3/29, 11:15 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *U'WATA CE SILA🙆‍♂️* Story by S.REZA True life story *☀️FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* Kaman yanda na sanar daku cewa wannan littafin ya faru da gaske ne, sai dai wasu gurare da na gyara domin ka'wata labarin, sannan labarin gajere ne bashi da tsayi, Ina son ku bini a hankalin don ji abin da ya k'unsa. Ya Allah kasa yan da nafara libarin nann cikin farin ciki da kwarin gyiwa ya Allah kasa na gama shi lafi amin amin 🙏 *BISMILLAHI RAHAMANUN RAHIM!* *🙆‍♂️_U'WATA CE SILA_🙆‍♂️* *PAGE* 0️⃣1️⃣ Mom shin dama ashe duk irin yan da kike ikirarin cewa kina son kud'i a'she ba haka bane? Shin wai yan zu menene ya rage miki a duniya? Kin ce kud'i kike so kuma ga shi nan har gida suke zuwa su sameki amma kuma Mom bazaki dai na kukaba? Cikin kuka wacce a kakira da Mom ta ce "Amera kiji tsoran Allah kitina cewa duk wannan abun da kikeyi yana kallon ki kuma" "Shin da gaske Allah yana kallona?" Amera ta katse Mom d'in cikin sauri. Da kallon mamaki Mom tabita tace "au Ameera?" D'an tab'a baki tayi kafin ta mik'e ta kalli Mom sannan ta ce "Mom zan fita kuma ba lallai na kwana a gidaba sabo da haka in kikaga tara tayi ban dawoba to bazan kwana a gidaba kawai ku rufe gida. Tana gama fad'in haka ta mi'ke tsaye sannan ta rataya jakar da take kusa da ita sannan ta ce "Mom wannan kud'in da kike gani wallahi sun fiye min komai yanzu domin kuwa sune dalilin komawata wannan rayuwar... Kar kibar kud'innan a'nann kwara kije ki adana su domin kuwa inde kud'ine yanzu kika fara gani, zan tara miki su kamar yan da kike so. Tana zuwa nan da magar ta ta ta fice ta bar gidan tana taunar cingon ta irin tantiran yan barikin nan. Inalilahi wa Ina ilaihi raju'n shine abin da Mom take furtawa a zuciyarta. Kallon kud'in tayi wanda yar tata guda d'aya tilo ta ajiye mata, kud'in da take musu kallon masifa kallo kud'in takeyi kai kace bata san menene ba, kasa tab'asu tayi sai kukan zuci tayi wanda ya fito fili, tashi tayi tabar kud'in a gurin ko kallon sama bata sakeyi ba domin ji takeyi wannan kud'in tamkar tsiyace ko kuma ta ce masifa. D'aki ta shiga ta d'auki waya ta kira uncle Bale, yana d'agawa ta fashe da kuka. Amera tana fitowa daga gurin Mom motar ta tashiga fara sool har wani d'au kar ido takeyi, bayan mai gadi ya bud'e mata ne sannan ta tsaya saitin mai gadin ta bud'e glass din ta ce masa... Iro tin daga kan Anty Zainab tuk wanda kaka ya shigo gidan nan to in na dawo ka sanar dani, cikin sauri Iro ya ce "Angama ranki ya dad'e ai itama hajiya Zainab d'in d'azunnan tafita kuma nasan yanzu zata dawo" "Na sani ni dai ga abin da na sakaka nan" inji Amira tana jifa masa dubu biyar sannan taja motar ta tabar gidan. Shi kuwa Iro babu abin da ya keyi sai godiya da kirari dama shi Iro haka yake irin muta nannan ne masu shegen surutu sannan kuma Iro ya kai she kara ashirin (20)yana gadi a gidan, dama kuma tashi tazo d'aya da Ameera domin kuwa tana masa ihi sani sosai sannan yana ta kaicin irin rayuwar da yarin yar tafad'a duk da dai bai san komai a kai ba amma dai yasan mahaifiyar ta ce sila. *TIRGA BAR* Wani babban gurin Sha k'atawa ne da yake cikin garin Benue starte wanda sai kakai babban shige zaka shiga gurin domin kuwa duk wanda kagani a gurin tofa ya isa da kansa, haka ma mata sai kin kai kafin kishiga gurin. Gurin ya had'a arna da musilmai kuma maza da mata, cikin shiga irin ta marasa sanin ciwon kansu. Da sauri itama ta shigo gurin bayan masu gadin gurin sungama sarcihng d'in ta, wani taiburi taje ta zauna tana ajiye jakar hannun ta sannan ta ciro wayar ta tayi dailing wani number ta kara a kunne ok kawai ta ce sannan ta kashe wayar tana bin fad'in gurin da kallo wan da ita har ga Allah bata son zuwa gurin nan domin ita kwata-kwata gurin baya burgeta kwara duk abin da za suyi da mutum to suje hotel kokuma gidan sa yafi mata. Wani magidan cine yazo gurin da take kana ganin sa kasan mutumin ya manyan ta sosai amma yanayin sa kad'ai zaka gane naira ta zauna masa domin kuwa jin dad'in ya b'oye tsofan na sa. "Tin kafin yayi magana Ameera ta mik'e tsaye sannan ta ce "Ni bazan iya zama a nann ba in ka shirya muje gurin da ka tanadar mana domin kuwa lokacin ka yana ta fiya kuma kai kasan bana k'ara lokaci a kan wanda na bayar. "Cikin sauri wanda aka kira da Alhaji ya ce "Nima kaina ban yarda da nan gurin ba duk da dai nasan suna da tsaro amma nafison muje hotel zaifi, Shikan sa Alhaji mudi yasan halin ta, domin yau ki manin wata d'aya kenan yana son ya had'u da ita amma kullum tana ce masa tana da Customer sai yau Allah yayi yau d'in ma akan a'wa 3 ta bashi. Alhaji mudi yaga har ta fara ta fiya sannan yabita a baya yana dariyar mugunta, badai kud'i kike soba ya rinya ai kuwa kin samu in dai Alhaji mudi ne. Awani tan gamemen hotel suka tsaya sannan masu gadin suka bud'e musu get d'in kafin suka shiga. Dama ya kama d'aki tin jiya domin da jiya zasu zo kuma ta kawo masa uzurin ta. Bayan sun shiga d'akin ne Ameera ta kalli a gogon d'akin sannan ta ce "Acikin a'wa 3 kaci awa 1 saura 2 kenan" bata tsaya taji mai zaice ba ta shiga cire kayan jikin ta, sai da tayi tsirara sannan ta shige toilet domin wa tsaru. Shikuwa Alhaji mudi lokacin da ya ga tayi tsirara saida gaban sa ya fad'i domin ganin irin baiwar da Allah ya mata lokaci d'aya Sha a'war sa ta motsa yajin anya zai iya ai kata abin da yayi niya akan ta kuwa!! Har tashiga toilet bai sani ba ya tsaye daga shi sai gajeran wan do. Sauri yayi ya fita daga d'akin yana amsa kiran da ya shigo wayar tasa "Yau shine karshin ranar da tarage maka in har baka kawobaa to wallahi karasa kujerar ka kenan cikin sauri ya ce "A'a yau zan kawo kuma yanzu kabani a'wa 2 kawai" tacikin wayar a ka k'ara cewa "Tom wannan dai ya rage naka ko kakawo ko a kasin haka ni dai babu ruwa na sannan ya kashe wayar". Alhaji mudi shiru yayi yana tinanin maganar su da bokan su. "Nagama jin duk bu'katun ku sannan kuma wannan ai kin bashi da wahala abin da na keso daka gurin ku shine... zuku kawo mana jinjiri aihhuwar sati d'aya da kuma budurwa yar shekara 13 da kuma maniyin karuwa wacce kai ne zaka kwanta da ita bayan kun gama saduwa to ka tabbatar ka d'ebo koda babu yawa sannan bama son na matar aure dole sai de karuwa karuwar ma muna son yarinya k'arama 'yar shekara 16 zuwa sha 17 kar dai takai 20. Cikin kwarin gyiwa abokin Alhaji mudi ya ce "Angama boka in dai har zamu samu abin da mukeso ai wannan duk mai sauk'i ne. Boka yasaki wata shegiyar dariya sannan ya ce "In dai kun aikata haka to babu shkka kujera tazama taku ya k'ara cewa tazama daku cikin ihu!!!". Shiru yayi bayan ya dawo daga tinanin. "Yanzu yaya zanyi na samu abin da boka yace?" Mun yi duk abin da ya ce yanzu saura maniyin(hazbinallahu wa ni imal wakil Allah ka kara karemu daga shiga hannun irin wa d'annan mugayan mutanan ameen). Dai-dai ya koma d'akin ita kuma tana fitowa, ba kunya yaje ya rungumeta yana cire tahul d'in da tarufa jikin ta dashi, kwace jikin ta tayi daga nasa sannan bata mayar da tahul d'in ba haka ta zauna tsirara ta ciro wasu mayuka guda hud'u daga jakar ta sannan ta shafe jikin ta tass. Alhaji mudi yana tsaye yayi mutuwar tsaye yana kallon ikon Allah, gata yarin ya k'arama amma kuma tanada baiwar halitta sannan kuma bata jin tsoran komai barima a je ga uwa uba kunya, yarinyar bata jin kunyar aikata komai koda kuwa a gaban waye. Kallon sa tayi sannan ta ce "Kasan bazan iya kwanciya da kaiba har sai kayi wanka ko?" Sai a lokacin ya dawo daga tinanin da ya keyi yana k'ara kallon kan maman ta sunan na a tsaye tamkar ba a tab'asu gakuma wani irin jikin da Allah yayi mata sumul-sumul. Haka haka Kuma tab'ari guda yana mamakin rainin wayon ta da tsananin tsabtarta wai bazan kwanta da kai ba sai kayi wan ya k'ara maimaita wa aransa kafin ya shiga wanka dan samun biyan buk'atarsa yana yabon surar jikin ta. Ameera kuwa bayan ta gama shafa mai ta d'auki wayar ta tana wasa da ita kafin yafito. Uncle Bala ne ya shigo gidan da sauri har yana tun-tu'be babu kowa a parlor hakanne yasa ya shiga zabgawa Mom kira Aisha Alisha!!! Lokacin Anty Zainab ta dawo ita ce ta fara fitowa da sauri jin muryar uncle d'in nasu "Na'am Uncle ta amsa tana kallon sa "Ina Mom d'in Ameera ta ke? Yatam baya kamar zai zabgamata mari? "Nima yanzu na dawo bari na duba maka d'aki, tana rufe baki sai ga Mom d'in tafito Kai da kagan ta kasan tasha kuka, tin kafin ta zauna uncle Bale ya watsomata tambayar da ita kan ta bata da amsar ta wato ya ce..."Ina Ameera?" Shuru dukkan su sukayi sai Mom ce tayi k'arfin halin cewa "Ai na fad'a maka bata ji fad'an da kamata ba nikuwa dama bata jin maganata bata d'aukeni a bakin komaiba ban san mai na mata ba ban saniba!!" ta k'arasa tana fashe wa da wani sabon kukan wanda shi kansa Uncle d'in saida ya ji tausayin ta sannan ya ce "Aisha mun gaji da wannan abun da kuke mana keda d'iyar ki, kusanar damu abin da yake faruwa amma ke kin ce bakisan yanda a kayi ta zama hakaba, ita kuma ta ce kece sila shin me nene gaskiyar lamarin?" yana k'ura mata ido domin ya gano gaskiyar lamarin da wajan ta. Kuka Mom ta sake saki sannan ta face hancin ta kafin ta d'aga ido ta kalli yayan nata wanda shine ya zama mata uwa kuma uba, sannan shine kaban ta da kuma bayan, bata da wani gata aduniya in ban da shi sai kuwa 'yarta wacce take mata son da takejin zata iya komai saboda ita, sai kuma Zainab k'anwar ta uwad'aya uba d'aya, wa d'an nan mutane ukun su ne kad'ai suka rage mata a duniyar ta, tana musu son da bata yiwa kan ta,amma wai yanzu itace a ke zaton zata saka rayuwar y'arda ta haifa da kanda a cikin wannan wulak'an tacciyar rayuwar, rayuwar da ko ma ki'yin ta bata fatan ya shiga irinta Amma kuma ta saka d'ayar ta. Uncle d'in ne ya sake cewa "Aisha kefa muke sau raro. 'Dagowa tayi daga kukan da take ta ce "Kaman yanda na sanar da kai tin a baya Walhi ban san abin da yasa Ameera ta fad'a irin wannan rayuwar ba, ni kaina abin yana bani mamaki da kuma tsoro ni ban san komai ba ban sani ba ban saniba!!" Uncle Bala ya ce "To wannan wani irin shirme ne da kuma sakaci ace wai yarki tana harkar bariki amma kice bakin ya a kayi ta fad'aba?" "Koda a ce baki san ya a kayi ba to kina da laifi kema kokuma ma in ce kece mai laifi ma gaba d'aya" Kafin yayi magana Mom ta ce "Bani da laifi in kuwa ina da laifi to kaima ai kana da naka laifin domin kuwa tin lokacin da yarinyar nan tafara yawon banzan nan na sanar da kai Kuma Kai ma kayi iya yin ka da ita amma bata daina ba, in an yi magana sai ta ce Wai nice sila nice sila". Ta mai-maita abin har sau hud'u. Uncle Bala ya ce "Yanzu dai kiyi hak'uri idan ita Ameeran ta dawo zan sakata dole sai ta sanar danu menene yasa ta ke cewa kece sila". Mom kan bata k'ara cewa komai ba har uncle ya bar gidan. Mom ta kalli Zainab ta ce "Shin Zainab babu wani abu da kika sani wanda ya shafi wannan lamarin na Ameera?" Zainab ta ce "haba Mom kullum sai kin tambaye ni ni kuma na ce miki Allah ban san komai ba, ni kaina lamarin tsoro ya kebani tin da gashi yan zu fa har kwana a waje fa kikace zata din gayi?" tashi Mom tayi ta bar gurin cikin rashin sanin abin yi. Kwance take akan girjin sa suna aikata masha'a ko kunyar mahallicin su basaji wanda shi kuwa Alhaji mudi ya kai yayi jika ma da ita, amma haka ya danne ta har wani ihun dad'i ya keyi. Abin da ya bashi mamaki shine sun kai minti 40 suna abu d'aya amma babu komai gashi lokacin da ta bashi ya kusa cika, tawani b'angaran kuwa shi har ya kawo sau na biyu kenan, abun ya fara bashi tsoro in ya tuna irin kud'in da ya kashe mata kafin ta yarda kuma in ya tina cewa yanzu in ya sake ta kufce masa ba zai k'ara samun taba, gakuma aikin sa wato kujerar sa....📝 😭😭😭 *FARKON LABARIN KENAN. LABARIN NADA BAN TAUSAYI, KUKASAN CE DA S REZA DOMIN JIN YAN DA ZATA KASAN* *CE* To be continue... BY S REZA [3/29, 11:15 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♀️ *UWATA CE SILA🙆‍♂️* (*Story by S REZA True life story* ) ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *SADAUKARWA* *Na sadaukar da wannan page d'in ga duk wata baiwar Allah da ta tsincin kan ta a irin wannan rayuwar, Allah ka tsare mana i'maninmu🙏.* *WAWOOOOO😮😮* *Gaskiya wannan labarin ya kar'bu a gurin Al'uma, domin daga jiya zuwa yau na samu sa 'konnni masu yawa a kan labarin. Please Dan Allah in kaima ko kema kin karan ta ina so ki turawa wasu domin suma su ji wannan abun al'ajabin. Please🙏 true life story ne,* . *BISMILLAHI RAHAMANUN RAHIM!* 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA🙆‍♀️* **PAGE👉0️⃣2️⃣* .......... Sun kusa awa biyu suna abu d'aya amma Meera bata kawo ba, zuwa wannan lokacin kuwa Alhaji mudi hankalinsa in ya yi dubu to ya tashi. Ita kuwa Ameera gabad'aya ma babu abin da wannan banzan mai kama da matan ya mata, dama ashe shi d'in malalacine ba zai iya gamsar da mace irita ba? Gabad'aya ma ita ba ta ji komai ba shi kuwa ya kawo har sau hud'u. Alhaji mudi ya rasa abin yi domin kuwa yarinyar bata da alamar zata kawo. Gashi shi kuwa ya gaji, dama saboda yana son cika burin sa nema ya sa har ya kawo wannan lokacin, baya iyayin awa biyu yana amfani da mace zai ji ya gamsu shi ya sa yake samun yara 'kanana, to amma ga shi yau yarinyar ta bashi kashi, yana cikin haka ne ya ji alamar ta kawo, ai kuwa da sauri ya duba ya gani da gaske ta kawo, nan take ya kwace jikin sa yana sau'ke ajiyar zuci mai ma'anan biyu wato, na dad'i da Kuma na wahala. Ameera kuwa zuwa yanzu ne ma ta fara samun kanta domin kuwa ita Allah ya ba ta juriya wajan saduwa, inde kai baka cika namiji ba to ba za ka iya da ita ba, hakanne yasa ta ke da Customers, ita a nata sai takawo sau uku tukunna kafin ta gamsu kuma sai yanzu ta yi na d'aya. Juyaw tayi tana kallon sa ganin yana sau'ke ajiyar zuciya ta ce "Mai kake nufi ba dai kace min ka gaji ba? "Cikin rashin sanin ta yaya zai aiwatar da abin da ya kawo shi ya kalleta sannan ya mayar da kallonsa zuwa gaban ta yana kallon abin da ya ke son d'auka. Ha'ki'ka ga shi nan ta kawo amma kuma babu yawa sai kawai dabara ta fad'o masa. Matsawa kusa da ita yayi sannan ya ce "Ba gajiya na yi ba ga ni na yi kin kawo so nake sai kin zubar tukunna, yana ma ganar yana shafata ita kuwa Ameera da ma ba gamsuwa tayi ba sai ta kasa magana shi kuwa ya ci gaba har ya samu ya Kai bakin sa gurin sannan ya yi a bun da zai yi san nan ya shiga toilet. Bin shi tayi da kallo sannan ta ja wani wawan tsakii tana jin ta kaicin me ma ya sa har tayarda ta kwanta da wannan tsohon! Ta shi ta yi ta mayar da kayanta domin kuwa ba za ta yi ma wanka a nan ba gida zata tafi. Number da ake Kiran ta dashi ta 'kurama ido tana mai karanta sunan da ya fito 'baro-'baro a gaban wayar tata, kiran sunan tayi a fili. Sulaiman Sulaiman, har kiran ya tsinki bata d'aga ba, sai ga wani kiran ya 'kara shigowa nan ma saida ya kusa tsinkiwa sannan ta d'aga had'e da masifa. "Haba mana S M wai kai dan Allah wani irin mara zuciya ne? Ni na gaya maka walahi ba zan iya yin aure ba! in dai kana sona na amince maka da kayi duk abin da za ka yi dani mutu'kara cewa kana da kud'i, domin ni kud'i suna komai a rayuwata" "Ya isa haka Meera" in ji S M wato Sulaiman... "Yanzu kina ina? Ya tambaye ta yana mai jin d'acin abin da ta ce masa "Ina ruwan ka da inda nake ta bashi amsa cikin masifa "Magana na ke so za mu yi da ke kuma zata amfane mu ni da ke"Cikin wani sabon masifar ta kara cewa "Za ta amfane ka dai domin ni wallahi babu abin da zai amfane ni yanzu da ya huce na tarawa UWATA dukiya ta ban mamaki." S M ya bud'e baki zai yi magana yaji ta kashe wayar. Bin wayar yayi da kallo yana mai tausayin kan sa. Shin wani irin mutum ne shi!! Ga mata nan a gari amma ya rasa wacce zai so sai karuwa karuwar ma wacce ta ke yin abin ta da izinin iyayan ta, domin in dai ba da izininn iyayanta ba mai ya sa kullum in za ta yi magana sai ta ce zata tarawa UWATA dukiya ko kuma ta ce komai ka ga ina yi to UWATA CE SILA, to amma an ya kuwa wannan matar ita ce ta haifeta kuwa? Cikin b'acin rai ta shigo gidan nasu ga shi Iro mai gadi yana ma ta magana amma tayi ban za da shi. Babu ko sallama ta shiga falorn gidan. Anty Zainab ce da Mom suna hira sama-sama, dukkanin su binta sukayi da kallo ganin ta dawo kuma da ta ce ba za ta kwana a gida ba yan zu kuma gashi ta shigo. Anty Zainab ce ta ce "Ameera shin Uncle Bala be hanaki wannan ban zan yawon naki ba? Ina ce jiya-jiya yazo a kayi magana kuma kin yi Al'kawarin kin dai na Amm" Tin kafin ta 'karasa ta ka tseta da cewa "Ban gama cikawa Mom burin taba kuma ban cika ma kai na ba saboda haka wallahi ba uncle Bala ba koma waye bai isa ya da katar da ni ba" Wani mahaukacin mari Anty Zainab ta mata wanda kafin ta sau 'ke hannun ta ita ma Ameera ta rama. Da sauri Mom ta zo gurin ta kama Anty Zainab tana rarrashin ta had'e da ce wa ki daina biye mata. Ita kuwa Anty Zainab cewa take, "Mom wallahi yarinyar nan ta raina mana hankali yaushe-yaushe a ka haifeki da har zaki mayar da mu ba mu san me mu ke yi ba? Shigiya wawiya wacce bata son abin da take yi ba, in kin isa ki fito fili ki sanar da mu abin da Mom d'in ta miki da kike cewa Itace sila, kina ceen kina ai kata masha'a Mom bata sani ba amma kice wai ita ce sila, kuma an tambaye ki kin ce sai kin gama cika mata burin ki... To wallahi in har na 'karajin kin ce Mom ce sila wallahi sai na tattakaki a gidan nan shin ma wai Ameera nawa kike duka-duka shekararki nawa mai ma kika sani? duka-duka fa shekarar ki sha shida(16) ne fa amma wai har kin san kibi maza." "Zainab in kin isa ki zo ki sani in daina cewa UWATA CE SILA an ma daina ce miki Anty kuma wallahi tun da dai hakane yau zan tona, kuma kema kanki har da saka hannun ki kuma wallahi da ke da Mom ba zan ta'ba ya fe muku ba kun cuce ni kun zalumceni." ta rushe da kuka tayi cikin d'akin ta tana kuka. Duk abin da Ameera ta ce Mom tana ji kuma ta na so ta sa maganar a mizanin kanta domin ta auna amma ina ta kasa, amma kuma tin da de ta ce zata fad'a tom shi kenan ita ma dama Mom d'in haka ta keso. Take kuwa ta ciro waya ta shiga kiran Uncle Bala d'in, sannan tabi bayan Ameera d'akin ta. Kuka take yi babu ƙaƙƙautawa Mom ta zo ta same ta "Ameera" Mom d'in ta kira sunan ta amma bata amsa ba ba ta ma nuna ta san da shigowar taba "Ameera" ta sake kiran sunan ta a karo na biyu, cikin masifar da ta sama ji daga bakin d'iyar tata yau ma ta fara "Ki fi ta min daga d'aki wallahi bana son ganin ki in ba haka ba zan kashe kaina kowa ya huta, Kifita naceeee!!" Ta 'karasa maganar cikin wani mahaukacin tsawa kai ka ce tana magana da yar cikin tane ba mahaifiyarta ba. Sannan duk wannan masifar da take yi bata ko d'ago ta kalli Mom d'in ba, ta kifa kanta a bakin gado sai rusar kuka ta keyi, Ita ma Mom cikin rashin kwarin gwiwa ta fara magana ita ma cikin fad'a-fad'a."Tin kina ciki nafara wahala da ke tin kafin kizo duniya mahaifinki ya mutu ya barni da ke, sannan kika kai wata tara a cikina kafin nan na haifeki, cinki Shan ki suturar ki duk na d'au nauyi har kika yi wayo na sakaki a makaran ta... Duk da cewa ina aikin gomnati amma hakan bai sa na barki cikin damuwa ba sannan ga Anty ki Zainab wani irin sone bata nuna miki, tana ma tsayin uwa ce a gurin ki domin kuwa 'kanwa tane amma ta daukeki tamkar 'kanwa, koku ma ma na ce 'kawa, na san ki da kunya ga jin maga na amma ban san yaushe kika zama haka ba, shin Ameera menene ba n miki ba a rayuwa? Shin dama bayan wannan rayuwar da muka yi da ki a gidannan ni mahaifiyar na sa ke sakaki a wata rayuwar da har kike cewa ni ce silar lala cewar ki?" Cak Ameera ta tsayar da kukan da takeyi ta d'ago kai ta kalli Mom d'in sannan cikin b'acin rai ta ce, "Shin Yanzu har kina iya tambaya ta cewa bayan rayuwar da muka yi da ke dama na yi wata baki sani ba? Shin dama ba kin ce komai nawa kin sani ba? To me ya sa ba za ki fad'i sauran ba?" Ta tam bayi Mom d'in cikin tsaninn b'acin rai? Mom ta ce "Wai shin mene ne wannan abun Ameera shin Dan Allah ki sanar dani domin ni abin da na sani kenan kuma na sanar da ke, to kema dan Allah ki sanar da ni ki cire ni a cikin duhu" duk wannan abun muna kuka take yi sannan ta je har gaban gadon da Ameera take ta kama "kafafun ta na rogonta har da majina. Ita kanta Ameera tin da tafara wannan rayuwar ta ji ta daina jin tausayin Mom, amma yanzu ganin irin kukan da Mom d'in take yi ya sa taji tausayin ta har sai da hakan ya nuna a fuskarta, amma in ta tuna da abun da ya faru sai ta ji ta tsani Mom d'in gabad'aya. Duk abin da su keyi Uncle Bala da Anty Zainab suna tsaye a bakin 'kofa suna jin su, shima kansa uncle d'in abun ya bashi tausayi, kuma zai so yaji shin mene ya faru da ita. 'Bangaran Alhaji mudi kuwa tafiya sukeyi shida abokin nasa wanda dama tare suka je gurin BOKA tare abokin mai suna Bashir ya ce "Kai amma fa wallahi ka bani mamaki ai banyi tinani za ka iya samowa ba, yanzu dai bani labarin ya a kayi har ka samo bata ganka ba kokuma na ce bata gane komai ba?" Alhaji mudi ya saki wata dariya sannan ya mayar da kansa izuwa kan hanya sannan yace, "Dama ai ka san naje da laida na?" Alhaji Bashir ya ce "Eh", Sannan Alhaji mudi ya bashi labarin komai domin kuwa basa 'boye wa junan su duk kan sirrin su. Alhaji Bashir ya ce "To da ka shiga toilet d'in ya kayi da shi a bakin ka?" Alhaji mudi ya saki dariya sannan yace, "Dama lokacin da nasa bakina a gaban ta sai da na tabbatar na kwashe duka sannan na shiga toilet, Ina shiga kuwa na d'auko ledan na had'o da sauran yawun bakina sai ya 'karawa abin yawa, Ina cikin haka naji tana cemin zata tafi wai na zo, kaifa har zagina tayi wai ni ba namiji bane kuma wai kar na 'kara gigin sake ne manta domin ita ba sa'a tabace. Dan baka ganta bane yar 'karamafa amma ta bani kunya. Da badan na riga na samu abin da na keso ba wallahi da sai na ci uban ta a d'akin" "Gara ma da baka ta'ba taba domin irin wa d'annan yaran walahi manyan mutane ne da su yanzu sai asirinmu ya tonu" in ji Alhaji Bashir, Yanzu dai tin dade ta shiga hannu ai shi kenan" dariya suke yi sosai daga nan sun kammala aikin da BOKA ya basu batare da shan wahalaba. Sun sa an sato musu jinjiri da kuma budurwa mai she kara Sha uku, (13) yanzu kuma ga shi sun samo cikon na ukun wato maniyin karuwa 'karama wacce ba ta kai she kara ashirin (20) A haka suka 'karaso gurin da babban shed'anin ya ke, wato BOKA. Zaune sukee a falorn gidan su biyar, Uncle Bala da Mom da Anty Zainab da Khadija matar uncle Bala d'in da kuma Ameera ko kuma na ce muku Meera, domin ta ce bata son ana cemata Ameera sai de Meera. Uncle Bala ne ya fara magana yace," Ameera kin yi Al'kawarin zaki sanarwa da kowa abin da ya faru tsakanin ki da maharfiyar ki? Tom saboda haka muna sauraron ki?" Kowa ya zubawa Meera ido yana son jin abin da za ta ce saida tayi kuka sosai sannan ta ce, "Uncle ina sharad'i guda d'aya kafin na fad'a?" "Wani irin sharad'i ne bad'i Muna jin ki in ji uncle Bala, sai da ta d'aga Kai ta kalli kowa da yake d'akin sannan sau'ke kanta a kan Mom sannan ta ce "Koda na fad'a Ina so ku barni in ci gaba da rayuwta in cigaba da samowa Mom kud'i masu yawa." Uncle Bala ya ce "In dai haka kike so to anji" ya fad'i hakanne domin ta fad'a musu abin da ya faru domin shi lamarin ya daure masa kai sosai. Amera ta fara magana kamar haka wata rana... *MUHA'DU A KASHI NA UKU 3 DOMIN JIN MENENE SILA, SHIN DA GASKE U'WARTA CE SILA 'DIN KODE YARCE SILA?* TO BE CONTINUE..... BY S REZA [3/29, 11:15 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA*🙆‍♂️ ( *True life story)* *NA* *SALIS S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *SADAUKAR WA GA...* _Duk wani masoyin (S REZA) Ina Alfahirin da ku Allah ya bar 'kauna. Ya barmu tare. Kucigaba da bani goyan bayan domin kuwa sai da ku komai zai yu'uo. I love all my lovely🥰_. 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA 🙆‍♀️*. *PAGE👉0️⃣3️⃣* ................ Ameera ta fara magana kamar haka Sunana Ameera Salisu, ni kad'ai iyayena suka haifa, sunan Mamana Aishe amma kowa ya na kiran ta da Mom. Tin ina ciki Babana Allah ya masa rasuwa. Mom tana sona sosai bata son abin da zai ta'ba ni. Babana yana da arzi'ki sosai amma hakan baisa ya hana Mom aiki ba. Mom tana aiki ne a wani babban asbiti da ke garin *NASARAWA LAFIYA*. Mu 'yan Benue steta ne amma kuma Mom a nasarawa ta ke aiki, idan ta tafi ranar litinin da asuba bazata dawo ba sai juma'a da safe, haka muke tafi yantar da rayuwar mu. Mu uku ne a gidan, Ameera da kuma Mom sai 'kanwar Mom d'in wato anty Zainab, ita kuma Anty Zainab a wannan lokacin ta kammala karunta tana bautar 'kasa ne a nan Benue steta d'in, sai kuma mai gadin gidan mu wanda ya zama tamkar dan gida, sai kuma uncle Bala wanda shima yana nannan cikin garin Benue steta d'in. Tin Ina yar shekara d'aya da wata uku duk wata kulawata ta dawo hannun anty Zainab, domin kuwa ita Mom bata zama, itama kanta Anty Zainab d'in ba zama ta keyiba, uncle Bala ya ce mudawo gidan sa da zama har lokacin da Anty Zainab zata gama bautar 'kasar ta amma Mom ta ce a'a. Ita Mom burin ta sai ta taramin kud'i Wanda sai sun I sheni rayuwa kafin ta bar aiki, duk da dukiyar da Abbana ya bari. Dama Mom d'ina bata shiri da dangin Abbana to gashi kuma yanzu an rabu ku d'in ya rinyace bare suce zasu kar 'beni, ko dama a ce na girma baza su iya cewa abasu ni ba domin suna tsoron ta, tin daga nan muka rabu da dangin mahaifin na, duk da dama ban san su ba, dan lokacin ina karama. Babban abin da ya fara kawo matsala kuwa shine, Mom ta na da burin nayi karatun Boko sosai Koda na girma na gajeta, ni kuma sai Allah yayini dagigiya domin kuwa a school d'in mu in anyi exam acikin mutum ashirin da biyar (25) zan zo na ashirin da d'aya ko da buyu, Mom tayi² har ta gaji amma abun sai cigaba ya keyi, Anty Zainab kuwa itama tana iya bakin gogarin ta duk da aikin ta itama, haka in Mom ta tafi garin da take aiki itama Anty Zainab ta tafi za su barni daga ni sai mai gadin gidan mu wato iro, shi ne yake d'ebemin kewa, domin a kan naje na dinga karatun axam d'in mu sai kawai na zo gurin sa mu d'in ga hira. Wannan labarin da nake baku a wannan lokacin shekarata hudu zuwa biyar. Muna cikin haka ne bayan na kai shekara shida (6) sai abun ya ƙara gaba gashi lokacin na shiga pramary class (2) duk da haka nice na ke daukar na garshe ko Kuma na kusa da garshe, hakane yasa Mom ta yanke shawarar samomin wanda zai dinga min laisen wato wanda zai din ga zuwa gida yana koyar da ni domin ko Allah zai sa na dinga fahim ta. ( 😭😭 *YANZU ZAMU SHI GA CIKIN LABARIN, INA FATAN KUN FAHIMCI GABATAR DA KOWA DA NAYI CIKIN LABARIN? DOMI KU FAHIM TA YASA NAYI HAKA, MUJE ZUWA ...)* *WATA RANAR JUMA'A* Mom ta dawo daga garin da take aiki ne cikin farin ciki naje na tareta domin kuwa nayi kewar ta duk da muna yin waya da ita, bayan tayi wanka ne ta fito min da abin da take kawo min duk lokacin da ta dawo, bayan na kar'ba harda godiyata domin kuwa halina ne haka, in dai Mom zata mun abu to sai na sa hannu biyu na kar'ba harda godiyata. Mun zauna muna hira a palon mu uku, sai Mom ta ke sanar da mu cewa ta samo wanda zai faro zuwa gida yana min karatu domin ta gaji da ganina haka, nan take Anty Zainab ta nuna jin dad'inta domin kuwa itama tana so nayi karatun sosai. Ni kuwa da yake bana son karatun sai kawai na 'bata rai na fara kuka naje gurin Anty Zainab Ina mata kuka ni bana so, da yake sun san halina sai dukkan su babu wacce ta goyi bayana, haka ina gani nima na haƙura. Yau litinan yau Mom ta tafi gurin aikinta kuma sai ranar JUMA'A zata dawo, kafin ta tafi ta sanar damu cewa yau zai fara zowa kuma ta ce wa Anty Zainab karta tafi gurin nata aikin har sai yazo ta tabbatar naje gurin sa kafin ta fita, domin kuwa tasan I dai har ta fita ta barni ba zan jeba. Haka kuwa a kayi sai yazo Anty Zainab ta kai ni duk kuwa itama ta makara. Ba'kin cikina d'aya shi ne an hanani zuwa gurin iro abokin hirata in kowa ya tafi aiki, da muwata nazo gurin iro Maigadi domin ya daibemin kewar su Anty Zainab. Abum mamaki ko da naje gurin mai koyar dani d'in sai na ga ba yaro bane kai da ganin sa kasan ya girma amma ba sosai ba, sannan ya na sanye da 'kananan gaya Kai da kagan shi kaga cikekken dan *BOKO* gashi da fara'a sai kawai naji mutimin bai kwanta min ba, Amma da na ga yana da sakin fuska sai na saki jiki da shi. Tin ina kewar Iro har na dena yau satin mu uku da shi wanda ni har yanzu ban san a salin sunan saba ni dai ina cema Uncle. Watarana muna cikin karatu domin har na d'an fara ganewa domin kuwa ya iya koyar wa. Sai ya ce min "Mena ke son ci gobe in zai zo sai ya sayomin? Ni kuma na ce masa "sweet haka kuwa a kayi washe gari ya zo min da sweet masu yawa, sai ya d'orani a kan cin yarsa ya na bani sweet d'in shi ma ya na shan wanda na ke Sha d'in, in yasa min a baki sai shima yasa a bakin sa, sannan ya din ga had'e bakin mu. Kullum in munyi karatu mun tashi sai munyi haka abun ya fara bani tsoro domin kuwa da tin ina biye masa har abun ya isheni domin kuni inada kyen-kyemi. Har ta kai ta kawo yana saka min hannu a gabana yana min wasa da gabana kullum sai nace masa ya daina amma ya ce bazai min komai ba, sannan ya ce in na fad'a sai ya kasheni. Watarana bayan Mom ta dawo na sameta na ce mata gaskiya ba na son wannan uncle d'in, amma Mom bata tsaya taji da liliba ta hauni da fad'a "wai yanzu gashi na fara 'kogari amma zan ce bana so Kar na gara mata wannan maganar in ba hakaba zata sa'ba min, haka naci kukana na gaji. Ranar da abun ya fara bani tsoro domin in yana min wasa da gabana zafi na keji. Ranar ya zo yana jira ban zo ba, ya zo har , 'kofar palon mu lokacin Anty Zainab bata aiki tana gida, bayan ta fito ya ce mata "har yanzu Ameera bata zo ba, ita kuma ta ce "Ai tin da'azo ta turota amma ashe bata zo ba, nan take ta fara duba ko ina a gidan amma bata sameni ba, Lokacin ni Kuma ina cikin d'aki na a labule, ina she-she'kar kuka, ina jin ta lokacin da ta shigo d'akin tana nemana, sai a karo na biyu ta hangoni cikin labulen. Nan take ta cironi tana zuba min ido ganin kuka na keyi, ta ce " Yanzu Ameera saboda baki son yin karatun ne yasa har da guduuwa kuma harda kuka, "Na ce ma ta " Anty Zainab wallahi ba haka bane, ta ce min to meye? Na ce. "Walahi Anty Zainab ba na son wannan uncle d'in ne kawai please dan Allah kar ki gaini gurin sa, wallahi zan dinga dagewa a school, Anty Zainab ta ce "Baki da wayo ne yarinya .. Wannan riba biyu ne, kin ga zaki koya a gida in kuma kikaje school ma ki koya, Kar ki damu kin ji nann gaba zaki ga amfanin abun da muke ce miki, haka dai Anty Zainab ta dinga min wa'azi a kan muhimmancin karatun *BOKO* Har ta Kai Ni gurin sa, sannan ta bashi haƙuri ta ce masa wai ni d'in yarinya ce sai a hankalin. A'wannan ranar ya 'kara bito da wani sabon iskan cin da yafi na da kuma ya gara tsorata ni, domin kuwa bayan Anty Zainab ta tafi ne, ya ce min "Wato bana jin magana ko to wallahi da ga yau in har nasa na 'kara nunawa ina tsoran sa sai ya kashe ni, kuma ya zaro wu'kar ya nuna min, nikuwa lokaci d'aya tsoro ya kamani kuma na ce masa bazan 'kara nunawa ba, ganin haka ya sa ya fito min da sweet ya bani amma na ce a'a domin kuwa a tsorace na ke sosai. Nan yasa ka ni dole sai da na kar'ba, bayan na 'kar'ba ne, ya d'orani a kan cin yarsa, ya zuge mazugun wandon sa, domin ni dama tin da na ke ganin sa ban ta'ba ga ninsa da manyan kaya baba. Nan ya ciro abar sa daga wandonsa. "Wani irin ihu! Nayi amma ya yi saurin rufemin baki wanda yasa ihun! Baije ko ina ba sannan ya ce min "Walhi in ban shamasa...... A bunsa ba zai Yankani kamar yan da ya fa'da a baya, haka kuwa cikin tsoro da kyen-kyemin da na kedashi na fara sha ma sa gindin sa🤦‍♂️. Sai ya shafa a lawar a kan abun nasa sai ya sa na tsose, Shima ya na shafa min gabana, mun kai minty talatin (30) kafin wani farin ruwa ya fito da ga abun nasa sannan ya sakeni. Kullum haka ya kemin kuma na kasa gayawa kowa domin ina tsoran kar ya kasheni, nayi niyar na sanarwa da iro amma shi ma na kasa, dukwannan abun babu wanda ya ta'ba kula da abun da ke faruwa. Wata rana, Mom ta dawo daga garin da take aikin ta, amma sai taga canji ba yanda nake mata a duk lokacin da tawo ba, sai taga ko kallon inda take ma banayi, itama abun ya bata mamaki sosai, hakan ne yasa tazo tasameni ta ce "Mera lafiya ki ke kuwa ga Mom d'in ki fa ta dawo ko dai baki kula da ni bane? Nan fa na ce mata "Babu ruwa na da ita in dai bazata kuri wannan uncle d'in ba, Ita kuma Mom jin abun da na ce yasa tayi dariya ta ce min wai dama har yanzu ban daina 'kin karatu ba, to in dai a kan haka ne sai de na ta yin fishin da na keyi da ita, nan ta haura sama ta barni, nikuwa sai na fashe da kuka, domin kuwa gurin da ya ke saka min hannu zafi ya kemin lokaci-lokaci. Haka Mom tayi wannan hutun satin kwana biyun Amma babu ruwan ta da ni nima kuma babu ruwana da ita, har ranar ta fiyar ta tayi, lokacin ina palon 'kasa ina kallo, har zata fita ban ko kalleta ba itama haka, amma sai ta juyo ta ce "Ameera yanzu saboda ina son ganin rayuwar ki ta in ganta shine ki ke fushi da ni? Ki na yarinya da ke amma kin iya zuciya da mahaifiyar ki? Kin daina zuwa gurin da nake, baki min magana, duk akan ina so kiyi karatu? Tom shi ke nan in dai a kan hakane ke je ki tayin fishin da ki keyi wata rana da kanki Zaki min godiya, ni dai na tafi sai na dawo in kin gadama kije wurin uncle d'in na ki in yazo in kin gada ma kar kije, Anty Zainab za ta d'au keki ta kai ki. Tana kai wanan da maganar ta, ta juya zata fita. Abun da taji daga bakina ne yasa ta juyo da wani irin mamaki da rikicewa. Na ce mata "Kar Allah yasa kidawo, in kin je cen karki dawo domin bana bu'katar ki. Ina gama fad'in haka na tashi na nufi d'akina da ya ke sama cikin jin tsanar Mom d'ina......📝 *ALLAH SARKI AMERA. IN KUNA SON KUJI CI GABAN SHI SAI NAGA COMMENTS D'IN KU* TO BE CONTINUE... BY S REZA, SALIS NE [3/29, 11:16 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍ *(True life story)* *By* *(SALIS M REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *Naga comment d'inku Yan, group d'in, Assadiya Hausa norvels group, har mutum d'ari uku(345comment) (1klike). Allah yasa mudace.* *UWATA CE SILA* *PAGE*👉 0️⃣5️⃣ ................ Uncle ne ya ce "Tom Hajiya Allah ya kaimu ranar Monday d'in lafiya" Mom ta amsa masa sannan ya bar gidan cike da kewarta, haka zuciyarsa take ta ayyana masa a bubuwa da dama a game da ita. Meera kuwa tana shiga d'akinta ta fara rusar kuka, har tayi ta gama babu wanda ya kulata domin Mom ce ta hana kowa zuwa gurin da ta ke. Haka dai ranar Meera ta koma wata iri kamar ba ita ba. Mom ta zo har d'akin na ta rarrashe ta sannan ta ce ma ta Ya kamata a ce izuwa yanzu na daina wannan kukan domin kuwa yanzu fa na gyirma, haka dai har saida ta ga na daina kukan kafun ta barni. Yau take Litinan tun da sassafe Mom ta bar gida domin kiran gaggawa da ta samu da ga asbitin, zaune muke ni da anty Zainab akan dining table muna breakfast, kallona tayi ganin bana cin abincin, sai ta ce min "Sister lafiya kuwa kike?" Shiru na mata ban amsaba domin kuwa harga Allah ban ji ta ba, "Ameera!!!!! anty Zainab ta fad'a da ihu!! Har sai da na tsorata har ina 'ko'karin tashi na gudu, ai kuwa sai gashi na zubar da abincin da ke gabana, ban tsaya ba sai kawai na tashi da ga gurin gabad'aya na nufi kitchen.. Ina zuwa na shiga dube-dube kamar wacce ta ke neman wani abun da ta ajiye, sai can na hango abun da nazo nema ai kuwa da sauri na nufi gurin da abun ya ke, nan take na ciro na kalli abun sai kawai na runtse idanuna. Anty Zainab kuwa ganin Ameera ta 'barar da abincin ne yasa ta me'ke, domin abun ya 'bata ma ta rai sosai, ta zauna ta girka abincin amma ta zubar, ga kuma haushin ta mata magana bata amsa ba, duk dai abun ya zamar mata biyu, so take ta je ta kamota ta ci ubanta tun da dai ba ta da hankali. Ta na shiga kitchen d'in ta zaro ido ganin abun da Ameeran ta ke 'ko'karin aikatawa. Wuk'a ce a hannunta, ta d'aga zata cakawa kanta Allah ya sa sai ga tanan. Da sauri anty Zainab ta kwace wu'kar tana bin Ameeran da ido, "Ameera kina da hankali kuwa? Kin san mai keke shirin ai katawa kuwa Ameera?" Ameera ta ce "Mom bata sona kema haka kullum sai ku barni a gida ni d'aya gashi yanzu babu school kuma na ce muku bana son wannan Uncle d'in amma kuma dukkanku kun 'ki ku kulani shi yasa zan kashe kaina tin da dai ba sona kuke yi ba. Duk wannan maganar da Ameera ta keyi duk cikin kukane, ita kuwa Anty Zainab sai binta take yi da ido ga kuma wu'ka a hannu sannan tana nazarin maganganun da Ameera ta ke fad'a mata, shiru dukkan su su ka yi ganin hakan ne yasa Ameera fad'awa jikin antyn tata. Anty Zainab ta kasa magana sai binta da ido ta keyi, sannan ta na 'kara nazarin maganar da Ameeran ta ce. Janyo hannun ta tayi suka bar kichin d'in sannan anty Zainab ta fara magana kamar haka "Shin Ameera me nene yasa baki son karatu? Baki san cewa ilimi shine mutum ba? Yan zu da a ce Mom bata da ilimi zata dinga zuwa aikine? Kuma da ka a ce nima banyi ilimi ba ai ba zan dinga zuwa bautar 'kasar da na ke zuwa ba, kinga kuma saura she kara d'aya na gama kuma ina gamawa sai na fara aiki" Ta ci gaba da cewa... "ke ba ki so ki zama likita ne?" Sai a sannan na ce "Wallahi anty Zainab in dai haka ilimi ya ke to wallahi dama ke da Mom duk ba ku yi ba", na ci gaba da magana..." bana son wannan karatun na ku please dan Allah ku dawo daga mu zauna tare kin ji?" "To dan ubanki an dai na rarrasheni ki din tin da dai ke baki da kunya ina miki misali amma kina cemin wai babu amfani" Ta na fad'in haka ta tashi ta barni a palorn a zaune. Sanye ta ke da kayanta na yan bautar k'asa wa to *(N Y S C)* kayan sun mata kyu sosai, dama gata kyakyawa fara doguwa mai tarin gashi gata yar gayu, anty Zainab yarin ya ce 'karama domin kuwa she karun ta basu kai ashirin (20)ba a wannan lokacin. Duk wani gayuna da tsftata a gurin ta na koya domin kuwa bata son 'kazanta ko kad'an. Ban san ta 'karaso gurin da na ke ba sai da naji ta d'agomin hannuna. "Tashi muje uncle yazo" shine abun da ta ce min, ni kuwa babu musu nabi ta muka tafi. Da gaske ne yazo domin har ya fara rubutun da za mu yi yau, alamar dai ya d'an jima da zuwa. "Good morning uncle?" Shine abun da anty Zainab ta ce masa kamar yanda ta saba in dai ta kawo ni "Morning haw are you doing today?" "I'm fine sarr ta bashi amsa tana murmishii, shikuma ya ci gaba da cewa "Yauma tayi kukan ne?" Yana kallona, kafin anty Zainab tayi maga na cikin sauri na ce "A'a banyi kuka ba ko anty Zainab?" Ina kallon anty Zainab d'in kamar zanyi kuka, ita kuwa Anty Zainab ganin yanda nayi d'in ne ya bata dari, dama a she shine yasa ta ke tsoran zuwa gurinsa? Ashe baya mata wasa ne shine yasa ta ke tsoran sa. "Eh yau ba tayi kuka ba itace ma ta ce min kazo" inji anty Zainab ta na dariya, sannan ta tafi tabar mu. Karutu muka fara ko kallona ma baya yi ni kuma hakan ya min dad'i sosai, domin na saki jiki sai karatu mu ke yi babu a lamar wasa, abun ya bani .Amaki ganin yau har muka gama bai min komai ba ko hannuna ma bai kama ba sannan bayan mun tashi ya bani sweet kamar yanda ya saba sannan ya tafi. Haka muka cinye wannan satin Uncle ko hannuna baya ta'bawa kuma za mu yi wasa da dariya cikin karatu kuma yana min duk yanda zan gane, abun ka da yarin ya sai kawai na saki jiki dashi sosai na ke jin dad'in koyarwar da ya kemin har Mom da anty Zainab suna min dariya wai ai dama saboda bani da han kaline yanzu kuwa na fara hankali. Mun kai sati uku ni da uncle amma bai 'kara min abun ba, sati mai zuwa zamu koma school dama kuma school d'in mu had'e yake da islamiyarmu in muka tashi 'karfe d'aya da rabi na rana (1:30) bayan mun yi sallama zuwa biyu kuma sai mu shiga islamiya, shikuma uku (3:00) zamu tashi kafin na shigo gida. Yanzu in muka koma school uncle 'karfe hudu zai dinga zuwa shi Kuma in yazo hud'u sai biyar zamu tashi. Yau kan abun ya dawo domin kuwa daga yau komai zai fara duk abun da a kayi a baya wasa ne yanzu uncle zai rabani da abun da ba zan 'kara samu ba yanzu uncle zai cuceni yanzu uncle 'karasa tarwatsamin ra yuwata😭😭 Ameera da take bai wa su Mom da anty Zainab da uncle Bala labari ta d'aga Kai ta kallesu taga kowa da yake d'akin kuka ya keyi, ta kalli Mom and anty Zainab taga kukan su yafi yawa, ga shi alamar bakin mom ta na son yin magana amma tsabar ba'kinciki ta kasa. Ameera ta share hawayan ta sannan ta ci gaba da labar kamar haka... Bayan mun kammala karatun ne ya ciro sweet d'in da ya gama saba min da shi domin kuwa ko mantawa yayi sai na tina masa ya ce "Ungo sweet d'in ki, na kai hannu zan kar'ba sai ya had'a da hannun nawa, abun da ya ka kusan wata d'aya bai yi ba wato ta'ba min hannu, kallonsa nayi naga yana murmushi sannan ya ce "Yau za mu ci gaba da wasan mu kinji?" Take tsoransa ya fara dirarmu asalin fuskarshi tana bayyana min sai a lokacin naga ya komamin a salin uncle d'ina mai saka min hannu a gaba, jawoni yayi ya rungumeni sosai kafin ya fara cire min wando take ya sakani a kan cinyarsa kamar yanda ya saba... Ya zuge zif d'in wandonsa kafin ya fara shafa min abunsa a gaba, sai zai tura ciki sai yaga zanyi ihu sai ya fasa, haka dai ya dinga yi baya turawa ciki a hankali ya keyi amma ba kaman da da kawai shafawa ya ke yi ba, yanzu yana d'an turawa kad'an sai ya tsaya, ya dad'e yana yi. Ni kuwa mai nake ban da kuka domin yau nafi ko yaushe jin zafi , muna cikin haka sai wannan ruwan ya 'kara zuwa yau ma nayi tunanin jini ne, sai da na duba naga ba jini bane. Haka yau ma ya sani sai a na lashe masa abun sa kuma ya ce sai na had'iye, nan fa na ce masa ba zan iya ba haka yasa ni Sai da na had'iye, nan take nayi cikin gida da gudu domin wani irin tashin zuciya da ya zo min, tsabar gudu har sai da mukayi karo da Iro mai gadi, yana tambata lafiya kuwa? Ko ta kansa ban bi ba na shige toilet, ina zuwa kuwa na fara kela a mai cikin rashin kwanciyar hankali. Ranar haka na uni Ina a mai har anty Zainab ta dawo ta ga na jigata nann take ta kira Mom ta sanar da ita, ita Mom hankalinta ya tashi har ta ce a kira likintan su ya dubata amma yazu ta fara bata magani kafin likitan yaxo. Cikin dare jikina ya rikice domin ko ina na cikina yayi zafi, ga kuma kaina da nake jin kamar zai rabe biyu tsabar zafi, ga kuma gurin fitsarina shima har yanzu yana min zafi amma ba sosai ba. Cikin daren nan ni da anty Zainab harda Mom babu wanda tayi barci domin kuwa anty Zainab ta kira mom a waya ta ce mata jikin fa ya yi tsanani hakan da Mom taji ne yasa itama hankalinta ya tashi ta ce gobe zata dawo. Ni kuwa komai naci sai na yi amansa domin bana jin dad'in sa, tashin zuciya na sai 'karuwa ya keyi. Washegari, tin 'karfe shida likitan gidan namu mai suna Dr Lurwan ya iso, yana ganin irin halin da na ke ciki sai kawai ya fara saka min ruwa kafin ya fara dubani, bayan ya saka min ruwa ya dubin Zainab ya ce "Shin me ya sa meta?" Anty Zainab ta ce "Wallahi Dr ban sani ba, ni dai na dawo gida na sameta tana ta a mai ga jikin ta yayi zafi. Likitan ya ce "ok I'm coming, domin shi bai yi tinani ciwon nan ya Kai hakaba bai zo da komai ba sai ruwa da allura da kuma magani babu komai na kwaji. Bayan ya mata alluran barci na a'wa biyu, bayan likitan ya tafi ne anty Zainab ta tashi ta shiga kicin ta na dubawa ko dai wani abu ta ci ne!! Amma kuma ai yanzu ta daina kukan karatu kuma ma ai yanzu ma ita da kanta take zuwa gurin uncle d'in nata haka dai ta duba ko ina amma bataga komai ba. Dr Lurwan ne ya kira anty Zainab ya ce mata "In ta farka ta kawo ta asbitin su domin dole sai an zo asbiti, "Ok kawai ta ce tana kallon Ameera wacce take sauke a jiyar zuciya cikin barcin, ganin irin ramar da tayi daga jiya zuwa yau kawai, ga kuma wani yanayi da taga Ameeran ta sake yi. Mom bata fi minutes goma da shigowa ba Ameera ta farka, ai kuwa tana ganin Mom d'in ta fashe da kuka tana kallon Mom d'in kamar ta je ta rungumeta, amma yanayin jikin nata ba zata iya tashi ba. Kamar Mom ta san me ta ke cewa kuwa take ta d'agota ta rungumeta sannan ta fara kuka tana cewa "Ameera menene ya ke damunki?" Kafin Ameera tayi magana wayar anty Zainab ta fara ruri, number Dr Lurwan ne. Tin da ya tafi yake duba lokacin da zata farka, kuma yaga lokacin yayi amma basu kawota ba yasa ya kira number anty Zainab. Mom ce ta goyata a baya suka shiga mota sai asibiti, suna tafiya Mom ta na jera mata sannu, kafin su isa a sibitin kuwa ta 'kara kela wani a'mai d'in. Bayan sun iso ne, aka shigar da ni d'akin da Dr Lurwan ya ta nadar min. Bayan minty talatin 30, Dr Lurwan ya fito ya kalli Mom cikin tashin hankali ya ce "Hajiya Aisha mai ya faru da d'iyarki? "Ban ganeba likita? Kamar ya mai ya faru da d'aya taba?" Itama ta tambayeshi Dr Lurwan ya ce "Muje office muyi magana" cikin sauri Mom ta ce "Dr dama dai lafiya ko? "Bai 'kara cemata komai ba ya huce suka rufa masa baya. Dr Lurwan ya ce "Hajiya shekarr Ameera nawa? Mom ta ce "Takwas (8) Dr ya ce "To wallahi da matsala? Cikin kuka Mom ta ce "please tell me what happene to my beby? Dr ya ce "Averting is or ready happening Hajiya" Ma'ana (ko mai ma yafaru Hajiya in ji Dr Lurwan)....📝 *SHIN ME YA FARU DA AMEERA? .* *please like and comment and shre Dan Allah🙏* *To be continue.....* *By. SALIS M REZA* [3/29, 11:16 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍ *(True life story)* *By* *(SALIS M REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* _Ina godiya Anty Fatima, Ina Alfahiri da ke. Love you too much. You and your family_ *UWATA CE SILA* *PAGE*👉 0️⃣4️⃣ ................Tsayawa Mom tayi a gurin cikin mamaki da firgici tana bin ta da kallon mamaki, nan take ta fara magana a fili cikin mamaki. "Yan zu ni Ameera take gayawa irin wannan maganar!! Duk a kan Ina damuwa da goben ta? Mom tayi niyar ta bita har saman domin ta ci uban amma ta fasa, ta kira anty Zainab ta ce mata idan uncle yazo ta tabbatar ta kai Ameera. Ita kuwa Ameera tana shiga d'akin ta, tafad'a kan gadon da yake mallakin ta, tafara rusar kuka. Ita basan meye uncle ya ke ma ta ba, amma dai ita bataso gakuma zafi da gurin yake mata, sannan ga kyen-kyemin da yake da mun ta, haka taci kuka har kanta yana ciwo, tana cikin kukanne anty Zainab tazo a kan yazo na fito. Ko kallon ta ban yiba na cigaba da kuka na ina jin ci won kannawa yana 'karuwa, ganin bam ma ta magana bane yasa tazo kusa dani ta d'agoni tasakani a cinyarta sannan ta fara rarrashina, Ni kuwa na ce mata wallahi uncle din ne banaso pls dan Allah anty Zainab a daina kaini gurin sa wallahi bana son abun da ya. Sai kuma tayi shiru tana tuna abunda ya ce mata..... in har ta fad'a. Anty Zainab ce ta ce "Me yake miki? tayi shiru sai anty Zainab d'in ta fara magana cikin fushi kamar haka... "Kikace ba kison abun da yake mikiko? To an gaya miki shidin ma kamar Iro mai gadi yake da zai tsaya yana wasa da dariya dake? To koma mai yake miki sai kin je, koda kuwa dukan ki ya keyi kullum, to dama ke ai saida duka domin irin wannan da 'kigancin naki, tana gama fad'in haka ta kamani ta kaini gurin sa, sannan ta ce ma sa ya dai na min wasa, ya daina sakar min fuska shikuwa sai bin ta yake dakallo domin ganin kayan da ya ke jikin ta. Bayan ta tafi ne ya ce "Ba na ce miki karki 'kara tsorona na ba? Nan dai yamin fad'in baki sannan ya zawoni jikin sa. Ina ganin haka jikina yafara rawa, gakuma kaina da ya dagemin da wani irin ciwo, "Yau kan kamar a matse yake domin kuwa da saurin sa ya ciremin wanda dama sket ne a jikina sai kawai ya d'agashi ya ja min farnt d'ina shima ya cire nasa sai🤦‍♂️ya d'orani a kan cinyarsa, sai abun ya fara ban tsoro domin kuwa bai ta'ba min haka ba. Sai naga ya ware min 'kafafuwana a han kali sai ya jawo abun sa ta 'kar 'kashina yasa min a gana😭😭😭😭 yana goga min tin bana jin komai har na fara jin zafi, nafara kuka amma 'kasa-'kasa shikuwa sai yi ya keyi yana nishi, mun dad'e a haka kafin naji wani Abu kamar ruwa ya 'bata min jiki, kasan cewar ni bana ganin gurin nayi tinanin jinine domin zafin da na keji, ai kuwa nan nafara Masa kuka Ina cewa jini a gurin dan Allah ya barni haka. Amma bai dai na ba sai kawai na saka masa kuka had'e da cizo a hannu domin kuwa zafin yayi yawa, hakanne ya sa yasau keni da sauri yana yyyarfe hanu nikuma na kai kallona izuwa gurin da yake min zafin, ina dubawa sainaga a she ba jini bane, wannan farin abunne da kullum na ke gani yana futowa daga absa. Nann take kuwa ya jawoni nazo ya cemin sai na lashe wannan abun da yake gaban sa shima zai lashe min nawa, na ce masa "Labari zan je nawanke cikin kuka, sai kawai ya jawoni ya fara lashe min na wa, bayan ya gama yada nima Nala she na sa, amma na kasa had'iyewa sai da na zubar, nannan zuciyata ta fara tashi gaciwon kaina sai garuwa ya keyi. ( *WANNAN LABARIN DA NA KE BAKU KARKUCE WAI NA 'KIRKIRA NE A'A YA FARU DA GASKE NE , SANNAN KAR KUGA KAMAR INA FAD'AN ABUBUWAN DA BASU DA CE BA , LABARIN NE YAZO A HAKA, MUNA SO MU BAI YANA KOMAI NE DOMIN IYAYE SU 'KARA KULA DA 'YA'YAYAN SU. Muje zuwa)* Haka na wuni wannan ranar ba na komai sai kuka, ita kuwa Anty Zainab ranar bata dawo ba sai biyar (5) na yamma. Washe gari bayan na tashi da safe na ji kaina ya daina min ciwon sai dai bana jin dad'in jikina, dalilin maganin da na sha kafin na kwanta da ddadare, kasancewar muna da maganin ciwon Kai ko ciki wan da a ka tanadar kafin likitan gidan namu yazo in a na neman taimakon gaggawa. Ba na cin abinci sosai sai kuka amma Anty Zainab ta ce in dai a kan karatu ne sai dai na yi tayi. Haka muka cinye wannan satin ni da uncle kuma kullum sai ya zo kuma in ya zo sai ya saka min abunsa a gabana, amma baya sakawa can ciki, Ni kuwa kullum sai nayi kuka sosai.Yau satin Mom d'aya da tafiya Kuma yau zata dawo. Na yi kewarta duk da cewa Ina jin haushin ta amma bani da burin da ya huce a ce tazo naje na fad'a jikinta nayi kuka ta rarrashe ni, amma ranar ba ta shigo gida ba sai da yam ma, duk da ha kan ta na zuwa na je da gdu na fa d'a jikinta ina kuka ita ma sai na ga ta na kukan, Wai tayi miss d'ina, jin haka yasa sai da na 'daga Kai na kalleta ganin da gas ke kukan ta keyi sai kawai ta bani tausa yi, nasan mom tana Sona sosai da tasan abun da ya ke faruwa da ni da Allah ne yasan abun da zai faru dukda dai ni dai ban san me ya kemun ba amma dai koma meye nasan ba bu kyu tin da ya ce kar na fad'a wa kowa. Nan Mom ta zo min da kayan tsaraba sosai sannan ta ce min ba za ta sake fushi da ni ba ba ,kuma da ga yau tare zamu din ga kwana , nayi murna sosai dan saida na rungume ta sosai. Sannan ta ce "Ameera na ga kin rame da ma dai ba anty ba ce ta ke dukar min ke?" Na ce mata "Ba ke ce ki kayi fushi da ni ba kuma ki kace anty Zainab ta daina ba ni waya muyi magana ba" Ganin an ban yi mata ma ganar uncle ba mun fi shiryawa, kuma tafi son kar na mata ma ganar ha kanne yasa nima nayi shiru domin ina bu 'katar Mom d'ina a kusa da ni, amma jin tam bayar da ta wa tsomin ne yasa na d'sgo na kalleta nima na wa tsa mata tawa tam bayar. Ta ce "Dama dai yanzu kin daina kukan karatun kuma kina zuwa ba tare da antyn ki ta matsa miki ba? Kallonta nayi ban bata amsa ba nima na wa tso mata tawa tambayar, domin ba na son jin sunan wannan mutumin ko kuma zan can sa. Na ce "Mom da ma dai baza ki k'ara komawa gurin aiki ba tn da dai kin ce zaki zauna da ni, please Wallhi Mom na gaji da zama a gida ni d'aya please?" Amma sai ta ce min "Ameera ina so sai na tara miki kud'in da baza ki iya cinyesu ba ne, tukun. Zan bar ai ki amma sai na ga kema kin mallaki hankalin kanki, kin yi karatu kin zama likita kafin nima na daina zuwa ai ki Sai na ma ta "Mom to sai yau she kenan?" "Sai nan da she kara goma sha bira, kin ga lokacin kina da shekara a shirin da d'aya (21) ko? Ni kuma na ce "Hakane sannan mukacigaba da hira a kan karatuna, tana mun tambaya ina bata amsar abun da na sani. To amma abun da ya bata mamaki shine yanzu fa abun nawa baya ya ke sake komawa, domin da na fara gane a bubuwa amma yanzu kuma an koma gidan jiya. Haka dai Mom ta ba ni kwarin guiwa cikin kwantar da han kali, kan cewa in nayi karatu zata gida min gaton asbiti nawa na Kai na hakan ne yasa na saki jiji da ita sosai, kamar bata jin hau shina nima haka, a nan ne take sanar da ni cewa ambata hutun sati d'aya ne a gurin aiki domin ba ta jin dad'i, ai kuwa nayi murna sosai, sai da hakan ya bauyana a fuskata. 'Daya b'angaren kuwa uncle yan zu ya rage abun da ya kemun domin yanzu baya saka min abun sa a gabana ko a bakina, nima kuma ba ya sa ka min na sa a baki na , sai dai ya saka min hannu a gabana, ni ma ya kama hannuna yaesaka min a wandonsa in din ga masa wasa da abubuwan sa, haka dai abubuwa suka ci gaba da tafi ya, in da ya dage da koya min karatu sosai har ma na fara ganewa. Wata rana bayan wata kusan ta kwas (8) Uncle ya zo gurin Mom a kan wai zai yi tafita zuwa wani gari amma ba zaifi wata biyu ba ko uku, haka kuwa a kayi, sukayi sallama da Mom ta bashi abun da zata ba shi sannan ya ce ya na son za muyi sallama, Mom ta kirani lokacin ina d'aki ina karatu domin mum kusa fara exam, bayan na zo Mom ta ce min wai zai yi ta fya ne nazo muyi sallama. Nann mu keayi sallama amma ya ce wai sai na ra kashi bakin get, lokacin da gani sai wata garamar riga mai gajeran hannu sai wando irin na yara wanda ya ke had'e da safa wato(soss) Kai na ko hula babu, domin dama ni bana d'aura d'an kwali sai dai hula, haka Mom ta ce na je na raka shi, nann ya rik'e hannuna muka fito lokacin Iro mai gadi yana kallonmu. Ganin ana kallon mu ne yasa ya jani lungun da muke karatu sannan ya ce min "Zan yi tafiya ya rona a gida ba shi da lafiya zan dawo, kuma kar ki gaya ma kowa abin da mu ke yi domin kuwa zan dawo kwanan nan kin ji? Na ce "Eh naji a dawo lafiya" na ce domin burina kawai ya sakeni ya tafi. Nannan kuwa ya jawo ni jikinsa ya na kallon fararan fatar hannuwana da suke waje, nann da nan ya ja min wando sannan ya... Yau kwanan uncle ta kwas da tafiya, na ji dad'i sosai na samu walwala sosai sannan kuma yanzu Ina mai da kai a karatu na, . Lokacin exam kuwa da yazo a cikin mutum ashirin da biyar (25) sai nazo ta takwas(8) ranar Mom tayi murna sosai har da anty Zainab, suna godewa uncle, wanda har yanzu ban san a salin sunan saba, haka rayuwa ta kasan ce mana cikin farinciki da kwanciyar hankali, haka uncle Bala shima ya na zuwa ya ganni. *BAYAN WATA BIYU (2)* Har na fara man tawa da uncle a rayuwata, ba wai na manta da shi kwata-kwata ba, a'a na fara saba wa da rashin shi, wata rana muna cikin palon sama nida anty Zainab da wata anty Salma yar gidan uncle Bala, sai mukaji Mom tana kiranmu, nan da nan mu ka zo cukin sauri, cikin wannan wa ta bitun ta kara girma da kuma cikowa domin kuwa yanzu na shiga shekara ta ta takwas (8 years). Abun da ya ke cewa kenan a zuciyarsa lokacin da ya ganta, ta nan dai yanda ya san ta wajan saka k'ananan kaya wa to wando da singilat, nann da nan na koma sama da sauri cikin kuka, kai i dan ka ganni ka rantse da Allah dodo na gani, domin irin tsoran da ya bayyana a fuskata. Dariya yayi ya ce "Ameera kenan har yanzu dai ba ta son karatun nan ko?" Ya tambayi mom, ita ma Mom d'in dariya ta yi sannan ta ce "Ai Professor Kamal walahi sai dai godiya domin kuwa Ameera yan zu ta fara ga ne wa saboda haka ranar Monday (litinan) ka zo ku cigaba daga in da a ka tsaya, ai tun da ga nasara ta fara samuwa ai ba za a bari ba.....📝 *LABARINE NA GASKE UWARTA CE SILA 🙆‍* To be continue...... *AL'QALAMI YA FI TAKOBI* *BY SALIS S REZA NE* [3/29, 11:19 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍ *(True life story)* *By* *(SALIS M REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *YAU BANI DA LFY, TYPING D'IN BABU YAWA, INA BARAR ADDU'AR KU MASOYANA🤲🤲🤲. SAI KUMA NA SAMU LFY ZAMU CIGABA. * _Salisuadamu115@gmail.Com_ *UWATA CE SILA* *PAGE*👉 0️⃣ 6️⃣ *NOT*EDITING❌* ................Dr Lurwan ya ce "Hajiya wannan wani irin sakaci ne haka? Yarin ya 'karama amma kunsa rayuwarta a cikin hatsari? "Shin wai menene kakeson sanar danine Dr? Inji Mom wanda izuwa yanzu hartafara kuka "Ameera tana d'auke da "Ya isa likita kar ka 'karasa bana son jin koma menene, Mom ta katseshi dominn kowa sam bata yarda da abun da zaice d'in ba. Tin kafin ya fa'da ma tasan 'karyane. Zan kaita asbitin mu zan dubata da kaina basai ka sanar dani ba, in ji Mom kenan ta na me'kewa zata bar asbitin. Dr Lurwan ya ce "Tom hajiya kafin kitafi ina so ki 'kar'bi wannan takarda ki tafi da ita in yaso in kin kwadata duk abun da kika gani sai ki had'a da wannan ki gani mai zai baki. Mom ta sa hannu ta Kar'bi takarda sannan ta koma ta zau ta ce... "Shin Dr me yake damun ta? Dr ya ce "Gaskiya Hajiya kunyi sakaci da rayuwar wannan yarinyar domin kuwa abubuwa biyu ne yanzu suke damun ta. "Please Dr sanar dani wad'anne kallan ciwone? Dr Lurwan ya ce "Nafarko olsar sanadiyar rashin cin abinci da batayi, sannan abun har ya bi jikin ta, sannan kuma hakan a rayuwar gidan ki abun tam bayane? Na biyu kuma shine... Yaza a ce yarin ya mai shekara takwas (8) ace wai tasan wani abu wai shi damuwa? Shin me nene kuke mata da haryasa kata a damuwa? "Shuru Mom tayi tana son tina wani abu amma ta kasa, sai cen ta ce "Shikenan abun da yake damun ta? "Da sauri Dr Lurwan ya d'ago kansa yana kallon Mom jin abun da ta ce "Wai iya, wato ita a gurinta wannan ciwon shine ma zata ce wai iya. "Tashi Mom tayi ta bar ofees d'in Dr Lurwan ranta a mugun 'bace, domin kuwa tasan cewa Ameera duk wannan abun a kan rashin son karatu ne kuma wallahi in dai a kan karatu ne to wallahi zan ta kawar da idonta daga kanta kuma sai tayi karatunnan, a haka har Mom ta 'karaso d'akin da a ka kwantar da Ameera d'in. Kwance ta ke ana 'kara mata ruwa itakuma Anty Zainab ta na zaune kusa da ita, Mom ta ce "Ki kula da ita gobe za a baku sallama sannan kuma ki tabbatar ta na shen ma ganin da za a bata, haka zaliki abin ci, karki bari ta dinga zama da yunwa? Sannan kuma duk abun da ke faruwa ki din ga sanar dani, kuma bayan ta samu sau 'ki ki tabbatar ta cigaba da zuwa gurin uncle domin cigaba da karatun ta. Mom tana kaiwa nan ta fita had'e da cewa "Ni na koma gurin ai ki, kuma bazan dawo ba sai bayan wa sati uku wato ( *3 week's)*. Anty Zainab kuwa sai bin ta take da ido, da kuma to to to. Domin kuwa Mom d'in ta had'e fuskarta babu a lamar wasa a tattare da ita, har ta fita bata iya magana ba. Anya kuwa Mom lfy ta ke? To me ya faru? Shine tam bayar da ta ke yiwa kanta. Bayan Ameera ta farka daga barcin ne ta ke tam bayar anty Zainab ina Mom? "Ta koma gurin ai ki, shine abun da anty Zainab ta ce mata, ita kuwa Ameera sai kukan ta ya 'kara 'karuwa. Ameera tin da ta farka ta ji ciwon kan ya daina ta shin zuciyar shima ya daina, sannan gurin ma ya daina mata ciwo, to amma mai yasa Mom ta tafi bata bari mun 'kara had'uwa ba!!? Tam bayar da ta sake ma anty Zainab kenan ita ma ta ce "Wallahi ban saniba, inaga dai waini kiran gaggawanne daga cen asbitin nasu, ita dai Ameera bata yardaba domin kuwa tasan halin Mom d'in ta, idai ba Ni da lafi to koma wani irin kira ta samu bata zuwa sai har na warke. Haka kuwa a kayi, kwanan Mom biyu da tafiya Dr Lurwan ya sallamesu had'e da ma gungunan da zata dinga sha, sannan ya ce zai dinga zuwa yana duba lafiyar jikin ta, sannan ya sanar wa da anty Zainab cewa kar a dinga barin ta da yunwa, sannan a daina damun ta, a daina mata dole a kan abun da bata so, duk dai za a kiyaye in ji anty Zainab. Yau kwanan mu uku da dawowa kuma Alhamdu lillh jikina yayi sau'ki, acikin kwana ukunnan kuwa ban ta'ba yin waya da Mom ba, shikuwa Uncle kullum sai ya zo, kuma har ciki d'akina zai shiga ya dubani, in kuma ina parlor ne to a nan zai dubani ya koma. Bayan sati d'aya, Anty Zainab ce tazo tasame ni wai Mom ta ce mata gobe zamu cigaba da karatu, kuma dama saura sati d'aya mu koma school. Nann take na ce mata "ok Allah ya kaimu, domin kuwa naga ce wa babu amfanin fishin da na keyi. Wani abu kuma da ya 'kara bani mamaki shine... Naga har mun cinye sati d'aya amma Mom batazo gidaba kuma bata yarda muyi waya, ni kuwa sai abun ya cigaba da zamamin a rai na cewa Mom bata sona, ita duk gani takeyi karatu ne bana so. Zaune muke a bayan ginin gidan namu mai hawa uku, wanda bayan ginin ga kuma motoci da suke gurin wanda tin tashina ban ta'ba ganin a hausu ba, wani farin allone wanda Mom d'in ce ta saka a ka kawo mata shi domin koya min karatun, allon an jingina shi a jikin bangon da ya kallon jikin gidan, babu yanda za a yi kaida kake bakin get ko cikin gida ka hann go wanda yake gurin, domin kuwa.. Kafin kazo gurin ma sai kayi yar dokuwar tafiya, sannan ko kazo gurin muna daga bayan motocin ne, wani d'an gurine wanda a ke parking motoci, shine gurin da Uncle yake koya min karatu, ( *LALLAI FA KAN KARATU* 🤔) English language she kawai a ka rubuta a jikin allon karatun, saikuma kwanan wata. Kallon sa nayi na ce "good morning Uncle "Morning student, ya amsa ya na ru'komin hannu, sai ya ce min, haw are you doing today? "I'm not feeling well today Uncle, nima na bashi amsa kaina ya kallon 'kasa "Don't worry a weel mek you happy now my student, jin haka yasa na d'aga kai na kalleshi sai kuma nayi shiru, ya ci gaba da cemin... "Ameera kina burgeni wallahi ban san me nakeji a tare da keba, I dan nayi kwana biyu ba tare da ke ba kaman zan. Sai kuma yayi shiru sannan ya ce min, in dai har kina son na dai na miki abun da nakeyi to sai kin min abu d'aya? Na ce masa "koma menene zanyi in dai har zai daina, shima dariya yayi sannan ya ce "Ok tom Zan gaya miki koma mene amma sai gobe "ok kaiwai na ce domin kuwa ban so hakan ba naso naji me zai cemin ko zan iya. Nann dai muka dan yi karatu kafin yazo ya fara abun da ya saba, ya kan, harda kwantar dani ya bud'e min 'kafafu kafin ya fara shafamin abun nasa a gabana. Yau kan banji zafi ba amma yama ruwannan ya fito daga gaban sa, haka dai muka rabu na tafi cikin gida yau babu kuka. Iro mai gadine ya zo da gudu ya na tambaya ta wai "Gobe na fad'a wa Uncle cewa shima zai dinga zuwa yana koya masa karatun, ni kaina abun ya min dad'i sosai, ai kuwa washe gari saboda yarin ta ta, sai kawai ina zuwa gurin sa, akan na tsaya naji mai zai fara cemin game da ma ganar jiya, sai kawai saboda s hanzari ko na ce yarinta, sai kawai na ce masa.. "Uncle Iro mai gadi shima ya ce Wai zai dinga zuwa kana koya masa karatu, wani irin tsawa yamin wanda har saida na tsorata ya ce "Kar na sake na barshi yazo gurinnan ko da wasa in ba haka ba kuma wallahi ya fa'da min kallamar da yake fad'a wajan tsoratani wato yan kawa, wannan kallar ha'ki'ka ta samu ma halli a zuciyata wajan tsoratani. Yau kan yana cikin fishi hakanne yasa ko kallona ma bayayi. Zuwa wani lokaci ya kama hannuna yana shafawa, ina so na tam bayeshi maganar da ya ce zai gayamin amma ina tsoro. Ya ce min "Na fasa fad'a miki abunda na ce in dai baki samu maigadi kin ce masa kar yazo ba. Yauma sada ya shafamin abun nasa a gabana sannan ya sakeni. Na samu iro na ce masa Uncle ya ce kar kazo ba zai goya maka ba, shi kuwa mlm iro bai yarda ba yana ganin kamar Ameera bata fad'a bane, hakanne yasa ya ce "Bari yaje da kansa ko Allah zaisa ya yarda, cikin rashin sa a kafin yaje har ya fita daga gidan, kasan cewar iron baya bakin get d'in yabi Ameera har parlor. Yau made haka bayan ya tambayeni yanda mukayi da *IRO* na sanar masa sai kawai ya ce min wai zai min wani abu d'aya wanda daga shi bazai 'karamin ba, kuma bazan yi kuka ba, sannan ko naji zafi kar nayi ihu!, "Na ce masa "In dai daga shi baza ka sake min ba na yarda. Take kuwa ya kwantar dani ya cire xif d'in wandonsa, sai kawai ya saka min abun a gabana, yau kan ba shafa naji yanaba so yake sai ya tura ciki amma ya kasa, sai kawai ya keyi a hankali, tin ban fara jin zafiba har na fara, kuka nakeyi shikuwa sai abun da yake gaban sa ya keyi. "Ban garan *IRO* Maigadi kuwa, ganin yau Uncle d'in yazo da hurine yasa ya ce bari yaje ya same shi da kansa domin yasan Ameera bata sanar da shiba, ta ke kuwa ya d'auki hanyar zuwa gurin da ake koyar da ni koyar da ni😭😭😭. Lallai kam koyar dani, domin kuwa Wallahi yaune Uncle ya koyar dani, domin kuwa yau ne ya rabani da budurcina. Kuka na keyi sosai amma kuma hannun sa yana cikin bakina, ba kajin kukan, dai-dai lokacin shi kuma Iro ya nufar gurin....✏️📝 *YAU BANI DA LFY, INA BARAR ADDU'AR KU MASOYANA, IDAN NA SAMU LAFIYA ZAMU CI GABA*🙏🙏 To be continue..... SALIS S REZA NEEÉ [3/29, 11:19 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♀️ *(True lef storry* ) *By* ( *SALIS M REZA)* _Nagode da adduar ku a gareni, jikina yayi sau'ki, yau zamu cigaba daga in da muka tsaya, wato gurin da IRO Maigadi kezuwa gurin da suke._ ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO...*☀️ *UWATA CE SILA* *PAGE👉0️⃣7️⃣* ............. IRO Maigadi kuwa bai fasa dosar gurin da sukeba. 'karar humm d'in motar da yajine yasa ya koma bakin get d'in da wani uban gudu. Anty Zainab ce ta tadowo kuma kana ganin yanayinta kasan tana cikin fishi, bud'e mata get d'in yayi kafin ya bita a baya yana zuba mata surutunsa kamar yanda ya saba. Bud'e but d'in motar tayi kafin ta nuna masa abun da ke cikin motar, ko magana bata tsaya ta masaba ta shige cikin palon ranta a mugun 'bace. Shikuwa IRO Maigadi ko a'ce bata masa magana ba yasan mai take nufi, take kuwa yafara shigar da kayan abincin cikin gidan, yana sauri kar malamin BOKO yagama ya tafi bai saniba. Anty Zainab kuwa tana shiga d'akin ta ta nufa tafad'a kan gadon ta ta fara kuka kamar wacce ranta zai fita, tashi tayi ta sakawa 'kofar kee sannan ta murd'a har sau uku kafin ta koma d'akin taci gaba daga in da ta tsaya, Babu abin da take ambata sai HABIBU ka yau dareni ka ci amanar yardar da na maka. Tin da nake banta'ba sannin cewa mutuwa haka take da zafiba sai yau, ban san cewa kowa kafin ya mutu haka yakeji ba sai yau, yau nasan cewa naje lahira, yau kan itace ba'kar ranar da bazan iya man tawa da itaba, nayi kuka har muryata ta dashe, gazafin abun da yakemin ga zafin matse min bakin da yayi, ga nauyin hawa kaina da yayi, ni nasan daga wannan gurin bazan sake iya had'e 'kafafunaba bare kuma a kai ga takasu... To nasan ma ai na riga da na mutu bazan sake ganin Mom da anty Zainab ba, yanzu haka kukan ma bana iyayi, ban masan a wani hali nakeba, yau kan nasan ba wannan ruwan bane yake fita daga jikinaba, nasan jinine, domin kuwa irin wannan yankan da uncle yamin a gabana dolema jini ya zuba. Uncle bai sanma cewa ya kusa kai ta gurin da bai yi tsammani ba, dai da yaji ta ja wani wawan num fashi, sannan ya an kara. Kallon kansa yakeyi sannan yana kallon ta, ganin yanda tayi tamkar babu numfashi a jikin ta, kallon gaban ta yiyi yaga jini kafin ya kama kansa yana bugu cikeda jin haushin yanda ya mata. Jakar da yake zuwa da ita ce ya d'auko ya bud'e ya fito da wara rigar, sannan ya cire ta jikin sa, ya goge dukjinin da rigar kafin ya goge mata, kasan cewar, dama ya cire mata nata sket d'in ne yasa ita nata basu 'baciba, mayar mata da kayan ta yayi kafin ya d'auki ruwan da take zuwa dashi ya wa tsa mata. Dama ba suma nayiba inana kallon sa duk abun da yakeyi, magana ce dai na kasa, domin ji nake inayin magana zan 'karasa mutuwaa. Tin dazu na suma kuma na farfad'o, bansa ya a kayi na mutu kuma na dawo ba, domin kuwa ni a tinanina mutuwa nayi. kallon sa keyi ganin yanda ya shirya kansa tsaffff kai ka rantse da Allah, baimin komai ba, sai ji nayi ya d'auki ni ya sani a kafad'ar sa yayi cikin gida ni. Idona a lumshe suke bana ganin komai, amma dai nasan tafiya a keyi dani. IRO Maigadi har yanzu yana shigar da kayan abincin, sai gani yayi Uncle d'in yazo ya huce da Ameeran a kafad'ar sa, bin su yayi da kallon mamaki ya cewa yau kuma har barci tayi a gurin karatun? yana tam bayar zuciyar sa, yana 'kara jijjina rashin han kalin matar gidan da teke tafiya ta bar yarta agida, shikan IRO Maigadi wannan abun nata har mamaki ya keyi... Domin kuwa shi Wallahi bai yarda da wannan mutumin ba gashi da iyayi kullum dagashi sai kayan Yan iska, da wani glass kamar wani sabon ma kaho, sannan ma to mai zaisa ya d'auko ta haka kuma ya shiga har cikin gidan yana sartakeken saurayi, kuma yasan ai bubu Kyu, kuma a kwai budurwa a cikin gidan ina ya ganta a wani irin yanayifa!!!! IRO Maigadi ya ci gaba da cewa... Kai wallahi in dai haka karaton BOKO yake mayar da mutane to wallahi Allah ya tsinewa duk wani abu na BOKO, kai harma da duk wani d'an BOKON da ya mayar da kasan irin na Yan gidan nann, da kuma wannan, Mai kama da yan gudun hijiyar. Haka dai IRO Maigadi ya cigaba zagin yan BOKO masu irin halin su Uncle da mom. ( *NIMA KAI NA S REZA, NAYI ALLAH WADAI DA IRIN WANNAN KARATUN😭😭😭)* *PAGE 2* ******************************** Uncle kuwa yana shiga bai nufi ko inaba d'akina ya shiga, shi a tinanin sa anty Zainab bata dawo ba. Kwantar da ni yayi kafin ya shiga Tolet ya kai minty uku kafin yazo ya d'au keni ya shigar dani, ya tsoma ni a cikin ruwan zafin da ya had'a, zabura nayi na saki wani ihuu!!!! Lokacin da zafin ya ra tsani, amma ya rufemin baki yana tura kaina a girjin sa, yana rarrashena. Saida ya sakani a ruwannan har sau uku kafin ya fito dani daga toilet d'in, ya kwantar dani ya ce yi barci, kuma duk lokacin da zanyi wanka haka zan dingayi, kuma yace karfa na sanar wa da kowa, sannan ya fita yana mai juyowa yana kallona, ni kuwa yana fita wani barci mai 'karfi ya d'aukeni. 'Bangaran anty Zainab kuwa, kuka takeyi tana zagin Habib d'in ta, domin kuuwa ya ci amanar ta. Tana cikin kukanne taji kamar ihun!! Ameera amma saboda tashin hankalin da take cike yasa ta bar maganar, domin ita a halin yanzu bata son ganin kowa a kusa da ita. Haka a kayi zaman wannan ranar tsakanin anty Zainab da Ameera. Ita anty Zainab ko abin ci ma bata samu taciba, saide kayan itaciyi irin su kankana da laimo dade sauransu, sudin ma dan suna cikin d'akinne. Ita Kuma Ameera, bayan barcin a'wa hud'u da tayine lokacin da ta farka, tayi 'ko'karin tashi sai taji babu wannan ciwon kamar irin na d'azu, hakanne yasa ta tashi ta bud'e drowan kayanta, ta d'au ki sket kawai ta saka sai riga, sannan... Ta sau'ki ta na jan 'kafa ta shiga kicin ta duba babu komai, sai kawai ta ji'ka kostar ta koma d'akin ta ta zauna tana sha tana hawaye tana tuna Mom d'in ta, da kuma abun da yafaru ita uncle d'in nata, sai kawai taji bata son cin abin cinma, sai son jin muryar Mom, nayi kyewar ta sosai, Wallahi ina son ki Mom pls mom coming to me, ina kuka iana fad'in haka. 'Ban garan Mom kuwa, abun da yasa ta bar garan ma shine... Ameera ta 'bata mata rai, wato saboda tana ganina kusa da ita shena har wani ciwon tinani ta sakawa kanta, saboda bata son karatu!!! Hakan ne yasa Mom ta ce sai tayi sati uku (3) kafin ta dawo, in taga bata ganina ai zata saki jiki da tayi karatu. Mom tana buri mai tarin yawa a game da d'iyar tata, gani takeyi in batayi nesa da itaba bazata tsaya ta fahim ci rayuwaba, ganin irin shakwa'bata da nakeyi shine yasa, to yanzu nayi nesa har sai sun koma school zata dawo. Yau kwanan Mom goma sha biyu rabon ta da gida, kuma bata ta'ba yin waya da d'iyar tata ba, saidai komai Anty Zainab ta sanar da ita, a'nann ne ma anty Zainab d'in take sanar mata da cewa Ameera fa kwana biyu bata da lafiya, amma yanzu ta warke harma ta cigaba da karatun ta. Nann take Mom ta ce "Ai dama nasan zatayi kukan rashina na tsawan wani lokaci kafin tasaba, kuma ina son ki cigaba da saka mata ido a kan komai "In Sha Allah Anty Zainab ta ce sannan sukayi sallama. Ameera ce dai-dai zata shiga d'akin anty Zainab d'in taji wayar da sukeyi hakanne yasa ta la'be har saida ta gama jin komai. Komawa tayi ta fasa shiga d'akin, sai kawai ta tsinci kanta da tunuwa da wata rana nann ma tajisu suna waya da anty Zainab d'in kamar haka. Wallahi bana son ganin Ameera a irin wannan halin rashin son karatu, ban san mai Zan mata ta fara son karatuba? "Anty Zainab da take saurarin ta ta cikin wayar ta ce "Mom bagashi kin d'auko mata mai koyar wa ba? "Mom ta ce "Eh na sani duk da haka, ina ganin wannan 'kasar zan bari da ita domin kuwa gaskiya bani da burin da ya huce a ce Ameera ta gajeni a a sibitin da nake ai, so nake naga na tarawa Ameera dukiya koda bayan raina kar ta hula'kanta. "Anty Zainab ta ce "Mom wata 'kasar kuma? Dama kin san wani ne a wata 'Kasar? "Eh ina 'kawa kuma mijin ta abokin abban Ameera ne, yana England saboda haka gurin sa zan kaita, Anty Zainab ta ce "Tom Mom ammafa gaskiya Ameera tayi yarinya a wata 'Kasar babu kowa nata, kina ganin yin hakan ba kuskure bane? Ameera fa ko shekara goma bata kaiba? Mom ta ce "Nima ina tsoran kar a je wani abu yafaru to amma kuma haka shine mafita, in ba hakaba wallahi Ameera zata watsamin 'kasa a ido, yanzu duniyar nan sai kana dashi a keyi da Kai, kud'i yanzu sune mutuncin mutane!!!!!. " "Sau'ke ajiyar zuci ya ta yi bayan ta dawo daga tinani. Kud'i kud'i kud'i sai da ta mai-maita har sau uku, kafin tayi murmushi ta bar gurin da take ta nufi d'akin ta ta fara tinani abun yi. Tsaffff ta warke kuma uncle bai sake mata abun ba, yanzu haka suna karatu sosai itada uncle d'in nata, kuma suna karatun axam kuma dai har yanzu karatun gashi nan gashi nanne, Mom ma ta gama fushin domin har ta ci gaba da yanda ta keyi wato, taje ta dawo tayi kwana uku a gida. *BAYAN SHEKARA 3!!!!!!!!!!!* Abubuwa sun fara sauyawa a game da zaman gidan Alhaji Salisu Inuwa, domin kuwa, yanzu Anty Zainab ta kammala aikin bautar 'kasar ta, ita kuma Mom an 'kara mata ma tsayi a gurin aiki. Ameera kuwa yanzu haka tana JSS2 Saide yanzu Ameera ta zama ba irin Ameera da kuka sani a baya ba. Domin kuwa yanzu Ameera ta zama big class. Yanzu haka suna gaban Mom ita da anty Zainab tana sanar musu cewa, ta sallami Uncle daga yau domin kuwa Amera England zata koma da karatu. Da sauri Ameera ta d'ago kai ta kalli Mom d'in sannan ta ce "Ni wallahi babu garin da zanje kuma wallahi bazaki kori Uncle yanzu ba, sai da karatuna ya d'auko dad'i wallahi bazai sa'buba, tin lokacin da nace ki sallame shi Baki sallameshiba sai yanzu, to ni wallahi ban yarda, Kuma babu wanda ya isa ya sallamesh!!!!! Tana gama bad'a ta bar gurin ta na saka iyefes d'in da take a jikin wayar da take hannunta ta barsu a gurin suna bin ta da kallon mamaki, domin kuwa yanzu halin da Ameeran ta d'auko kenan. Mom ta ce "Wai me yake damun Ameera ne!!? Yanzu fa naga ta fara wani irin hali wanda ban santa da suba, tana min magana duk yanda ta gadama, to wallahi sai taje England nan ko bataso......📝 *YANZU ZA A FARA RIKICIN TSAKANIN UWA DA D'IYAR TA, SHIN KU KUNA BAYAN WAYE???* **INA JIRAN ZA'BIN KU , KUNA BAYAN MEERA NA? KO KUMA BAYAN MOM DA ANTY ZAINAB???* _NI DAI INA BAYAN SU ANTY ZAINAB DOMIN BAN TA'BA ZUWA ENGLAND BA, KUNGA IN SUKA KAI MEERA TOM NIMA ZA'A BIYA MIN_ 😂😂😂😂😂 To be continue...... S REZA 08100785178 .,.. [3/29, 11:19 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♀️ *(True lef storry* ) *By* ( *SALIS M REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO...*☀️ _LOVE ALL MY FAN'S❤️ WANDA NA SANI DA MA WAD'AN DA BAN SANIBA, INA GODIYA SOSAI!!!!._ *UWATA CE SILA* *PAGE👉0️⃣8️⃣ ............. Ameera d'aki ta shiga ta cirowa wayar ta domin yin kira, number da zata kira d'in tanemo a wayar sannan ta danna kira had'i da kara wayar a kunne. "Meyasa yau bakije school ba"? Kuma na kira number ki bata shiga? "Ta cikin wayar a kace "MEERA wallahi da matsala". Meera ta zaro ido waje ta ce "Ban gane ba kina nufin kice ya kama ki? "Eh wallahi Daddy ya kamani kuma wallahi yamin shegen duka, sannan kuma ya kwace mi waya, kuma ya ce in ya sake ganina tare da kye wallahi sai ya ci ubana, sannan kuma ya hanani fita daga yau, kuma ya ce zai cireni da ga school d'in mu, sannan kuma "Ya isa haka wawiya sokuwa ban za... wallahi kin bani mamaki duk yanda muka shirya saida kika bari ya ganki kuma har kike ce min wai kar ya 'kara ganin mu tare ko? To Nusee bari kiji na fad'amiki... Babu ruwana da Daddyinki kuma in ya hanaki zuwa gurin na wannan ma duk ke ya dama, amma ki sani duk abin da ya biyo baya bubu ruwana. Nusee ta ce "Haba Meera ko dai kin man ta da ko nid'in wa cece ne"? Jira nake ya saki jikidani na nuna masa kamar na daina fita sai kawai mu ci gaba. "Dariya Meera ta yi dama tasan Nusee ba zata ji maganar Daddy ba. Nan dai suka shirya yanda zasu cigaba da kasan cewa tare. Mom kuwa dama tin jiya ta kira uncle ta sanar da shi cewa daga wannan satin kar ya 'kara zuwa domin kuwa Ameera zata bar 'kasar ne. Abin da ya baiwa Mom mamaki shine, lokacin da tagama sanar wa da Uncle d'in sai taga ya bada goyan bayan sa sosai, sannan kuma ya ce mata dama shima yana son ya sanar da ita cewar ya samu ai ki yan zu, ba zai dinga samun da mar zuwa ba. Amma Mom ta share ta ce ma sa "Tom Allah ya taimaka yasa a fara a sa'a, amma bata tam bayeshi wani irin aiki bane, sannan ta bashi duk abin da ta tanadar masa d'in, kuma sukayi sallama a kan ba zai sake zuwa ba. Wani abun da ya sake baiwa Mom mamaki kuwa shine... Tin ba yanzu ba ta lura kaman Uncle d'in yana tsoran Ameera ne, domin kuwa taga yanzu ko gida zai je baya cewa ina Ameera ta ke zasuyi sallama... Amma kuma da a baya in har zai d'an yi tafiya ko na kwana d'aya ne ko biyu sai ya sa an kirata sunyi sallama. Yanzu kan Mom bata hak'ura ba sai da ta tam baye shi ta ce "Baza kuyi sallama da Ameeran ba ne yau"? Cikin jin kunya da kuma tsoran da ya baiyana a fuskasa ya ce "Amm ummm dama tana cik ci ci kine"? Ya 'karasa ma ganar cikin in'i'na. Ita kuwa Mom ganin dama yanzu Ameera ta zama mara kunyane yasa tayi tinanin ko dai shima tana masa rashin kunyar ne!!. Mom tayi murmushi sannan ta ce "Eh tana ciki amma kuma na ga alamar kaman kaima tana maka rashin kunyar ne ko"? Cikin jin cewa ba a bin da yake tsoran ta sani ba ne ta sani ya ce "Hajiya ai sai haguri halin Ameera amma duk yarin tane zata daina. Cikin zuciyar ta kuwa Mom ta ce "Ni nasan haka ai shima har dashi a cikin rashin kunyar, ko dan ma tin da tamin waye bazata ma ba!!? Mom ta ce "Tom Uncle mun gode a gai da gida da kuma mutan gida Allah ya biya ya saka da al'kairi. "Uncle kuwa sai amsawa ya keyi da amin amin amin, burin sa kawai ya bargidan kafin Ameera tazo. har ya bar gidan kuwa bata fitoba. *WAI SHIN ME YA FARU TSAKANIN UNCLE DA AMEERA NE?? HAR YAKE TSORAN TA??.* Tin daga lokacin da uncle ya rabani da budurcina saida mukayi kwana kusan goma baya ganina. Bayan hakane kuma ya sake samun damar yi a karo na biyu, to bayan wannan ne, kuma ya keson mayar dani kaman wata matar sa, kullum sai ya ce zai sakeyi ni kuma na 'kiyarda, in ya dage kuma ta fashe da kuka, to tun daga nann ne nagane cewa ashe baya son kowa ya sanine kuma a she ba zai iya yan kaniba. Tin daga nann nima nafara nawa wasan. Abun da na fara masa na farko kuwa shine... Daga yanzu tare da IRO Maigadi zamu dinga zuwa gurin koyan karatun, da bai yarda ba amma na ce masa wallahi zan sanar wa da Mom komai, nan take ya a'min ce. Nayi hakane domin na tsira daga abin da ya kemin, tom bayan nan kuma, na ce masa daga yanzu duk abin da nace masa to wallahi dole yayi nan ma yace min ya yarda. Haka zan ce masa ya bani kud'i dubu biyar ko goma, in ya bani kuma na baiwa IRO Maigadi, haka wata rana mun dawo daga school na ga wata yarinya 'karama kamar dai ni, ta na ri'ke da waya babba sai kawai nima naje na sameshi na ce masa, Uncle kasan mai na keso da Kai? ya ce "a'a. na ce "Kuma bana son abin ya huce gobe"? Ya ce "Ina jinki" na ce masa... "Waya na keso ka sayomin kuma sabu a kwalinta, sannan kuma kaje ka samu Mom ka ce mata kaine ka siyamin domin mu din ga yin karatu ta ciki, kace mata watarana in baka samu zuwa ba to ta wayar zamuyi karatu, haka babu tsoro ko wani tausayi nake kallon sa, domin kuwa yanzu na gama sanin ko shidin waye. Shiru Uncle d'in yayi sannan ya ce, "Kibari zuwa satin sama wato (next week) Amma Ameera ta ce wallahi ka sayamin gobe kokuma yanzu na je na sanar da mom komai. Haka kuwa a kayi washe gari ban san a ina ya samo kud'in ba nidai naga ya kawo min waya sabuwa harda kwalin ta. Na ce masa tom yazu muje ka bani a gabam Mom d'in da kanka. Lokacin da Mom taga wayar 'kin yarda tayi tace Ameera bazata fara ri'ke waya yanzuba sai ta 'kara girma, Amma da taji saboda karatu a ka siya sai ta hak'ura tana ma uncle d'in godiya sannan ta mayar masa da kud'in wayar harda 'kari. Ameera tana ganin lokacin da aka bashi kud'in tayi murmushi sannan ta Kar'bi wayar ta tayi sama. Tin daga ranar Ameera ta fara abun da ra gadama, duk wanda yake gidan ya fara ganin sauyin halai yarta, kuma wannan kud'in da Mom ta baiwa Uncle saida ta rabashi da su, ta ajiye wasu a gurinta sannan ta baiwa IRO Maigadi wani. Haka suke rayuwar su a gidan babu wanda ya isa ya mata maga wacce bata mata ba take zata mayar makaa. Sannan bata bin maza ko d'aya sai dai tarin samari a online.( AWAN CEN LOKACIN FA KENAN) Itace Whasoop feesbook tik tork Instagram. Kud'in DATA kuwa uncle ne ya keyi. *TA YA SOKA FARA 'KAWANCE DA NUSAIBA WACCE TA KE KIRA DA NUSEE???*. Nusaiba da Ameera class ment ne. Halai yarsu ce tazo d'aya domin kuwa itama Nusaiba bata son karatu. Unguwar su ba d'aya ba ne, Ita Nusaiba tana unguwar AKEJA STARTET dake Cikin WADATA Benue steta. Sukuma Ameera a JIBATA ne. Nusaiba tana zaune a gurin kishiyar uwa ne. Mom d'in ta an saketa amma ta ce Wai bazata tafi da ita ba. Haka dai ta cigaba da zaman ta a gidan. Matar baban ta bata sonta ko d'aya, koda a gaban Daddy ne kuwa. Ita ma kanta Nusaiba bata raga mata, in ta mata ramawa ta keyi, domin kuwa itama bata tashi da soyayyar uwa ko na uba ba. Daddy ba wani zama ya keyiba. Tin tana yar 'karama Mom ta barta a gidan ubanta taje tayi auranta. Nusaiba babu irin wahalar da bata sha a hannu Rakiya ba wato matar baban ta. Rakiya bata tab'a aihuwa ba, kuma tana son ta haihu da Daddy. Rakiya ba wata babbar mace bace, domin yanzu in ka ganta suna rikice da Nusaiba sai rantse yayar ta ce. Yanzu haka Daddy bai san cewa Nusaiba tana tare da Ameera ba. Saida ya kamata da waya a hannu tana kallon film din banza. Ranar kuwa ta cu duka, sannan ya ce a ina ta samu waya? Shine ta sanar masa da 'karya, to fa bai yarda saida ya ganota. Tin yana dukan ta a kan ta rabu da Ameeran amma tagi har watarana suka Kai qarfe koma basu dawo ba, to shine yace zai cireata da ga makaran tar, kuma bazata sake fitaba. Yanzu dai Nusaiba tana daure a gida. Ameera kuwa itace tasa uncle ya sayawa Nusaiba irin wayarta. Ko makaran ta zasuje to da wayoyin su suke zuwa.*NUSEE DA MEERA* Sune suka mayar da sunansu haka. Yanzu haka suna son su cewa Uncle ya sake musu waya ne, kuma gashi Mom ta koreshi... Suna son su Kar'bi kud'i a hannun sa domin siyan wasu kaya, gashi mom ta koreshi. Shikuwa dama naiman mafita ya keyi. Kuma gashi yasamu. MEERA DA NUSEE. Basa bin maza ( Wannan lokacin) Amma Yan zu abin tam bayar mai zai biyo baya??? *MUKOMA CIKIN LABARIN MU. WATO JIN TAYAYA MEERA TA FARA KARUWAN CI.* Mom kuwa ta gama shiryawa akan tafiyar Ameera LONDON ( wato England). Haurawa tayi har d'akin Ameera din, ta sameta tana kollo a waya tana ganin Mom d'in ta kifa wayar a kan gado domin kar Mom d'in ta gani. Ita kuwa Mom ba wannan ne ya kawo taba, zuwa tayi har gurinda Ameera ta ke sannan ta ce "Ameera ranar Monday zaku tashi da safe saboda haka ki rubuta dik abin da kikeso ki bani sai a sayo Miki, kinji? Mom tayi maganar ne cikin kwantar da murya, sannan ta kamo hannun Ameeran... Ita kuwa Ameera sai binta ta keyi da kallo ta rasa mai zata ce mata, Mom ta ci gaba da cewa "Na sallami Uncle d'in ki, yanzu haka ba zai sake zuwa ba, saboda haka bana son jin komai kin ji Ameera ta. Ita Mom a tinanin ta har yanzu Ameera bata son Uncle ne, shi yasa tayi amfani da korar sa domin shawo kan ta. Abin da Mom bata saniba ku shine... Yanzune ma ta tsokano rikicin. "Da sauri cikin firgici ta jiyo ta kalli Mom d'in jin abin da ta ce Wai ta kori Uncle!! Ameera ta ce "Mom wallhi bazanje ko inaba kuma wallhi tin yanzu ki je ki dawo da uncle in ba hakaba wallahi... sai kuma tayi shiru ta na ciro wayar ta, take ta nemo number Uncle d'in ta kira amma bata shiga, ta sake kira amma bata shiga, a ta 'kaice saita takira sama da goma amma wayar tana kashe. Mom kuwa sai kallon mamaki ta ke bin ta dashi, ita duk bama wannan ba, babu ruwanta da kiran Uncle da takeyi ita damuwar ta, ta amin ce da tafiyar. Mom ta ce "To wallhi dole sai kin je ko bakiso "ko rife baki mom batayi ba Ameera ta ce... "To sai naga wacce zatasa na tafi, haka kawai ban san ko waba a ce wai naje wani gari to wallahi babu wanda ya isa ya sakani. Mom kuwa dawo wa tayi ta rufe Ameera da duka tana cewa wallahi sai ta je. Itama Ameera bakin ta bai mutuba, tana cewa wallahi bazata ba. Haka dai Mom tana dukan Ameera amma itace take kuka. Ameera kuwa ta samu ta kwace jikinta ta bar d'akin tana cewa wallahi bazata je ko ina ba ta uban da zai sakara taje. Ita Ameera da muwata ba wai maganar Mom ba, domin kuwa tasan wannan ba mai yuwa bane, shin yanzu yazatayi ta ga Uncle, domin wallahi bata gama d'aukar fansaba, ga kuma Nusee ba dama ta fito, nan dai ta dinga tufka da warwara a kan samo mafita. Mom kuwa uncle Bala ta keson kira amma tasan shima in yazo ba zai goyi bayan taba, haka dai tasha kuka tana tinanin mafita, tana cewa inama d'a namiji Allah ya bata ba mace ba. Macan ma irin Ameera da'ki'kiya, wacce bata son ciwon kantaba, haka dai Mom ta ci gaba da kuka. Ameera kuwa gidan Uncle Bala taje ta sanar masa da komai game da tafiyarta England, ai kuwa tin a gaban ta yafara zuba masafa. Haka ta bar gidan cike da jin cewar ta kawar da wannan matsalar. Saura d'ayar, ita kuwa d'aya dole sai da Nusee, itace zata bata shawara mai kyu, yanzu ya zatayi!!!, sai kuma ta tina cewa Daddyin Nusee baya zama'a gida saboda haka kawai bari taje gidan... Dama tasan tsakanin Nusaiba da matar babannata babu shirine ma yasa ko da zata shiga gidan Bata ji tsoran komai ba, domin kuwa yanzu yanda take jin kanta wallahi in ta mata shirme har duka zata iya mata. Abin da Ameeran bata saniba shine tin d'azu ma Rakiya ta kunce Nusee a kan zata bata dubu biyar, dama ita Rakiya ba dai son kud'i ba. Ai kuwa tana shiga gidan suka had'u da Rakiya suna rikice da Nusaiba akan kud'in, domin kuwa ita Nusaiba bata da ko naira biyar, ita kuwa Rakiya ta ce Wallahi sai ta bata, nan fa Meera ta shigo ta gansu. Kai da ka gansu kasan dukkanin su basuda kunya, domin kuwa ita Nusaiba ma wandone a jikin ta Wanda ko cinyarta ma bai rufeba, sai wata singlet mai 'karamin hannu, Kuma gashi Rakiya ta ri'keshi sai kawai yazama tam kar ba rigar, ga kuma yan 'kananan nonuwan ta da suka fito fili. Itama Rakiya haka ne babu wasu kayan arzi'ki ajikin ta, dama kuma itama ba wata babbar mace mace. Nann take Meera ta tsaya tana kallon su cikin son yin dariya, ganin rigimar tasu kaman wasu sa'anyeeeee.......📝 *KAI JAMA'A 🤔🤔 WALLHI LABARIN NAN FA DA WATA A 'KASA* *SHIN WAI. INA ANTY ZAINAB DA SAURARIN TA HABIBU??*🥰🥰🥰 To be continue... Please abin da a ka saba wato comment and shre . S REZA.......NE [3/29, 11:19 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♀️ ( *True lef storry)* By ( *SALIS M REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO..☀️* *UWATA CE SILA* *PAGE* 👉0️⃣9️⃣ ...............Kallonsu ta tsaya yi cikin mamaki ganin Nusee d'in itama harda kai mata naushi, take taji duk ba'kin cikin da tazo da shi yana tafiya dalilin wannan dramar tasu. Saida tayi gyaran murya sannan suka kula da ita. Nusee ta kwace jikinta daga ru'kon da Rakiya tamata ta nufi gurin Meera tana murmishii. Da sauri Rakiya ta sake cafko mata hannu had'i da cewa "Baki isa kibar gurinnan ba sai kin bani kud'i na ko kuma muje na mayar dake gurin da na ganki". Nusee ta ce "Ki sakarmin hannu kafin na soma shinfid'a miki rashin mutun ci! kuma kud'ine bani da su bazan bayarba. Rakiya ta bud'e baki da niyar yin magana Meera ta ce "Anty Rakiya kiyi haguri bari na baki kud'in amma ki sakar mata hannu tukunna. Rakiya kuwa ganin Ameera tana ciro kud'in da ga Jakarta ne yasa ta sakar mata hannu tana hararar ta. Itama Nusee d'in hararata takeyi. Meera ta ce "Nawane kud'in"? Kafin Nusaiba tayi magana Rakiya ta ce... "Dubu takwas ne" dama ina bin ta dubu uku gakuma na yau dubu biyar, shine suka zama dubu takwas(8K). Nusee cikin mamaki ta kalli Rakiya sannan ta ce "Ban tan uba!! Ai kuwa baza ma a Baki ko naira ba tindade ke macuciyace. Nusee ta ja hannun Meera daniyar tafiya. Ameera ta mi'kawa Rakiya kud'in tana cewa Ni bani da kud'i kiyi haguri da wad'an nann, kafin tayi magana, Nusee ta jata cikin d'akin ta. Suna jin irin zagin da Rakiya take bin su dashi domin kuwa dubu uku Ameera ta bata. Ameera ta ce "Wai dama haka kukeyi da uwar taki? kaman wasu sa'anye? "Nusee ta ce "lallai kam su uwata anji jiki, wannan matar da kike gani wallhi batada kunya, itafa ko a gaban waye zata iya kamani da dambe, ke itafa in dai zata samu abu a gurina walhi har zagin ta in dai nayi baya damun ta, kedai mubar maganar wannan matar muyi abun da yake gaban mu. Nusee ta ce "daddy ya tsoratani jiya fa. Ameera ta ce "Nusee Mom ta sallami Uncle kuma yanzu kona kira number sa bata ta fiya. Take Nusaiba ta zaro ido waje ta na ri'ke girjinta ta ce "Ban gane ba? Nan take Ameera kwashe komai da yafaru ta sanar wa da Nusaiba, sannan ta had'a da maganar zuwa England. Nusee ta ce "Kema kin san Uncle naiman hanyan guduwa yakeyi, bayason ya tafi bada daliliba ne mu tona masa asiri, yanzu kuwa gashi ya samu dalili kinga kuwa bazai sake yarda ki ganshi ba. Ameera ta ce "Nifa duk bama wannan ba, yanzu shikenan ya gama cin moriyata kenan? Ya tafi yabarni da ciwon zuciya!? kye Nusaiba wallahi Uncle bai ci ban zaba sai na rama duk abin da yamin kuma shida kansa zai zo har gabana ya na neman yafiyata lokacin ni kuma na gama dashi. Nusee ta ce "Ban gane ba? Me zaki masa keda baki sanshi ba? Ameera ta ce "Uncle yanada aure harda yara kuma a cikin garinnan suke, kuma harda d'a namiji a cikin yaran nasa, domin bana mantawa watarana zai je gida ya ce yaran sa bashi da lfy. Shin kina ganin mai zai biyo baya? Nusee ta ce "thank you so much for this information, yanzu kika kawo shawara mai kyu, to amma yanzu kin san gidanne? "Ameera ta ce "mune zamu nemo karki damu komai zai warware very very soon. Nan dai suka cigaba da shirya abin da suke ganin zasu yi wa Uncle kafin Meera ta bargidan akan sai sun had'u a school. Uncle Bala kuwa yana shiga gidan yafara surfawa Mom masifa ta in da yashiga ba tanan yake fitaba, ya ce mata karta sake zancen kaiwa Ameera wata 'kasar domin yin karatu. Haka Mom tayi shiru haryagama bata tanka masa ba har ya tafi ba tace komai ba, jira takeyi Ameera ta dawo domin kuwa tasan itace zata sanar masa. Anty Zainab kuwa ta d'au ki dik wata yardar ta ta tam'kawa Habubu Amma batayi auneba sai jin maganar auran sa tayi. Habib sun dad'e suna soyayya da anty Zainab, in da shida kansa ya furta mata kalmar so, sannan bai tab'a nuna mata wani abu na cewa baya sontaba sai ji tayi zaiyi aure. Ta kirashi domin taji ko dai ba shi Habib d'in bane, amma ya tabbatar mata da cewa aure zaiyi, da ma yaman tane bai fad'a mata ba. Sannan ya ci gaba da cewa "Iyayena sun dameni da maganar aure amma kuma ke kin ce karatu zakiyi, babu yanda banyi da keba kikace ke, in kin gama bautar 'kasa ma zakije waje ki 'karo karatu, to nikuma iyayena sun dage, yanzu haka auran had'i ne a kamin sabo da haka ina mai baki haguri. Tofa tin daga ranar Zainab ta shiga cicin damuwa domin kuwa tana tsananin son Habib, kuma tagane shima ba a son ransa a kama sa auran ba. Anty Zainab har ciwo saida tayi, itama in da za'bin tane da tana gama bautar'kasa aure zatayi, amma Mom ta ce sai ta cigaba bazata tsaya hakaba. Yanzu haka anty Zainab bata nann tana England London. Ameera da Nusee kuwa babu irin binciken da basuyiba amma sun kasa gano gidan Uncle, harta wanda ya sanshi ma basu samu ba kuma Ameera ta ce wallhi bazasu hagura ba. Lokacin da suka kammala jarabawar su ta, JSS 3, kuwa itada Nusee babu wacce tayi abun arzi'ki, hakanne yasa lokacin da malamin nasu yaga takar dunsu, ransa yayi mugun 'bace, ita kuwa Ameera tasan in har taje gida da wannan rezort d'in to Mom Sai ta kusa kashe ta, kuma kowa sai yaji. Hakanne yasa suka yanke shawarar zuwa su sami malamin nasu domin yayi haguri ya musu Satan amsa koda siyane ma sai suyi. Haka kuwa a kayi, sukaje har OPECC d'in sa lokacin yana amsa wayane suka shigo, bayan sunjira ya kammala wayar ne ya ce "Mai ke tafe daku? Ko basuyi maganaba yasan su domin kuwa ya gane fuskokin su. Nusee ce babu ko irin tsoran nan da a keji in d'alibi yaje neman wani Alfarma agurin malamin sa ta ce "Mlm lokacin da a keyin exam ne to wannan bata da lafiya ta nuna Meera, to gabad'aya bama cikin han kalin mu lokacin to shinefa muka fad'i a duk takardun mu, shine mukazo ka taimaka mana mu gyra. Yayi shiru yana kallon ta lokacin da ta gama maganar kamar ya ce mata ta ci gaba domin yanda muryar tata take masa dad'i a kunnuwan sa. Sai can wani lokaci ya ce "Nariga da na gama record d'in komai na kai gurin Uncle bashir. Amma i kuna so nawa da kaina ina fad'a muku kunayi domin kar a gane hannuna, sai kum min wani abu guda d'aya? Take suka kalli juna suna mamaki, sai a lokacin Ameera tayi magana ta ce "Mlm nawane zamu baka? MLM cikin murna jin kamar yaran sun damu da karatun ya ce "ba kud'i na kesoba" Ameera ta ce "To Mlm me KAKESO? Ya ce "Ina son muyi sirrine dagani sai ku karku Bari kowa ya ji sannan karku nuna muna yin wani Abu kawai dai kudai ku sa a ranku duk lokacin da kuka zana jarabawa to kawai kunci, har da tagaba wacce zakuyi. Cikin jin dad'i sukace to mlm muna jin ka, nan take ya nuna Nusaiba ya ce tafita waje ta jirasu yanzu zata zo, Nusaiba ta ce "Mlm ai nida ita duk d'aya muke saboda haka kome zakace mata kawai kafad'a a nan ba damuwa, mlm ya ce "Na sani ba komai bane kawai... Cikin sauri Ameera ta ce "Nusee je wajan ki jiramu kar ki damu, haka Nusee ta fita badan tasoba. MLM ya sanar wa da Ameera abin da ya keso, ita kuwa Ameera ta amin ce, a cikin OPEC d'in ya aiwatar da nufin sa. Dama tsakanin Nusaiba da Ameera basa 'boye wa junan su komai, haka ta sanar wa da Nusee abun da ya faru tsakanin ta da mlm, Nusee bata so hakaba amma ta share. Hakan kuwa a kayi lokacin da jarabawar su ta fito sun samu saka mako mai kyu wanda saida mom tayi murna sosai, harta Daddyin Nusee ma yayi murna. Shi kuwa mlm da ga lokacin nefa ya fara son ganin ya 'kulla a la'ka da Ameera amma tace masa sai ya je ya shirya tukun kasan cewar shidin bahaushe ne yasa ya gane mai take nufi. Tin daga ranar Ameera ta zama kamar jaririya a gurin Mom ta dinga nan-nan da ita. Daga nan ta fara sakar mata kud'i sosai, amma ganin yanda teke cin uban mud'inne yasa ta rage bata su, ita kuwa Ameera yazu ta ke jin kan ta a sama, ga yawan fling da take shiga, tin lokacin da suka had'u da mlm ta kasa samun kanta, duk da dai malamin ba komai ya iya mataba. Zaune take a bakin zabgegen gadon ta wanda mutane hud'u ma zasu iya kwanciya a kansa batare da sun matsi junaba. Daga ita sai singlet sai daukar kanta hoto ta keyi, inta turo baki sai ta kalli gefe, stel kala-kala, har ta gama sannan, ta za'bi wanda taga sun mata kyu ta yi posting a Instagram, kafin kace me saiga comment dama kuma tasaba yin posting a Instagram, kuma tana samon comment sama da 2k. Yanzuma comment din take tabi har idon ta ya sauka a kan wani Mai suna, Jibrin. Wannada ya mata comment kamar haka.. WAWOOOOO So beautiful baby I like this your Stella, see very very nice picture sannan ya saka hoton zuciya a kan sa'kon❤️. Bata yin reply amma sai ta tsinci kanta da mayar masa da amsa. Ta ce "Thank you so much, ai kuwa saiga wani sa'kon nann, take tasaki jiki dashi sosai suka sha rira, wasa-wasa Jibrin yazama abokin ta na farko a online. Mom kuwa ganin yanzu Ameera ta koma zaman d'akine yasa ta kirata ta ce mata, zatayi ASS class a wannan school d'in ne ko kuma tana son a sake mata wani school d'in? Meera ta ce "Itafa sai ta huta na shekara d'aya kafin ta cigaba da zuwa school, nann fa Mom ta ce "Bata isaba itama Ameera ta ce ta isa. Magana fa har ta kai ga gurin Uncle Bala, shima yazo amma Ameera ta ce Itafa abarta ta huta tukunna, shi kansa Uncle Bala abin ya bashi mamaki jin abin da ta ce, haka dai Mom ta hagura a kan in lokacin makaran tar yayi sai ta koma wannan school d'in. Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya. _WATA RANA DA AMEERA BAZA TA'BA MANTAWA DA ITABA._ Zaune take tana kallon film din da tasaba a ko da yaushe, bataji shigowar Mom d'in ba sai ji tayi Mom ta fizge wayar a hannuta. "Tin d'azu ina kiranki amma kina nan kina banzan sa na'ar taki ta danne-dennen waya ko? Ameera idon ta ya ciko kaman tayi kuka domin kuwa flim din yanayi tana ji ta iyefes d'in da tayi Connecting da shi, gashi flim din sai nishin a kayi kuma wayan na hannun Mom d'in, ita kuma sai zuba mata fad'a takeyi. Ameera ta ce "Mom banji bane pls sorry. Mom kuwa kamar an sake zigota tane sai ta cigaba da cewa... Ke in kika ri'ke waya a hannun ki bakiji komai, sai mutum ya ta miki ihuu! Amma babu ruwan ki, harta abin ci in dai kina danna wannan wayar bakya ci a kan lokaci to wallhi na kasu na rabaki da wannan wayar tin dade ke kin mayar da ita kam rayuwar ki sai da ita sakiyi rayuwa ko?, ni sai na rasa uban mai kikeyi a cikin wayar ke ba karatu kikeyi da itaba ba komai ba. Dai-dai lokacin Mom ta d'ago wayar domin jin kamar ana magana a wayar. Ita kuwa Ameera rogon Allah take azuciyar ta Allah yasa kar Mom ta duba wayar. Lokacin da taga Mom tana 'ko'karin ganin fuskar wayar kuwa sai ta runtse idanuna ta da 'karfi, take jin wani abu a zuciyarta a karo na farko....📝. KAR KUMAN TAFA NANN DUK MUNA TINA BAYANE AMMA DUK WANNAN ABUN YA FARU. SANNAN KARKUGA ANA YIN LABARIN A TAK'AICE, NAN BA SHINE A SALIN LABARIN BA, A SALIN LABARIN YANA GABA... . To be continue....... Please comment and shre please🤲🤲🤲🤲 On love❤️ Abokai🤝 FAN'S🏆 By S REZA🥰.....[3/29, 11:20 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♀️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♀️ *(True lef storry)* *By* *(SALIS M REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO....* ☀️ *UWATA CE SILA* *PAGE* 👉1️⃣0️⃣ ...............Mom kuwa jin kaman wayar tanayi ne yasa ta d'ago domin dubawa kafin idon ta ya kai gaban wayar saiga kira ya shigo, kallon sunan mai kiran tayi sannan ta kalli Ameera wacce har lokacin kan ta na sunkuye amma jin ringtone d'in wayar tane yasa ta d'ago ta kalli Mom d'in saitaga itama Mom d'in ita take kallo, sai ta mayar da kallonta izuwa kan wayar, Sunan Jibrin ne yake yawo a kan wayar. Kafin Mom tayi mgn Ameera ta ce "Mom Jibrin ne class ment d'inane ya kirani ne domin yaga tin da muka gama exam ban kirashi ba. Mom ta ce "To daga yau Kar ya sake kiranki in zumunci ne angode in kuma gaisawa ne a tsaya a iya school bana son wannan zancen banzan. Saida Mom ta mata fad'a sosai sannan tace mata babu ruwanta da yin abokai maza a school domin kuwa ba shine ya kaita... In kuwa har ta sake ta jita da namiji Wai aboki to sai ta sab'a mata. Itakuma Ameera godewa Allah takeyi da yasa Mom bataga film d'in nanba sannan ta na godewa Jibrin da yakira a wannan lokacin amma jin irin fad'an da Mom d'in takeyine yasa ran Ameera b'aci ta ce "Wai Mom ba nace miki babu komai ba ne amma kuma sai gara mai-maitawa kikeyi. Mom ta ce "Ameera ke yarinya ce bakida wayo kuma baki da hankali karatu shine abun da ya kamata ace kina maidakai amma kuma ke bawannan ne a gaban kiba, inada buri da yawa a kanki domin ganinn na gina rayuwarki amma ke ko a jikin ki "Shin Mom mai yasa kikeson dole sai nayi karatu? ta ci gaba da cewa "Saboda kud'i ko Mom? Mom ta kalleta da kyu sannan tace "Ameera wannan 'kasar tamu in bakada kud'i to kaida kare duk d'aya kuke, kin ga kuwa mai zaisa bazan so kud'i ba? Ameera ta kalli Mom d'in sai ta sake cewa "Dama sabo da kud'i kenan kikeso nayi karatu? To ai Mom kud'i basai nayi karatu bama zan samo miki Mom namiki Al'kawarin wallhi zan tara miki kud'in da bazaki iya gama cinyesuba har kibar duniya. Mom tayi dariya sannan ta ce "Ameera kenan shi ilimi ko ba dan kud'i ba ana amfanar sa domin zaman wannan duniyar tamu, sabo da haka bana son nasake jin kince zaki samo min kud'i koda bakiyi karatu ba. Ameera ta ce "To Mom ni bana son karatun nan wallhi wanda nayima ya isheni nifa Allah Mom kullum in naje school gajiya nakeyi wannan zaman class d'in duk ya ishe ne ni kawai kibarni na zauna a gida tindade na d'an yi karatun kuma sun isheni zaman wannan duniyar d'in. Cikin jin haushin abun da Ameeran tacene Mon ta ce"Ameera Mai yasa kikeda taurin Kaine yanzu? Yan zu ban isa na ce miki kiyi abu kuma kiyi ba shin wai menene ya mayar da ke hk? Ameera ta ce "Nifa Mom kece baki fahimtata kawai ni karatunnan ne na gaji da shi kawai ki barni har sai na huta tukunna Ameera tana maganar ne tana kallon wayarda Jibrin yaketa kira tin d'azu. 'Dakagawa tayi had'i da kara wayar a kunnenta sannan tafara magana a gaban Mom d'in. Cikin tsaninn b'acin rai Mom ta fizge wayar daga hannun Ameera ta bugata da 'kasa sannan ta d'au keta da mari harsau biyu jikake tass tass sannan ta cigaba da cewa... Daga yau Zan sanar miki tindade bakida hankali... Wannan gidan da kike gani da kuma wannan motocin da kikegani a gidannan duk dalilin karatun bokon da uban ki yayi ne har ya mallakesu, Nima da kikegani duk wannan fariyar da nakeyi duk ta'kamata karatun ne, saboda haka Ameera Kar kiyi karatun daga yau wannan wayar na hanaki amfani da ita sannan kuma na barki har tsawon she kara d'ayan da kikeso Allah ya Baki sa'a, Mom tana kaiwa nan da maganar ta, ta fita daga d'akin ranta a mugun'bace. Hawayene yake zubowa da fuskar Ameera cikin rashin kwarin gyiwa ta kalli wayar da mom din ta buga da 'kasa sannan taje ta d'auki wayar ta kunnan taga ko mutuwama batiba sai dai ta d'an far-farshe. Cikin ran Ameera kuwa maganar da mom tayi ce take mata yawo a kai, Ni dai yarinyace amma na fahim ci Mom gori ta kemin sannan tana nufin in babu karatun boko babu samun kud'i kenan?!!. Tin daga ranar tsakanin Mom da Ameera Babu wanda yake shuga sabgar wani, haka Ameera ta kira Nusee ta sanar mata da cewa zata je su had'u da Alhaji lawan. Alhaji laawan wani dan uguwar su Nusee ne tin ba yauba yake bibiyar ta a kan duk abin da takeso zai mata In har ta yarda da shi, Nusee kuwa dama ita tin bayauba ta sanar wa Ameera cewa... Kiyarda da shi wallhi yanada kud'i Zaki samu kud'i sosai. Amma Ameera sai ta ce ai ita tindade ga Wanda fara lalatamin rayuwa to duk wata damuwata to shine, ganin duk abin da sukeso Uncle yana basune yasa suka bar maganar Alhaji lawan. Yanzu kuwa gashi mom ta mata gori harda cewa ta barni tagani ko zan iya Samar wa da kaina mafita. Nusee da Meera cikin d'an'kan-'kanin lokaci suka shahara a harka bin maza, tin iyayen su basa ganewa har sukazo suka fahim ta. 'Ban garan Rakiya kuwa duk abin da Nusee takeyi ta sani Amma ganin itama ana bata toshiyar baki ne yasa tayi shuru, yanzu ba 'karamin shiri sukeyi da Nusee ba domin kuwa yanzu Nusee ce tazama uwar ita kuma 'yar, amma fa duk da haka ba ya hana wata rana in 'yan rikicin sukazo ayi dambeba. Daddy kuwa tin yana dukan ta harya fara mata na siha. Dayaga abun zai fi 'karfinsa ne yasa yace ta koma gurin maman ta, aikuwa aranar da taje mijin ta ya ce bazata zauna masa a gida ba do min kuwa shi bashi da k'arfi, haka Daddy ya cigaba da lallashin Nusee d'in amma ina tariga taji dad'in maza. 'Ban garan Meera kuwa Jibrin ne ya koyamata Shan duk wani maganin hana d'aukar ciki da kuma nuna mata wasu hanyoyin. Meera da Nusee sunkoma school amma basa yin komai domin kuwa Al'kawarin da mlm yamusu na cewa in sunyi exam susa a ransu kawai sun ci Koda kuwa basa zuwa school d'in, kuma hakane ya ci gaba da kasan cewa shi kuwa mlm tin daga ranar da yayi amfani da Ameera basu sake yarda da shiba. Kuma suka masa barazana da cewa in har bai musu satam amsaba to sunada vedio d'in da yayi da Ameera zasu Kai gurin shugaban makaran ta, jin haka yasa mlm ya dinga basu haguri a kan wallhi zai dinga basu first and second ( Na d'aya da na biyu). Kullum sune suke cin nad'aya da na biyu. 'Ban garan Mom kuwa abun ya na bata mamaki sosai ganin yanzu Ameera duk exam in batazo ta d'aya ba zatazo ta biyu, tanan 'ban garan hankalin ta ya kwanta to amma kuma taga yanzu bata sakar mata kud'i amma kuma tana iya yin komai wani lokacima har kawo mata kud'in takeyi sai tace Daddyn Nusee be ya bata. Tin mom bata ga newa har tazo ta fahim ci a she Amera bin maza takeyi. Ranar ma wanine yazo har gida ya sanar da ita cewa yaga Ameera a hotel itada wani mutum, tofa tin da Ameera ta dawo fa ranar a kayi ta 'kare domin kuwa tin daga ranar Ameera ta ce "Mom kud'i nima nake nema Amma bada karatun Boko ba, kuma zan taramiki su har sufi naki ma... Nannan fa Mom ta fara zazzagin Ameera ta na cewa ita tace mata tabi maza ne, Amma Ameera ta ce ai Mom kece kuwa Kik sakani a wannan rayuwar domin kuwa kece sila. Kece sila kece sila wannan kalmar itace kallamar da mom ta keji daga gurin Ameera a duk lokacin da tazo zata mata fad'a. kullom idan Uncle Bala yazo shima Ameera ta soma shinfid'a masa rashin kunya sannan ta ce masa, ita nai man kud'i takeyi Kuma da izinin Mom takeyin komai sannan Kuma Mom din itace sila. Uncle Bala yazo har gida ya tambayi 'kanwar tasa amma ta fara kuka a kan wallhi bata san komai ba. Ana cikin wannan halin ne Anty Zainab ta dawo domin kuwa dama karatun shekara BIYU ta yi Kuma ta kammala, dama ta zo hutu sau d'ay Kuma taga halaiyar Ameera ta koma sai a hankali, Amma batasan cewa tana bin maza ba. Nannan fa a kafara wasan, domin kuwa Anty Zainab bata ragawa Ameera ganin irin rashin kunyar da takeyiwa Uncle Bala da kuma Mom, Anty Zainab tayi-tayi akan Ameera ta sanar da ita abun da Mom din ta mata amma ta ce Babu ruwanta, jin hakanne yasa itama Anty Zainab ta fara cin uban Ameera d'in Amma fa itama Ameera ba ragamata takeyi ba domin kuwa in tamata zata rama dukda kuwa ta girmeta nesa ba kusa ba. 'Ban garan Sulaiman kuwa wato (S M) Tare ya gansu itada Nusee lokacin sundawo daga school ne haka ya bisu a baya har yaga gidan da suka shiga. Abinda bai saniba kuwa suma sunsan dashi domin kuwa tun lokacin da ya kafamusu ido suka ankara da shi amma sai suka nuna kaman basu San da shiba. Tin S M bai san Meera tana bin mazaba har ya samu labari, Amma a kan yaji ya tsaneta sai yaji ya 'kara sonta fiyeda na baya, ahaka ya je ya tin kareta da maganar soyayya Kuma harda Al'kawarin aure in har zata dai na wannan rayuwar. Amma Meera tayi dariya sannan tace masa ita ba wannan ne a gaban ta ba in har ya shirya domin jin dad'i da ita to mutu'kara yanada kud'i. Nannan fa S M ya ce "Shifa auran ta zai yi da gaske amma Ameera ta ce Kar ya sake mata ma ganar aure, shikuma ya dage domin kuwa kullum santa 'karuwa ya keyi a zuciyarsa, Haka dai S M kullum yana bibiyar Meera yace meye da muwarta ta ce masa mom d'in ta take son taga ta cika mata buri, haka take sanar wa da S M cewa komai kaganin takeyi UWARTA CE SILA. Tin abin yana bashi mmk har ya dai na Kuma kullum sai ya kirata itakuwa sai ta zazzageshi a kan ya fita daga rayuwarta Amma Kuma yakasa. 'Ban garan Nusee da Meera kuwa har yanzu basu daina neman gidan Uncle ba, inda Nusee ta dage da neman Uncle din feye da Ameera. Kullum haka Meera zata fita daga gida zuwa gurin wanda suka shirya a wannan ranar ko gidan sa kokuma hotel. Duk lokacin da tadawo Kuma bata baiwa Mom komai a she taramata ta keyi.😂 Haka wani daga ciki kwaratan nata ya mallak mata mota sabuwa fara sool. Inda itama Nusee aka siya mata itama nata kwarton ne ya siya mata. Mom ta daina zuwa aiki tin bayan shekara d'aya da ta huce saboda halin da Ameeran ta shi *(NI KUWA NACE AI MOM AI KIN GAMA YA RIGA DA YA KAMA, KWARAMA KIKOMA AI KIN KI YA FI)* Meera and Nusee sun huce duk abin da kuke tsammani, kudai ku biyo ni domin ko wa yanzu a ka fara. Watarana Mom na zaune a palor Ameera ta fito da wata jaka ta zauna tana murmishii sannan ta fara fitowa da kud'i daga cikin jakar ta, kud'ad'ene masu tarin yawa Wanda har da kud'in wasu 'kashashen, haka ta zubasu a kan tebur d'in dake tsakiyar palorn sannan ta ce "Mom ga sunan kaman yanda kikace ba a neman kud'i Saida BOKO to gashi ni na nema kuma na samu. Mom ta fashe da kuka sannan ta kalli kud'in sannan ta kalli Ameera sai ta 'kara fashewa da kuka ta kasa maga, Ameera ta ce..."Shin mom ba kince kud'i sune maganin zaman wannan duniyar tamu ba? To amma kuma gasu ma ke hargida suke biyoki amma kuma kike kuka?. TOM YANZU DAI MUN GAMA TINA BAYA. MUHA'DU A PAGE 11 DOMINNJIN SUWAYE ALHAJI MUDI? DAKUMA A BOKIN SA.....? SHIN SU NUSEE ZASU KAMA UNCLE? SHIN WANI MATAKI MOM ZATA D'AUKA A KAN UNCLE❓❓❓...📝 Pls comment and shre. Hakanne zai sa nacigaba da sauriiiiiiiiii To be continue.... My FAN'S🙏 My friend🥰 One house🤝 Love all ❤️ S REZA✍️ [3/29, 11:20 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♀️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♀️ *(True lef storry)* *By* *(SALIS M REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO....* ☀️ *UWATA CE SILA* *PAGE* 👉1️⃣1️⃣ She-she'kar kukane ke tashi a cikin palorn bayan Ameera ta gama basu labarin komai, ita kuwa Ameera tana gama bada labarin ta share hawayan ta sannan ta ciro warta ta danna kira. Mon kuwa dama tin labarin baiyi wani nisa ba tafara kuka. Take tayi tinanin lokacin da Ameera bata da lafiya suka Kai ta asbiti amma Mom ta dinga fishi da ita wai duk dan bata son karatu ne, nan fa mom ta tina ranar da Ameera take kuka a kan bata son wannan uncle d'in amma mom ta Shareta wai duk dan bata son karatu ne. Nann fa mom ta sake rushewa da wani sabon kukan nan take ta zu'be agurin tamkar babu numfashi a tare da ita. Anty Zainab kuwa take taji wani irin kunya ya kamata in ta tina da abun da yafaru tsakanin ta da Ameera, a shema duk mune sila Amma muke zagin ta, sai kawai ta kasa had'a ido da ita sai kuka takeyi tana Tina lokacin da Ameera ta 'boye a bayan labule da kuma lokacin da zata kashe kanta, kuma in Bata manta ba duk saboda bata son Uncle ne, Bata cewa Bata son karatu saide tace Bata son Uncle, tana cikin wannan tinanin sai gani tayi Mom ta zu'be agurin. Uncle Bala kuwa abun ma sai yamasa tamkar yana karanta labarine, irin wannan Abu kamar a zamamin jahiliya!! gaskiya wannan Uncle d'in ba 'dan halik bane, duk yanda a kayi dama cen ba 'dan arzi'ki bane, shima yana cikin hakane yaga Mom d'in ta fad'i. Nann take Anty Zainab takira Dr Lurwan shikuma ya ce su kawota asbiti yanzunnan ( _KAI DAN ALLAH MUJE 'BAN GARAN ALHAJI MUDI DOMIN JIN ABUN DA ZAI FARU. KARFA KUCE NA IYA GULMA GASKIYA CE, WANNAN GIDAN KOWA KUKA🤣)_ Da sauri ta fito daga cikin d'akin da alamar dai sauri takeyi domin kuwa har da d'an gudu-gudu takeyi. Rakiya ce ta fito daga toilet ri'ke da buta a hannu kai da kagan ta kasan bata kammala abun da takeyi a toilet d'in ba tafito, da sauri ta je ta Sha gaban Nusee ta na cewa kin San fa yau ne kikayi Al'kawarin zaki cikamin kuma ke nake jira amma kin zo zaki fita baki cemin komai ba? Nusee ta ce "Please sauri na keyi kibari in na dawo Zan bak.... Ai tin kafin ta 'karasa Rakiya ta ce "Ai wallahi baki isaba saide in kifasa fitan ai ba haka mukayi da keba, tana maganar tana ajiye butar da ke hannunta, gami da gyara'daurin zanin jikin ta wanda dama bata gama d'aurewa ba ta fito. Nusee ta ce "Anty Rakiya kin san Allah bazan baki ko sisiba har sai na dawo, saboda yanzu sauri nakeyi karki 'batamin lokac. Ai kuwa Anty Rakiya ta ce saide in bazata fitaba Amma in har tanason fita tofa sai ta bata kud'in ta. Nan fa rikici ya'barke tsakanin Nusaiba da Rakiya, in da Rakiya ta ri'ke mata jaka wai bata i'sa ta bar gidannan ba. Ganin Rakiya zata 'bata mata lokacine yasa ta zaro dubu biyar ta wa tsa mata sannan ta ci gaba da za'kin ta Ta ce... "Gashinan ban za dangin ma tsiyata wacce bata gaji arzi'ki ba, Ai kuwa nann fa Rakiya ta fara "Ke da kika gaji arzi'kin uban me ya tsinana miki ni dai tin da kin bani kud'ina kije dik in da zaki banza gadon mazan kawai. Ita kuwa Nusee tin da ta bata kud'in ta bar gidan domin kuwa tasan in dai har ta zauna tofa sai sunyi abin da suka Saba. 'Bangaran su Alhaji mudi da abokin sa Alhaji Bashir kuwa sun 'karaso gurin da babban shed'anin yake wato BOKA, wata bukka ce irin ta fulani amma wannan takai girma wani gidan Kuma a hakan wai d'aki d'ayane, haka suka ajiye mutar so a can wani bakin ruwa kafin suka fara takawa hargurin da bukkar take. Abun mamaki koda suka shiga cikin bukkar yan da kasan irin gidan manyan mutanan domin kuwa cikin bukkar 'bangare-'bangare ne. Wani 'katon mutum ne zaune babu komai a jikin sa sai zani da ya rufe masa jikin sa, sai kuma wasu guntayen mutane a gefensa suma da irin shigarsa. Yana ganin su Alhaji mudi ya fara dayira yana cewa... "hahh hahh an sanar mana da zuwan ku Kuma an tabbatar mana kun gama komai, to babu shekka zaku zamo tamkar taurari a cikin alumma, Ina cikon ai kin naku yake? Ya tambayesu cikin ihuu? Nan take Alhaji mudi ya fito da abun da suka kawo d'in a cikin leda ya mi'kawa bokan. BOKA yayi dariya sannan ya ce "Yanzu aikin da ya ra'ke maka kuda d'ayane? Alhaji mudi ya ce "au dama boka ba a gama ba? BOKA ya ce "Ina yarin yar da kuka kawo? to itace zaka kusan ceta sannan in har itama ta kawo sai a had'a da wannan da kakawo sai ai maka aiki. Dama Alhaji mudi sun kawo yarin ya mace yar shekara sha biyu gurin BOKA yau kwana Sha uku kenan tana gidan BOKA, shikuwa jaririn da a ka kawo har sun yan kashi. Nan take Alhaji mudi ya ji BOKA yana cewa wannan guntayen da suke kusa dashi, aje a zo da yarin yar nann. Alhaji mudi ya kalli Alhaji Bashir ya ce "Nifa naga kaman wannan yarinyar tayi 'karama kuma "Da sauri Alhaji Bashir ya ce "kaman ta irin su mukeso? Kawai ka je ka sha dad'i mlm babu wani 'kan-'kanta da tayi in dai ai kin mu zai samu ai babu wata da muwa. Yarin ya ce 'karama sosai kai da kaganta kasan ta wahala a wannan gidan babu komai a jikin ta sai kakkare jikin ta takeyi tana kuka, Ba'kace siriya Mai tarin gashi, bakajin komai sai kukan da yarin yar takeyi. Tana kallon Alhaji mudi da Alhaji Bashir, sai ta sake tsorata domin kuwa ta gane fuskar su. Sune suka kawota. Nann take boka yace "yayi abin da aka sakashi domin kuwa lokaci yana tafiya. Nann take guntaye biyunnan suka 'bace 'bat Alhaji Bashir ma ya tashi ya fita ya rage daga yarin yar sai bokan sai Kuma Alhaji mudi. Zaune suke agurin wani sha'katawa, suna tattauna damuwar su. Meera ta kalli Nusee sannan ta ce "Yanzu komai ya gama lalacewa saboda Mom ta ji komai Kuma nasan zata fara neman uncle ne, yanzuma dan tana kwance ne, sabo da haka Nusee dole mu nemo uncle a cikin kwana uku.(3) Nusee tayi shiru tana tinani sai can ta ce "Shin wai ma in mun ganshi mai zamu fara masa? Meera ta ce "Ai ba a kan sa zamu d'au fan saba, kaman yanda na sanar dake cewa wallhi sai na Masa abun da shida kansa zai zo ya bani haguri kuma hakan ya kusa faruwa, kedai yanzu meye abun yi?. Nusee ta ce "Ga wata dama guda d'aya? Meera ta ce "Tom Ina jinki. Nusee ta ce "Mai zai hana mu shigo da Jibrin cikin lamarin tin da naga shima d'an hannune kin ga ma inaga ya sanshi? Meera ta ce "Nusee wannan abun sirrin mune bana son kowa ya sandashi. Nusee ta sake ce wa "To ai ba sanar dashi abun da ya faru zamuyi ba kawai zamu nuna masa muna neman mutumin ne. Haka dai har Meera ta yarda, nan take suka kira Jibrin. 'Bangaran Mom kuwa Dr Lurwan da abokan aikin sa sun yi nasarar ceto numfashin ta da ga d'aukewar da yi amma har yanzu bata farfad'o ba, jinin tane ya hau sosai shinema ya haddasa mata d'aukewar numfashin. Uncle Bala ne shida Anty Zainab da Kuma matar da wato Anty kadija, sune a zaune a 'kofar d'akin da aka kwantar da ita, domin kuwa an hana kowa shiga Wai ana bu'katar ta huta tukunna, Uncle Bala ya ce da Anty kadija taje gida gurin yara, ita kuma anty Zainab taje ta girko musu abin ci da kayan zaman asbiti. Kallon hoton da Nusee d'in ta bashi yakeyi yana bin Nusee d'in da kallo mai ma'a noni biyu. Nusee ta ce "Jibrin wannan mutumin muke nema Allah yasa ka sanshi? 'kurawa hoton ido yayi kaman yana son gano wani abu sannan cikin in i'na ya ce "Me yasa kuke neman sa? Nusee ta ce "Kawai Muna son had'u wa da shine. Jibrin ya yi dariyar gefen kumatu sannan ya kallesu d'aya bayan d'aya sai ya fad'a tinanin lokacin da yasan mutumin. Zaune yake shi d'aya yana ta nazarin abun yi domin kuwa kansa ya cika ya rasa ma futa ya gaji da wannan abun bai san ta Ina ma zai fara ba, yana cikin wannan halin ne ya hango wani saurayi kyakyawa wanda shi da yake na miji ma saida yaran ya burgeshi to bare kuma mata, ai kuwa take yaje gurin yaron yana Mai cike da jin in Sha Allah damuwar sa tazo 'karshe. Shi kuwa wannan saurayin tare yake da wata budurwa arniya. Koda mutumin nan yaje gurin wannan saurayin sai ya nemi da yana son ganin sa, nan kuwa suka koma gefe. Mutum ya cewa yaron ai ki zaka min wanda a cikin aikin Kai riba biyu zakaci, wata yarin ce nakeso ka janye min han kalin ta d'aga gareni Ina so ka shiga jikin ta sosai ka man tar da ita komai , sannan Kuma yarin yar yar hannu ce, kaima zaka kwashi rabon ka, Kafin yaron yayi ma gana sai mutum nann ya zaro rafar Yan d'ari biyar ya ajiye Masa sannan ya bashi hoton yarin yar. Tofa tin daga nann Jibrin ya fara bibiyar Meera amma ya kasa shine yasa ya bita ta online, in tayi posting yafi kowa yin comment domin kuwa dogon comment zaiyi Wanda kai da kayi posting in dai har kagani sai ka karan ta, in kuwa ka karanta sai kayi reply. Tin bata yin reply har ta fara ( _domin ba irin comment din masu Karan ta littafin UWATA CE SILA bane wasu sai kaga Wai sun ce t kokuma tx kokuma txs, barin ma Yan fezzbokk group sunfi yin hakan, koba haka kukeyiba😂😂???)_ Jibrin ya kalli Nusee ya ce nasan fuskar nann amma Kuma ya mutu. Ranar da na fara ganin sa to a wannan ranar sunyi hatsari a moto Allah ya musu cikawa Nima ranar na fara ganin sa. Nusee ta yi dariya a 'boye sannan ta ce "Allah sarki Allah ya ji 'kan'sa, tom yanzu yaushene abun ya faru da Kuma a inane ha tsarin ya faru? Shiru Jibrin ya yi yana tinanin Mai yasa ya ce ya mutu!! dama ya ce musu bai san shibama da yafi, ganin yana tinanine Nusee ta sake cewa... "kaifa muke jira?? "Ban garan Alhaji mudi kuwa Babu tsoron Allah ya kama yarin yar nan a gaban BOKA ya fara she-shefata tana kuka yanayi har ya samu ya shigeta da 'karfi, nanntake ta saki wani wawan ihuu! Wanda Saida ihuun ya amsa duk cikin. Dajin nan. Ta ce waiyoooo!!!!!!!!!!.📝 Pls Yan Whasoop saide kuyi haguri bazaku samu posting yanzuba domin kuwa an yi bandend dina a Whasoop sai zuwa wani lokaci. Please banda comment. My FAN'S🥰 My friend🤝 One love♥️ S REZA ✍️ [3/29, 11:21 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *By* *S REZA* ✍️ ☀️ *First class writer's asso..☀️* *PAGE* 👉1️⃣3️⃣ ...............(Lallai kam masu iya magana sukace... Tsafi gaskiyar maishi wannan haka take ga su Alhaji mudi da Alhaji Bashir). Kallon gurin da yarinyar take nunawa sukayi sai suka ga hoton Uncle take nunawa gashi kuma har zuwa wannan lokacin bata daina kukan ba. Ana cikin hakane saiga likitoci sun shigo da gudu-gudu dalilin jin ihun da tayi. Likitan yana shiga ya ga yarin yar sai nuna Meera takeyi sannan tana 'kara 'boyewa a jikin bangon d'akin, nan take likintan ya ce suje waje dukkan su haka suka fita cikeda wasu-wasu. Suna fitowa waje Nusee ta ce "Meera Anya kuwa wannan yarinyar ba ta sanki ba? Meera ta kalli Nusee sannan ta ce "Nima abun yana bani mamaki domin ni dai ban san taba kuma kin ga wallhi yarin yar ta na cikin rud'une karfa muje ta sakamu acin masifa!!... Kar 'yan u'wantan suzo ta sake nunani ai kin ga sai suyi tinanin ko nice ma na mata wani abun. Nusee ta ce "Ke Meera yarin yarnan bafa ke take nunawa ba hoton Uncle tagani a hannun ki shi take nunawa. Meera ta ce "Ban gane ba? Kina nufin kice ta san shi? Nusee ta ce "Babu shakka ta sanshi, amma bamu da tabbacin hakan haka har sai ta farka. Meera tayi shiru tana tinani....... Sai taga hannun yarinyar da gaske hoton Uncle take nunawa, sai kuma ta shiga tam bayar zuciyar ta shin to a'ina yarinyar nann ta san Uncle!!! Kodai baban ta ne? Afili kuma sai ta ce "Nusee hakane zan canki yarinyar nann tasan Uncle Nusee tace "Yanzu dai Allah ya farko da ita lafiya. Meera bata san lokacin da ta saki wani kyakyawa murmushi ba, ganin in sha Allah nesa tazo musu kusa. Nanna dai suka tsaya zaman jiran fitowae likata in ya fito sukuma su shiga, amma koda likitan ya fito sai ya ce musu kar su shiga d'akin har sai ta farka daga barcin da za tayi sannan ya ce musu... Subishi zasuyi magana. Bayan sun zaunane likitan ya kallesu ya ce... "Yarinyar nan bata iya magana domin kuwa a tsorace take amma yanzu dalilin wani abu da tagani yasa tayi magana shin wani abune wannan? Likitan ya 'karasa yana mai 'kurawa Meera ido domin kuwa yaga lokacin da ya shigo ita yarin yar take nunawa. Nusee ta ce "Dr wannan kuma tsakanin mu da itane kawai dai batayi tinanin ganinn mu bane shine yasa ta tsorata. Likita ya ce "Ok tom yanzu tana bu'katar jini saboda babu jini a jikin ta, zaku siyane ko kuma za'a d'iba a jikin ku? Nusee ta ce "No Dr zamu siya "Meera ta ce "No Dr a d'iba a'nawa in yayi dai-dai? Likintan ya ce "ok don't worry muje. Nusee ta kalli Meera tana son yin magana ganinn abin da ta keson ai katawa amma ganin sunyi gaba itada likitan ne yasa itama tabi bayansu. Bayan an kwada sai kuma jinin ba iri d'aya bane dole saide su siya. Meera damuwar ta yarinyar nann ta far ka a'yita ta kare, sai wani zumud'i takeyi( da a'ce Mera tasan abun da ke Shirin faruwa da su ita da wannan yarinyar to da bata zauna a asbitin nanba). Yaro ne 'karami d'an shekara sha takwas wanda yake ji da tashen iskanci sa ya shigo palorn gidan cikin yanayin wanda yasha giya. Ko kallon gaban sa bayayi yana bud'e idon sa zai fara ganin mutane biyu-biyu, yana shiga ya fad'a kan kujeran d'akin yana mai sau'ke a jiyar zuciya. Wata yarin ya ce yar shekara hud'u zuwa biyar zaune kusa da yaran tana kallon film hannun ta kuma da alamar yanzu ta gama rubutu, ko kuma tana jiran wani ya mata. Tin da yashigo take bin sa da kallo, domin kuwa dukda kuwa ita d'in yarinyar ce ta san abun da yayan nata keyi babu kyu tin da kullum sai mommy tayi masa fad'a. Tashi tayi taje kusa da shi tana gyara masa kwanciyarsa sannan ta na cewa "Yaya Najib kaifa nake jira kazo kamin home work d'ina please ka tashi, shikuwa wanda a kakira da Najib cikin wani irin yanayi yake bin 'kanwar tasa da kallo domin kuwa hoton Zainab ne kemasa gizo a fuskar 'kanwar tasa, gakuma magar da ta ke masa, ai kuwa nan take ya fisgota ta fad'a jikin sa ya shiga yaga kayan jikin ta cikin son ganin ya ai kata abun da yakeson ai katawa Zainab d'in. Ita kuwa yarin yar sai kuka takeyi tana cewa yaya nice fa please yayana nice fa Ikliman ka please Yaya, Amma ina bai masan tana yiba, take ya gama cire mata kaya jikin ta gabad'aya sannan ya fara shigarta. Iklima kuwa sai kuka takeyi tana jin yayan nata sai sambatu ya keyi, tayi kukan tayi ihun tayi mintsinin tayi dukan amma ina duk bai san tana yi ba. Najib Saida ya mata kacha-kacha tukunna domin kuwa da 'karfin gaske ya bita, saikuma ya fad''a kanta yana sauke ajiyar zuci ya yana cikin hakane barci ya d'auke shi a haka shi tsirara itama tsirara kuma abun sa yana gaban ta har lokacin ita kuwa ta suma ya Kai sau uku. Cikin farin ciki suke tafe acikin motar tasu suna wasa da dariya. Alhaji mudi ya ce "Kai nifa tin da nake banta'ba ganin mutum mai yin aiki tamkar yankan wu'ka ba sai a kan wannan Bokan, domin tin jiya da muka kammala aikin mu maigirma injiniya Ma'azzan ke kirana kuma kai kasan ruwa baiya tsami banza. Alhaji Bashir yayi dariya sosai sannan ya ce "Ai baka san wani abuba? Tin da muke da shi ban ta'ba zuwa masa da bu'kata kuma bai biya min ba, munyi ai ki dashi ya fi saunawa amma bamu ta'ba yin maga biyuba shine yasa kaima na kawoka kuma gashi nan , dama hausawa sun ce... Gani ya koriji. Nann take suka tafa suka bushe da dariya, sannan Alhaji Bashir ya ce... "Tom yanzudai kaima kasamu biyan bu'katar ka, to amma yanzu nima naga wani tsohon ajiyar da nayi tana son lalacewa Ina son zuwa Benue steta yau d'in nan. Alhaji mudi ya kalli Alhaji Bashir ya ce "Ban fahim ce wannan hausar takaba, Alhaji Bashir ya ce kaidai bari zan maka bayani. Mudi ya ce "To ai kuwa in dai Benue zakaje tom kabari gobe nima zanje domin kuwa wannan yarin yar da ka had'a ni da ita har yanzu ban man ta da itaba ina son na 'kara shan zumar ta "Wacce yarin yar kenan fa? Inji Alhaji Bashir ya na tambayar Alhaji mudi. Alhaji mudi ya ce "Wannan ya rin Yar da tazageni mana har nace maka ta ce wai ni ba namiji bane, wacce har naso na mata shegen duka ka ce na barta. Alhaji Bashir ya zaro ido waje kafin cikin sauri ya ce "Kafita harkar yarin yar nann domin kuwa ba 'karamar yar duniya ba ce kuma zata iya tona mana a siri, kai kanka shedane wancan lokacin ma da ya ya ta amin ce har muka ai kata komai. Ciki wayo da son ganin kar Alhaji mudi ya sake had'uwa da yarin yar ya dinga fad'amasa 'karya da gaskiya akan ta. Sai dai abun da Alhaji Bashir bai saniba shine kaman yanda ya fad'i wannan maganar ya barta a gurin to shima Alhaji mudi ya bar maganar a gurin. Kaman yanda zai je Benue steta bai sanar masa da abun da zai kai shiba shima ya gudurta a ran sa zuwa batare da sanin Alhaji Bashir d'in ba. *(DAMA AI DUK MASU IRIN WANNAN HARKA TO BABU A MANA WALLHI. ALLAH YASA MU DACE)* Kallon ta Nusee ta yi kafin ta ce "Yanzu kar ki shiga da hotonnan tukun ki sakashi a cikin jakarki bayan mun je gurin ta munga batayi ihuu! Ba sai ki fito da hoton mu tam bayeta cikin nutsuwa, Meera ta ce "Ok tom ai dama hoton yana cikin jakar kuma jakarma tana cikin d'akin, haka kuwa a kayi tare suka shiga d'akin dukkanun su sai bin ya rinyar sukeyi da kallo wacce ta lalace ta rame dama kuma gata siririya nan take yarin yar ta da'ago kai ta kallesu sai kuma ta mayar da kanta 'kasa tana kuka. Cikin sauri Nusee taje gurin yarinyar ta na mai dafata tana mata sannu kafin ta ce mata... "Ya jikin naki? Cikin kukan da yarinyar keyi ta d'aga mata kai alamar da sau'ki, Nusee ta ce "Shin bakyayin maganane? Cikin wata irinyar murya yarin ta ce "Inayi. Kallon juna sukayi cike da jin farin cikin jin yarinyar tayi magana, jin hakane yasa itama Meera ta cewa yarinyar "Kin sanni? Yarinyar ta d'aga kai ta kalli Meera kafin ta fashe da kuka sannan ta kalli Nusee sai kawai yarin yar ta fad'a jikin Nusee tana kuka, kukafa sosai kai kace dukan ta a kayi. Nusee sai rarrashinta takeyi tana cewa mai yasata kuka kodai tasan Ameeran d'in ne? Yarin yar ta girgiza kai alamar a'a bata san taba. Nusee ta ce to meya ya sakaki kuka? Yarin yar ta sake fashewa da wani kukan sannan ta ce "Gida gida nakeson zuwa ina son naje naga babana please Dan Allah anty ki kaini gida naga babana Mamana bata sona Allah kuwa Mamana bata sona ki kaini naga babana dan Allah anty. Nusee da Meera fa saida suka zubar da hawaye jin abin da yarin yar ta ke cewa ga kuma irin kukan da yarinyar keyi. Nusee ta ce "Ok kiyi haguri kiyi shiru zamu kaiki gida amma sai kin sanar mana da waye wannan mu tumin da kika ganshi kike kuka? Ta nuna mata hoton Uncle, kafin yarin yar tayi magana sai a ka turo 'kofar d'akin. Likitocine guda biyu mata sanye da fararan kaya, suna shiga sukace wa su Nusee wanka zasu mata da wani maganin da Dr ya basu, in dai anmata wanka dashi to in sha Allah zata daina jin zafin gurin, nann take suka d'auki yarinyar suka kaita toilet. Mom kuwa washe gari Dr Lurwan ya sallamosu domin kuwa ya ce babu amfanin zaman asbitin ko me taji to ta sanar dashi shi kuwa zai zo. Mom tashiga cikin matsanacin tashin hankalin bayan wannan ma yau gashi kwana biyu kenann ba'aga Meera ba ko number ta a ka Kira bata shiga, Mom har gidan su Nusee ta aiki anty Zainab amma suma can ance musu ai itama Nusee yau kwana biyu kenann bata zo gidaba. Nanfa Mom ta rasa abin yi, shin ta ina zata fara neman Ameera ko Uncle?!!. Da sallama abakin ta ta shigo palorn gidan amma sai ta tsaya cak ganin abun da idanuwanta kegani, murza idon ta tayi tana mai son tabbatar wa kodai gizo abun ke mata, wanda ke bayan tane ya saike d'aga murya akaro nabiyu yana cewa "Mommy lafiya kuw... Ai shima bai 'karasa ba ya tsaya cak cikin tashin hankali. Mommy kuwa ba idon ta bane da gaskene idanuwanta suke gane mata Najib da iklima a wannan yanayin... 'Ya'yanta da ta haifa a cikinta kuma dukkanin su tare da uba d'aya sune a cikin wannan yanayin, nannan take ta sulale summamiya agurin, shi kuwa d'ayan da suka shigo tare da mommy d'in ya yi gurin mommy d'in cikin tashin hankalin yana kiran ta mommy mommy amma bata motsaba, shi har ya manta da cewa in mutum ya suma ana watsa masa ruwa. Yanata girgiza ta amma ina ko motsawa batayi, sai kuma ya koma gurin da Najib yake shida 'kanwar tasu mafi soyuwa a cikin family d'in nasu. cikin tsananin'bacin rai da tashin hankali ya fara naushin Najib d'in da har yanzu barci yakeyi kuma sunanan a yanda ya barsu. Naushin sa yakeyi tako ta ina amma hakan bai sa ya farkaba, hakanne yasa ya d'ebo ruwa mai sanyi ya watsa musu shi da yarinyar. Likitocine suka basu takar dar magani a kan cewar in an mata wanka taci abin ci sai a bata maganin. Hakanne yasa Meera ta fita domin samo musu abin ci da kuma maganin da a ka basu d'in. Kud'in jikin ta sun 'kare hakanne yasa ta tari mai okada a kan ya kaita bank. Bayan ta ciro kud'in da takesone ta juyo da niyar tafiya sukayi ido hud'u da shi, wanda tin d'azu ya ganta sai bin ta ya keyi har yaga shigarta bank shine ya jirata har tafito. Shikuwa dama ya na shirin tafiya naimanta wani gari sai kuma gata. Kallon sa tayi cikin tsananin'bacin rai ta ce....📝 To be continue...... Please comment and Sher Dan Allah🙏 Yin hakan shine zaisa kullum nayi posting. Sannan inaso kowa ya dinga tofa albar kacin bakin sa please 🙏 My friend🤝 My FAN'S👍 Love all♥️ One hause🥰 By S REZA ✍️ [3/29, 11:21 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *By S REZA ✍️* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO...* ☀️ *WATA TAMIN TAMBAYA GAME DA WANNAN LABARIN NA UWATA CE SILA... TA CE "WAI SHIN MAI YASA HAR YANZU BA'A SANAR WA DA MASU KARATU WAYE UNCLE BA? ALHALIN YANA CIKIN LABARIN?* _TOM KUNJI TAM BAYAR DA TAYI🖕_ *AMSARKI NA 'KASAN LABARIN WATO 'KASAN WANNAN PAGE 12 D'IN👇* *PAGE 👉1️⃣2️⃣* .................. Jibrin ya ce "Kawai ni dai tin ranar da abun ya faru ban sake tinawa da mutumin ba sai yau, yau d'in ma bana tinanin shine wannan domin kuwa kaman ma ba shibane to ma wai me ya had'a ku da wannan mutumin har kuke son ganinn sa? Sai a lokacin Ameera tayi magana ta ce..."No babu komai dama kawai mun ta'ba yin wani ma'amula dashine to shine mukeson sake had'uwa da shi. Nusee ta ce "To yanzu dai baka san shiba ko? "Eh gaskiya ban san shiba amma daga yau zan tayaku nai man sa mutu'karr yana cikin garinn Benue steta to babu shkka sai na nemoshi. Haka dai Jibrin ya dinga musu dad'in baki har ya samu ya bar gurin. Nusee ta kalli Meera ta ce "Shin me kika fahim ta a tare da wannan gayan naki? Meera dama ita bata ganin laifin Jibrin domin kuwa gayan ya gama da zuciyar ta harda gangan jikin natama, ita kuwa Nusee dama can bata son Jibrin domin kuwa sun sha yin cacar baki da Meera a kan sa, kuma dama tin ba yau ba tana zargin gayan to gashi yanzu ta samu tabbaci. 'Ban garan Alhaji mudi kuwa... Lokacin da yarinyar nann tayi wannan ihuun! To lokacin shikuwa Alhaji mudi ya riga ya afka ciki, yana yi shikuma BOKA yana dariya. Tin tana iya kuka har ta daina saide nishi sama-sama. Kasan cewar Alhaji mudi d'in dama malalacine yasa bai kai a'wa d'aya bama yagaji, amma haka ya koma saida ya tabbatar da ya samu abin da yakeso kafin ya barta a kwance agurin idon ta a lumshe tana jin tamkar kasheta a kayi domin kuwa ji take kaman babu sauran laka a jikin ta. Haka dai Alhaji mudi ya kaiwa BOKA abin sannan ya koma gurin da ya rinyar take. Alhaji Bashir shima lokacin da yaga yarinyar nann domin kuwa har an gyara mata jiki, ai shima take yaji yana filing ai kuwa shima ya afka mata, bayan ya gama ne kuma suka duba yarinyar bata numfashin take hankalin su ya tashi... BOKA ne ya ce "Ai yarin yar ta mutu ku d'auketa ku je ku yar da ita kun gama aikin kin ku, BOKA ya sake rushewa da dariya mai 'karfi. Boka ya ce musu "Gobe su dawo su Kar'bi aikin su, haka suka saka yarinyar nann a bayan but sannan suka kama hanya. "Ban ga ne abun da kike nufiba? Kina ji yace shima sau d'ay ya ta'ba ganin sa kumama ai kin ji ya ce ba shi bane suna dai kama da shi, kin san dai da a ce Jibrin yasan Uncle da zai sanar dani saboda ya yarda dani kuma nima na yarda dashi please kema dan Allah ki daina zargin sa kinji? Nusee ta kalli Meera cikin ido sannan ta me'ke tsaya ta fara magana cikin fishi... "To i'na so ki bud'e idonki domin ki fahimci komai yanda yake, shi mara gaskiya ko a ruwa zufa yakeyi to alamar rashin gaskiya ta baiyana a fuskar Jibrin kuma babu ko shkka yasan Uncle kuma yasan abun da ke tsakanin ki da Uncle... In kuma baki yardaba tom ina son ki bincike shi da sigar wayo zaki tabbatar ni dai abin da nakeson na sarmiki shine... Babu shkka kwanannan zamu kama Uncle domin kuwa ina jin hakan a jikina kuma zaki gani. Meera ta yi shiru tana nazarin maganar Nusee, sam ita bata yarda da cewa Jibrin zai yaudare ta ba, amma kuma koma meye tasan abun yi. Haka suka tashi suka tafi ita dai Ameera bata yarda da abun da Nusee d'in ta ceba. 'Ban garan Mom kuwa, ta farfad'o tin jiya amma kuma bata magana sai ciyon zuciya da ya dameta amma yanzu ta fara mgn, Dr Lurwan ya kalli Uncle Bala ya ce "Gaskiya hajiya Aisha ta na cikin ma wiyacin hali sabuda jinin ta ya hau sosai, saboda ta shiga cikin tashin hankali sosai, shin Alhaji mai yake damun ta haka? Uncle Bala ya ce "Dr muma bamu san a'salin abun dake da mun taba saboda munyi iya tam bayar mu amma ta ce ba komai... Dr Lurwan ya ce "ok tom ya kamata dai gaskiya ku kiyaye kar a sake ai kata mata maka mancin wannan mutu'karr kuna bu'katar ta a raye "Ok in Sha Allah zamu kiyaye in ji Uncle Bala ya na sake mi'kawa Dr Lurwan hannu kafin ya tashi ya bar opecc d'in. Mom kuwa tin da ta farka take kiran sunan Ameera anty Zainab ta ce "Mom Ameera bata zoba amma zata zo. Suna cikin wannan halin Uncle Bala ya shigo ya samesu, nan dai Mom ta ce gaba da tambayar su ina Ameera? Ganin bazata daina kirin ta bane yasa Uncle Bala ya kira Ameera a waya ya ce tazo asbiti yanzunnan amma Ameera ta ce bazata zoba tana wani gurine... Nann fa ta kashe wayar ta, Uncle Bala ya ce "Gaskiya da matsala dolema yarinyar nann ta bar wannan harka koda kuwa aure zan mata koda kuwa da waye, an jima kad'an ya sake kiran number ai kuwa ta shiga, Uncle Bala ya dinga rarrashinta har ta hagura a kan zata zo. Wai shin a'ina kika san shi da har kika yarda dashi yazo ya koyar da d'iyar ki? Shin ma wai meye sunan sa? A'wani gari yake? Yana cikin Benue steta ne ko Yaya? Ke a ina kuka had'u da shi? Wannan sune tam bayar da Uncle ya watsawa mom cikin fushi domin kuwa yana son daukar fansa a kan abun da Uncle d'in yayi Koda kuwa kutu za a je. Mom ta saki kuka wanda yariga da yazama mata jiki, sannan ta tashi zaune ta ce "Yaya wallhi ban san shiba harta sunann sa ma na 'karya ya sanar dani kuma shid'in tsinanne ne la'anannene ba zai ga annabiba, wallhi wannan mutumin ba dan aizi'ki bane, ya cuceni ya ha'in'ceni. "Shin a ina kuka had'u? Uncle Bala ya katseta da wannan tam bayar "Nasarawa gurin aikina babu shekka d'an NASARAWA ne to amma nasarawa wani unguwa ban sani ba. Cak Ameera ta tsaya daga waje jin abin da Mom d'in ta ke cewa... "Nasarawa Nasarawa shine abin da ta ke ambata take ta koma da baya ta fasa shiga d'akin, wayar Nusee ta kira tace tazo yanzu-yanzufa ai kuwa ba a yi cikekken minty ashirin 20 ba sai g Nusee. Meera ta ce "Uncle d'an NASARAWA ne pls yanzu zamu tafi naji komai. Nusee kan ganin kamar Meera bata cikin han kalintane yasa ta Kar'bi tu'kin tana mata tambayoyi har suka nufi hanyar Nasarawa lafiya. Haka suka fito da yarinyar nann saida suka yi nisa da gurin BOKA har sun kusa su hau hanya ma kafin suka tina da yarin yar. Alhaji Bashir ne ya sake watsa mata ruwa ko zata farka amma ina ko motsawa batayi ba, kawai suka daokota suka yar da ita suka bar gurin. Jibrin kuwa ya kira number uban gidan nashi yafi sau nawa amma no amsar haka dai ya dinga kira har ya gaji, yana son sanar da shi cewa Yarannan fa sun fara gano shirin sa, saboda haka yasan abin yi, amma gashi baya d'agawa. Sai kawai ya masa text message, yana mai jin haushin rashin d'aga masa Kira da bai yiba. Tafiya sukeyi suna tattauna abun da zasuyi in suka isa garin da kuma yanda zasu gano gidan sa, dede sun bar Benue steta kuma basu shiga Nasarawa ba sukayi gamo. Yarinya ce suka gani a gefen titi tana d'aga musu hannu kuma ta kasa tashi sai jan jiki takeyi har sun hucema sai Nusee ta dawo da baya. Futowa daga motar sukayi cikin tsoro sakece bai war Allah lafiya? Yarin yar ta kasa magana sai ri'ke cikin ta takeyi, hakanne yasa suka d'auke ta suka saka ta a motar su, sai suka fara shwarar su komane ko dai su tafi da ita lafiya d'in. Haka dai suka tafi da ita, sunayi suna le',ken ta sai shure-shure takeyi tam kar zata mutu. *SPECIFICALLY HOSPITAL* dake cikin garin NASARAWA ,suka kaita kuma a cikin asbitin Mom ta ke aiki, kasan cewar babu wani ciwo a jikin ta ne yasa likitocin suka 'kar'be ta, saboda sun ce musu yar uwar sunce ba ta da lafiya ne. Haka dai suka cigaba da kula da yarin yar nan a wannan asbitin, in da likitocin suka tabbatar da cewa fyad'e aka mata kuma irin fyad'en da in a kayiwa yarin ya bata sake moruwa wasuma mutuwa sukeyi, wasu kuma sun rasa komai na 'yamace bazata sake dawowa dai-dai bai... Wasu kuwa bud'e su a kayi koda an musu d'in ki to bazai koma dai-dai ba, wasu kuwa sana diyar irin wannan fyad'en har haukacewa sukeyi. ( *Ya Allah ka mana tsari daga ai kata zina ka shiryi masu yin fyad'e. Allah ka sakawa duk wacce a kaiwa fyad'e, Alfarmar Annabi Muhammad sallalahu a laihi wa sallama Amin ya Allah)* likitan ya ce "Shin ita wannan yarin yar waye ya mata wannan aikin? Nusee da Meera suka kalli juna cikin tashin hankali sukace "likita fyad'e fa ka ce? Likita ya kallesu shima cikin mamaki ya ce "Shin ba kunce 'kanwar ku bace? Nusee cikin d'an rikicewa ta ce "Eh eh dama ai ita ita ma ai dama bamu san wanda ya mata bane, mudai mun yi 'ko'karin ganin mun ceto rayuwar ta tukunnana kafin in ta farka sai ayi komai daga baya. Cikin gam suwa likita ya ce "Yes hakan yayi kun kyuta yanzu dai nan da a'wa biyu zata iya farkawa in Sha Allah, sukace to likita mun gode sosai Allah ya saka. Bayan sun bar gurin likitanne MEERA ta ce "Gaskiya ni wallhi na gaji kar muje daga tai mako musa kammu a cikin masifa ni dai gaskiya ina tsoro, sannan kuma muda mukazo aiki gashima har yanzu bamu fara ba mun fara had'uwa da wani damuwar. Nusee dai bata tan ka mataba har suka shiga d'akin da a ka kwantar da ya rin Yar. Nusee ta je kusa da yarin yar tana kallon ta tana shafa mata kai locu d'aya taji yarinyar ta kwanta mata a rai. Ita kuwa Ameera jakar ta ta ciro tana mai duba hotunan Uncle da tasa a ka wanko mata su, ko kallon gurin da su Nusee d'in ta kema batayi. 'Bangaran Mom kuwa, haka ta ci gaba da sanar wa da Uncle Bale cewa ita bata sanshiba kawai dai ta ganshi ne wata rana a asbitin su ya kawo mara lafi kuma ya ce min shima d'an lafiyane amma yana zaune Benue steta ne, na tam bayeshi wani ai ki yakeyi a Benue ya ce min shi koyarwa ya keyi. Amma ban tam bayeshi a wani school yake koyarwaba, Kuma ban tambayeshi cewa a Nasarawa a wace unguwar yakeba, sai kawai da yake nid'in naiman wanda zai koyawa Ameera karatu na keyi, ban tambayeshi komai ba sai matakin karatun sa, to daga nann na bashi address d'ina shine yazo... Yace min yana da mata harda yara uku, amma ban ta'ba tam bayar sa komai game da suba, sannan ya ce min sunan sa Kamal Amma ba haka bane domin kuwa nayi tabacin ba sunan sa Kamal ba. Ya kan cemin zai je gida yaga iyali sai na bashi abun arzi'ki yatafi, Mom ta 'kara rushewa da wani sabon kuka Mai tsananin zafi da ciwon zuciya. Uncle Bala ya ce "Dole mana kowa ya ce Kece sila kece sila, dole Ameera tazo idon duniya tace Uwarta ce sila, ashe gaskiya ne kuma bari kiji na gaya miki wallhi in har kika sake Ameera zata ji'ka miki aiki domin kuwa naga take-taken ta tana gulla wani abunne wanda babu wanda yasan Mai take nufi. Nann take ya sanar mata da yanda sukayi da Ameeran Wai bazatazoba. Daga baya Kuma tace zatazo gashi kuma har yanzu bata zoba. 'Bangaran su Nusee kuwa, Ameera ta fito da hotunan tana kallon Uncle wanda ta kejin in har suka had'u to komaima zai iya faruwa, ita kuwa Nusee tana cikin shafa kan yarinyar sai gani tayi ta bud'e ido ta 'kura mata ido. Ganin hakane yasa Nusee ta kira Meera, tazo itama Meera ta zo da saurin ta, dai-dai lokacin ya rin Yar ta kai kallon ta gurin Meera ai kuwa idon ta ya sau'ka a kan hoton hannun Meera ta ke yarin yar ta saki wani wawan ihuu tana nuna hoton hannun Meera da hannu tana kare jikin ta. Meera da Nusee sai bin hoton da kallo sukeyi, ita kuwa yarin yar bata daina ihuubaaaaa.📝 *LABARI YA FARA KIKICEWA FA SHIN ME YARIN YAR NAN TAKE NUFI??* *AMSAR MAI TAM BAYA* shi Uncle ai bamu baiyana shi d'in wayeba tukun, ke dai kibiyo labarin a hankali zaki fahim ci komai kuma cikin sau'ki. Nagode da bibiya ta har kika min wannan tambaya🙏. Duk Wanda take da tam baya zata iya min game da labarin domin kuwa labarin Saida tanbaya. Ga number na👉08100785178 S REZA ✍️. Please comment and Sher Dan Allah My friend🤝 My FAN'S🥰 One love♥️ Love all 👍 S REZA ✍️ [3/29, 11:21 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *By S REZA ✍️* https://facebook.com/groups/1304910233316578/ *SHIGA WANNAN🖕🖕🖕 RUBUTON DOMIN SHIGA GROUP 'DINA NA FACEBOOK. PLEASE* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO* ...☀️ *MASHA ALLAH 🙏MASU YIN TAMBAYOYI INA GANIN TAMBAYOYIN KU KUMA IN SHA ALLAH AMSAR KU NANAN GABA KAD'AN. INA GODIYA SOSAI 🙏BY S REZA* ✍️ *PAGE* 👉1️⃣4️⃣ ............. Najiba cikin bacci yaji wani abu mai sanyi yana bin jikin sa nann take ya farka amma sai yaji shi a kan mutum sannan kuma ga abun nasa haryanzu yana cikin abun nata, kallon sa ya kai fuskar wacce yake kai d'in cikin tashin hankali ya yi 'ko'karin mi'kawa tsaye amma yaji abun nasafa ya ri'ke kaman wanda a ka ri'ke ta ciki, 'ban gare d'aya kuma ga d'an uwan nasa yana kallon sa cikin tsananin'bacin rai' de na kallon su yayi yakoma gurin mommy itama ya watsa mata ruwa amma shiru saida ya watsa mata sau hud'u kafin ta saki ajiyar zuciya. Najib kuwa cikin tashin hankali ya ke 'ko'karin cire abun nasa daga na 'kanwar tasa amma fa abu ya'ki fita domin kuwa ba'a cikin hankalin sa yayi komai ba. Juyowa da kansa yayi ganin mommy da d'an uwan nasa sai kallon sa sukeyi, cikin tsananin'bacin rai mommy ta fara magana "Allah ya isa tsakanina dakai tsinanne mara kunya yanzu ace 'kanwar taka ma bazaka bariba saboda kai d'an a kuyane, To kad'agamin yarinya ko yanzu na kira hukuma wawa la'anannene kawai, cikin kuka ta rarrafa gurin da yake tafara dukansa hannu bibiyu, tana cewa ya d'aga mata yarinya. Kai yau duk wata kunya da yakejin mutane suna cewa kunya-kunya sai yau ya tabbatar da ashe da gaske a kwai kunya a duniya, shin dama haka kunyar take?!! Kodai shi kad'ai ya sannan irin wannan. Rufe idon sa yayi yana jin irin zagin da mommy take masa da kuma dukan sa da takeyi tako ta ina. Mommy ta juya ta kalli d'an uwan Najib d'in ta ce "Kabir zo ka tayani ya sakar min yarin ya Dan Allah kazo ka masa magana karya kashe min ita, duk wannan maganar mommy cikin kuka takeyi, wanda a ka kira da Kabir ne ya zo shima cikin jin gunya suka fara 'Ko'karin cire Najib daga jikin Iklima. Cikin masifa ta ce "Malam kabani hanya zan huce? Alhaji mudi ya kalleta sosai yana jin farin cikin ganin ta da yayi a Nasarawa ko mai yakawota ohooo! Shi kad'ai dai yake zan cen zucin sa ai kuwa bai an karaba sai ganin ta yayi har tayi nisa, da sauri ya bi bayanta yana cewa please dan Allah ta tsaya maga zasuyi. Ganin yanda yake bin tane yasa ta tsaya ta ce kaga mlm sauri nakeyi please fad'i abun da ya kawo ka zan tafi a na jiranane? Alhaji mudi ya ce "Yanzu dai shiga mota muje na kaiki gida tindade kin ce sauri kikeyi, Meera kuwa dama bata son hawa okada kuma dama tana bu'katar had'u da wani mai rabon saboda ya kashe musu duk wahalar da sukayi a asbiti da kuma hotel room d'in da zasu kama bayan sun bar hospital. Tafiya sukeyi acikin motar sai bin ta ya keyi da kallon mamaki ganin kamar ta d'an rame ya ce "Shin wai me kikeyi a Nasarawa? "Munzo yin wani aikine ta bashi ams, sai ya ce "To amma shine baki nemeni ba? Ta ce "Bana bu'katar hakanne shiyasa. Dai-dai lokacin da suka iso wani kemess (Gurin siyan magani) Tare suka shiga ta basu ta'kardar da a kabata kafin suka had'o mata komai shine ya biya sannan suka kama hanya zuwa gurin da zasu samu abin ci, she dai sai binta yakeyi duk in da tace. Sai da suka siya komai kafin suka kama hanyar hospital d'in. Da mamaki ya ke kallon ta ganin ta siya magani, kasa ha'kura yayi sai da ya tam baye ta ya ce "Yan mata kin ce aiki kukazo yi amma kuma na ganki da magani kuma kin ce muje hospital lafiya kuwa? kodan fa duk wanda kagan shi a hospital ba lafiya ba ko? Meera ta ce "Eh wata 'kanwar mu ce bata da lafiya shine muka zo dubata, ko zamu shigane? Alhaji mudi ya washe baki sannan ya ce "Allah yasa dai su Mama basa ciki? Meera ta ce "mlm in zaka shigo ka shigo in kuma bazaka shigiba tom sai anjima. Jibrin ne zaune kusa da uban gidan nasa wanda duk yabi ya rekirkice saboda abun da Jibrin d'in ya sanar dashi. Kallon sa yayi cikin tashin hankali ya ce "Jibrin nawa zan baka ka kashe min ita? "Da wani irin sauri Jibrin ya me 'ketsaye yana bin ogan nasa da kallon tsoro sannan ya ce "Me gida kisa fa kace? "Eh kisa na ke nufi sannan kuma in ka kasheta ina so ka fad'i duk abin da kakeso a duniyar nann zan maka shi tin daga kan miliyons goma zuwa 'kasa. Yana gama fad'in haka ya me'ke tsaye sannan ya kalli Jibrin d'in ya sake cewa na baka nann da kwana d'aya kayi shawara ma'ana jibi nakeson ayi komai in kuma bazaka iyaba to kasar dani domin in samu wani. Jibrin ya kalli ogan nasa wanda fuskar sa ke rufe da wata fuskar wacce baka isa ka gane cewa wannan fuskar da take fuskar sa sakawa a kayiba sede dama cen kasani. Jibrin ya ce "Oga kisafa ba 'karamin abu ban... "cikin sauri ogan nasa ya katseshi da cewa "Kud'in da zan baka sun isheka yin duk wata damuwar ka. Take ya fito masa da rafar yan dubu-dubu ya zuba masa a gaban sa sanan ya bar gurin yana ce wa... Ina jiran kiranka. Alhaji mudi ganin da gaske tafiya zatayi kuma gashi mutane sun sanshi a wannan garin ba irin Benue bane da zai shiga duk in da ya gadama nan a'na ganin sa in ya sake yayi wani abun tofa shikenan yan a dawa sai sun sakasu a gaba, tawani 'ban garan kuwa zuciyar sa tana sanar dashi cewa kar ya barta haka koda sau d'ay ne ya je ya mure rayuwar. Ganin mutane na ta shige da faci ne a hospital d'in ya sa bai fito daga cikin motarba sai kawai ya shiga da motar har cikin, kafin ya shiga saida masu gadin gurin saka bashi wata takarda wacce in har zai fita sai ka nunata. Haka yazo har gurin da take sannan ya bud'e mata murfin gaba ya ce tashigo zasuyi maga. Meera ta ce "Mlm in baza fitoba to kabar maganar bana so. Alhaji mudi ya kalli ko ina yaga mutanene suke har kokin gaban su babu ruwan kowa da su, sannan ya ce "Kinga yanzu dai shiga kikai maganin sai ki fito muje. Mera ta ce "Ina zamuje? "Abun da a kasaba mana, ya bata amsa. Dabadan Meera tana bu'katar kud'i a gurin saba da yau ta nuna masa cewa irin sa guda biyar ma sun yi mata kad'an bare shi wanda ko rabin biya mata bu'kata bayayi. Amma a fili sai ta ce "in har kana so kawai kashigo ka rakani in mun kai maganin sai muje kar kaji tsoron komai babu kowa a gurin daga ni sai 'kawata. Alhaji mudi ya ce "Yauwa yanzu naji bayani take ya samu guri yayi parking kafin yabi bayan ta sai ciki. Yana tafiya yana 'boye fuskar sa kaman wani muna fiki, saida sukayi ta fiya mai nisa a cikin asbitin kafin suka iso d'akin nasu. Duk su ukun kuka sukeyi suna mai kallon 'kanwar tasu cikin jini tam kar yankata a kayi, duk da basu san yaya a ke gane mutum ya mutuba to babu shekka IKLIMA ta mutu domin kuwa jinin da ya zuba a jikin tama kad'ai ya isa ya tabbatar musu da hakan. Kabir ne ya d'auke ta da niyar kaita asbiti amma mommy ta ce "A'a kar mu kaita bari dai mu kira likita tazo in ba hakaba in muka kaita asbiti da matsala. Kabir ya ce "To mommy na kira Daddy mana na sanar masa? Mommy bata sake cewa komaiba ta kira number likita. Bayan likitan tazone itama cikin tashin hankali ta ce "Waye ya mata wannan aikin, gaba d'aya ya lalata mata gaba ya shigeta da 'karfi ne wanda hakanne yayi sanadiyar tsinkewar jijiyoyin gabanta dama kuma basuyi 'kwariba, su kuma wannan jijiyoyin in har suka tsinki to gaskiya mace bazata sake am fanuwa ta gurinba. Likitan ta ce "Laifin fiyad'e babban laifine a cikin laifuffukan duniya, to bare kuma irin wannan wanda babu shekka ya rinyar ta gama nakasa kenan, saboda haka koma waye ya mata wannan aikin to baza'a barshi ba sai an mi'kashi ga hukuma. Cikin wani sabon tashin hankalin mommy cikin kuka ta ce "Please 🙏 likita Dan Allah kibar wannan maganar ba sai an fad'awa hukuma ba. Cikin tsananin mamaki likitan take kallon mommy sannan ta ce "Shin anya kuwa kece kika haifi wannan yarinyar? Ace an mata irin wannan fyad'en amma kina cewa wai kar a d'auki mataki to kina son a ce a bar wanda yayi d'in kenan yaci banza, salon ma yaje ya sakeyi a gaba. Mommy ta rasa abun da zata ce sai Kabir ne ya ce "Likita yayan tane yamata kuma shima ba'a cikin hankalin sa yayi ba domin kuwa yana cikin mayene. Cak mommy ta tsaya tana kallon Kabir da ya riga ya gama tona musu asiri domin ita bataso abin ya fitaba taso su bar magar a iya family d'in su amma kashi komai ya lalace. Cikin mugun mamaki likitan ta ce "Yayan ta Kuma!? To ai koda baban tane yamata wallhi sai an kaishi gaban hukuma bare wanta wandata ma wai d'an giya!! Sabo da haka dama inada 'kawa yar gungiyar mata masu kwatowa mata yan uwan mu ha'kin su saboda irin wannan, bari yanzu in sanar mata, likita ta d'auki IKLIMA suka fita izuwa hospital. Mommy sai kuka takeyi tana bata ha'kuri amma fa Dr tace sai takira. shi kuwa Kabir waya ya d'auka ya kira Daddy ya sanar masa da komai. ia kuwa tin ta cikin wayar Daddy yafara kuka domin kuwa yarin yar itace mafi so yuwa a cikin yaran nasa sannan yana mai iya 'ko'karin sa wajan kula da ita. Shima yace yana goyan bayan a tafi da Najiba d'in. 'Ban garan Nusee kuwa bayan an gama wa yarinyar wanka ne an gasa mata gabanta sosai sannan an saka mata maganin da Dr ya bayar. Nusee ta kalli yarinyar cikin tausaya mata ta ce "Menene sunan ki? Yarin yar ta ce "Sunana NANA. Nusee ta sake cewa ke yar wani garine? NANA tace "Ni yar Benue steta ce. Sannan ta ci gaba da cewa... Please Anty bani a ron wayar ki in kira babana wallhi gida nakeson zuwa nasan yanzu abbana yana cen yana nemana bai san mama ta ai keniba pls Anty 🙏Nana ta 'karasa maganar cikin kuka. Nusee da Meera dama tin da suka shiga mota suka kashe wayoyin su domin Kar ma a damesu da kira. Nusee ta kalli Nana ta share mata hawaye sannan ta ce "Bari naje gurin likita na samo aron waya damade kin san number abban naki ko? Cikin sauri Nana ta ce "Eh harma da number yaya habu duk na sani, Nusee ta ce "Tom ina zuwa. Wata daga cikin Noss d'in hospital d'in ce ta bata aron wayar ta. Ai kuwa ana kiran number ta shiga amma no amsar, saida sukayi Kira uku ana hud'un ne a ka d'aga. Bayan sun gaisa da Nusee ne ta ce masa "Dafatan dai Ina magana da ma haifin Nana ne? Cikin sauri mutumin ya ce "Eh eh ni ni ne tana I I Ina?Dan Allah kudawo min da ita please karku cu tarmin da ita. ganin mutumin ya gyi tsayawa suyi magane yasa Nusee ta "Bai wa Nana wayar. Nana iya kika shiga ne please? Abbana Dan Allah kazo ka d'auki ni ka kaini gida. Nan dai suka dunga kuka shida ita. Sannan ya tam bayeta yanzu tana ina?. Ta ce "Bata sani ba itama Amma dai ta san suna hospital ne. Nusee kuwa tinani ta keyi a Ina ta san wannan number da kuma muryar mai number. Komadai waye tasan abin yi. NANA ce ta mi'kawa Nusee wayar tana cewa abbana zai tam bayekine. Nann take ta ce masa "Suna Nasarawa specially hospital. Ai kuwa yace gashi nan zuwa. Tace masa "In yazo ya kira wannan number. Nusee ta ce "Tabbas nasan wannan muryar to amma waye?!! Suna cikin hakane saiga Meera ta shigo Nusee bata ji shigowar taba saida taji Meera na cewa shigo mana. Ai kuwa Nusee Nana suka kai kallon su izuwa ga mai shigowar dai-dai lokacin shikuma ya juya baya yana rufe 'kofar. Ai kuwa yana joyowa sukayi ido hud'u da Nana. Take kuwa Nana ta saki wani wawan ihuu tana nunashi tana ja baya gamida 'kan'kame jikin ta....📝 To be continue.... Gaskiya bakuyin Sher iya like da comment kukeyi. Pls Dan Allah ku dinga turawa wasu group d'in. My friend🤝 My FAN'S 🙏 My love🧡 One hause 🥰 Love all 👍 By S REZA ✍️............ True lef storry [3/29, 11:21 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *By S REZA ✍️* ☀️FIRST CLASS WRITER'S ASSO...☀️ https://youtube.com/channel/UCbdwy4ipF9kQs-yzYtv3i2A *My you tube channel. 👆 Kubin subscribe. MASOYANA.* *PAGE 👉1️⃣5️⃣* ..........Nana kuka takeyi tana nuna gurin da Alhaji mudi ya ke tsaye. Meera... Nusee... dakuma likitan da shima shigo warsa kenan yanzunnan, dukkanin suka kai kallon su izuwa gurin da Nana take nunawa. Alhaji mudi ne tsaye yayi mutuwar tsaye har ya saki wayar dake hannunsa, shima kallon ta ya keyi yana son tabbatar wa shin da gaske itace!? Babu ko shakka wannan itace, Alhaji mudi cikin tashin hankali da kuma rashin gaskiya da suka baiyana a fuskarsa ya juya zai bar gurin. Nusee ta ce "Nana ki nutsu babu abun da zai sameki kiyi shiru ina son duk abun da na tambayeki tom ki bani amsa kinji? NANA kam ta gama tsorata sosai domin kuwa takasa nutsowa d'in. Saida Nusee ta rarrasheta sosai kafin ta nutsu. Nusee ta ce "Shine Abban naki? NANA cikin She-she'kar kuka ta ce "A'a ba shibane. Nusee ta ce "To waye wancen d'in" NANA ta sake fashewa da kuka kafin ta ce "Anty shine wallhi shine su biyu ne suka kaini wani guri kuma suka yanka min gabana tana nuna gurin da hannu. Cikin mamaki Dr ya ce "Dame suka wanka miki? NANA ta ce "Abun fitsarinsu suka sakamin a cikin nawa kuma suka dinga yankani a gurin ina kuka amma basu daina ba, aikuwa Dr najin haka yayi waje cikin sauri. Nusee da Meera kuwa kallon junan su sukayi kafin suka kalli Nana wacce duk tabi ta furgice. Nusee ta ce "Meera ina hoton Uncle da Nana ta gani? fito dashi mutam bayeta ko shi din waye agurin ta domikuw...."Nusee tana dubawa sai taga babu kowa a cikin d'akin daga ita sai Nana. Dr shida Meera babu in da basu dubaba amma ba Alhaji mudi babu alamar sa, sannan ga motarsa nann, ai kuwa take a ka hana fita da shiga a cikin hospital d'in, a ka kira duk ma aikatan cikin hospital d'in aka ce kowa ya shiga dubashi, ana cikin hakane yansanda da Dr ya kirasu sukazo. Tafiya takeyi wanda Rabin hankalin ta basa tare da ita, Tabbas itace sila itace silar komai kuma koma meye tasan alhakin sune dole ta je ta nemi yafiyar su tin yanzu sannan ta sanar dasu halin da suke ciki na rashin sanin inda Ameera ta ke. Awani anguwar talakawa ta tsaya tana mai bin gidan da wani irin kallo, kallon da ke 'dauke da nadama, raboton da wannan gidan zatayi shekara a shirin koma tafi. Gidan nanan a yanda ta sanshi saima 'kara lalacewa da yayi, in ta tuna irin wula'kancin da ta dinga musu a baya sai taji bazata iya shiga gidan ba... Tana tsaye a gurinne wani ya fito daga gidan yana tafiya yana zabbga masifa kai da ganin sa kaga masifaffe. Tsayawa yayi yana kallon ta itama kallon sa takeyi. Babu shekka ya ganeta Aisha ce matar d'an uwan sa wacce ta rabasu da shi tin yana raye bayan ya mutu kuma ta yi masu iyaka da abun da ya shafeta harda d'iyar cikin ta. Babu shekka Mom ta gane shi wannan shine abokin rikicin ta shine 'kanin mijin ta wannan masifaffannan amma ta manta sunan sa. D'auke idon sa yayi daga nata sannan ya na 'ko'karin barin gurin. Cikin tsoro da fargaba Mom ta ce "Salamu'a laikum "W slm kawai ya ce yana mai cigaba da tafiyarsa. Mom ta ce "Dan Allah ka saurareni gurin ku nazu Dan Allah. Cikin masifa baba 'karami ya ce *Wallhi Aisha tin muna cikin ruwan sanyi ki bar 'kofar gidannan in ba hakaba zansa yara su koreki . Duk da kuwa yayi mamakin ganinta a 'kofar gidan nasu. Mom ta ce "Dan Allah ka saurareni Wallhi ha'kuri nazo baku nayi na dama "Baba 'karami ya ce "Mukuma mai kika mana da zaki zo kibamu haguri? Ai mu babu abin da kika mana saboda haka ja motarki ki bar gidannan tin yanzu. Dr ce takira yansanda suka tafi da Najib sannan tayi hospital da IKLIMA amma suna isa Specially hospital suka tarar an hana shiga da fita yansanda sun za gaye asbitin. Dr ce tafito tana tambayar wata ma ai kaciyar su shin lafiya kuwa? Itama ta sanar mata bata san mai ya faruba. Dr ta takira babban likitan nasu ta sanar dashi cewa emergency ne take tafe da ita kuma fyad'e ne, nan take Dr ya ba da izinin a shiga da ita amma da amin cewar police d'in da suke siki a gurin. Cikin asbiti kuwa police babu inda basu shigaba amma babu Alhaji mudi, har d'akunan marasa lafiya an shiga an duba amma babu shi. Meera kuwa gurin motarsa ta je ta tsaya ko Allah zai sa taga yazo da niyar guduwa, domin ita bata son an hana shiga da fitaba. Police sunyi iya bin cikensu amma fa sun kasa gano gurin da Alhaji mudi ya shiga, d'aya daga cikin police d'in ne ya ce "Daga wani room ya fiti? Kuma bayan ya fito zaiyi minti nawa kafin kuka biyo bayan sa? Dr ya nuna masa d'akin da yafito daga ciki kuma ya tabbatar masa da cewa ko minti biyu baiyiba suka bi bayansa. Police d'innann ya dubi a gogon hannunsa sannan ya fara tafiya saida ya d'an yi tafiya kafin ya shiga wani d'akin marasa lafiya, marasa lafiyan su hud'u ne a d'akin kuma kowanne bacci yakeyi. Har zai fita sai kuma ya fasa ya je ya bud'e fuskar d'aya daga cikin marasa lafiyan... yabud'e na biyu... Yana zuwa na uku yana bud'ewa ya ganshi kwance ya lumshe ido tam kar baya numfashi. Police d'in nann ya kallishi, babu shekka shine domin kuwa da wannan kayan suka ganshi a STV camera. Abban NANA kuwa suna gama waya ya tashi cikin sauri ya sanar wa da Maman ta Itama ta Shir ya suka d'auki hanyar Nasarawa. Abun da zai baka mamaki shine...Abban Nana kaman zaiyi hauka tamkar yayi tsun-tsu ya ganshi a Nasarawa. Itama dai maman nata duk tabi ta rikice amma ba kaman abban nataba. Sun iso Nasarawa lfy. Ai kuwa ko hutawa basu tsaya yiba suka nufi Specially hospital. Bayan sun jene suka kira number da Nusee ta ce in sukazo sukira. Take tasanar dasu d'akin da suke. Da jagoran d'aya daga cikin yansandan suka shiga cikin hospital d'in, kasan cewar an sanar da su cewa sune iyayan yarinyar. Daddy kuwa gida ya fara zuwa bayan ya shiga gidane ya tarar da jinin IKLIMA har yanzu domin kuwa ba'a gogeba. Babu kowa a gidan hakanne yasa shima ya fita daga gidan yana kiran number Kabir yana tam bayar sa a wani asbiti suke. Kabir ya ce "Muna Specially hospital please Daddy kayi sauri domin kuwa an tafi da Najib harda mommy. Cikin sauri Daddy ya kashe wayar yana tsaki!!! Take suka kamoshi suka tasa kyeyar sa har d'akin da NANA take. Abun mamaki haryanzu bai bari kowa yaga fuskar Saba bayan wannan Police d'in, shi kuwa Police d'in yana ganin fuskar sa ya gane shi. Police ne suka cewa NANA ta natsu ta daina kuka ta musu bayani. Haka NANN ta fara bayani tin daga lokacin da suka kaita gidan BOKA har zuwa ranar da suka dawo shida abokin sa suka mata fyad'e. Alhaji mudi ya ce "Shi Wallhi bai ma santaba bai ta'ba ganin ta ba, ya dinga rantse-rantse kai da kagan sa kaga mara gaskiya, ana cikin hakane Meera ta shigo d'akin bayan ta gama jira a bakin motarsa, kallon sa tayi ganin irin rantsuwar da yakeyi. Police ya kalli NANA ya ce "Zaki iya gane fuskar d'ayan da suka miki abin? Nana ta d'aga kai a lamar eh zata ganeshi. Kafin Police yayi magana sukaji an turo 'kofar d'akin had'i da sallama. baban NANA ne ya shigo shida mahaifiyar ta. Ai kuwa Nana tana ganin sa ta fashe da kuka tana cewa "Daddy please ka tafi da ni gida dan Allah bana son ganinn wannan mutumin, tana nuna gurin da Alhaji mudi ya ke. Abban Nana... Nusee...Meera... Cikin sekon d'aya duk su ukun idanuwan su ya had'u da na juna. Cikin tashin hankali Meera ta me'ke tsaya tana nuna Abban Nana bakin ta na rawa ta ce "Kaine mahaifin Nana? Nusee kuwa a rikice ta ke bin mutumin da kallon mamaki jin cewa shine baban NANA. Shima abban Nana cikin tsananin tashin hankali ya ke bin su da kallon mamaki, me sukeyi a gurin Nana shin dama sun san Nana yarin yar sace!? Kabir ya kalli baban nasa sannan ya ce "Daddy likita sun 'ki subarni na ganta wai dole sai kaz... "Ai ko 'Karasawa ma baiyiba ya ce "Muje d'akin. Babu shekka dukkanni mairai mamacine yau kan Allah yayi IKLIMA ta cika, innalillahi wa inna ilahi raju'n shine abun da Daddy ya ke furtawa cikin rud'ewa. Shidama Kabir tin a gida yasan IKLIMA ta rasu kawai Dr kadija ta 'boye musune. Daddy ya je ya bud'e gawar IKLIMA ya na kallo yana kuka tamkar ba na miji ba. Kana ganinn sa kasan mutuwar nan ta ta'bashi. Kallon likitan gidan nasu yayi wato Dr kadija ya ce "Wani police station a ka kaisu? Dr Kadija ta ce "Ranka ya dad'e ai basu bar cikin asbitin nan ba, suna nan ana yin wani kess d'in ne amma yanzu zasu fito. Daddy ya ce "Shin ita matata Mai tayi da zasu kamata inace yaron da ya aikata kawai ya kamata a ce sun kama? Dr Kadija ta ce "Ranka ya dad'e ai bin cike zasuyi kuma ita ai ba komai zasu mataba kawai dai a matsayin ta na ma haifiyar su duk su biyun to dole sai sunyi magana da ita. Daddy cikin masifa da 'bacin rai ya ce "No babu wanda zai tafi min da mata saboda haka muje ki nuna min gurin da suke? Ita kuwa Dr kadija ganin yanda ya canja mata fuskane kamar ba shiba yasa ta bashi hanya ta nuna masa d'akin da shugaban Police d'in ya ke, wanda shi haryanzu ma bai san da wancen kess d'in ba. Cike da kwarin gyiwa ya sa hannu zai bud'e d'akinn amma ya ji shi a 'kulle, hakane yasa ya shiga bubbugawa da 'karfin sa tamkar mara hankali, abun da Daddy bai saniba kuwa shine... Matarsafa Bata cikin d'akin nann, kuma shigar sa d'akin nan a halin yanzu tofa... Zaune suke a babban zauran gidan, duk wani babba dake family d'in nasu to ya hallara a wannan gurin, babban yayan nasune ya bud'e taron da addu'a sannan ya ci gaba da bayani kamar haka... "Kaman yanda kuka sani wasu kuma basu saniba, wannan itace matar marigayi Salisu yana nuna gurin da Mom take, nasan wasu sun ganeta wasu kuma basuma santaba ko? To gatanan dai itace a baya ta rabamu da d'an uwan mu, wanda kowa yasan shi da kyutatawa a garemu, Amma ta shiga tsakanin mu da shi. Bayan rasuwarsa kuwa ya rasu ya barta da ciki amma ta ce "Bata bu'katar kowa daga dan ginsa, wanda tin da a kayi rabon gado muka samu abin da muka samu ta raba hanya da mu... Nida kaina naje har gidan nata domin ta bani yarin yar na ri'ke kafin tayi aure amma ta cimin mutunci harda cewa karna sake zuwar mata gida, haka d'in bai mataba har saida tazo gidan mu da kanta ta zazzagrmu, tin yarinyar ta bata fi wata takwas ba (8) yanzu haka ko sunan ya rinyar ma babu saniba. Tom yanzu nadawo daga kasuwa zan shigo gida na gansu itada baba 'karami suna cecekuce akan wai tazo neman yafiyar mune?. Nan take d'akin ya kacame da surutai masu cewa basa so sai musu cewa to mu ai bamuma san da ita a family muba, saboda haka su yarinyar ce dangin su ba itaba saboda haka su bata musu komai ba yarinyar ki ki ka cuta da kikaraba ta da dangin mahaifin ta. Wani ne daga ciki ya ce "Ya isa haka kowa yayi shiru. Bayan sun natsune ya ce "Aisha yanzu ina yarin yar ta ke? Mom ta share hawayan da ke zuba a fuskarta ta ce "Dan Allah ku yafemin Wallhi nice sila. Cikin 'bacin rai Baba'karami ya ce "Bama son rainin hankali kece silar kece sila na me? Mom cikin kukan da yafi 'karfin ta ta ce "Ameera ta 'bata an saceta ban san inda tashigaba. Baba'karami ya ce "Mlm mufa bamu fahimci abun da kikeson cewa ba? Kina nufin kice kece silar da yasa a ka saceta d'in? . Mom ta ce "Eh nice silar komai. Take Mom ta kwashe komai ta sanar musu, tin daga abun da Uncle ya mata har zuwa yanzu. Inalilahi wa Ina ilaihi raju'n shine kowa yake ambata a cikin zauran. Kafin wani yayi magana, Baba'karami ya ce "Yanzu dai mujira Abba ya dawo shima sace masa yarin ya a kayi yau kwana Sha shida kenann Amma yau sunje 'kar'bota shida matar sa. Wani d'an matashi daga cikin su ya ce "Amma wallhi Aisha kinyi a Sara a kan wani banza karatun BOKA kin cutar da yarinyar ki, kin lalata mata rayuwa, Walhi Allah sai ya saka mata "Wannan ma ai maganar banzace cewar wani daga baya... Ya ci gaba da cewa yanzu wa gari ya waya, wato ki yar Boko ko? To gashi nann an miki halin Yan BOKON, tindade d'an Boko ne ya lalata miki 'diya.......📝 MASU KARATU KALLO FA ZAI KOMA SAMA???🤣🤣 Please comment and Sher Dan Allah🙏 ku dinga yin Shering. My friend🤝 My FAN'S 👍 My love♥️ Love all🥰 BY S REZA ✍️ comment [3/29, 11:22 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *(By S REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSO* ....☀️ https://youtube.com/channel/UCbdwy4ipF9kQs-yzYtv3i2A *KUMANA 🖕SUBSCRIBE A YOU TUBE CHANNEL D'IN MU NA FIRST CLASS TV🖕 DOMIN SAMUN LITTATAFEN MU NA AUDIO* *PAGE* 👉1️⃣7️⃣ ..................... Kabir ya kalleta cikin ido ya ce "Saboda ke baki da hankali mahaifina zaki dinga fad'awa irin wannan maganar a gabana, ked'in banza wacece ke? Wawiya sokuwa mara tarbiya, to in ma rashin tarbiyar taki zakiyi kije can wani gurin amma banda nann gurin. duk wannan masifar da Kabir keyi yana sunkuye ne a gaban Uncle, ita kuma Meera ta ri'ke kumatunta cikin tsananin mamaki da zafin da marin ke mata. Nusee ce tayi kan Kabir daniyar ramawa Meera abun da yayimata amma Meera tayi saurin Shan gaban Nusee ta ri'ke mata hannu. Cikin tsananin rainin wayo Kabir ya ce "Mai yasa kika hanata ki barta mana da na nunamata yanda a ke rashin kunya wawaye karuwan banza marasa saninn ciwon kansu. Duk wannan abun da ke faruwa kowa yana gurin yana kallon ikon Allah, domin kuwa kowa kansa ya 'kulle. Nusee ta bud'e baki da niyar yin magana Meera ta sake katseta da cewa Nusee rabu da shi kar kice komai hakan ma duk cikin aikin mune, kin manta da abin da nace mikine, take suka saki dariyar. Baban NANA ne ya kalli Nana ya ce "NANA kikace harda wannan? Yana nuna gurin da Uncle ke kwance Kabir yana jijjigashi yana cewa ka tashi. NANA tace "Eh Abba harda shi da kuma wannan tana nuna Alhaji mudi. Da sauri Dr suka shigar da Uncle d'akin da a ka fitar da Nana. Cikin 'kan-'kanin lokaci ya farka dama suma yayi. Bayan Uncle ya farkane kuma komai ya 'kara rikicewa, Abban Nana ya ce "Wallhi ba zai ha'kura ba shi yanzu tin dade gashi an kama wad'an da sukawa 'yarsa fyad'e to kawai a kaisu kotu, sai a lokacin Jibrin ya ce "Fyad'e kuma!!? waye yayi fyad'e domin kuwa shi har ga Allah bai fahim ci magan ganun da sukeyi ba. Nusee ce ta bashi amsa amsar da Kabir yaji shigar ta kunnuwansa tamkar shiga albishir da ranar mutuwarsa. Nusee ta ce "Wannan tsohon najadun ne yayiwa wannan ya rin Yar fyad'e saboda tsananin shid'in d'an taurene tsinannene bai san ciwon kansaba kuma wallhi yanzuma saik.... Meera ta ce Haba Nusee na ce kibar wannan maganar haka. Police ne ya ce "Yanzu muje police station mu shigar da komai kafin mu kaiku kotu. Kabir ya ce "Daddy kayi magana mana ka sanar masu da cewa kaifa ba kai bane please Dan Allah Daddy, har yanzu Daddy bai ce komaiba tin da ya farka sai kuka yakeyi wanda shi kad'ai yasan kukan me ya keyi, haka dai a ka tattaresu sai police station. Meera da Nusee da basuda niyar zuwa amma ganin Uncle yasa suma suka bisu. A waje kuwa gurin Najib da mommy har sun fara tinanin kodai an man ta da sune, amma ganin fitowar Police d'in ne yasa suka zuba musu ido, ganin harda Daddy ne yasa mommy tayi tinanin ko dai shima tambayoyin za'a masa kaman yanda itama a kace mata!. Nana .. maman Nana.... Abban Nana wato Alhaji lawan... Alhaji mudi... Alhaji Bashir wato Uncle... Meera... Nusee dakuma mommy da Najib, sai Kuma Dr da shima a ke bu'katar sa a gurin amma shi ba'a motar police zai zoba. Shikuwa Kabir yansanda ne suka hanashi shiga motar. 'Ban garan Jibrin kuwa ya shirya domin zuwa gidan su Meera. A'kofar gidan a ka ajiyeshi babu ko tsoro ya te ya fara bubbugawa. Take IRO Maigadi yazo ya bud'e yana tam bayar sa waye shid'in? Jibrin ya ce "Nazo gurin Ameera ne IRO Maigadi ya ce "Tasan da zuwan ka ne? Yayi shiru yana tinanin ya ce eh ne ko dai, Babu wani tinanin ya ce "eh tasan da zuwana. IRO Maigadi ya sake cewa "Kana nufin dai itace ta ce kazoko? Jibrin ya ce "Eh yanzu muka yi waya da ita tace Wai Bata da lafiya nazo gida na sameta. IRO Maigadi ya ce "ka dai tabbatar kunyi waya da itako? Cikin 'kosawa da surutun Iro Jibrin ya ce... "Kai malam ya isheka haka ka tam bayeni kuma na gaya maka ba shi kenan ba. IRO ya ce tom ina zuwa. Ya dau lokaci kafin ya dawo ya ce "ya shigo, Jibrin saida ya harari IRO kafin ya shiga. Jibrin bin gidan ya keyi da wani irin kallon mamaki, azuciyar sa yana aiyana cewa yanzu Meera daga irin wannan gidan ta fito Amma take neman kud'i a waje!!, haka dai IRO ya kai shi har palorn ba'ki. Police station kuwa bayan sun isa ne, Abban Nana wato Alhaji lawan ya ce "Walhi sai an d'auki mataki domin shi bazai ha'kura ba, hakadai aka tam bayi Alhaji mudi yasan Alhaji Bashir? Alhaji mudi ya ce "eh abokin sane, akace yasan Nana? Ya ce "Shi baima ta'ba ganin ta ba, duk abin da ya ce sai an rubuta.✍️ Aka dawo gurin Alhaji Bashir wato Uncle. Kasan Alhaji mudi? Ya ce "eh abokin sa ne. "Kasan wannan yarinyar wato Nana? Ya ce "A'a ban san taba bamma ta'ba ganin ta ba, ni abun da ya kawoni asbitin nannma daban shine tana ganina tafara kuka, police ya ce "ok tom yanzu duk munji bayanan ku bari muji ta bakin yarinyar. Shin kince sune suka yanka miki gaban ki shin hakane sune kodai basubane? Nana ta ce "Eh sune har da maganar suma na gane kuma ina kuka amma basu daina ba. Abban Nana ya ce "kadaiji ko, yarin ya ta ce sune amma kun tsaya kuna kallon su. Abun dai Saida ya ka ga gurin D P O. Bayan ya gama jin komai ne ya ce "Zamu tura 'kararr izuwa kotu domin kuwa laifin fyad'e ba 'karamin laifi bane musammanma na yara 'kanana irin wannan. Sannan ya ce "Alhaji mudi da Alhaji Bashir wato Uncle za a cigaba da tsare su har lokacin da za'a fara shiga kotu, ita kuma Nana a tafi da ita gida ta huta kafin lokacin da za'a fara zaman kotun, sannan ya ce kafin lokacin kowa yayi magana da lauyansa ( Loya) Haka a kayi kuwa Alhaji mudi da Alhaji Bashir wato Uncle a ka shigar dasu sell. sukuma su Nana da iyayenta suka fito da niyar tafiya, nann fa Nana ta ce ita saide su tafi da Nusee, Abba ya ce mata zasu dawo Amma Nana ta ce bata yardaba. 'Ban garan su Najib da mommy kuwa kasan cewar babu wani dogon bincike da za'a ayine akan kes d'in ne domin kuwa shida kansa ya amin ce yayi, hakanne yasa shima aka ce za'a turashi kotu domin 'kar'bar hukunci dai-dai da abin da ya ai kata. Mommy kuwa bayan an mata tambayoyi ne ta koma hospital ta d'auki gawar 'yarta domin zuwa a sallaceta, shima Kabir ya dawo gida domin jana izar 'kanwar tasu. (Allha kaji 'kan iklima). Bayan an kaitane an dawo Kabir yake sanar wa da mommy komai da yaji a hospital gameda Daddy, mommy ta ce "Dama nasan dole watarana sai a sirin sa ya tonu kuma wallhi sai Allah ya sakamin abin da yamin domin kuwa nasan wannan abun duk allakin yaran da ya zalimtane ya kamashi a kan yaransa, Kabir ya ce "Yanzu mommy da gaskiyane Daddy ne ya yi kenann? Mommy ta ce "Kabir kaima kayi tinanin wannan abun da kanka, yarinya ce fa 'karama kai kasan yara basa 'karya kuma basa mantuwa, kuma kai da kanka kace min kaga yarin yar lokacin da ta ganshi ihuu ta farayi, kaga kenan ta tsorata kenann ko? Kabir ya ce "Tom Amma dama mommy kin San Daddy da irin wannan halinne? Mommy ta ce "eh nasan shi amma tin da dad'ewa, domin kuwa yace min yanzu ya daina. Haka dai mommy da Kabir suka kasance cikin kad'ai ci. Da su biyar ne a family su. Amma yanzu gashi saura su biyu, duk sanadin yin fyad'e. ( *Ya Allah ka tsaremu daga sherrin zuciya, Allah ka tsaremana farjin mu daga aikata fyad'e, ya Allah duk Wanda keyin fyad'e Allah ka shirye shi, kasa ya daina. In kuma ba Mai shiryuwa bane Allah ka tona Masa asiri Alfarmar Annabi Muhammad sallalahu a laihi wa sallama. Jama'a wallhi zina masiface, kuduba abun da ya faru da Uncle sanadiyar zina family shi sun war 'katse. Mata da MAZA mu guji ai kata zina, domin kuwa zina babban tabo ne a rayuwar duk wani Mai ai katata. Allah kasa mudace Amin by S REZA ✍️)* Nusee ta kamo hannun Nana sannan ta ce "Kar ki damu muma a Benue steta muke yanzuma aikine ya kawomu nann badan hakaba da tare zamu tafi. da 'kyar dai a ka samu Nana ta ha'kura. Nusee ta kalli Alhaji lawan ta ce mlm muna son magana da kai, Alhaji lawan ya kalli matarsa ya ce "Fatima ina zuwa yanzu kin ji, kafin Fatima tayi magana har yabi bayan su. Fatima kuwa sai masifa takeyi tana cewa wallahi yau sai ka sanar dani a Ina kasan yarannan!! Masu kama da arna, domin kuwa shigar dake jikin su kawai zai tabbatar maka da cewa yaran basu da tarbiya. Meera ta ce "wallhi kaci darajar Nana Amma badan hakaba da sai mun tona a sirin ka a gaban duniya kowa ya sani, kana nufin zaka takamune ka taka banza, to yanzu abin da mukeso da kai shine, kud'in da muka kashe na jinyar Nana zaka biyamu, kuma harda riba domin kuwa muna bu'katar su. Nusee ta ce "Bazamu kashe kud'in a kan yarinyar mutumin da bashi da kirkiba, wanda baya kunyar danne yaran wasuba. Shidai Alhaji lawan bai ce komai ba saida suka gama cimasa mu tunci kafin ya ce... "Nawane kud'in? Nusee ta ce "Yanzu dai da ribar da kuma kud'in mu da kuma wanda kaima zaka bamu muna bu'katar millions 3 ne. Cikin sauri Alhaji lawan ya ce "An gama kubani acont number d'in yanzu, take suka bashi ya tura musu, sannan sukace in suna bu'katar zasu sake nemansa haka yace to. Hotel room suka suka kama kuma d'aki d'aya. Babban abun da Nusee da Meera basaso shine, namiji d'aya ya kwanta da su, in har ka kwanta da d'aya tofa d'aya ta haramta a gurinka shiyasa tin kafin ka kwanta da d'aya sai sun sanar dakai. Shikuwa Alhaji lawan yasan da haka amma bayan ya kwanta da Meera ya kai sau hud'u shine yazo ya nemi Nusee wanda saida ya kwanta da ita. Magani ya zuba mata a ruwa lokacin da ya kirata a kan wai yanzu baya samun Meera, tofa tin daga nann shima sukeso sai sun masa abun da ya musu. Nusee takali Meera wacce ta fito daga wanka ta ce "Damade an da ce? Meera ta ce "Eh an dace yanzu ai ki ya ra'ge namu. Bayan hakama ashe wai yaron sane yayiwa 'yarsa fyad'e har ta mutu? Nusee ta ce "Ban gane ba? Mera ta ce "Uncle yanada mata d'aya da yara uku maza biyu mace d'aya... To babban yaron nasane ya sha giya ya afkawa 'karamar har saida ta tafi barza'u, take suka kwashe da dariya kafin Nusee ta ce "Toke duk ita d'ince ta sanar da ke? Meera ta ce "Ashe Wai itace likitan gudan su to kin ga ai tasan komai, wai sunanta Dr kadija. Nusee ta ce "Ok to yanzu yau she zamu shiga gidan? Meera ta ce "Ai wallahi yaronnan sai yayi da yasanin marina da yayi, daga shi har uban sa sai namusu abin da har a bada bazasu manta daniba. Nusee ta ce.. "Kinga Allah Mai kama mutum ko? Gashi mu bama masa komaiba d'an cikinsa ya gajeshi. Hakadai suke ta shirye-shirye akan lamarin. Nusee ta ce "Nifa nayi kamu tin a asbiti saboda haka yanzu yazo yana cikin hotel d'in nannan, tana nunawa Meera wayar da mutumin ya bata ya ce in yazo zai kirata tindade tace masa su sun kashe wayoyin sune. Meera ta ce "ok kidai bi a hankali da irin mutananan. Haka dai suka rungumeni junan su sosai kafin Meera ta ce "kitabbatar da yasa roba fa, Kuma kisha magani saboda tsaro. Nusee ta ce "Good night tana mata kwalo tafita tana dariya. Meera ma tayi dariya tana cewa "Nimafa ina bu'katar wani a kusa dani, inama Jibrin ya na kusa da ya d'ebemin kewa, ta ciro wayarta tana son kunnawa amma tana tsoro. Nusee kam tana fita ta d'aga wayar da a ka sake kira tana d'agawa ya fad'a mata number d'akin da yake. Da sallama ta shiga shikuwa lokacin yana wanka, kafin ya fito ta cire kayan jikin ta ya rage daga ita sai wata singlet ta zauna a bakin gado tana jiran fitowar sa. Ya fito daga shi sai gajeran wando dakuma tahul. yana ganin ta a haka ya 'Karasa gurin da take ya na shafata yana cewa ai inace tare da 'yar uwar taki zakuzo. take Nusee ta ce masa "Karma ka fara wannan gan-gancin in har ka sameni to ita ta haramta a gurinka. Jin haka yasa shima ya wasske. Take abubuwa suka fara gudanaaaaaa....📝 *Anya kuwa Ameera da Nusee zasu daina Wannan harkar kuwa????* To be continue..... _MASHA ALLAH na kammala aikin da yake gana yanzu kullum zaku dinga samun posting har mu kammala. In Sha Allah 🙏. _ Please comment and Sher Dan Allah. My friends🤝 My FAN'S🙏 My love🧡 One love🥰 By S REZA ✍️ [3/29, 11:22 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ By S REZA ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S AS...* ☀️ PAGE👉1️⃣6️⃣ .............. Nusee ta kalli gurin da babban Nana yake sannan ta ce "Da gaske kaine mahaifin Nana? Cikin tsananin mamaki itama Meera ta ce "Alhaji lawan da kaifa mukeyi. Alhaji lawan ya kalli gurin da matar sa take sannan ya kalli 'yartasa wato Nana wacce itama ta zuba musu ido takasa fahimtar komai. Cike da borin kunya da rashin gaskiya Alhaji lawan ya fara magana kamar haka... "Dama ashe kune kuka sacemin yarinya? Sannan ya kalli police d'in da yake tsaye ya ce opesar wallhi yarannan 'barayine ashe sune suka sace min Nana. Cikin ranin hankali Nusee ta ce "Kai malam bamason wani borin kunya a nan gurin abun da kakeyi da yaran wasu shine kaima a ka maka, sannan kuma Wallhi da mun san wannan yarinyar kace da tin-tini munk.... Sai kuma tayi shiru. ( *INA FATAN Dai MASU KARATU BASU MANTA DA WAYE ALHAJI LAWAN BA? SHINE WANDA YAKE KUSA DA UN GUWAR SU NUSEE, WANDA DAGA KANSA MEERA TA FARA BIN MAZA.... KUDAI BIYONI ZAKU FAHIM CI KOMAI CIKIN SAU'KI.)* "Cikin sauri Alhaji mudi da ke sun kuye a gaban yan sanda ya d'ago kai ya ce "Ai dai kun gani bani bane mahaifin ta ne ya mata ni bam ma santaba... Cikin wani sabon salon tashin hankalin mahaifiyar Nana ta ce "Ban gane abun da kuke nufiba? Menene ya faru da Nana d'in? Kuma meye mahaifin ta ya keyi da har aka ma 'yarsa? Alhaji lawan ya kalli Alhaji mudi sannan ya kalli Nusee da kuma Meera cikin rashin fahimtar in da zan censu ya nufa, ya ce "Ban gane ba me kuke son cewa ne? Ya karasa maganar muryar sa na rawa. Police d'in da ke tsaye tin-tini yana kallon ikon Allah da shi da sauran yaransa guda biyu da suke gurin, da kuma Dr shima yana kallon wannan lamarin, da su Meera sunce masa 'kanwar suce a shema basu ma santaba. Meera ta ce "Malam yau Babu wani 'boye-'boye dole a sirrin ka ya tonu dama kuma hakane abun da kayi shi za'a maka. Mera ta fara bayani cewa "Wannan d'an uwan naka tana nuna gurin da Alhaji mudi take, shine ya sace yarinyar ka, kuma yamata fyad'e shida abokin sa, suka jefar da ita a kan hanya shida abokin nasa. Mukuma a hanyar mu tazowa nan Nasarawa shine muka tsinceta, yau kwana hud'u kenan to shine yanzu taga wannan mutumin ta ce shine. Da wani irin ihu Alhaji lawan yayi kan Alhaji mudi ya fara naushin sa yana cewa "Me yarin yana ta muku kuma kaida waye d'an banza tsinanne mara mutunci. Police ne suka 'kwaci Alhaji mudi daga hannu Alhaji lawan, da kyir. Itama maman Nana taje ta kama wiyan rigar mijin nata tana cewa "wallahi sai ka sanar da ni a ina kasan wad'annan karuwan yaran da har suke zagin ka a gaban ka? Police ne sukace yanzu abin da za'a yi dukkanin ku kutashi muje Police station domin mu gano gaskiyar abun da yarinyar nan ta ce. Nusee kuwa da Meera sukace Amma mu ai an gama damuko? Police ya ce "Hardaku za'a tafi. Haka suka tattara suka tafi police station gaba d'ayan su. To Amma me zai faru bayan sun bud'e 'kofar d'akin da suke ciki? . Daddy ne tsaye shida Kabir da kuma Dr kadija suna jiran fitowar Police domin ya bashi matar sa. Alhaji lawan ne ya fara fitowa wanda d'aya daga cikin police d'in kebiye da shi... Sai kuma matarsa da ita kuma tari'ko hannun Nana... Sai Alhaji mudi... Sai Police da ya ru'komasa riga... Sai kuma Nusee da Meera...sai babban police d'in da ya biyo bayan su. Dukkanin su baba wanda ya kula dashi domin kuwa kowa ransa a 'bace ya ke. Saida yaga suna 'kokarin huceshine ya ce.. "Yalla'bai gurin ka nazofa? Wannan maganar da yayine yasa dukkanin su suka tsaya domin kuwa da 'karfi yayi maganar. Daddy kuwa wanda ke tsaye shida d'an nasa guda d'aya wato Kabir, ya kalli police daniyar yin magana dominkuwa shi sam baima ga mutanan da suke tareba... Ya ce "Nazo tafiya da matana ne tindade bata ai kata komai ba, shiyaron tindade shine mai laifi ai shiiii.... Tsayawa yayi cek da maganar ya kasa 'karasawa saboda ido hud'u da sukayi da Nana tana kallon sa. NANA kuwa muryar sa kawai ta ji ta gane shi ne, ai kuwa tana kallon sa ta tabbatar da cewa shine. Ta ke NANA ta sake sakin wani sabon ihun tana nuna gurin da Daddy ya ke tana cewa Abba wannan ne d'ayan wallhi shine wannan Abba... Cikin mamaki kowa ya d'ago kai ya kalli gurin da Daddy ya ke Alhaji mudi ne yace "Alhaji Bashir!!! Sai yanzu Alhaji Bashir ya ga Alhaji mudi, ai kuwa ya bud'e baki da niyar yin magana kenan sukayi ido shida tsakanin sa da Nusee da Meera. Cikin tashin hankali ya ke bin su da kallon mamaki. Meera cikin mamaki da kuma tashin hnkali dasuka bayyana a fuskar ta ta ce "Uncle? Nusee ma cikin nata mamakin ta ce "Uncle?. Babban cikin nasune ya ce "Tom shikenan Aisha munji duk abun da ke tafe dake saboda haka mun ji kinyi kuskure kuma kin nemi yafiya mun yafe muki, mumu Allah ya yafe mana gabad'aya? Dukka zauran suka amsa da amin. Sannan ya ce "Yanzu dai ki koma gida kafin Daddy ya dawo in ya dawo zamu tattaro duk muje gidannaki ayi maganar a cen. Cikin jin dad'i Mom ta ke musu godiya, tana jin wani sanyi yana ratsata, sannan tasa a ka turo yara suka zo suka foto da kayan abincin da takawo musu sannan ta had'a musu da kud'i. Haka suma suka d'inga mata godiya, tamkar babu abin da ya faru a tsakanin su. 'Ban garan Jibrin kuwa yayanke shawarar kashe Meera zaiyi in de zai samu kud'in, kodan kud'i fa kaman ya samu ne tindade ga shi ogan sa har yafara bashi, to amma wani hanzari ba gudu ba... Yanzu number ta bata shiga sannan kuma baya samun ta a online, kawai ya yanke shawarar gidan su zaije kawai. Sulaiman wato SM Kallon wayar sa yayi akaro na babu a dadi yanajin wani irin matsanacin soyayyar ta na 'kara shigar sa, akoda yaushe hoton ta shine a kusa dashi, son da ya ke mata yayiyawa domin kuwa jinta yakeyi tamkar jinin sa yana jin cewa koda ita d'in wacece zai iya auranta, yasan karuwa ce ita kuma yasan yarin yar batada kunya kuma yasan batada tarbiya to Amma me yasa yake sonta!? Tabbas yasan gidan su to Amma yana tsoran zuwa gidansu karyaje ya tarar Uwarta ma hakan take, domin kuwa tasha sanar masa da cewa Uwarta ce sila, wannan abun ne ya hanashi zuwa gidan su. Sannan ya kasa sanar wa da Abban sa saboda tsoron da yakeyi, jiya yayi niyar ya samu abban sa da maganar amma sanadiyar tashin hankalin da ya samu family d'in su suka shiga jiya na rashin ganinn 'kanwar su yasa ya bar maganar. Sake Kiran number ta yayi amma dai bata shiga afili ya ce "Haba Ameera mai yasa kike wahalar da zuciyane haka, wallhi da gaske ina son ki bansan irin son da nake miki ba. Nan dai yayanke shawarar zuwa gidan su kodai ba lafiya takeba. Nasarawa kuwa 'bangaran mommy itada Najib, an saka su a motar Police tinn 'dazu amma an manta dasu, Mommy tayi kuka har ta gaji, ita babban ba'kin cikinta ma shine bata san halin da 'yarta ke cikiba, wannan wani irin masifane!! Mai suka aikatawa uban giji haka da zai jarabcesu da wannan masifar. Ace d'an ta babban d'anta shine yayiwa 'kanwar sa fyad'e!! Inna lillahi wainana ilaihi rajiun, allha kana gani wallhi bazamu iya cinye wannan jarabawar ba tamana tsauri da yawa. Haka dai mommy ta dinga sambad'a sa'bon allha bata saniba domin kuwa bata cikin haiyacinta. Najib kuwa kansa ya yi Masa nauyi har baima san mai zaiyi ba, tinda yake bai ta'ba yin fyad'e ba, saide da amin cewar yarinya amma yau gashi shida kansa yayiwa 'kanwar sa fyad'e, yarinyarda yake mata son da ko Uwarta da ta haifeta bata mata, yarinyar da ya kejin a kanta zai iya yinkomai, tabbas yau ya tsinewa giya, yau yayi danasanin shangiya a rayuwar sa... Kuka yakeyi yana kiran sunayen abokansa da suka sakashi a harkar shangiya da neman mata yana zaginsu d'aya bayan d'aya mommy tana jinsa amma tayi tamkar bata san dashiba, Kallon mommy yayi ya tunu da wata rana. *TINANI* Zaune mommy take itada IKLIMA suna kallon Arewa 24 shirin waiwaye a don tafiya, Kabir ya shigo yana tangad'i lokacin bai wani bugu sosai ba, mommy ta ce "Najib lafiyarka kuwa? Najib yace "Mommy wallhi yau bansan cewa nafi Moto guduba saida muka kasa tsere yanzuma haka motar tana baya basu 'karaso baa nasan baza su iyaba wallhi, yana maganar yanayi kamar zai fad'i. Mommy ta ce "Najib karde ace giya kakesha? Cikin kuka mommy ta masa wannan tam bayar. Najib yace "Giya kuma mommy ana magar yau nafi kowa gudu kekuma kina wani zancen na daban kawai dai ni yanzu ki cire wannan abun da ke gabana zan huce, yana maganar ne yana nuna gurin da kujerar gaban sa take. Cikin kuka mommy ta ce "Ya Allah kana gani wallhi bansan yanda a kayi yaron nanan ya fad'a wannan yaruwar ba... Sai kuma ta tashi cikin sauri ta nufi gurin da yake tafara zagin sa tana dukansa wai yabar mata gida, ta tsine Masa ya Kai sau 7. Suna cikin hakane Iklima tazo da gudu tana kuka ta fad'a jikin yayan nata tana kuka ta kamo hannun sa ta d'agashi dukdade ya mata nauyi haka suna fad'uwa suna tashi har ta kaishi d'akin sa, ta kwantar da shi a kan gadon sa, sannan ta cire Masa ta'kalmin 'kafarsa. Inde har ya je yayi shaye-shayan sa to haka ta kemasa. Daddy kuwa dama baya zaman garin shiyasa ma baisan halin da yaran nasa ke cikiba. Saida Najib yayi nisa a harkar shangiya kafin Daddy ya sani, nanna fa Daddy yayi iya yin sa Amma ina Najib yayi nisa baya jin Kira. Mommy da Daddy kuwa Najib yariga da yafi 'karfin su, hakanne ma yasa suke tsoran Masa maga, harta d'an uwan nasa ma wato Kabir tsoransa ya keji. Lokacin da Najib yadawo daga wannan tinani sai kawai ya fashe da kuka yana mai 'kara tinanin irin abubuwan da IKLIMA ta masa na alkairi. 'Bangaran su Alhaji mudi kuwa kallone ya koma sama domin kuwa abubun sun har gitse mu. Nana ta ci gaba da cewa "Daddy wallhi wannan ne d'ayan, kungan su shida abokin sa ne gashinan tana nuna Alhaji mudi. Daddy kokuma na ce muku... Uncle take ya manta da abun da ya kawoshi ya kalli Alhaji... mudi ya kalli... Nusee ya kalli... Meera ya mayar da kallon sa izuwa gurin Nana sannan ya kalli ma haifin Nana haka zalika ya kalli police d'in dake ri'ke da Alhaji mudi, sannan ya juyo ya kalli d'ansa wato Kabir, a ta'kaice dai saida ya kalli kowa da ke cikin d'akin kafin ya saki jiki take ya zu'be agurin tamkar babu numfashi... Ai kuwa da wani irin sauri Nusee... Meera.. Kabir... Sukawo kansa kowa da nasa nufin a kansa. Meera ce ta fara isa gurin da yake, take ta ri'ko rigarsa ta fara magana cikin masifa da tashin hankali...."Wallhi sai katashi tsinanne matsiyaci d'an a kuya yau asirin ka ya tonu kuma Wallhi saik.... Ai bata 'karasa ba taji wani lafiyayyan mari a kumatunta har sau hud'u, jikake tass tass tasss tass, Wanda kowa da yake cikin d'akin saida ya tsorata, wanda shikuma mai yin Marin bai barta haka ba saida ya yi booll da ita cikin 'bacin rai. Nusee ce tabi gurin da Mai marin yake cikin tsananin tashin hankalihi da 'bacin rai ta kalleshi , babu shekka ko Babu tambaya d'an gidan Uncle ne domin kuwa ga kama nann wato Kabir.....📝 *HAMMMM. SHIN MAI ZAI FARU A GURINNANE. KUN TINA CEWA MEERA TA CE ITA A KAN 'DAN GIDAN UNCLE ZATA RAMA KUMA GASHI YA MARET???* Gaskiya Yan fexxbookk kun ra'ke yin comment yanzu. PLEASE comment and Sher Dan Allah. My FAN'S 👍 My friend's🤝 One hause 🥰 Love all♥️ By S REZA ✍️ [3/29, 11:22 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *By S REZA* A ☀️ *FIRST CLAAlS WRITER'S ASSO* ....☀️ https://youtube.com/channel/UCbdwy4ipF9kQs-yzYtv3i2A *My you tube channel🖕 please kumin subscribe* *PAGE* 👉1️⃣8️⃣ ...................... *BENUE STATE* Jibrin ne zaune a gaban Mom jikinsa har rawa yakeyi Mom ta ce "Kace kunyi magana da Ameera kuma kace itace ta ce kazo ka sameta a gida? Jibrin yace "A'a dama kawai naga ban ganta bane kwana biyu shine na ce bari nazo gida ko ba lafiya ba. Mom ta ce "To kai d'in waye a gurin ta?Jibrin fa ya rikice domin kuwa Mom ta masa kwarjini da zararr zaiyi maga sai ya din ga jin nauyin ta. Ya ce "Dama dama ni friend na tane. Cikin'bacin rai Mom ta ce friend ko? To dan ubanka tashi ka bar gidannan yaro 'karami da kai har zakazo har gida kana cemin wai kai friend d'in tane. Da sauri Jibrin ya fita daga palorn Mom kuwa ta biyoshi har waje tana zagin sa, shi kuwa Jibrin da wani irin gudu ya ture IRO Maigadi wanda ke tsaye ya ki bod'e 'kofar sai surutu ya keyi... Mom ta ce "Kar ka sake barin kowa ya shigo gidannan "IRO Maigadi dake 'kasa ya ce "To hajiya in an fi 'karfina yazan yi. Mom ta ce "Me kace? Ya ce "Na ce bazan bar kowa ya shigo ba. Alhaji lawan da Nana da Matarsa sun dawo gida lafiya in da yan uwa da abokan arzi'ki suke ta zuwa musu jaje, saide har yanzu basu san mai ya faruba da Nana ba su a tinanin su saceta a kayi kuma suka kar'bota, haka dai mutane suke ta zuwa suna fita. Washe gari Alhaji lawan ya samu matarsa wato Fatima ya ce "Tindade babu wanda yasan wannan maganar Dan Allah mu rufe wannan asirin mu biyu, Fatima ta ce "Kai a tinanin ka wannan abun zai rufene? Kasan fa zakuje kotu kuma duk abun da yaje kotu ai ya riga da ya baiyana, sannan kuma mutanan da zakuyi shara'a dasu manyan mutanene kaga kenann dole yan jarida su ji, kuma kaima ba 'karamin mutum bane. Alhaji lawan ya ce "Ni wallhi 'yan babban gidane bana son su sani in har suka sani to wallahi komai ya lalace, Fatima ta ce "To ai kuwa dole su sani domin kuwa suma ai zasuje gurin shari'ar. Alhaji lawan ya ce "No babu wanda zai je ni kad'ai ma na isa. Fatima ta ce "To amma ai zaka sanar wa da yayanta ko? Nanma Alhaji lawan ya ce "na cemiki bana son kowa ya sani. Haka dai Fatima ta ha'kura ba dan tasoba, kuma duk da hakan bata ha'kura ba sai ta sanar wa da 'yan babban gidan. 'Ban garan gidan su Nusee kuwa Rakiya fa izuwa yanzu itama han kalin ta ya tashi, ita ba damuwar ta 'batan da Nusee tayi ba a'a ita damuwar ta yanzu bata da kud'i, shikuwa Daddy han kalin sa in yayi dubu to ya tashi, babu irin duban da bai yiba amma ko ina yaje sai ace batanan. Har gurin Mom wato gidan su Meera ya je amma ba ita suma har yanzu naiman Meera sukeyi. Ganin haka ne yasa ya ha'kura a kan koma ina taje da kanta zata dawo. Mommy da kuma Kabir da sauran danginsu da sauran al'umma ne da suka halarci wannan shari'ar ne a gaban al'kali domin sauraron hukuncin da zai yankewa Najib. Gefe guda kuwa ga Uncle wanda shima an fito dashi Saboda shine ma haifin sa, yana staye tare da wani Police a bayansa. Ga kuma Nusee da Meera sun samu guri sun yi zaman sai mun ji 'kwa-kwaf. Al'kali ya ce "bayan 'kwararan hujjoji da kuma amsa laifi daga gurin wanda yayi laifi, kotu zata yanke hukunci dai-dai da abun da mai laifin ya aikata. Al'kali ya ci gaba da cewa, dubada cewa mai laifin ba a cikin haiyacinsa ya ai kataba, sannan kuma bai kai she kara talatin (30)ba. Saboda haka wannan kotu mai adalci ta yankewa Najib Bashir hukunci zaman gidan kaso har na tsawon rayuwar sa tare da aiki ma tsananin. Wanda yaga hukuncin bai masaba zai iya d'akaka 'kara nann da watan hudu cikin wannan shekarar. Yana kaiwa nann ya buga wannan gudumar tasu ta al'kalai har sau biyo. Take kotu ta d'auka da cewa koootuuu. Nann take masu kuka suka fara masu jimami suka fara. Uncle kuwa yana jin hukuncin da a kaiwa yaran nasa hawaye suka fara malala daga fuskarsa, take yaji tamkar ya bud'e 'kasa ya shiga, ko ma Mai ya faru yasan shine sila, shine silar war gatse war rayuwar family d'in sa. Mommy kuwa sumewa tayi a gurin tsabar tashin hankali, Kabir ma kuka yakeyi yana jijjiga mommy yana cewa Dan Allah mommy kar ki mutu kibarni, Najib kuwa lokacin da yaji al'kali ya ce gidan kaso take han kalin sa ya tashi, yafara tina rayuwar sa ta baya, take yaji ya sake tsanar giya da duk wani Mai shanta, yasan duk sadiyar shangiyane yanzu ga yanda rayuwa tayi dashi, haka yana kallo akazo aka tafi dashi ko magana bai yi da 'yan uwan saba, ga shi agaban sa mommy ta fad'i bai sani bama ko ta mutu, kuka kawai ya keyi yana tsinewa sharin zuciya. Shima Uncle bayan an gama hukuncin ne yansanda suka mayar dashi station. Meera and Nusee kuwa ita Meera har dariya takeyi ganinn yanda family d'in Uncle ta lalace acikin kwana hud'u kawai, wannan bai maga komaiba tindade shi d'an a kuyane. Nusee kuwa saida taye hawaye lokacin da taga Najib na kuka mommy na kuka Kabir na kuka Uncle na kuka. Take tsoran Allah ya shigeta. Nusee ta ce "Meera wallhi na tausaya musu yanzufa ki duba acikin sati d'aya ra yuwar gidan su ta lalace sun rasa Yar au tarsu...sun rasa babban yayansu, gakuma mahaifin su, yanzuma gashi Mom d'in suma basu san halin da take cikiba. Meera ta ce "Kuma duk wannan abun waye ya musu? Nusee tayi shiru. Meera ta ce "To bari kiji wallhi wannan abun ka d'ai da ya faru da su ya ishi duk wani mai hali irin na Uncle ya Bari, kin gadai su da kansu suka 'bata rayuwar kansu, a hakan ma wallhi bazan bar suba sai na d'auki fansa, baban sa ya lalata min rayuwa shi kuma ya mareni zaisan ya mari Meera yar gidan Alhaji Salisu. Haka dai suka bar kotun duk jikin su yayi sanyi. *FATIMA* burin ta ya cika yanzune ta samu damar da takeso kuma dole tayi amfani da ita saboda haka wallahi sai kowa yaji wannan abun. Tashi tayi ta shirya domin zuwa babban gida don ta sanar musu da komai. Ita kanta rabon ta da zuwa babban gida har ta manta. Da sallama ta shiga, kasancewar gidan ba gidan masu hali bane yasa kana huce zauran gidan sai mutan gida. Suna ganin ta suka tashi suna mata maraba, ko wacce burin ta Allah yasa ta zauna a gobar d'akinta domin kuwa sunsan bata shiga d'akin kowa, nann take ta tara matan gidan ta sanar dasu komai, a kan ai fyad'e a kayiwa Nana. Baba 'karami ne ya je har gidan Mom domin sanar da ita cewa daddy ya dawo, kuma ansamu yarinyar tasa amma kuma wani babban abu ya faru da yarinyar amma shima bai san menene ba. hakane yasa Mom ta shirya domin zuwa babban gida. *DADDY* Shine babba a family d'in su shine yasha nono ya sakar wa Alhaji Salisu wato mijin Mom mahaifin Meera. Duk cikin family d'in su subiyune Allah ya musu wadatar arzi'ki, saide dukkanin su Allah ya had'asu da mata marasa son dangin mijin su. Shima Daddy hakane matarsa wato Fatima bata kwanar dangin mijinta ko kad'an, hakanne yasa tayi nasarar rabashi da su. Tin kafin mahaifin Meera wato Alhaji Salisu ya rasu, Fatima tayi nasarar raba Daddy da family sa. Sun koma ABUJA da zama ko zuwa ziyarama baya yi, lokacin da d'an uwan nasa ya rasu wato Alhaji Salisu, bai zoba sai bayan anyi sati d'aya yazo, bayan yazo basu wani dad'e sosaiba ya bar garin domin kuwa ko yarinyar ma bai ganiba, to tin daga wannan ranar bai sake zuwa dubawa ko matar d'an uwan nasa ta aihu ko Ya ya ba. Daddy yana mata guda d'aya wato Fatima sai kuma d'an su guda d'aya wato Sulaiman, tin daga kansa bai sake samun ai huwa ba, saida sukayi shekara 16 da Fatima amma shiru, daga nann Daddy ya sake aure ya auro wata mata Mai suna bintu. Bayan shekara d'aya ta haifi 'yarta wato Nana, bayan anyi sunane washe gari, an kwanta da ita lafiya amma a ka tashi sai gawarta. Allah ya mata rasuwa tindaga ranar kulawar Nana ta koma hannun Fatima, ita kuma Fatima fata son Nana amma a gaban mutane tanayi kamar tafi kowa santa. Shikuwa Daddy Allah yasaka masa son Nana fiye da Sulaiman, hakanne ya 'karawa Fatima 'kiyayar Nana. Yanzu haka sun dawo Benue steta da zama, in da Daddy yayi gininn sa a wata ukuwa da ke JIBATA, sun Kai shekara biyar da dawowa Amma Fatima bataje babban gida ya kai sau biyarba, shikuwa Daddy in dai ba abune ya kama doleba baya zuwa, shikuwa Sulaiman babban gida yazama masa gurin zuwa a koda yaushiii, itama Nana in har Daddy baya gida to tafi son zuwa babban gida, yafimata akan ta zauna a gida. Daddy baya son yaga d'aya daga cikin family shi yazo gurin sa, hakane yasa suma suka ja jikin su. Daddy ya Manta da cewa d'an uwan sa fa ya mutu ya bar mace da ciki shin yanzu ina take!! Babu ruwansa sauran 'yan babban gida suna uba d'aya ne uwa kowa da nasa, shida Alhaji Salisu sune suke uwa d'aya kuma Allah yamata rasuwa wato ma haifiyar tasu, hakane ma yasa zumuncin nasu ya lalace. Yanzu de babban gida mutanen da suke ciki sune kamar haka..... Babban yayan su wato Malam Sani da Matarsa guda d'aya... Sai mlm uba wanda ke binsa shikuwa matan sa biyu....sai baba 'karami matan sa biyu.... Su ukun nann uwarsu d'aya kuma tananan a raye suna kiranta da hajjo... Wad'annan sune Yan babban Gida sai kuwa yaransu mata da maza da kuma jikokin su, Allah ya basu dukiyar yara. Sukuma su Daddy su ukune a gurin mahai fiyar su wato... Da LAWAN wanda tin yana 'karami a kece Masa Daddy sai kuma Salisu sai 'yar Autar su wato Kadija wacce tayi auranta ta auri miji Mai rufin asiri. Ita dai yayanta bai manta da itaba kasan cewar ita macece, yanzu haka tana aure a Kano ne. *CIGABAN LABARIN*..... Daddy ne ya kalli matarsa wato Fatima cikin 'bacin rai ya ce "Fatima wato ke bakida hankali ko? Yanzu saboda wannan yarinyar ba 'yarki bace shine zaki ji har babban gida ki tona mana asiri ko? To wallhi bari kiji na fad'a miki a kan wannan maganar zan baki mamaki. Cikin tsananin tashin hnkali Fatima ta ce "Daddy kasan cewar kowa da haka yake kiran sa wato Daddy, ta ce "Daddy in kafasa bani mamaki baka 'kwanar Allah kuma wallhi sai ka sanar dani abun da ya had'a ka da yarannan da muka had'u da su a Nasarawa specially hospital. Daddy najin haka yayi shiru ya yabar gidan izuwa babban gida domin kuwa ana cen ana jiransa, kowa nason jin gaskiyar lamarin da Fatima ta zo dashi. Sannan Kuma ana so a gabatar masa da matar d'an uwan sa, itama a gabatar mata dashi, sannan Kuma a fara neman Ina Meera ta shiga.....📝 *CAKWAKIYA KENANN. GASKIYA ZA'A JI KUNYA A WANNAN LABARIN🤣🤣🤣🤣🤫* TO be continue..... Please comment and Shering Dan Allah. **My friends 🤝 My FAN'S 🙏 My love* 🧡 One hause 🥰 By S REZA* ✍️ [3/29, 11:23 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *By S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *SADAU KARWA A GAREKI👉ANTY FATIMA* *PAGE* 👉1️⃣9️⃣ ..................... *BABBAN GIDA* Cike yake da dangi takota ina wasuma har sun manta da wasu tsabar rashin d'aukar zumin cin da muhimmanci. Babu shakka wannan family d'in ba'karamin family ba ne amma rashin zumunci yasa wasu sun manta da wasu, kowa kallon juna sukayi ganinn cewa yau dai an had'u. Hajjo tsohuwa mai ran'karfe ce ta fara magana, dukda cewa Hajjo ta tsoufa amma in ka ganta bazakace itace ta hafi mazan gidan ba....Hajjo ta ce "Ina Lawand'in ya ke? Yanzu lawan a ce kananann a raye amma babu ruwanka da iyayenka haba lawan mai muka maka haka. MLM Sani ne ya katse hajjo da cewa "Haba Hajjo kibari muyi abun da ya kawomu tukun in mun gama sai kiyi Masa fad'an ai zaifi. Cikin masifa Hajjo ta ce "In kuma banyi shirun bafa?... Ace mutum yayi watsi da 'yan uwan sa saboda duyi kace wai nayi shiru, to Koda a ce ma haifiyar sa bata raye ai yanada 'kanne. Hakade Hajjo ta wanke Daddy da fad'a wato Alhaji lawan saida tayi har da gaji kafin tayi shiru. Alhaji lawan kuwa tin lokacin da Hajjo ta fara fad'a yake tinanin abubuwa da yawa, Babu shkka d'an uwan sa ya rasu kuma yanada mata d'aya harda ciki tin a wancen lokacin to shin ina take!!! Itace tambayar da yakeson yiwa Hajjo amma ya kasa, sai jin muryar mlm Sani yayi yana magana kamar haka... Tom muna sake godewa Allah da ya sa muka gane gaskiya tun kafin lokaci ya 'kuremana, babu shekka munyi kuskure wajan watsi da zumuncin bayan Allah subuhanahu wata'ala shi da kansa ya ce muyu zumunci Sannan kuma shugaban mu Annabi Muhammad sallalahu a laihi wa sallama ya u'mar cemu da mu ri'ke zumunci, amma kuma mu munyi watsi da namu, to amma yanzu lokaci bai 'kureba ba sai mu 'kyara. Duka d'akin kowa ya amsa da cewa hakane kuma in sha Allah komai yazo 'karshe in Sha Allah. Nann take kowa ya shiga gabatar da kansa agurin wanda ya manta da shi, saida kowa yayi ya gama sannan mlm Uba shima ya ce "Tom Daddy wannan itace matar marigayi Salisu wacce ya rasu ya bari da ciki a jikin ta kuma ta aihu lafiya yanzu haka itama yarin yar bata tare da ita an nemeta an rasa. Lokaci d'aya Daddy da Mom suka d'ago kai suka kalli juna...Saida gaban kowa acikin su ya buga, barinma Daddy da ya had'a ido da ita. Babu shkka tin da ya shigo yake binta da kallo yasan wannan fuskar to amma a ina!!? Sai yanzu ya tabbatar da itace domin kuwa ya tina fuskar ta. 'Ban garan Mom kuwa tin lokacin da ya shigo ta ganeshi kaaan cewar ita bata manta da fuskar saba. Nann dai a ka tambayi Mom komai game da Ameera ta bada amsa. Sai a Lokacin Daddy ya yi magana ya ce "Yanzu ina ita yarinyar? Mom ta ce "Kaman yanda kaji mlm Sani ya fad'a d'azu cewa ba'a San in da takeba to hakane. Yace "To a gari yaya har kikayi sakaci 'yarki ta bar gida baki sani ba? Mon ta ce "Wallhi duk laifinane nice silar komai da ya faru kokuma na ce da yake faruwa, take Mom ta kwashe komai abun da yafaru da Ameera ta sanar musu tin daga lokacin da Mijin ta ya rasu har zuwa rashin ganinn Ameera da a kayi. Kasan cewar dama ta sanar wa da su baba 'karami, sauran dangin ne kawai basu jiba da kuma Daddy. Ai kuwa lokacin da ta kammala basu labarin saida kowa yayi mata fad'a a kan abun da tayi d'in. Kadija ce ta ce "Innalillahi wa inna ilahi raju'n!! Yanzude kice kin 'bata rayuwar Ameera ta 'karasa maganar tana kuka tana cewa wallahi Aisha kin cucemu yanzu ita kad'ai Yaya Salisu ya bari a duniya amma kin rabata da kowa nata yanzu ga irin halin da tashiga. MLM Sani ya ce "Ameera ba 'bata tayiba ni a nawa tinanin kenan fa mu barta har lokacin da ta ga dama zata dawo. Baba 'karami ma ya ce "Nima dai gani nakeyi kaman ta gudu ta bar gida ne saboda zafin abunda mahaifiyar tata ta mata, kuma dama gashi ta ce lokacin da Ameera ta gudu fishi ta keyi da ita. Hakade 'yan d'akin kowa yayi a'manna da maganar da baba 'karami yayi. Kadija ta ce "To ni yanzu inason kibani hoton ta koda zan ganta a ABUJA ba sai na sha wa halaba. Haka kuwa a kayi Mom ta turawa kadija hoton Ameera. Lokacin da kadija ta ga hoton Ameera wani irin sone taji ya shigeta na yarinyar abun ka da had'uwar jini sai take ganin kamar ma tana kama da ita. Bayan an kammala komai ne. Babban yaya wato mlm sani ya ce "Daddy muna so kama 'karin bayani a kan abin da matar ka tazo ta fad'a game da 'yarka NANA? Daddy yayi shiru yana jin tsanar halaiyar matar tasa na rashin rufin asiri. Hajjo ta ce "Ban fahim ce kuba wani abune ya samu Nana kadija ta d'in?. kafin kowa ya bata amsa Daddy ya ce "Eh gaskiyane yanzu hakama mutanan da suka ai kata suna sell a hannun Yan sanda sun kai 'kararr izuwa kotu. Nann take Daddy ya kwashe komai da ya faru a Nasarawa specially hospital ya sanar musu harda abun da su Nusee suka cema. Ai yana gamawa kowa ya fara kuka ana tsinewa su Alhaji mudi da abokin sa Alhaji Bashir wato Uncle. MLM Sani ne ya ce "Kai jama'a wallhi iya hakama mugane cewa zumunci ba abun wasa bane!! Yanzude kuduba abubuwan da suke faru, duk Allah ne yake nuna mana bushara tin yanzu. To yanzu idan babu kyaraba munsan mai zai faru a nanngaba? Kowa ya ce gaskiyane. "To yanzu yaushe za'a fara zaman kotun? Mom tayi tambayar tana kallon gurin da Daddy ya ke. Daddy ya ce "Wai ranar Monday za'a fara. Sai kawai Mom ta tsinci kanta da son zuwa gurin da za'a fara shari'ar. Ta ce "Allah ya kaimu zanje... Baba'karami ma ya ce zaije... Shima babban yaya mlm Sani ya ce zaije... Haka dai suka shirya tafiyar tasu su 6.... Daddy da matar sa Fatima da Mom da baba 'karami da mlm Sani da kuma kadija. Nusee ta ce "Yanzu dan Allah Meera da gaske kike? Meera ta kwashe da dariya sannan ta ce "Wai shin kin manta da abun da Uncle ya minne ko kin manta tsawan shekara nawa muka kwashe muna neman sa sai yanzu Allah ya nuna mana shi amma kice wai na bari, kin San Allah yau sai yaran Uncle da Matarsa sun 'kommaci da basu zo duniya ba, zan musu tabon da har abada bazasu manta da niba kaman yanda nima har a bada bazan manta da uban sa ba, Meera ta 'karasa tana kuka. Nusee ta ce "Please I'm so sorry my sister bahaka nake nufiba bansan wani irin abu zaki ai kata musu bane, tindade kinga sufa basune suka miki komaiba, kodama ace sune to ai iya wannan abun da ya faru dasuma ya ishesu, Dan Allah kiyi haguri kar ki musu komai please!!. Cikin tsananin mamaki Meera ta ke bin Nusee da kallo sannan cikin kuka ta fara magana..."Shin ba'a gabanki yaronsa ya mareniba kuma ya kirani da wawiya sokuwa mara tarbiya? Shin duk wannan abun ba komai bane?!! Sannan yayi booll dani har yana cemin karuwar banza, shin ke wannan abun bai damekibako? To bari kiji wallhi bazan ha'kura ba saboda haka in bazakijeba babu dole. Haka dai Nusee tayi shiru tana mai tau sayin su Kabir da mommy. Kabir zaune yake ya had'a kai da gyiwa yana tinanin rayuwa... Yanzu shi a wani matsayi yake kenann shin yanzu ya tashi bashida uba bashi da yaya bashi da 'kanwa ma haifiyar ma dai gata rai a hannun Allah kuma duk hakan a cikin sati d'aya kacal!!? Mai yasa Daddy zaka mana haka mai yasa mai yasa!! Ya 'karasa da wani irin kuka mai 'karfi wanda yayi dede da mommy ta fara tari. Da sauri yaje kanta ya d'agota ya na bata ruwa yana hawaye itama hawayen ta keyi, tana girgiza masa kai a lamar ya bar kukan amma ina ya kasa. Tin lokacin da mommy ta fad'i a kotu ta samu shanyewar 'barin jiki komai Kabir ne ya ke mata bata iyayi da kanta hakane yasa Kabir yanzu baya zuwa ko ina yana gida. Haka suke rayuwa da mahaifiyar tasa, in kaga Kabir sai ka tausaya masa. Dukda haka Dr kadija tana zuwa duba Jikin mommy. *WAI SHIN INA ANTY ZAINAB NE?😂* Sulaiman (S M ) Lokacin da yaji abun da ya faru da 'kanwar tasa wato Nana har d'akin ta ya shiga ya kamo hannun ta yana kallon ta cikin ido kafin ya fara magana... ina kikaje lokacin da suka ganki har suka kamaki kuma a wani lokaci ne ba na hanaki fita waje in dai ba tare zamu fitaba? NANA cikin kuka ta fad'a jikin Yayan nata sannan ta ce "Momme ce ta ai keni wai naje gidan su Hajiya maryar wato 'kawar Momme d'in kenan... To ni kuma ban san gidanba shine tamin kwatance nikuma ban ganeba amma nace mata na gane. Shinefa na tafi naje na 'bata a hanya ina cikin dawowa dai-dai wani shago mai shagon yana Salla na je Zan tam bayeshi sai naga yana Salla, shine na gansu na tambaye su sai suka cemin na shigo su kaini, ni kuma lokacin aariga da na 'bata Kuma a tsorace nake sai kawai na shiga. Tom ina shiga ban sake sannin komaiba sai na ganni a wani daji. Nannan ta bashi labarin gidan BOKA harda jinjirin da suka yanka, da kuma abun da suka mata, da Kuma abun da su Nusee suka mata. SM ya ce "Yanzu kin ce mutanan an kamasu ko? Ta ce "Eh duk an kamasu. Haka dai Sulaiman ya dinga mata tam baya har ya samu abun da ya keso a kan shima zai je Nasarawa ranar litininn d'in. Wata rana da babban masifar zata faru shine... Cikin dare misalin biyu na dare, Meera da Nusee da kuma wani gurjejen na miji 'kato sosai Wanda Meera ce ta nemoshi akan zai musu aiki zasu biyashi, suka yi ciniki ta biya shi, bayan ta sanar dashi ai kin da zaiyi shima kansa yaji dad'i jin jewa rebi biyu zai samu a cikin aikin. Tafiya sukeyi acikin daran har suka 'karaso gidan, wannan 'katon mutum ne ya haura ta katanga ya je ya bubbugawa mai gadin gidan yana fitowa ya watsa masa wani farin abu take mai gadin ya zube a gurin, shikuwa ya shiga d'akin mai gadin ya nemo gurin da mabud'in kofar yake yazo ya bud'e suma suka shigo. Kabir da mommy yanzu d'aki d'aya suke kwana kuma d'akin sama, wani lokaci ma shi baya yin barci haka zai zauna ya ta kuka cikin dare, yauma hakanne ta kasance yana zaune a bakin gado yana kuka yaji alamar kaman motsin mutane, hakanne yasa ya tashi domin dubawa, ai kuwa dai-dai lokacin sun gama duba 'kasa basuga kowaba suka hauro sama, kafin Kabir ya Ankara har wannan'katon mutumin ya ri'ke shi sannan ya shiga dashi d'akin da yaga ya fito. Kafin kaceme mutuminnan ya d'aurewa Kabir hannu ta baya sannan ya sakeshi. Meera ta kunna hasken d'akin sannan suka cire fuskokin su, lokacin d'aya Kabir ya tsorata da yaga fuskar ta, Meera ta je kan gadon gurin da mommy take a kwance ta mareta a fuska. Mommy da take kwance cikin ikon Allah taji wannan marin tana bud'e ido sai taki jikin ta yayi 'kwari take ta motsa hannun ta saitaga har d'agashima tayi sai kawai ta yun'gura da niyar tashi ai kuwa cikin yardar Allah ta tashi zaune. Tamkar ba itace Mai ciwon 'barin jiki ba. Kabir sai bin mommy ya keyi da kallo kaman a mafarki, dukda wannan tashin hankalin da suke a ciki bai hana shi yin murmushi ba ganin mommy ta zauna da kanta.bai 'kara jin dad'iba sai da yaji tayi magana da kanta. Mommy tace "Innalillahi wa inna ilahi raju'n ku d'in suwaye tana nuna Meera wacce take kusa da ita kamar zata shiga jikin ta. Meera ta ce "Yaranki bai Baki labarina ba kokuma mai gidanki bai sanar dake tarishinaba? Meera ta jawo kujerarr da take cikin d'akin kafin ta fara magana cikin isa da rashin tausayi..."Zan fara baki labarina tukun kafin na baki na mijin mu nidake kafin na baki na wannan yaron naki da ya d'aga hannu ya mareni a kan mijina. Cikin rashin fa himta mommy ta ce "Mikin ki kuma dama Alhaji yanada wata matar ne bayanni kuma a ina Kabir ya ganki da har ya mareki kodai Najib kike nufine? Meera ta ce "Eh Nima matar sa ce Amma ba wacce a ka masu fa tihaba, yanzu dai kafin muje ko ina da maganar bari nayi video komai yanda abun zai nishad'an tar da mijin namuko?. Nusee ta fara baiwa mommy da Kabir labarin abun da Uncle ya mata tin daga farko har yazo ya gudu basu sake ganinn saba har kuma fyad'en da yayiwa Nana. Sannan ta d'ora da cewa yanzu fansa nazo d'auka tindade Allah yayi shi nasa ya 'kare to a kan ku zan rama saboda haka zan baku za'bi guda biyu 2 sai ku za'bi wanda zaku iya, dama ance d'an kuka Mai jawa uwarsa jifa. Mommy da Kabir, cikin tashin hankali suke kallon Meera jin labarin da ta basu, in dai kuwa hakane Allah ya tsinewa halin mijinta yarinya 'karama zai 'batawa rayuwa yanzu gashi su basu San komaiba amma zai sakasu a cikin masifa. Mommy ta ce "Dan Allah kiyi haguri kinga muma yanda rayuwa tayi damu pls Dan Allah yarinya ki tausaya mana. Kabir ya runtse ido yana jin wani Abu na tashi daga zuciyar sa ya kasa maga. Meera ta ce "Za'bin da zan baku sune kamar haka Kuma wallhi dole ku za'bi d'aya..... Na d'aya wannan mutumin ta nuna gurin da wannan 'katon mutumin yake ta ce"wannan zai kwanta dake ya ramamin abun da mijin ki yamin kuma a gaban d'anki da kuma gabanmu..... Na biyu kuma 2... Ko d'anki ya kwanta da ke a gaban mu kuma yanzu... Acikin za'bi biyunnan sai ku za'bi d'aya na baku minti biyar (5) Ko d'anki ko wannan mutumin, tana kallon gurin da Nusee ke d'aukar video din domin magar da tayi ya fito da kyu a cikin vedio din. Meera ta ce Wallhi in har lokacin da na baku yayi ni da kaina zan za'bi wanda na keso.....📝 *TOFA ANA WATA SAI GAWATA. SHIN WANNI ZA'BI SU KABIR ZASU ZA'BA.* *TOM YAU GASHI NA MUKU TYPING DAYAWA KASAN CEWAR JIYA BAN YIBA.* To be continue..... Please comment and Shering Dan Allah🙏 By S REZA Mai zamani [3/29, 11:23 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ By S REZA ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *TSOKACI AKAN KU MY FAN'S👇* _Duk abun da kukaga yafaru to haka labarin yake, kafad'i alkairi ko kayi ............🤫_ *PAGE* 👉2️⃣0️⃣ .............. *KABIR* Cikin tsananin tashin hnkali yake kallon gurin da Meera take babu ko a lamar wasa a cikin maganar da tayi, kallon wannan mutumin yayi kafin ya kalli gurin da Nusee take d'aukar komai a waya ya ce "In kina 'kwanar Allah da manzan sa Annabi Muhammad sallalahu a laihi wa sallama kar kimana wannan cin mutunci wallhi duk abun da zakimin na yarda kimin amma karkisa mahaifiyata a ciki uwa ba abarn wasa bace, nasan cewa Daddy ya zalumceki amma ita Mommy mai ta miki? Sanann nima in dai saboda marin da na mikine kowaye a wannan lokacin abun da zai aikata kenann in dai d'an halak ne, to amma yanzu kizo ki rama marin da na miki ko sau nawane pls dan Allah!! Ya 'karasa maganar idon sa na cikowa da hawaye. Mommy ma ta cigaba da cewa "Tabbas sai yanzu na tabbatar da cewa duk abun da ya samemu allakin kine nidai nasan banta'ba aikata zinaba tin ina yarinyata har na girma nayi wayo nayi aure, to amma kuma a ce irin wannan masifar ya samemu tambas wannan abun sakayar Allah ne, amma muna sake ro'kanki a kan dan Allah ki barmu haka wallahi muma mun tausaya miki sosai kuma in sha Allah Allah zai saka miki. Meera ta ce "Nabaku minti biyar kuma kun cinye uku saura biya, saboda haka in kun ga dama kuza'ba in bakuga damaba kuma ku cigaba da tatsuniyar da kukeyi. Kabir ya ce "Naceeee kicire mahaifiyata a ciki kiyi dani ni d'aya Wallhi zanyi ko menene "Saura minti d'aya, mommy ta ce "Haba yarinya ke bakisan mutunci uwa bane? Ko ke bakida itane? "Uwa uwa uwa uwa uwa sai da Meera ta ambaci wannan kalmar ta uwa sau biyar kafin ta ce "Shin acinkin tarishin da na baki bakiji cewa ni tawa uwar bace ta taka rawar gani a kan lalacewata ba? Saboda haka ni UWATA CE SILA shi kuma UBAN SANE SILA saboda haka kinga duk mun zama d'aya kenann, tana kaiwa nann ta fara lissafin second... Second... biyar5...4...3...2...1...0. Lokacin da nabaku yacika kuma baku za'bi ko d'aya ba saboda haka ni na za'ba muku. Ta ce "Wannan shine zai kwanta da ita kuma a nann a gaban kowa sabo da haka Masta lokacin ka yayi BISMILLAHI. Tana kallon Masta wanda shi kuwa yana jin haka ya fara cire riga. Nusee kuwa tin da a ka fara wannan abun batace komaiba domin ita duk a tinanin ta Meera wasa takeyi kawai dai tana so ta ci musu mutincine, saida taga an had'a'ta da Allah amma bata fasaba tasan cewa Meera fa da gaske take. Kabir kuwa ganin Masta ya cire riga kuma yana tinkarar ma haifiyar tasane ita kuwa Meera tana zaune a kan kujerarr d'akin ita kuma Mommy ta rufe idonta saboda tashin hankali. Kabir yayi-yayi ya since hannusa daga d'aurin da Masta ya masa amma ya kasa. Take ya saki wani ihuuu?? Wanda yasa Masta tsayawa daga abun da yake shirin ai katawa. Meera ta ce "Me ka tsaya yi kaje ka aikata ai kin da na sakaka. Mommy kuka takeyi ta na rogon Meera had'i da rogon Masta. Ganin Masta ya tsaya ne yasa Meera sake cewa kaifa nake jira. Kafin Masta yayi magana sai ji sukayi an kashe wutar d'akin gakuma wani 'kara da sukaji acin d'akin wanda basu fahimci ko muryar wayeba. Nusee ce ta kashe hutar d'akin sannan taje ta kunce Kabir. Shikuwa Kabir yana tashi ya nufi gurin da Masta ya ke ya buga masa gorarr ruwan faron da ke cike da ruwa. Buga Masa ya keyi tako ta ina, Saida ya tabbatar ya gigitashi kafin ya fara neman gurin da mommy take. Yana cikin naiman tane yaga an kunna hasken d'akin. Cikin tsananin mamaki yake bin d'akin da kallo yana zaro ido waje. Tashin hankali tashi yayi daga kangadon ya nufo gurin mommy yana tambayar ta cewa damade basu mata komaiba? Ya ce " ina sukayi? Mommy ta mi'kamasa ta kardar da Nusee ta bata kafin subar gidan. Kabir ya kar'ba ya fara karan tawa kamar haka.. ( Karkaji tsoro Meera wasa takeyi yanzu abun da nakeso da kai shine wannan mutumin kamasa ihun 'barawo mutane zasu tai makeka sannan kuma babu abun da Meera zata muky ka yarda nani) Yana gama karantawa ya kalli gurin da Masta ya ke yana gogarin tashi ai kuwa kafin kace me Masta yayi waje da gudu yana ri'ke kai, Kabir ya bishi dagudu har waje ai kuwa tin kafin ya fita Kabir ya fara kiran 'barawo 'barawo 'barawo'barawo. Kunsan yanda 'barawo yake da farin jini, aikuwa kafin kace me saiga mutane takota ina ana bin Masta, saida a ka masa shegen duka ko tafiya bayayi kafin suka barshi, wasuma suna cewa kawai a saka masa taya kawai. Babban abun mamakin ma shine...mutane basu San me yasataba basu san daga wani gida yafito ba, kawai daga jin ihun 'barawo kowa ya fito, dukda cewa cikin darene. 'Ban garan su Nusee kuwa lokacin da Nusee ta kashe hutar d'akin itace ta fara bugawa masta d'an garamin ta'kalmin ta mai kamada kambas har sau uku, sannan ta kamo mommy ta saka mata ta'kardar a hannunta sannan ta d'auketa daga kangadon zuwa gefin, ita kuwa Meera jin wannan 'kararr ne yasa ta rikice sai ji tayi kawai an kama hannunta ana janta, tasan Nusee ce shine yasa tabita a baya har suka bar gidan. Rana bata 'karya saide uwar d'iya taji kunya. Yaune za'a fara shiga kotu domin fara shari'ar fyad'e da a ke zargin Alhaji mudi da Alhaji Bashir wato Uncle suka aikatawa yargidan Alhaji lawan wato Nana. Daddy wato mahaifin Nana da Fatima da MLM Sani da kuma baba'karami, sune a cikin mota d'aya. Sai kuma Sulaiman SM da Nana da kuma wata mai suna Zainab daga cikin family d'in nasu. ita kuma kadija daga ABUJA zasuzo itada mai gidan ta. Ita kuma Mom bazata samu damar zuwaba kasan cewar Anty Zainab bata da lafiya a gida yanzu haka suna asbiti daga ita har Uncle Bala. Kana kallon S M kasan yana cikin damuwa akullum yana kiran number Meera ya kai sau talatin 30 amma bata shiga, yaso zuwa gidan su amma yana tsoran kar yaje yaga mahaifiyar tama karuwace domin kuwa ta ce masa Uwarta ce sila, wannan abun ne yasa ya kasa zuwa, amma yanzu ya yanke shawarar in har suka dawo daga wannan shari'ar to dolema yaje gidansu koda kuwa ma haifiyar ta wacece. Agidan da Mom take zama in tazo aiki a Nasarawa suka sau'ka. Wanda dama gidan mallakin tane ta saya tin batayi nisa a aikin ba, saboda hakane yasa lokacin da zasu taho ta basu makilin gidan a kan su zauna a ciki ba sai sun kama hotel ba. Shi kuwa Sulaiman ya ce "shi hotel zai kama ai kuwa haka a kayi yaje ya kama hotel room. Ranar Monday misalin qarfe biyu na rana kowa ya halarci koto domin jin yanda wannan shari'ar zata kasan ce. 'Ban garan masu 'kara da kuma wad'an da ake zargi kowanne sun zo da lauyansu. Sannan an fito da Alhaji mudi da Alhaji Bashir an tsayar da su a gurin da masu laifi suke tsaye, itama Nana haka. Kadija da megidan ta sunzo, saikuma S M shima yazo sai su baba 'karami da Fatima da Daddy. Alhaji Bashir wato Uncle ya duba ko ina baiga iyalan saba take han kalin sa ya tashi. Jiyafa Kabir yazo Police station har sunyi magana dashi kuma yace ma jikin mommy da sau'ki. karde ace wani abu nefa ya faruda matarsa domin kuwa haryanzu yana kallon lokacin da tafa'di bayan an yan kewa Najib hukuncin, kodai Kabir 'boyemasa ya keyi. Bayan Mai gabatar wa ya gabama gabatar wanne al'kali ya fara magana kamar haka... Lauyan mai 'kara zai iya fara jawabi. Barista Muhureez ya tashi ya gabatar da sunansa sannan ya je gurin da Nana take ya ce "Yarinya menene sunanki? Cikin tsoro da fargaba da takeji ganin irin kallon da su Alhaji mudi da Alhaji Bashir suke matane yasa ta kasa magana sai kuka takeyi tana cewa wallahi sune kuma zasu sakemin yanzuma kallona sukeyi. Barista Muhureez ya kalli al'kali yace "Ya mai girma mai shari'a wannan yarinyar a tsorace take da wad'annan ko iya hakama yayi nuni da cewa wannan yarinyar gaskiya ta fad'a. Al'kali ya ce "Bamu da tabbacin haka harsai an samu hujja. Saida 'kyara aka samu Nana tayi shiru sannan ta gabatar da sunanta. Barista Muhureez ya ce "ta sanar dasu duk abin da ya faru tsakanin ta da su. Haka Nana ta fara bayani tiryan-tiryan har tagama. Barista Muhureez ya ce "Tom Nana ki daina kuka in Sha Allah kotu zata bimiki hakkinki kinji? Batayi magana ba sai kuka. Take Sulaiman yaji wani irin tsanar su Alhaji mudi yana jin tamkar ya tashi ya sha'kesu kowa ya huta. Shikuwa Alhaji mudi kasan cewar shi babbane a garin domin kuwa yanada babban matsayi a siyasar Nasarawa hakanne yasa mutane keson jin da gaske ya ai katane kodai shirine kaman yanda aka wallafa a cewar Wai dan anga yazama wani abune ake masa hassada. 'Yan jarida sun so yin shira dashi kafin a shiga shari'a amma ya'ki yarda.. hakanne yasa Yan jaridar suke son ganinn yanda zata kasance. Barista Muhureez ya kalli Alhaji mudi ya ce "Kaji abun da Nana ta ce shin gaskene kodai kanada abun cewa? Alhaji mudi ya ce "Kaman yanda nafad'a 'yan adawane sukeson ganin bayana kuma in sha Allah sai dai su mutu ta Allah ba tasuba. In banda ma mutane basuda tinani arasa dawa za'a mana shirri sai wannan 'karamar yarinyar woto domin mutuncin mu ya zube ko. Tambayar da barista Muhureez ya masa ce tasakashi rikicewa har yana neman fa'duwa domin kuwa bai shiryawa wannan tam bayar ba. Barista Muhureez ya ce "Shin Alhaji mudi menene yasa lokacin da kayi ido biyu da Nana a cikin asbiti tin kafin tace komai kagudu kaje ka kwanta a gadon marasa lafiya a ka nemeka a ka rasa? Alhaji mudi ya rikice ya rasa mai zai ce kafin yayi magana lauyansu ya ta shi ya ce "Ya mai girma mai shari'a bai kamata a ce wannan 'karamar yarinyar wani ya shiryo mata 'karya tozo gaban kotu tana mana wasaba dubada yanda barista yake son sakawa Wanda a ke zargi magana a baki. Al'kali ya ce " 'korafin ka bai 'karfuba. Ya koma ya zauna. Barista Muhureez ya sake cewa "Alhaji mudi Kai muke sauraro cikin rashin gaskiya da har'dewar magana ya ce "Ai sabo sabo da da naga tana nunanine kar tamin sherri saboda za'a iya sakata shine yasa na bar d'akin. Barista Muhureez yayi wata dariya ganinn ya kama shi ya ce "To dama kasan cewar an mata wani abune da zaka gudu daga ganinta? Alhaji mudi ya ce "A'a kawai dai nayi tinanin kartamin wani sharinne yanda naga tafara nunani. Barista Muhureez ya sake yin dariya sannan ya ce "To dama Nana ta sankune kaida abokin ka da har shima lokacin da taganshi ta ce tare kuke kuma hakan ya tabbata? Kafin yayi magana lauyansu ya sake tashi ya ce "op juk shon my load bai kamata ace layan mai 'kara yana soko wani zancen da ba a kan sa a ke shari'a ba. Al'kali ya ce "Lauyan me 'kara a kiyaye. Barista Muhureez ya ce "Nagode. Sannan ya koma gurin Alhaji Bashir wato Uncle. Ya ce "Alhaji Bashir da fatan dai kaji abun da Nana ta ce? Shin gaskiyane ko yaya? Alhaji Bashir ya yi shiru yana tinanin abun da ya faru lokacin da Kabir yaje police station ziyarar sa jiya. ' *BANGARAN SU MOMMY* Kuwa washe gari da safe cikin tsananin tashin hankali mommy ta kalli Kabir ta ce "Kabir ya ce na'am "Kabir "na'am "Kabir "na'am. Sau nawa na kiraka yace "sau uku. To kabud'e kunne kajini wallhi in har baka ai kata abin da zan umar ceka dashiba to zan tsinemaka. Cikin tashin hankali Kabir ya ce "mommy innalillahi wa inna ilahi raju'n Dan Allah ki dai na wannan maganar koma meye wallhi Zan aikata miki. Ta ce "Gobe kaje police station gurin Daddy ka tabbatar da cewa ya fad'a maka gaskiyar abun da sukayi game da fyad'e da a ke tambayar su, kuma kamin record d'in sa. Jiya kabar yaje kuma Daddy ya sanar masa da komai, komai yana nufin kowai, saide shi daddy bai san Kabir yayi record ba.........📝 To be continue Please comment and Shering Dan Allah My friend🤝 My FAN'S 👍 One hause 🥰 My love 🧡 By S REZA ✍️. [3/29, 11:23 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ ( *By S REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER' SASSOCIATION...* ☀️ _Love all my fan's wad'anda na sani dama wad'anda ban saniba, love all🥰🙏._ *KASHI NA ASHIRIN DA D'AYA* *PAGE* 👉2️⃣1️⃣ ................. *UNCLE* Ya ce "Duk abun da yarinyar ta fad'a 'karyane shi bai ma santaba. Haka dai Alhaji mudi da Alhaji Bashir suka dage a kan su dai basusan komai ba kawai dai sharine a ka 'kullamusu. al'kali ya d'aga shari'ar zuwa ashin da d'aya ga wannan watan da muke ciki, kowa da ke cikin kotun sun jinjina wannan lamarin, yayinda al'kali ya bada umarnin a cigaba da tsaron su Alhaji mudi da Alhaji Bashir a police station. Kadija da megidan ta ABUJA suka huce, su Daddy kuwa da su baba'karami suma gida suka huce, yayin da S M yace zai zo gida amma sai ya kaiwa a bokin sa ziyara tukun. Cikin tsananin 'bacin rai Meera ta ce "Ban gane abun da kike nufiba? Nusee ta ce "Dan Allah ki taimaka min wallhi da gaske nake ina son sa tin lokacin da na fara ganin sa naji ya kwanta min kuma zan... "Ya isa haka Nusee ya isa ya isa, Meera ta katseta cikin tsananin b'acin rai. Meera ta ce "Nusee kin san me kike cewa kuwa? 'dan gidan Uncle babban ma'kiyinmu shi kikeso, yaron da mukaje har gidansu muka ci masa mutunci shida mahaifiyar sa shi zakice kinaso? Nusee ta ce "Ai bamu masu komaiba sabo da haka nidai wallhi ina son sa kuma so irin na aure. Wannan abun ne yasa su Nusee basu je kotu zam farkoba. Yayin da Meera tayi watsi da maganar Nusee, ita kuma Nusee tayi Al'kawarin sai ta mallaki Kabir koma mai zaifa. Daddy ya kalli babban yaya MLM Sani ya ce masa "In har ta yarda ina son aje a nemamin izinin ta sai ta koma d'akina, MLM Sani ya ce "Kai amma gaskiya nayi farin cikin wannan abu, kuma in sha Allah zata amince kaga kawai sai a sha biki, haka dai suka cigaba da zan cen in har ta yarda to bikin bazai yi wani nisaba. Daddy tin lokacin da yayi ido biyu da Mom yaji ta kwanta masa, sannan kuma dama yana son yarama abun da Fatima ta masa na zuwa da tayi ta tona asirin Nana, dama yana son 'kara aure amma yarasa wacce yarin ya zai samu sai kawai yaga Mom. Haka dai maganar ya je kunanan Hajjo ai kuwa Hajjo ta ce "Dama abun da ya kamata kenann hakanne ma zai 'kara 'karfin zumuncin naku. MLM Sani ya je har gidan Mom ya sameta da maganar Daddy a kan yana son auranta. Mom tayi shiru tana tinani sannan tace "Ita gaskiya bazata yi wani aureba mutu'karr ba'a ga Ameera ba, domin bata da kwanciyar hankalin da zatayi wani auran a halin yanzu. MLM Sani ya ce "Dama ba wai yanzu-yanzu za'a yi auranba yana son dai ki amin ce masa ne? Mom cikin rashin jin dad'in wannan maganar ta ce "Tom zanyi tinani. MLM Sani ya ce "tom Allah ya sa muji allkairi domin kuwa muna son 'kara d'ongon zumuncin mu ya 'karu. Mom taje ta samu Uncle Bala da maganar auran ta da Daddy ya ce zaiyi. Uncle Bala ya ce "Alhamdu lillh dama ai kece da taurin kai in namiki maganar aure sai kice ke bazaki iya zaman gidan wani kuma Ameera ta tashi a matsayin agolaba, to yanzu dai gaishi uban Ameera d'in ne kinga kuwa babu maganar agolanci tin dade a yanzu batada wani uban da ya huceshi, ko da aure zatayi to shine mai aurarr da ita. Jin hakanne yasa hankalin Mom ya kwanta kuma taji ta amin ta da wannan auran, ammafa sai taga Ameera. Uncle Bala ya ce "Aisha kenann ni nace Miki Ameera ba 'bata tayiba ki kwantar da han kalin ki da kanta zata dawo kiyi auranki kawai, amma Mom ta ce "Itafa sai anga Ameera. Haka Daddy yazo har gida gurin Mom ya sanar da ita bu'katar sa ita kuma ta amince amma akan cewa sai anga Ameera kafin a d'aura aure. Daddy ya ce "Ayi auran kafin a nemota amma Mom ta ce "No. Hakade badan Daddy badan yasoba ya bari a kan cewar ko yau a kaga Ameera to gobe za'a d'aura auran. Lokacin da zan cen ya iso kunnuwan Fatima ai kuwa tayi d'an 'karami hauka, domin kuwa zagin Daddy ta kamayi wai bai isa yayi aure a karo na biyu ba, ai kuwa Daddy na shigowa ta je ta ri'ke masa kwalar riga tana cewa wallahi ko ka fasa wannan auran kokuma na sanar wa da kowa cewa kanada karuwai guda biyu a Nasarawa. Cak daddy ya tsaya yana kallon ta kafin ya watsa mata mari har sau biyu sannan ya ce "Ni mijinki ne ba d'anki ba saboda haka kinsan irin maganar da Zaki din ga fad'a min. Yana kaiwa nann ya huce ciki ya barta. Nana tana jinsu tasan yau kan saide ta ce Allah ya ji 'kanta domin kuwa sai Fatima ta rama a kanta. Kowa da ke cikin family d'in sun san da maganar auran Daddy da Mom amma sai anga Ameera kafin a d'aura, Kadija ma taji kuma tayi murna sosai dan saida ta kira Daddy ta ce Masa "In anga Ameera agurin ta zata zauna a ABUJA domin kuwa tin lokacin da Mom ta nuna mata hoton Meera taji yarinyar ta kwanta mata a rai. Daddy ya ce mata "Ai babu wanda zai ri'ke min yarinya sai na bata gatan da bata samu a bayaba. Haka dai in kadija ta bashi ha'kuri sai shima ya bata. Mommy ta kalli Kabir ta ce "Ranar ashirin da d'aya ga wannan watan za'a koma kotu haka kace ko" Kabir ya ce "Eh mommy. Mommy ta ce "Tom Allah ya kaimu lfy. Kabir ya ce "Amin mommy amma me zakiyi? Naga kin Kar'bi record d'in da nayi? Mommy ta ce "Kaide Allah ya kaimu ranar lafiya, haka dai Kabir ya ha'kura dukda baisan mai zata ai kataba. S M Lokacin da ya je gida yaji maganar auran Daddy da Mom shima ya yi farin ciki dik da shi bai ma ta'ba ganin Mom d'in ba, amma dai yana jin Ana labarin kirkinta a babban Gida. Haka ya shirya domin zuwa gidan su Ameera domin kuwa ya gaji da abun da zuciyar sa ta ke masa a kan rashin jinta da kuma ganinta. Haka ya shirya ya je gidan... Abakin get ya tsaya ya bubbuga IRO Maigadi ya zo, amma bai bud'e ba saboda Mom ta hanashi, daga ciki IRO Maigadi ya tam baya waye? "SM ya ce "Ba'kone. IRO Maigadi ya ce "Hajiya bata nann tana asbiti 'kanwar ta bata da lafiya. SM ya ce "Dama dan Allah tam bayar ka zanyi? IRO Maigadi ya ce. "Ina jinka. "Dan Allah ko Ameera tana gida ko itama ta na asbitin ne? IRO Maigadi cikin zuciyar sa ya ce "In ban mantaba wannan shine namiji na ta kwass 8 da yazo neman Ameera kuma duk babu mace sai maza. IRO ya ce "Ai Ameera ta kai sati biyu bata gida, hatta uwartata ma bata san ina ta shigaba, a ta 'kaice dai Ameera ta 'bata. "Ta'bata?!! SM ya tambaya cikin tsananin mamaki. haka ya komai gida badan ransa yaso ba. Bayan sati d'aya. Har yanzu Meera da Nusee basu kunna wayoyin suba, sai wasu wayoyin da suka sake siya, kuma har yanzu suna cigaba da kwana da maza. 'bangare d'aya kuwa Nusee tana bibiyar Kabir duk inda ya shiga, amma bata sanar masa ba. Sannan dul lokacin da suka bu'kaci kud'i zasu kira Alhaji lawan ya turo musu, sun mayar dashi saniyar ta tsa, kuma kafin ya basu sai sun masa rainin hankali tukun. Wannan saurayin da ya kwanta da Nusee ya zagayo gurin Meera a kan itama zai kwanta da ita, yayi tinanin ko in taji kud'i zata manta da Al'kawarin da sukayiwa juna akan cewar namiji d'aya ba zai kwanta da suba. Lokacin da yazo da maganar Mera ta amin ce masa saida sukaje d'akin ta Kira Nusee, ai kuwa suka masa wankin babban bargo, haka yayi biyu babu, ba Nusee ba Meera. 'Ban garan su Mom kuwa kowa yana sa albarka a kan wannan auran da za'a yi sosai abun yake baiwa Mom mamaki ganin irin rawar 'kafar da Daddy ya keyi sai kace wanda bai tab'a aureba. Yanzu kuma kowa na shirin zuwa kotu domin jin yanda shari'ar zata kasan ce, itama Mom ta ce Wannan karan zataje domin jikin anty Zainab d'in yayi sau'ki, kuma tana samun kulawa a gurin Dr Lurwan. 'Bangaran Kadija kuwa kullum sai ta kalli hoton Ameera ya kai sau talatin 30, tana addu'ar Allah ya baiyata. 'Banganran su Kabir da mommy kuwa tin da wannan abun ya faru mommy ta koma tamkar ba itaba hatta d'an irin zaman hira da sukeyi da Kabir ma yanzu ta daina, in kuwa Kabir yazo zai jata da zance sai ta tashi ta bar masa gurin, haka dai suka kasance kullum ranta a 'bace. Ita kuwa Mommy ta kasa mantawa da irin cin mutuncin da Mijin nata ya kusa ya ja mu, saboda haka tayi Al'kawarin tona musu asiri kowa ya rasa tindade shid'in ba mutumin arzi'ki bane. Haka mommy zata shiga d'aki ta kunna record d'in da Kabir ya kawo mata ta dinga sauraro tana kuka, 'Bangaran Jibrin kuwa ganin bai sake ganinn uban gidan nasa bane ga kuma ita kanta Meera bata nanan sai kawai ya fara fan tamawa da kud'ad'an da uban gidan nasa ya tura masa, yana holewa da yan mata. 'Ban garan gidan su Nusee kuwa, izuwa yanzu fa maman Nusee tazo hargurin mahaifin Nusee d'in. Nann fa ya ce "shi bai san ina ta tafi ba, haka suka dinga rikici ita da Rakiya akan wai Rakiya ce ta 'Batar mata da yarinya. Ita kuwa Rakiya dama tin farko bata 'boye kiyayyar da tayiwa Nusee koda a gaban waye, ita kanta Maman Nusee d'in ta sani shima Kuma Abban nata yasani. Dama ita Rakiya ba kunya garetaba abin kunya gaba ta bashi ba bayaba, Saida suka sha masifarsu kafin maman Nusee ta bargidan tana zagin Rakiya, itama Rakiya sai ta had'a da Nusee da uwar da ta haifi uwar Nusee d'in da kuma uwar Nusee d'in duk ta maka musu zagi, domin kuwa har ga Allah haushin abun da Nusee d'in ta mata ta keyi, suna cikin jin dad'in su ta kama ta gudu. Yaune ranar da al'kali ya bayar damin cigaba da shari'ar su Alhaji mudi da Alhaji Bashir da kuma Nana yar gidan Alhaji lawan. Yau ne ranar da shari'ar zata 'kare, domin kuwa barista Muhureez ya musu Al'kawarin cewar yau sai an yankewa Alhaji mudi da Alhaji Bashir hukunci dai-dai da abun da suka aikata, su Daddy sun ji dad'in jin wannan maganar daga bakin barista Muhureez. Mom... Daddy... Fatima... MLM Sani...baba'karami... S M... NANA...da kuma kadija da mai gidanta sune mutanan da suka hallaci wannan zaman domin kar'bar wa yar uwar su hak'kinta. Yauma agidan da suka sau'ka wancen karan wannan ma suka sau'ka, kowa ya shirya suka nufi kotu. Kabir ya ce wa mommy "Zai je kotu mommy tace masa "Sai yadawo. Ya ce "Mommy bazakijeba ne? Mommy ta tashi ta bar masa gurin ranta a mugun'bace. Kabir kuwa mamaki abun na mommy ya ke bashi, Itafa da kanta take addu'ar wannan ranar tazo, to kodai ta fasa tonawa Daddy Asirin ne!!!? Ya tam bayi kansa. Haka dai cikin rashin kwarin gyiwa ya tafi kotun. Meera da Nusee yau shiga sukayi irin shigar su ta asali wato kayan da suka yi mai 'dauke da dunayan su a bayan rigar, jajayan riguna wandon ma ja harta ta'kalman suma jajayene, sunyi wanka iya wanka, wanda in har baka musu cikekken saniba to bazaka ta'ba gane suba. Abayan rigar Nusee an yi rubutu da man yan harufa kamar haka.... NUSEE AND MEEERA. a 'kasan rigar kenan. A sama kuma an rubuta. I'M NUSEE. Haka itama Meera, 'kasan rigar sunansune su biyu saman kuma a kasa. I'M MEERA. Bayan sun gama shiryawa ne suka nifo kotun. Kotu ta cika ma'kil kowa yana son jin tayaya wannan shari'ar zata ka're. Nusee da Meera suka 'karaso duna isa idon Meera ya sau'ka a kan Uncle wanda ke tsaye a gurin da masu laifi suke, ita kuwa Nusee idonta ya sau'ka a kan Kabir sai kawai ta nufi kusa dashi ta zauna, shikuwa bai kalketaba yana tinanin halinda zasu shiga bayan an yankewa Daddy hukunci. Ita kuwa Meera ganin Nusee ta zauna ne yasa itama ta nufi gurin, tana zuwa itama ta zauna sai suka sa shi a tsakiya ita Meera ma bata san cewa shine a gurin ba. Kabir kuwa jin wani irin 'kamshin turare wanda ke neman tasar masa da hankali ne yasa yayi saurin kallon gefen da yaji 'kamshin, ai kuwa sukayi ido hud'u da Nusee, sai ya dawo da kallon sa d'aya 'barin dai-dai itama ta juyo domin yiwa Nusee magana ai kuwa caraff idon su ya had'u a guri d'aya........📝 KAI KAI KAI KAI!!!! Bari dai nayi shiruuuuu🤔🤔🤔 Amma fa za'a Sha kallo a cikin kotunnan. To be continue.... Ina masu neman number na domin bani shwara? 08100785178 S REZA ✍️ My FAN'S 🙏 My friend's👋 One hause 🥰 One love♥️♥️ By S REZA ✍️. [3/29, 11:24 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA🙆‍♂️* ( *By S REZA)* *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION....* *KASHI NA ASHIRIN DA BIYU* *PAGE 👉2️⃣2️⃣* ............. Kallonta ya keyi yana son tabbatar wa shin da gaske ita d'in ce ko dai gizo take masa, lumshe idon sa yayi a hankali kafin ya bud'e, ai kuwa ya sake sau'ke su a kanta. Ita kuwa Meera tana had'a ido da shi saida gabanta ya fad'i ganinn wani irin 'kwarjini da yama, take ta d'auke idon ta daga nasa tana jin wani migun tsanar sa, glass d'in idonta ta mayar sannan ta mai da hankalin ta izuwa wajan al'kali. Shima Kabir kawar da kansa yayi daga kallonta izuwa gurin da mahaifin nasa ke tsaye. Ita kuwa Nusee sai bin sa takeyi da kallo tamkar ta rungumshi takeji amma kaahiii!!! Badama. Mom suna gaba-gaba yayin da su Nusee kuwa suke baya, tin da Mom ta shigo cikin kotun takejin gaban ta na fad'uwa hakanne yasa ta kasa sakewa sai karanta innalillahi wa inna ilahi raju'n takeyi a zuciyarta. Bayan mai gabatar wa ya gama gabatar wanne, Lauyan su Alhaji mudi ya tashi cikin kwarin gyiwa ya ce "ya mai girma mai shari'a ina son kotu ta bani dama domin yiwa Nana lawan wasu tambayoyi? Al'kali ya ce "Kotu ta baka dama. Ya ce "Na gode had'i da d'an sunkuyawa alamar girmamawa kamar yanda lauyoyin sukeyi. Ya je har gurin da Nana ta ke sannan ya ce "Nana lawan ko zaki iya tabbatar wa da kotu suwaye suka shirya miki wannan 'karyar domin ganin cewa ke yarinya ce hukunci bazai hau kankiba? Nana cikin kuka ta ce 'Ba kowa ni ban sanme kake cewaba nidai tsoro na keji. Barista Sani ya ce "To in dai kina jin tsoro ki sanar min da komai sai nasa a sakeki kin ga babu wanda zai miki komai? Kafin Nana tayi wata magana barista Muhureez tashi ya ce "Up jok shon my load bai kamata a ce yana sakawa yarin ya 'kama zance abakiba. Al'kali ya ce "Lauyan mai kare wanda a ke 'kara a kiyaye. "Na gode. Barista Sani ya ce "To Nana yanzu dai kin ce Baki San komai ba ko? Nana ta 'kyad'a masa kai a lamar eh. Sannan yayi dariya ya ce "Ya mai girma mai shari'a iya wannan hujjar ta isa tayi nuni da cewa Nana lawan wasu mutanane sukayi amfani da abun da a ka mata domin ganin an 'bata sunann bayin Allah, sabo da haka mukeso wannan kotu mai adalci da ta kori wannan 'kararr sannan a sa Nana ta sanar mata da suwaye suka sakata wannan aikin. Barista Sani yana kaiwa nann ya sun kuya alamar girmamawa ga alkalin kafin ya harari gurin da Barista Muhureez ke zaune. Al'kali yayi yan rubuce-rubucen sa kafin ya ce "ko Lauyan wanda ke 'kara yanada abun cewa? Barista Sani kuwa cikin ransa yana jin cewa ai yanzu babu wata hanya da ta ragewa barista Muhureez da zai biyu domin kuwa yasan yayi wening wannan kess d'in. Sunyi shari'ar sau hud'u da shi yayinda Barista Muhureez yayi nasar cin guda uku shikuwa Barista Sani ya ci d'aya, hakanne yasa suke ta'kun sa'ka a tsakanin su duk da ba gari d'aya sukeba. Barista Muhureez ya ce "Inada abun cewa ya mai girma mai shari'a. Yaje gurin da su Alhaji mudi suke ya ce "Alhaji Bashir shekaran jiya misalin qarfe uku na yamma yaron ka yazo police station gurin ka ko zaka iya sanar wa da kotu wani abu kuka tattauna? Dai-dai lokacin da Alhaji Bashir ya ce "Ni ni ai ba jiya bane yazo ba ba kuma bai zoba ma. Ya kasa ma yin maga sai in-i'na yakeyi alamar dai ya rikecw. Dai-dai lokacin ita kuma Mom ta d'ago da niyar kallon gurin da maiyin wannan alamar rashin gaskiyar ya ke. Aikuwa caraff Mom ta had'a ido dashi amma shi bai gan taba. Cikin tsananin tashin hnkali Mom har ma ta manta da cewa a kotu take ta mi'ke tsaye ta ce "professor Kamal!! Yayin da shikuwa Alhaji Bashir yana jin wannan sunan sai ya kai kallon sa izuwa gurin da Mom take. Aikuwa caraff suka had'a ido lokaci d'aya ya ganeta take yaji wani sabon salon tashin hankalin ya sake riskarsa, aikuwa cikin rikicewa ya fara 'ko'karin ja baya amma ina babu dama. Nusee da Meera da Kabir kuwa suma cikin tsananin mamaki suka me'ke tsaye, yayin da su Nusee suke mamakin ganin Mom a gurin wannan shari'ar, shi kuwa Kabir ya na mamakin tayaya barista Muhureez yasan yaje gurin Daddy jiya kuma harda fad'ar lokacin da yaje. Take Mom ta nufi gurin da Alhaji Bashir da Alhaji mudi suke tsaye ai kafin ta 'karasa al'kali ya buga gudumar sa ganin yanda kotun kowa ya tashi yana tsaye ana surutai. Cak kowa da ke cikin kotun yayi, al'kali ya ce "Kotu ba gurin wasa bane sabo da haka kowa ya kama kansa. Tate kowa yayi tsit ana sauraron abun da al'kali ke cewa, bayan al'kali ya gamane barista Muhureez ya ci gaba da cewa "Muna sauran ka Alhaji Bashi? "Up jok shon my load, wannan maganar da Barista yakeyi bai shfi wannan shari'ar da mukeyi a yanzuba. Al'kali ya ce "Lauyan masu 'kara a kiyaye. Barista Muhureez ya ce "Lokacin da yaron ka wato Kabir yaje gurin ka a police station ka tabbatar masa da cewa kune kuka yiwa Nana fyad'e sannan ka tabbatar masa da kar ya sanar wa da kowa, dukda shi ba a kan abun da yaje kasanar masa dashi kenan ba, cikin rikicewa Alhaji Bashir ya ce "Ni ban sanar masa da komaiba sannan ku. Cak ya tsaya lokacin da yayi ido biyu da Mom tana bin sa da wani irin kallon tsana had'i da ma'anoni da yawa. Barista Muhureez yayi murmushin da ke 'karawa abokan takun sa'kansa tsoransa a duk lokacin da sukaga yayi wannan, ya ce "Kotufa kai take sauraro? Alhaji mudi shi kansa izuwa yanzu ya fara tsorata ganin irin rawar bakin da abokin nasa keyi. "Ni bamuyi komai da shiba kuma bamma San yazo ba saide ko hakanma shiryawa a kayi, amma ni ban san anyi hakaba. Barista Muhureez ya sakeyin murmishii sannan ya ce "Idan kotu ta bani dams inason na baiyanar wa da kotu muryar Alhaji Bashir da d'ansa Kabir lokacin da yake sanar masa da komai? Alhaji mudi Alhaji Bashir Kabir Barista Sani da kuma Daddy da sauran al'umma da duke sauraron wannan Cakwakiyar kowa saida yayi mamakin abun da Barista Muhureez ya fad'a. Dama ashe yasan da wannan abun amma ya tsaya yana baiwa kansa wahala cewar kadija tana tam bayar mijin ta? Cikin kwantar da murya mijin nata ya ce "Ai kina ganin wannan Lauyan kin san ya iya taku, hakan ma duk a cikin 'kwarewa ne, sukayi mur mishii kafin suka mayar da han kalin su izuwa abin da al'kali ke cewa. "Kotu ta baka dama. Cewar al'kali shima yana mamakin furcin Barista Muhureez d'in. Barista Muhureez ya bito da wayar sa ya kunna kafin ya nemo gurin da ya 'boye abun saboda tsabar iya aiki, ya kunna kafin ya mi'kawa wanda ke isar da sa'ko izuwa ga al'kali, Barista Muhureez ya shiga tinanin yanda a kayi ya samu wannan record d'in. *TINANI* Washe garin ranar da a ka yi zaman kotu na farko, bayan yaje gidane yayi iya bin cikinsa akan wannan shari'ar amma bai samu hanya guda d'aya ba, hakanne yasa yayi bin ciken gidan su Alhaji mudi amma bai samu komaiba sai yaje gidan Alhaji Bashir. Bayan sun gaisa da Mom ne ya sanar mata da cewa shi lauyane kuma yazo ya mata tam bayoyine gameda sharin da a kewa mijin ta. Nann kuwa Mom ta ce "ai ba shari bane ta tabbatar shine domin kuwa... Nann take ta sanar wa da Barista Muhureez komai harda abin da Meera ta sanar musu. Jin hakane yasa Barista Muhureez ya ce "Yanzu munaso ki taimaka mana ganin an kwatowa yarinyar nann akkinta. Shine yasa Mom ta sa Kabir yaje police station ya yi record d'in komai sannan yazo ya tura a wayar sa. Sai daga baya kuma mommy ta fara da tasani shinefa yasa ta ke wannan halin ko in kula da Kabir gaba d'aya ta tsani kanta tana Allah wade da halin ta. Wannan abune ya hanata zuwa kotu, domin kuwa tasan ta rasa mijin ta saura Kabir kawai, da hannun ta ta lalata komai. *CIGABAN LABARIN* Al'kali ya kar'ba sannan ya bada izinin a kunna, ai kuwa a ka kunna aka jona shi da amsa kowa wada kowa da ke cikin kotun zai iya jin komai. Tabbas Hausa sun ce rana bata 'karya saide uwar d'iya taji kunya, kuma sukace rana casa'in da tara(99) ta 'barawo d'aya tak ta me kaya. Komai yana nufin komai, haka zaliki gaskiya tana nufin gaskiyane. Domin kuwa Alhaji Bashir ya sanar wa da kabir komai. Uncle da Kabir sun 'bato aikin da su kansu basuyi tinanin haka zata kasan ce da su ba. Domin kuwa labarin da ke cikin record d'in yazo kala biyu yayinda shi Kabir yake sanar wa da Daddy labarin da Meera ta basu shida mommy, shi kuma Daddy d'in cikin kuka ya tabbatar masa da cewa hakane, sannan ya sanar masa da abun da sukaiwa Nana harda jaririyar da suka kaiwa BOKA ya yankata... Shi Daddy a tinanin sa kabir zai rama abun da Meera ta musune bai tinanin cewa record a keyiba. Kuma Daddy ya tabbatar masa da cewa sunada lauya wanda zai sa a kori wannan'kararr kai yaji komai. Cikin tsananin tashin hankali Alhaji mudi ya kamo wiyan Alhaji Bashir wato Uncle ya shageshi ya na cewa "Wallahi shi kad'ai ne Ni ban san wannan labarin ba shari zaimin tsinanne ma'karyaci Allah dai yasa ni babu wanda yaji muryata kai da d'ankane kawai kuka ai kata kum. Gudumar da al'kali ya buga ne yasa shi tsayawa daga zubar da ya keyi. Al'kali ya ce "Alhaji mudi nann kotu ne bagurin wasa ba kar a sake jin muryarka in ba hakaba kuma zaka fuskancin hukunci. Jin haka yasa yayi shiru yana mai kallon Alhaji Bashir kamar ya zabgamasa mari. Meera ta ce "Kai Masha Allah a she dai yau burina zai cika, za'a yankewa wannan tsohon banzan hukunci dai-dai da abun da ya aikata matsiyaci, cikin jin haushin furcin Meera Nusee ta na mata magana da ido alamar Dan Allah ta bari Kabir fa ba zai ji dad'i ba, cikin son Kabir d'in taji Meera ta ce "Bakiji harda labarina a cikin zancen ba amma zakice nayi shiru to bazan yi shiruba.....📝 To be continue.... By S REZA ✍️ comment [3/29, 11:24 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ *(By S REZA* ) ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *KASHI NA ASHIRIN DA UKU* *PAGE* 👉2️⃣3️⃣ .............. *AL'KALI* ya buga gudumar sa take kotun kowa yayi tsit, kana ya ce "Ko lauyan Wanda a ke 'kara yana magana? Barista Sani ya me'ke tsaye sannan ya ce "Bani da abun cewa ya mai shari'a. Al'kali ya kalli Barista Muhureez ya ce "Kotu tana sauraron ka. Barista Muhureez cikin tsananin farinci da jin dad'in ganinn ya samu nasara ya je gurin Alhaji Bashir ya ce "Shin wannan record d'in da kowa ya saurara shin dagas ke muryar kane? Alhaji Bashir yayi shiru yana tinanin yaufa asirin sa ya gama tonuwa bashida wata hanya da ta rage masa. Ya ce "Eh muryata ce. Barista Muhureez ya ce "Kenan da gaske ne kune kuka yiwa Nana fyad'e? Alhaji mudi ya harari Alhaji Bashir yana masa a lama da ido a kan kar ya fad'a, shi kuwa Alhaji Bashir ya kalli gurin da Nana take tsaye sannan ya kalli gurin da Mom take kana ya kai kallon sa izuwa gurin da Kabir da Nusee da Meera suka, take yaji hawaye suna bin kumatun sa. Ya ce "Eh mune muka mata. Take kotu ta sake kacamewa da surutai kowa na tofa albarkacin bakinsa, shikuwa Daddy wani irin dad'in yaji ganinn cewar yaude gaskiya ta baiyana, ya kai kallon sa izuwa gurin da Mom take, ai kuwa yaga ta had'e fuskarta tamkar taga wanda ya kashe mata miji. Kabir kuwa duk abin da Meera ta ke cewa acikin kunnuwansa amma tsananin tashin hnkali da yake ciki ya kasa maga, sai ma yanzu da yaji Daddy d'in ya ce sune suka yi fyad'e sai yaji lokaci d'aya ma ya tsani Daddy d'in nasa. Barista Muhureez ya ce "Ko zaka iya sanar wa da kotu gaskiyar lamarin da kuma kai da waye? Cikin kuka Alhaji Bashir ya ce "Eh zan iya. Nann take Uncle ya fara basu labarin tin daga lokacin da sukaje gurin BOKA har zuwa lokacin da BOKAN ya basu tabbacin samo maniyin karuwa wacce bazata huce shekara 16 zuwa ashirin 20 ba, da kuma jaririya da yarin ya yar shekara goma 10 zuwa sha biyu ba. Zuwa lokacin da suka kai masa komai zuwa kwanciyar da sukayi da ita, zuwa mutuwar da tayi, zuwa d'auko ta da sukayi a motarsu zuwa jefarta da sukayi, zuwa burin su da ya cika, zuwa had'uwa da yarinyar a asbiti zuwa kawosu kotu da a kayi zuwa yanzu zuwa zuwa zuwa. Kotu tayi shiru domin kuwa kowa yana tsoran karyayi magana shima hukunci ya shafeshi. Barista Muhureez ya kalli Alhaji mudi ya ce "Alhaji mudi ko kada abun cewa gameda labarin da abokinka ya bayar? Alhaji mudi yayi shiru ya sun kuyar da kai yana mai jin wata irinyar kunya wacce bai ta'ba jin taba, Barista Muhureez ya ce "Kotu kai take sauraro Alhaji mudi. Alhaji mudi ya ce "Gaskiyane mune mukayi amma wallhi ni ban "Ya isa haka bama son jin komai tin dade har ka fad'i gaskiya da bakin ka. Barista Muhureez ya ce "Ya Mai girma mai shari'a duba da yanda masu laifi suka wahalar da shari'a sannan suka kashe rai na jinjiri da kuma 'bata rayuwar yarinya 'karama, Muna so wannan kotu mai a dalci da ta yankewa wad'annan bayin Allah hukunci dai-dai da abun da suka aikata. Kotu tayi tsit Al'kali ya shiga rubuce-rubuce har zuwa wani lokaci kafin ya d'ago kai ya kalli ilahiran jama'ar da ke cikin kotun kafin ya bud'e baki ya ce "Abisa kwararan hujjoji da aka bayar da kuma amsa laifi daga gurin masu laifi kotu tayi duba da niyar kashe rai da masu laifi sukayi har guda uku amma Allah bai yiba saboda haka, s tsarin hukunci na addinin muslinci ya ce duk wanda ya kashe to a kashe shi. Dawannan koyarwa ta addinin muslinci wannan kotu mai a dalci ta yankewa Alhaji mudi da Alhaji Bashir hukuncin kisa ta hanyar rataya, da kuma tararr kud'i kimanin miliyon bibiyu kowannansu izuwa gurin iyayan jinjirar da a ka kashe, sannan kotu da bada umarni a nemo iyayan jinjirar acin kwana biyu. Take jama'a suka manta da batun al'kali kowa ya shiga tofa albarkacin bakinsa masu zaginsu nayi masu tau sayawa nayi masu cewa gaskiya ba'a mu adalciba nayi. 'Ban garan Nusee kuwa ganin masoyin nata a cikin damuwane yasa itama ta fad'a damuwa, take ta jin kamar itace a cikin damuwar. Ita kuwa Meera tamkar ta mi'ke tsaye ta takarawa tsabar murna. Al'kali ya sake bada umarnin kowa yayi shiru kafin yayi magana sai sukaji, ta me'ke tsaya ta ce "Ya mai girma mai shari'a na kawo 'kara. S M Sake kallon gurin ya keyi da Kyu domin tabbatar wa ko dai gizo take masa, murza idon sa yayi yasake bud'ewa, ai kuwa ya sake saukesu a kanta, sai wani farin cikine yake baiyana a fuskarta take ya me'ke tsaye da niyar zuwa gurin da take amma jin abun da Mom ta cene yasa ya koma ya zauna. Take kotu tayi tsit ana sauraron Mom, ta nuna gurin da Uncle ke tsaye ta ce "Nakawo 'kararr wannan matsiyaci ne ya lalatamin rayuwar yarin ya ya gudu. Al'kali ya ce "Hajiya Kotufa ba gurin wasa bane saboda haka "Gaskiya ta fad'a 'Karana ta kawo nine na 'bata rayuwar yarinyar ta. Cikin tsananin mamaki al'kali Kevin sa da kallo sannan ya ce "Ok muna jinka. Uncle ya fara bada labarin abun da ya faru tsakanin sa da Meera tindaga lokacin da yafara zuwa koya mata karatu har izuwa yanzu da abun ya ke faruwa. Cikin tsananin tashin hnkali Daddy cikin zuciyar sa ya ce "Kai yana nufin duk yarana kenann yayiwa fyad'e kenann Yar gidan Mom da a kace ta'bata Yar gidan 'kaninn sa uwa d'aya uba d'aya!! Ya lalata yarin ya ta ya kuma lalata ta 'kanina!!!? Kodan dama haka a kace in dai kayi da yar wani kaima za'a yi da naga, amma kuma shi ai nashi abun yayi yawa har yara biyu!??. Haka dai Daddy yake ta zan cen zucin sa. Bayan Uncle ya gama bada labarin saida kowa yayi mamaki, barin ma su baba'karami da su mlm Sani da Sulaiman. Meera tana jin haka ta ce "Nusee su tashi su tafi amma Nusee ta ce "Ita tana nann tareda Kabir. Hakanne yasa ta ha'kura ta na mai jin zafin abun da Mom d'in tayi, shin mai yasa bazata rufa mata asiriba zatazo cikin mutane tayi kalar wannan maganar. Wallhi badan batason tayi magana a gane cewa itace ba da sai tace kartane. Har izuwa yanzu Kabir bai ko 'kara kallon suba ya sun kuyar da kansa izuwa 'kasa yana ta kuka. Al'kali ya ce "Alhaji Bashir ka amin ceda abun da kafad'a kaine ka ai kata? Alhaji Bashir ya ce "eh nine. Al'kali ya ce "Duba da cewa mai laifi yana 'kar'kashin wani hukuncin to hakan bazai hana mu 'kara yanke masa hukunci a kan hukunci ba, saboda haka kotu ta yankewa Alhaji Bashir hukuncin tararr kud'ad'e kimanin miliyon goma sha biyu bayan hukuncin kisa da ke kansa. Nann take kotu ta fara watsewa Mom taje gurin da Alhaji Bashir wato Uncle yake ana 'ko'karin fita dashi ta ce "Wallhi kayi sa'a bamu had'u da kai a bayaba da nanuna maka Kai 'karamin shegene, kodan yanzu ma gashi a kagani abun da kakoma kuma wallhi² sai na. Sai kuma tayi shiru tana kukan ba'kin ciki da na nadamar da tasaba tun lokacin da Meera ta fara wannan rayuwar. Akan idon SM su Meera suka tashi zasu tafi, ai kuwa ya tashi ya bi bayansu cikin zumud'i, da sauri ya 'karaso gurin da suke had'i da sallama, as-salamu alaikum. Koda bata juyoba tasan mai wannan muryar wannan d'an a nacinne mara zuciyar nann dai wanda ya ta'kurawa rayuwar ta wato d'an wahala. Wa'alaikum salam Nusee ta amsa tana mai zaro ido na mamaki ganin Sulaiman. Ta ce "SM ya gari? Ya ce lafiya lau Alhamdu lillh. Meera ta ce "Kinga mlm in zakizo mutafi kizo in ba hakaba wallahi zan tafi in barki. S M ya bi kayan jikin su da kallo wanda suka sha kyu iya Kyu ga sunayen su nann a bayan rigunan nasu abun burgewa ya ce... "Meera gurinki fa nazo amma kina nuna baki son ganina? Naje gidan ku an cemin wai an saceki wai kin 'bata shin dan Allah ina kika shiga? Meera ta juyo da nufin tayiwa S M cin mutunci kamar yanda tasa a baya amma idanuwanta sukayi gamo, ida nuwanta suga han gamata abun da yasata saida ta kware tsabar rud'ewa. Alhaji lawan ne tareda Mom suka fito, yayinda Mom ke kuka shi kuma yana bata ha'kuri kamar zai run gumeta, sannan kuma ga a lamar sanaiya nann mai 'karfi a tsakanin sa da Mom. Meera cikin mamaki ta ce "Dama Mom tasan Alhaji lawan baban NANA ne!!? Ai bata sake shiga rud'ani bama saida taga sun nufi mota d'aya kuma Alhaji lawan d'in ya bud'e mata gidan gaba tashiga kafin shima ya shiga, acikin motar kuwa Daddy ne ya tambaye ta cewa dama shine wanda ya 'bata Meera? Shine mai koya mata karatun. ai take ta fara jin kanta na juya mata, shin meye tsakanin ta da mahaifin Nana!!?. Muryar wata da taji daga bayanta tana kiran sunan ta ne ya ka tsemata tinanin da ta keyi. Ameera Amaera Ameera har sau uku, juyowa tayi caraff suka had'a ido, duk da cewa basu san junaba amma jininn su ya tabbatar musu da cewa suda dangan taka tsakanin su. Kadija ce, tana zuwa ta zaro wayar hannunta ta shiga dubo hoton da Mom ta tura mata na Ameera ai kuwa ta zubawa hoton ido sannan ta zubawa Meera ma ido, babu shekka itace, sai kawai ta nunaea Ameera hoton tana dariyar farin ciki. Ita kam Meera gaba d'aya kanta ya kulle takasa fahimtar komai. Kadija ta ce "Baki sanni bako? To ni 'kanwar mahaifin kice Uwar d'aya uban mu d'aya, shine yasha nono ya bani, sannan shima yanada yaya, wato babban yayan mu. Ita Anty kadija sam batama kula da Sulaiman da ke gurin ba saida taji ya ce "Anty kadija... Ta ce "S M dama kasan tane? Ya ce "Eh ai itace yarinyar da nake fad'a miki, ta ce "To ai itace yar gidan. Kafin ta 'karasa maigidan ta ya kirata cikin sauri ta ce "Ameera Ina zuwa tare zamu tafi gida karfa ku tafi. Cikin d'aurewar kai Meera ta ce "S M Mai kazo yi Nasarawa? S M cikin jun dad'i ganin ta sake fuska ya ce "Munzo gurin shari'ar nanne. Mera ta ce "Kasan yarin yar da a ke shari'ar a kanta ne?? S M ya ce "Eh 'kan watane. Cakk Meera da Nusee suka tsaya suna kallon S M cikin tsananin mamaki. Nusee ce tayi 'karfin halin cewa "kanwar ka ta jini kodai? S M ya ce "Baban mu d'aya da ita. Ai yana gama fad'a Nusee ta ce "A'uzu billahi mai ka ce? Ta 'kara tam bayar sa cikin tsananin mamaki, ita kuwa Ameera take ta fara min sa da kallon 'kurilla wanda bata tab'a masa ba, tason sai ta gano ta ina yayi kama da Nana ko kuma Alhaji lawan. Nusee ce ta ce "S M kabiyomu zamuyi mgn amma ba a nann ba. Kafin Anty kadija da dawo Nusee da Meera da S M sun bar gurin cikin sauri a motarsu. Take ta d'auki waya ta kira Daddy a kan cewar taga Ameera a Nasarawa kuma a cikin kotu kuma suna tare da Sulaiman, take Mom ta 'kar'bi wayar kasan cewar suna tare, ai kuwa take Daddy ya shiga kiran number Sulaiman amma bata shiga. Take aka fara sana da dangi anga Ameera. DADDY ya kalli Mom ya ce "Dama kin ce ko yau a ka ganta to gobe za'a d'aura aure ko? Mom tayi dariya tana rufe ido. Tana jin wani sanyi a zuciyarta na jin anga Ameera kuma suna tare da Sulaiman yanzu ta ke jin zata iya yin wani auran. Ta ce "Eh amma ai sai a bari ta 'Karaso ko, kaga itama ai sai tasa albarka ko? Daddy ya ce "Kawai dai gobe za'a d'aura aure kowama ya huta, kinga itama Ameeran sai kawai ayi tuwona miyata kawai a had'a ta da d'an uwan nata Sulaiman ko? Mom tayi shiru tana tinanin in dai Kam ba had'i za'a yi wa Meera Babu na mijin da zai aureta ko shi Sulaiman d'in saide a masa Dole. Daddy ya ce "kin yi shiru kuma? Ta ce "Tom Allah ya kawo su d'in kuma Allah yasa shima Sulaiman d'in yana sonta......📝 *ANGAMA WATA SAI KUMA GA WATA* . To be continue........ ReeeeeeeeeeeeeZaaaaaaaaa MY FAN'S 🙏 My Friends🥰 One hause🤝 Love all♥️ By S REZA ✍️. [3/29, 11:25 AM] S REZA ✍️: 🙆 *UWATA CE SILA*🙆‍♂️ *(BY S REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *KASHI NA ASHIRIN DA HUD'U* *PAGE* 👉2️⃣4️⃣ ............... *Daddy* ya ce "Amin in sha Allah shima Sulaiman d'in zai sota tin dade yar uwar sace, Mom dai bata saike cewa komaiba har suka bar cikin garin Nasarawa. Kabir kuwa bayan an kammala shari'a ne ya fito daga cikin kotun ya nufi gida cikin yanayin damuwa, yana tafe yana tinanin rayuwa, yanzu yasan shikenan kuma Daddy da Najib sun gama 'bata musu suna a idon jama'ar gari. Ai kuwa kaman yasani tin kafin ya shiga gida 'yan unguwar su suka fara nunashi, tin basa magana har suka fara zagin Daddy da masu irin halin su, haka dai Kabir ya isa gida bai ko kallesu ba. Yana shiga gidan kuwa ya taranr da wani sabon tashin hankalin da yafi wanda ya ke ciki. Hotel d'in da suka kama suka je, bayan sun shigane cikin mamaki S M ya ce "Ban gane ba shin mai kukeyi a nann? Nusee ta ce "D'akin da muka kama kenann. Meera ta kalli Nusee ta ce "Kin ga manta da wannan zancen muyi abun da ya kawomu, domin kuwa ita Meera gaba d'aya ma ta rikice. Meera ta ce "SM kace Nana 'kanwar ka ce ko? SM ya ce "Eh 'Kanwa ta ce baban mu d'aya da ita. Ta sake cewa "Kana nufin dai Alhaji lawan Shine mahaifin Nana kuma mahaifin ka? SM ya ce "Dama kin san shi ne? Cikin sauri Meera ta ce "A'a nima a Kotu naji Sunan sa. Ya ce "okay, sannan ya sake tam bayar su .. SM ya ce "Ameera mai kuka zoyi a Nasarawa tsawan wannan lokacin kun sa ana ta neman ku, har gidan kufa na je amma a ka cemin wai kin b'ata wai an saceki, please dan Allah ku dawo gida kubar wannan yawon ban zan. Nusee ta ce "Tom SM in Sha Allah zamu koma amma dan Allah menene tsakanin Abbanku da kuma wannan matar da mukaga sun shiga mota d'azu a Kotu? (wato tana nufin Mom) Kafin SM yayi magana cikin sauri Meera ta ce "Ina ruwanki da su please dan Allah ba wannan ba, yanzu SM gida zaka tafi daga nann ko?. Tayi wannan tambayar ne domin kawar da maganar da Nusee d'in tayi. Ita kuwa Nusee mamaki tayi ganinn ai wannan abun ne ya kamata a ce sun fara tam baya kafin komai amma ita ko a jikin ta, amma bari dai taga Ameera d'in mai take nufin domin kuwa tasan ta da 'karami tinani yanzu sai ta had'a wata sabuwar masifar bayan wacce suke ciki. SM ya ce "Eh amma yanzu nafasa tare da ku zamu tafi saboda haka kawai ku shirya sai mu tafi. Cikin sauri Meera ta ce "Eh zamu tafi tare amma fa ba yauba sai de gobe Saboda bamu gama aikin da ya kawomu ba. Itama Nusee ta ce "Nidai ko goben ma saide ku tafi ku barni. SM ya ce "Okay Allah ya kaimu. Suka amsa da amin sannan ya tashi ya bar d'akin yana mai jin wani farin ciki yau Meera ta saki jiki da shi. ( *NI KUWA S REZA NA CE "KAIDE KABI MEERA A HAM KALI🥰)* Bayan ya fita Nusee cikin sun saninn wani irin abu Meera take 'kullawane ta ce "Wai ke Meera anya kinada hankali kuwa? Bazaki duba abu. "Ya isa Mera ta katseta cikin sauri. Meera ta ce "Shin ke a naki d'an 'karamin tinanin mai kika hango gameda maganar da SM yayi? Nusee cikin tsananin jin haushin 'kawar tata ta ce "To me zan hango bayan baki bari ya sanar damu abun da ya kamata mu sani ba, kin san Allah Meera wallhi jikina ya na bani wani abun zai faru da mu. Cikin tsananin jin haushi Itama Meera ta ce "To in ke kin manta da abun da Alhaji lawan ya mana Bari na tina miki. Kin manta shine kad'ay ya ci amanar mu, bayan ya kwanta da ni kema ya baki magani a rashin sani ya kwanta da ke, kuma kin manta da cewa munce muna son d'au kar fansa? To bari kiji ni dai na samo hanya guda d'aya wacce zata min maganin matsala guda biyu. Gobe zamu kira SM wannan d'akin da niyar tafiya zamuyi bayan yazo kuma zamu zuba masa magani a cikin abun shan da zamu bashi, zakimin video zan yi abun da babansa yayi da mu, kuma in turawa baban nasa. Kinga na jefi tsun-tsu biyu da dutse d'aya kenann ko?, kinga mun rama Abun da Alhaji lawan ya mana, sannan kuma na rabu da jarabar da d'an nasa ya kemin na cewa yana sona. Cikin tsananin mamaki da firgici Nusee ke bin Meera da kallo jin irin d'an yan hukuncin da ta keson ai katawa, dama tasan za'a yi haka, domin kuwa ita Meera batada tinani ita damuwar ta kawai fansa. Nusee ta ce..."Ameera baki da hankali ne? Bayan kud'ad'an da muka kar'ba a gurin sa shine zaki sake cewa wai zaki kwanta da d'ansa? Nusee ta ci gaba da cewa "Shin ke baki tinanin cewar Alhaji lawan da Mom suna da wata hala'ka, kingafa tare suka fito daga Kotu kuma suka shiga mota tare shin ke tinanin ki bai baki cewar sun san junab. Meera ta ce "Ke Nusee baki da hankali sosai, kar ki mantafa wata'kila ita Mom taji labarin an kama Uncle ne shine itama tazo domin shigar da nata 'kararr shi kuma dama ana shari'ar ne a kan 'yarsa kuma gashi duk akan mutum d'aya ne, kuma gashi gari d'aya zasu tafi, kawai dai sun had'u a kotu ne kuma zai rage mata hanya. Nusee tayi shiru kafin ta ce "To wannan matar da ta miki maga a kotufa? Meera ta ce "eh nima Wann matar ta tsaya minna rai, sannan fa wallhi naga kamar ma muna kama da ita. Nusee ta ce "Eh nima dai abun ya bani mamaki, ammafa ni bana goyan bayan abun da zakiwa SM domin kuwa shi sonki ya keyi da gaske please Dan Allah kibar wannan maganar. Meera ta ce "Yana sona nikuma na ce bana son sa to ba shikenan ba amma shikuma ya dameni, ashema wai d'angidan Alhaji lawan ne, ai kuwa wallhi sai na ai kata musu abun da bazasu manta da Meera yar gidan Alhaji Salisu ba. Nusee ta ce "Nikuwa wallhi babu ruwana domin kuwa ni yanzuma istubura'i zan je nayi in har Kabir zai yarda, zanje na gabatar masa da soyayya ta in ya yarda zanyi istubura'i muyi aure wallhi ina son sa. Meera ta ce "Wai ke dama da gaske kike ne? Mai yasa kike son sai kin zubar mana da mutunci ne, wai meye a jikin wannan yarone da har kike cewa zaki aureshi? Nusee ta ce "In ke baki ganiba to ni nagani kuma in sha Allah daga yanzu bazan sake bawa wani d'a Namiji kaina ba sai Kabir wanda shi dinma saida igiyoyin aurena uku a kansa, in sha Allah, tana fad'a hawaye na zubowa daga fuskar ta. Lokaci d'aya Meera taji Nusee d'in ta bata tausayi ganinn tana hawaye. Meera taje kusa da ita ta kamo hannun ta sannan ta fara magana cikin kwantar da hankali "Nusee yaronnan bazai sokiba dubada abun da muka masa, sannan kuma yasan mu d'in ka ruwai ne ga kuma abun da ya sameshi yanzu, kar kije gurin sa yanzu domin kuwa baya cikin haiyacin sa. Nusee kuwa tin maganar farko da Meera tayi na cewa yaronnan ba zai sokiba taji tamkar ta da'ba mata hu'ka a girjin tane. Haka dai Meera ta dinga shawo kan Nusee a kan tabar maganar amma ko kallonta ma batayi ba. Yayinda har yanzu Ameera tana nan da gudirinta na rama abun da Alhaji lawan yamata a kan yaronsa. *KABIR* Tsabar tsananin tashin hnkali da ya ke cikine bai sa ya kula da motoci guda biyu na yan sanda da suke a bakin get d'in gidan nasu ba. Yana shiga gidan ya tararr da yan sanda acikin gidan abisa umarnin al'kali akan aje a 'kar'bo kud'in tararr da a ka cishi a kotu. Ana bu'katar miliyon goma sha hud'u ne ( 14), Wanda shi kuwa miliyon goma ne a cikin acont d'insa. Bayan an kwashe ne a kazo gida ko za'a samu a gurin Mommy, itama da 'kyar ta samo miliyon d'aya. Yanzu dai a na neman miliyon uku ne. Motar Daddy d'in a ka d'auka domin siyarwa abada kud'in. Mutane yan unguwa sun taru a gofar gidan su Kabir d'in tamkar wanda suke jira wani ya fito su rufe shi da duka. Mommy kuka takeyi tana mai jin haushin kanta tana Allah wadai da abun da ta ai kata. Sai a lokacin Kabir ya ce "Mommy Dan Allah ki daina kuka sannan wannan abun bafa lai finki bane, sannan Dan Allah a ina kuka had'u da wannan Lauyan da har kika bashi record d'in nann? Cikin kuka Mommy ta kwashe komai ta sanar wa da kabir yan da sukayi da Barista Muhureez. Kabir ya jin jina kwarewar iya aiki irin na Barista Muhureez sannan ya shiga kwantar wa da mahaifiyar tasa hankali duk da shima kansa han kalin nasa ba'a kwance ya keba. Mommy ta ce "Haba Kabir yanzu yazamuyi sun kwashe komai na gidannan harta d'an kud'in da nake ajiyewa yanzu babu tayaya zamuyi rayuwa a haka? Haka dai Kabir ya ke ta rarrashinta har yasamu ta yi shiru sannan shima ya shiga nemo mafita game da halin da suke ciki. *BABBAN GIDA* Cike yake da dangi ana farin cikin dawowar su Daddy da kuma farin cikin ganin Ameera, kowa da yake gidan burin sa a ce ya ga Ameera domin kuwa basu ta'ba ganin ta ba, amma sai sukaga a kasin haka, Daddy da Mom sun dawo babu Ameera, suma su Fatima da su baba 'karami da mlm Sani duk sun shigo babu Ameera,. Bayan sun zaune Daddy ya sanar musu cewar sai gobe zasu zo da Sulaiman. Hakane yasa kuwa ya ce to Allha ya kawo su lafiya. *FATIMA* Ranta in yayi dubu to yau ya gama 'baci, cikin tsananin b'acin rai ta ke kallon mudubin cikin d'akinnata da fuskata ke baiyane a ciki ta ke nuna kanta tana magana "A gabana zai shiga mota da ita su tafi su barni a Nasarawa kuma har yanzu bai kirani ba, ko nadawo gida ko ban dawoba wato shi bai da meshi bako!!! Yanzu gashi tin bai auretaba ma kenann to ina ga ya aureta!!. To wallhi bai isaba, nasu ace naga yarannan a Kotu da wallhi sai na tambayesu sun sanar min da komai yanda zan tona masa a siri... Amma yanzuma sai ya san dani ya keyi. Take ta sake kwada number Sulaiman akaro na babu a dadi amma bata shiga, taski tsaki ta na cewa " Ni dai Allah ya bani wani irin yaro solo 'biyo wanda ba ruwansa da damuwar mahai fiyar sa, yanzu gashi za'a mata kishiyama ko d'an irin tayani kishin nann ma bayayi. Haka dai Fatima ta cigaba da kushe d'an nata. Ni abun da ban ganeba shine... Dama wannan mutumin shine wanda ya ke koyawa Ameera karatu a gida? Cewar baba'karami yana tam bayar Mom cikin mamaki. MOM ta ce "Eh shine. Baba'karami ya ce "Amma gaskiya Aisha sai yau na sake tabbatarwa da cewa mata sunada 'karamar kwa-kwalwa, in ba hakaba Mai zaisa ki d'auko magidan ci ki kawo shi har cikin gidan ki kice wai zai koyawa y'arki karatun Boko? "To ai ko a muslinci ma wannan abun da kika aikata kuskurene. Cewar mlm Sani yana kallon Mom d'in, domin kuwa tin a hanyar su ta dawowa daga Nasarawa suke mai-maita wannan abun. Ya ci gaba da cewa... Ama tsayin ki na mace kuma uwa wannan abun da kika aikata bai daceba, babu shakka da kikace Ameera tana cewa kece sila Tabbas kece sila d'in. Kuna zaune a gida ba namiji daga ke sai 'kanwar ki sai kuma y'arki, amma ki kawo namiji baligi har kika bashi izininn shiga cikin gida, to wallahi Allah ma ya kiyaye a iya kan Yar kawai ya tsaya, bai had'a ku duka ya lalata muku rayuwa ba. Mom ta ce "Hakane kuma nima na gane kuskurena in sha Allah haka bazai sake kasan cewa ba, Allah yasa masu irin wannan halin suma su ankara tun da wuri kafin lokaci ya 'kure musu, domin kuwa mugu bai da kama. Sannan su baba 'karami suka tambayi jikin Anty Zainab, Mom ta ce "To jiki dai gashi sai an samu sau'ki sai ya 'kara tashi. Haka dai sukayi sallama a kan cewar zasu je har gidan su dubata. ( *SHIN BAZAKU TAMBAYI INA ANTY ZAINAB TA KEBA? SANNAN KUMA WANI IRIN CIWO NE YA KE DAMUN TABA???*) *NASARAWA LAFIYA* Nusee ce ta dinga baiwa Ameera shawa a kan abun da takeson ai katawa, Amma Meera ta ce itafa wallhi bazata bar Alhaji lawan ba sai shima yaji abun da taji, Cikin 'bacin rai Nusee ta ce "To wallhi bazan barki ki yi abun da zamuzo Muna da mun saniba. Meera ta kalleta cikin tsananin mamaki ta ce "To ko zaki hanani ne? Nusee ta ce "Eh wallhi mutu'karr ina nann bazaki aikata wannan d'an yen hukuncin ba, meye laifin SM dan ya ce yana sonki, in zakiyi ki tsaya iya kan Alhaji lawan amma banda SM, domin kuwa bai miki komaiba. Meera cikin 'bacin rai ta ce "To in kin isa kisa Kar nayi abun da nayi niya, Wallhi da kin sha mamaki, saboda ke baki da zuciya har kinada bakin da zakimin magana akan su Alhaji lawan. "Ni dai ban hanaki yin komai a kan Alhaji lawan ba amma karkisa SM a cike "To sai nasa. In ji Meera cikin 'bacin rai. Tamkar zata mari Nusee Itama Nusee d'in Cikin'bacin rai ta ce "To wallhi ba ki isaba. "Haka kikace ko? "eh haka nace. Haka suka kwanta kowaccen su ranta a mugun'bace, kuwacce tana aiyana abun da zai faru gobe har bacci yayi a wun gaba da su......📝 *TOFA ANYA KUWA MEERA ZATA SAKE YARDA NUSEE TA MATA CIKAS A KARO NA BIYU???* To be continue.... My friends 🤝 My FAN'S 🙏 One hause 🥰 Love all ♥️ By S REZA ✍️ Love all🥰🥰🥰🥰 [3/29, 11:25 AM] S REZA ✍️: 🙆 *UWATA CE SILA* 🙆 ( *By S REZA)* ☀️ *first class writers asoso☀️...* *KASHI NA ASHIRIN DA BIYAR* *PAGE* 👉2️⃣5️⃣ .............Haka suka kwanta kowaccen su tana aiyana abun da zai faru gobe. *WASHE GARI*. Kaman yanda suka saba sai rana tafito suke tashi suyi sallar assuba, amma yau tin qarfe hud'u da rabi Nusee ta tashi sannan ta tashi Meera akan suyi salla, ai kuwa babu musu ta tashi taje ta d'auro alaula suka tada salla. Bayan sun idar da sallane Nusee ta kalli Meera wacce take 'ko'karin komawa barci ta ce "Meera magana nakeso muyi wacce zata amfanemu, Meera najinta amma tayi banza da ita ta hau gado ta fara 'ko'karin shiga bargo. Dasauri Nusee ta je ta ri'ke bargon tana mai sanar mata da cewa magana zasuyi mai amfani. Wani irin kallo ta watsa mata domin kuwa ita har yanzu haushin Nusee ta kaji akan abun da ta mata jiya. Tashi tayi zaune kafin ta ce "Tom ina jinki? Nusee kuwa cikin jin dad'i ganin ta fara saw'kowa dama tasan halin mutuniyar tata bata da dogon fishi sede rashin ha'kuri kamar wata kuturwa. "Akan abun da yafaru jiyane inaso muzauna muyi tinani wannan rayuwar tamu wallhi ba rayuwa bace, kwara mu bar wannan rayuwar muje muyi aure munemi yafiyar iyayenmu tundade Allah yasa suna raye please dan Allah karkice komai, tindade ke Allah ya baki wanda ya ke sonki dukda yasan irin rayuwar ki, kwara kawai ki amin ce masa, nikuma ki tayani neman soyayyar kabir please? Meera tayi shiru tana kallon Nusee da a lamu maganar da Nusee d'in tayi sun shigeta. Itama Nusee d'in ganin hakane yasa kafin Meera tayi magana ta sake cewa "Kigodewa Allah ma ke kinada wanda ya keson ki ko a yanzu kika bada dama biki kawai za'a sha. Ta 'karasa maganar da alamar tsokana. Meera ta ce "To ai ni wallhi bana son SM ne, ni bai ta'ba burgeni ba ko sau d'aya. Nusee cikin jin dad'in ganin ta shawo kan 'kawar tata ta ce "Karkidamu ai shi yana sonki kuma dama samun wanda ya keson ka yafi samun wanda ka kesoso, karkiji komai a hankali SM zai koya miki yanda zaki soshi kin ji, amma fa sai kina nunamasa cewa kina yinsa, ki dinga sakar masa fuska kinji. Meera ta ce "Anya kuwa zan iya? "Eh zaki iya Kar ki ji komai ai shi yana sonki. Meera ta ce "To yanzu ya maganar Kabir d'in? Nusee ta ce "Wallhi kullum sai nayi mafarkin yazama mijina, yauma nayi kumafa acikin mafarkin shima yana mutuwar sona amma bansan a zahiri ba ko yana sona ko akasin haka allahu a'alamu. Ta'karasa maganar kamar tayi kuka. Meera ta ce "Karki damu in Sha Allah zai soki kamar yanda kike sonsa kedai kibi komai a hankali kaman yanda na cemiki. Haka dai suka shirya cikin farin ciki da al'kawarin sun daina harkar karuwanci. Har rana tafito suna cikin d'akin suna hira cikin farin ciki, kafin suka fito domin samawa cikin su abinci. *KABIR* Babu abun da suka tsira dashi sai gidan da sukeciki, domin kuwa motarda aka siyarma bata kai kud'in da ake bu'kataba, saida a ka siyar da d'aya motar hakan ma saida Mommy ta sake ciro komai da ke cikin acont d'inta da kuma na Kabir d'in. Kaida ka gansu saika tausaya musu tsananin sake kamanni da sukayi lokaci d'aya. *SM* Gaba d'aya yau tamkar wanda a kaiwa bishara da kujerarr hajji, farin ciki kamar gonar auduga, barcci ma yau rabi da rabi yayi, aikuwa tunda ya farka da asubu ya dinga samun kira daga gida amma babu wanda ya d'aga dukda kuwa yaga kiran Mom d'in sa yafi na kowa yawa , yasan dole zata kirashi akan auran da Daddy zaiyi hakanne yasa ya 'ki amsa kowani kira, ya shirya domin zuwa hotel d'in da su Nusee ke ciki. Babu yanda Daddy beyiba a kan a d'aura auran yau tindade anga Ameera amma Mom ta ce "Itafa sai taga Ameera a gabanta ta nemi tafiyarta kafin a d'aura aure, hakanne yasa Daddy yake ta kiran number Sulaiman akan ko sun taso amma no amsar. Suma 'yan babban gidan kowa ya goyi bayan Mom akan sai Ameera ta dawo. *FATIMA* Tin bata fahimci komai ba har ta gano cewar a shima wai yarinyar tana tare da 'danta kuma saitazo kafin a d'aura auren aikuwa bazata ta'ba zuwaba saide kar auran ya d'auriu. Haka ta dinga kiran number Sulaiman tin bata shiga har tafara shiga amma no amsar, take ta shiga zagawa a cikin d'akin tana neman abunyi domin kar Sulaiman yazo da Ameera. SM kuwa shi abun ma har mamaki ya ke bashi ganin irin Kiran da a kemasa, Daddy Mom Anty kadija da ku sauran dangi kowa kiransa yakeyi ganin hakane yasa ya kashe wayar sa ya ajiyeta a jaka, domin shi duk a tinanin sa ko saboda yace yau zaidawo kokuma auran za'a yi, kodai akan abun da a kasabane tsakanin Fatima da Daddy. Kallon su yakeyi tamkar yau ya fara ganin su tsabar wani kyu da suka masa, gakuma wani irin kwarjini da Meera ta sakeyi a idanunsa sai kawai yaji tamkar ya saceta ya gudu. "Dama dai kun shirya domin zuwa nayi mu huce daga nann? SM ya fad'a yana kallon Meera wacce sai wani sunkuyar da kai takeyi kamar amarya a daran farko. Nusee ce ta bashi amsa da cewa "Yanzu dai kafin mu tafi ka fara kwato 'yancinka a zuciyar mutuniyar taka kafin mutafi ko?. Tana gama fad'a tabar d'akin gaba d'aya ta nufi gidan su Kabir zuciyar ta na harbawa tamkar wacce tayi sata. Tsaye take a 'kofar gidan wanda take ganin kamar shigar ta cikin gidan tamkar shiga ramin kurane, amma kasan cewar zuciyarta a dake take da soyayya kawai ta kwankwa sa amma taji shiru alamar ba mai gadi a gidan kenann. Hakane yasa ta tura get d'in gidan ta shiga, tin daga harabar gidan ta fara ganin alamar suna cikin matsala, haka cikin dakiya da jin cewar zata iya ta fara takawa har cikin 'kofar palorn gidan. Noking tayi har sau uku kafin taji alamar ana zuwa a bud'e tsayawa tayi tana jin fa'duwar kagan ta na 'karuwa a duk lokacin da mai bud'ewar ya kusanto 'kofar. Bud'ewa a kayi had'e da tambayar waye? Caraff idanunsu suka had'u da na juna. Take Nusee taji tamkar tayi fitsari a wando tsabar tsorata da ganinn yanda ya had'e fuska lokacin da ya ganta. SM da Ameera kuwa Shiru sukayi kowa ya kasa maga yayinda Meera kejin tamkar ta rusa ihuu, ita kwata-kwata gayan baya daga cikin irin mazan da takeso baya burgeta ko d'aya. Shikuwa SM jin abun da Nusee d'in tace ne lokacin da zata fita ya bashi mamaki, wato dai tana nufin yanzu Ameera ta yarda zata amice dani!!. SM ya ce "Kinyi kyu sosai kamar amarya. "Kaima kayi kyu kamar sabon ango. Tabash amsa kamar tayi kuka. SM ya sake cewa "Ai Nima nakusa zama angon in dai an bani dama? Meera ta ce "to waye zai baka dama? Ta bashi amsa cikin 'kosawa da surutun sa. "Kece zaki bani dama. Wallhi Ameera ina sonki sonda ni kaina bansan a dadinsaba, ina miki so wanda babu wani ma'alu'kin da zai iya mikishi. Babu ruwana da cewar Wai ke karuwa ce mutu'karr zaki daina, to wallahi I'm ready to marry you. Ya 'karasa yana sun kuyawa 'kasa alamar ro'ko. Jikin Meera yayi sanyi sosai hakanne yasa itama ta ce "Nasan kana sona SM amma abun da yasa bana son yin aure sabo nasan kowani namiji na aura bazai dinga kallona da kimaba, kuma dangin sa ma bazasu dinga girmamaniba, kuma shima nasan wata rana zai min gori, saboda haka please and please SM ka rabudani kaje ka samu yar mutunci... Wacce bata zubar da mutuncin ta a wajeba, ba wacece babu wani na mijin kirki da zaiso tazamo uwa ga ya'yansa ba, nagode da irin soyayyar da ka nunamin. Takarasa maganar tana kuka tana tunowa da rayuwar da sukayi itada Nusee, take taji wani tsoran Allah ya shigeta taji ta 'kara tsanar Uncle wanda duk shine yaja mata wannan banzar rayuwa, amma in sha Allah daga yau na daina zantuba kuma na koma gaban Mom koda babu wanda zai soni zan rayu a haka har Allah ya d'auki rayuwata. SM ya ce "Ameera wallhi na miki Al'kawarin dangina bazasu san ke wacece ba, kuma Kar ki mantafa ni a cikin harkar na ganki kuma nake sonki amma Mai zaisa na miki 'kori? Zan soki zan baki kulawar da babu wani d'a Namiji da ya ta'ba baiwa matarsa a tarishi, Zan tarairayeki in riritaki in mayar dake tamkar jinjira, in dai zaki yarda da aurena? Dariya tayi jin irin kalaman da yayi, Ashe dai zai iya soyayya ta fad'a a zuciyarta tana mai jin cewar in dai ya iya irin wannan kalaman to babu shekka wataran zan soshi. Afili kuwa sai tace "Kamin Al'kawarin duk runtsi duk wiya bazaka gujeniba? SM ya ce "Kome zakimin bazan barkiba zan rayu dake sannan na mutu da ke. "Meera ta ce "tom Allah ya sa hakane. SM cikin farin ciki ya ce "Amin ya Allah naji dad'in wannan ranar yanzu dai ina Nusaiba ta ke mutafi Kar naje wani yamin WUFF da ke?. Dariya tayi tana cewa "Au yanzu an daina cewa Nusee kenann sai Nusaiba ko?. Hakadai suka cigaba da hira irin ta masoya cikin farin ciki da kwanciyar hankali, dukdade ita Meera ba sonsa takeba Amma ganin cewa gayan d'an love ne yasa ta saki jiki dashi. *KABIR DA NUSEE* Ko magana bai mataba ya juya izuwa cikin palorn, ita kuwa ganin haka yasa ta bi bayansa. Mommy ce ta kwantar da kanta a kujera alamar dai barci ta keyi ko dai barcin ta keji. Kallo d'aya Nusee ta mata taga ramar da tayi har saida ta tausaya mata. 'karasowa tayi har gurinda Mommy take ta ce "Ina kwana saida ta mai-maita kafin Mommy tad'ago daga shigin gid'an da take tabud'e baki da niyar amsawa ai kuwa itonta ya sau'ka akan Nusee. Cikin mamaki Mommy ke bin Nusee da kallo. Nusee kuwa take cikinta ya d'uri ruwa ta runtse idanun ta tana jinran jin mari kokuma taji an fara zagin ta ko bool da ita amma cikin mamaki da firgici jin abun da Mommy d'in ta ke cewa. Mommy ta kamo Nusee ta na cewa "Haba yarinyar kirki tashi ki zauna a kan kujera. Tin lokacin da kika kwacemu a gurin wannan yar uwar take nakeson Allah ya had'a ni dake domin in miki godiya sannan in tam bayeki shin mai yasa kika taimakemu bayan kuna tare kuke dasu, kuma har Kabir nasa akan Dan Allah in ya ganki ko a cikin garine ya kiramin ke amma shima babu inda bai shigaba a Nasarawa amma ya ce bai gankiba. Nusee kuwa tamkar ta zuba ruwa a 'kasa Tasha tsabar farin ciki, ta kalli gurin da Kabir d'in ke zaune ai kuwa karaf suka had'a ido, tayi saurin d'auke idonta tana cewa "Wai ya zagaya ko ina bai ganniba bayan jiyama a guri d'aya muka zauna a kotu amma zai wa Mommy na 'karya. Mommy kuwa ganin Nusee tayi shiru yasa ta ce "'Yata kodai kin san nine yasa baki bar yar uwarki ta ai kata abun da tace a garemu ba? Nusee ta gyara zama da kyu domin tasan irin 'karyar da zatayi domin wanke kanta da kuma 'kawar tata. Tafata magana kamar haka... "Ita wannan yarinyar da kika gani 'kawatace kuma Ni bansa me zatayiba nidai naji ta ce nazo na rakata zata d'au fansa, hakane yasa na rakota, to bayan munzone naga abun da takeson ai kawa ba mai kyu bane yasa na cece ku, itama kuma bayan munje gida na tambayeta cewa dama ashe kin san irin wannan abun Zaki ai kata amma kika kirani? Sai ta sanar dani abun da mai gidannan ya ai kata mata, dukda na tausaya mata amma na ce mata ai ba'a kanku zata ramaba kansa zataje... Shine ta ce min ai dama itama ba abun da zatayi kawai dai tana so ta tsorataku ne, dukda haka dai na mata fad'a sosai kuma ta ce min ta daina, sannan ta ce zatazo ta baku ha'kuri ku yafe Mata. Cikin sauri Mommy ta ce "ai saide mu bata ha'kuri, Allah sarki to Allha ya miki albarka yasa ki cigaba da ganar da ita gaskiya. "Amin ya Allah. Kabir kuwa tin lokacin da Nusee ta fara bada labarin ya zuba Mata ido, Tabbas shima yayarda da abun da ta ce nann take yaji yarin yar ta bugeshi saboda irin temakon da ta musu, nann take ya zuba Mata ido bai ankaraba sai gani yayi idonta acikin nasa suna kallon juna...📝 *KAI A JIN-JINAWA NUSEE DA 'KO'KARI* 🤔🤔🤣 To be continue..... Please comment and Shering By FAN'S 🙏 My friends 🤝 One hause 🥰 Love all ♥️♥️ By S REZA ✍️ [3/29, 11:26 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ ( *By S REZA* ) ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* .☀️ *KASHI NA ASHIRIN DA BAKWAI* *PAGE* 👉2️⃣7️⃣ ...........Rana bata 'karya saide uwar d'iya taji kunya. Tafiya sukayi mai tsayi kafin suka isa babban gida, wanda Ameera take ji tamkar ta tashi sama tsabar zumud'i, wayar tane tayi 'kara tana dubawa taga sunan aminiyar ta wato my best m. Kallon wayar tayi tana mai jin son 'kawar tata har cikin zuciyar ta. "Ya kike? Nusaiba ta amsa da cewa "turomin da address din gidan da kuka tafi ganinan zuwa?. Ameera ta ce "Au dama da gaske kike zakizo ai inace wasa kikeyi Rakiya bazata barkiba? Saida sukayi dariya sosai kafin Nusaiba ta ce "Haba auran uwar tamu guda ace ban zoba ai kin san 'karyane. Ameera ta ce "To Allah ya kawoki kiban labarin yanda kuka kwashe da Rakiya uwarki. Ta ce "Waike meye damuwar ki da wannan Rakiya ne? Ke baki tambayeni ya muka 'kare da Abbana ba sai wata can daban. Ta ce "Ai to nasan Abba bazai miki komaiba ita d'inde. Cikin 'kosawa da maganar Nusaiba ta ce "Ke ya isa haka dalla, ni dai ki turomin ina jiran ki? Kafin Ameera tayi magana ta katse wayar tana dariya, itama dariyar takeyi tana son jin yanda suka kwashe da uwar tata, domin ita har ga Allah tikicin nadu dariya yake bata sosai. Mom ta kalleta ganin tana cikin farin ciki ta ce "Nusaiba ce ko? "Eh itace Mom Wai zatazo gurin d'aurin auran shine ta ce in tura mata da address din gidan? Mom ta ce "Ok bani wayar sai na tura mata. Haka kuwa a kayi Mom ta turawa Nusaiba address din babban Gida. Suna tafiya suna hira irin ta uwa da diyarta suka 'karaso gidan. Abun mamaki koda suka iso 'kofar gidan mutane suka tararr yan zuwa d'aurin aure sun cika sosai. Mom ta kalli Meera ta ce "Gashi nann shine dangin mahaifin ki, kuma nann shine babban Gida. Wani irin sanyine ya ratsa zuciyar Ameera take ta fara aiyano suffofin yan gidan a zuciyarta tana mai jin sha'ki. Baba 'karami ne ya fara hango motar Mom domin kuwa har ya gane motar, hakanne yasa ya nufo gurin da sairi, ai kuwa yana zuwa Ameera na fitowa. Ameera tana kallon baba'karami tafara sakar masa murmishii tana mai jin babu shekka wannan jininn tane. Shima baba'karami haka take a gurin sa, yana ganin Ameera ya ga kamar ta da Anty kadija domin kuwa kamar tace sak. Da gudu ta fad'a jikin sa tana mai fashewa da kuka, ita duk a tinanin ta shine wan mahaifin nata, dubada yanda taga babu ta mayar dashi tsoho. 'Dagota yayi yana mai kamo hannun ta ya ce "Ameera ki daina kuka nann shine asalin gidan da a ka haifi mahaifin ki, kin zo gida kukan ki ya 'kare. Take ya kamo hannun ta yana shiga da ita babban Gida. Ai kuwa yana shiga kasan cewar kowa ya halarta dukwani dangi na babban Gida mata maza yara man ya to suna cikin gidan, hakanne yasa baba'karami yana shiga ya sanar da cewa ga Ameera yar gidan hajiya Aisha da marigayi Alhaji Salisu ta dawo. SM shi saida yaga Mom da Ameera a 'kofar babban Gida tukunna ya gane cewa a shefa Amera yargidan Mom ce kenann ma 'kanwar sace!! Take yaji wani farin ciki ya kamashi yana jin kamar ya samu Ameer ne an gama. Yana kallon lokacin da baba'karami ya kama hannunta ya shigar da ita babban Gida. Take yaji tamkar ya bita a baya amma ya waske. Zokaga rige-rigen zuwa gurin Ameera kowa yana son ya fara kamota, ai kuwa take Ameera idion ta ya sau'ka a kan anty kadija. Babu shkka ta ganeta kuma da gaske suna kama, take taji son matar har cikin zuciyar ta. Hajo tsohuwa mai ran 'karfe ce tace "Akawo mata Ameera ai kuwa tana ganin ta ta fashe da kuka itama Ameeran kukan takeyi tana mai jin 'kaunar family d'in nata har cikin ranta. Saida kowa yazo ya ganta gamida gabatar da kansa, masu tsokana nayi masu mata tsiya nayi, ita dai sai murmishii takeyi tana bin su day kallo, domin kuwa batasan suwaye iyayentaba kana bata san abokan wasan taba. Duk yanda anty kadija taso su zauna da Ameera amma Hajjo ta hana. Ta ce "babu wacce zata dameta bari ta huta tukunna. Ameera ta shiga d'akin Hajjo wanda babu komai a cikin sai gado irin na mutanan da gajere mai 'karfe. D'akin ko laida Babu. Tana shiga taga yarin ya a cikin d'akin tana kallo a waya, da a lamar kallon ya d'auki hankalin yarinyar domin kuwa bata san ta shigoba. Tayi sallama yarinyar ta amsa batare da ta d'agoba. Dede lokacin Nusaiba ta kirata a waya akan cewar ta iso. MEERA ta fito ta sanarwa da Hajjo cewar 'kawarta na waje a shigo da ita, bata koma d'akin ba saida Nusaiba ta shigo, ai kuwa tare suka shiga d'akin cikeda ihuun murnar ganin juna, wannan ihunne ya baiwa wannan yarin damar d'agowa taga ko suwaye, ai kuwa tana d'aga ido sai cikin na Nusaiba. Cike da mamaki Nusaiba ta ce "Nana? Itama Nana ta ce "Anty Nusaiba. Itama Meera ta ce "NANA kece? Ita kuwa Nana cike da murnar ganin masoyiyar tata ta ce "Eh Anty nice ai nann ne gidan mu, yanzu hakama Daddy nane zaiyi aur... "Ai kafin ta 'karasa sukaji sallamar Fatima, ai kafin su amsa saiga Daddy a bayanta shima ya shigo domin yaga Ameer d'in. "Ina Ameeran ta ke ina ta... "Magar tasa ce ta ma'kale a bakin sa lokacin da yayi ido biyu da Nusaiba ai bai 'kara rud'ewa ba saida ya 'kara had'a ido da Ameera, kafin ko wannan su yayi magana Hajjo da anty kadija suka shigo. Fatima ce ta ce "Wacece Ameera acikin ku? Daddy kuwa cikin tashin hankali ya kalli Ameera wacce idonta ya fara juyawa ya ce "Meera kece Ameera? Bata bashi amsaba Itama ta ce "Kaine zaka auri Mom kuma kaine yayan mahaifina? Ai tin kafin ta 'karasa Daddy ya fara tari yana nuna Ameera. Da sauri Anty kadija ta fita waje Kiran maza. Acan waje kuwa gurin d'aurin aure, har an fara raba goro da alawa, aka fara shelar d'aurin aure. Sai lokacin hajiya Fatima ta ce "Karuwai nefa ku mai ya kawoku gidannan? Ni dama nasan za'a yi haka. Bana tantama ya ta'ba ganin ta tana karuwanci ne a wani guri kod... "Ai kafin ta 'karasa Daddy yayi 'kasa ya zube agurin. Yayinda Meera ke tsaye kanta na juya mata tana ganin abun kamar a mafarki. Bata sake rud'ewa ba saida taji ana cewa an d'aura auran Alhaji lawan da amaryar sa Hajiya Aisha akan sadaki dubu d'ari biyu. Take Ameera ta fara wasu irin surutu kamar wacce ta samu ta'bin hankali. Nusee kuwa take komai ya fara dawo mata a kai, Tabbas Alhaji lawan baban Ameera ne, kuma yanzu haka an d'aura auran sa da Mom, kuma shine mutum na biyu da ya fara saninn Ameer a matsayin ya mace, kuma shine wanda ya kusance ni ya kuma kusanci Ameer a cikin rashin sanin mu... Shine shine shine abubuwa da dama. Ina lillahi wainana ilaihi raju'n, Nusaiba ta ambata ta na mai jin tsaninn tashin hankali a wannan lokacin. Meera kuwa kamar mai aljannu ta fara surutai. Wallhi 'karyane wannan auran bai d'auru ba, aje a kwance shi, ba babana bane macuci ne ban san shiba, waiyo Allah Mom kizo ki tasheni daga wannan mafarkin da nakeyi, Ni bani da dangin mahaifi wallhi bana son su na yafe bana son su. Tana gama fad'a ta fad'i agurin ta suma. dai-dai lokacin Mom ta shigo d'akin sanadiyar kiran da tasamu. Nana Anty kadija Hajjo baba'karami da dai sauran mutane dake cikin daikin sai kallon abun mamaki sukeyi ganinn irin abun da sukeyi kamar sun san juna kodan wannan abun ya fi 'karfin saninn juna. Wajan d'aurin aure kuwa, har an d'aura abokin Daddy sun jirashi Domi yin sallama amma sun ji shiru hakanne yasa kowa ya waste suka tafi suna masa tsiya wai yana gurin amarya. Cikin gida kuwa Mom ce tafara kuka tana girgiza Ameera, Amma ta'ki farkawa sai da a ka watsa mata ruwa kafin ta far fad'o. Dai-dai lokacin shima Daddy ya far fad'o. Cikin son jin abun da ke faruwa Hajjo ta ce "Shin lawandi dama kasan Ameera ne? Kafin Daddy yayi magana Nusaiba ta ce "Ina lillahi wainana ilaihi raju'n, ya Allah kana ganin irin wannan masifar da muka jefa kammu Allah kagani da saninn mu haka ya faruba, Allah ka yafe mana. Wallhi yasan mu nida ita sani ma rashin mutunci. Kafin Nusaiba ta fara magana wasu daga cikin dangi suka sake shigowa harda SM. Kallon SM tayi sai ta fashe da kuka, yayin da itama Meera kuka takeyi, ita sai yanzuma ta tina da wani SM. Lallai hakane da a kecewa wata masifar gaban wata take. Baba'karami ya ce "Ke muke jura? Kafin tayi magana sukaji muryar Daddy yana cewa "Wallhi na santa nine wanda ya... "Caraf Hajiya Fatima ta cafe da cewa "Zai huce agurin karuwan cin ta suka had'u tindade an ce karuwa ce "Tsawan da baba'karami ya daka matane yasa tayi tsit da bakin ta domin kuuwa tasan halin sa. Nusaiba ta ce "Wallhi ba 'karya tayi ba hakanne, shine mutum na biyu da ya fara lalata Ameera bayan Uncle Ashe wai wan mahaifin tane. Ta 'karasa maganar tana kuka cikin tsananin tashin hankali. "Gaskiyane nine wallhi nine, tin ba yanzu ba jikina yana gayamin cewa na ai kata ba dai-dai ba Amma na kasa ganewa shin a inane. Ai kafin ya rufe baki Mom ta zu'be agurin, kafin mutane su kai gurin Mom saiga SM shema ya zube, kamar masu iska saiga Anty kadija itama ta suma. Ita kanta hajiya Fatima da ta fara yin magar bata yi tinanin cewa da gaske bane kawai dai ita tayi hakane domin Mom taji haushi sai gashi ya zama gaske ai kuwa itama kanta ya fara sarawa. Hajjo kuwa ihuu ta saka tana kuka had'i da salati kowacce kalla in tazo bakin ta. Su baba'karami kuwa da mlm Sani da sauran al'umman dake gurin duk shiru sukayi sun rasa abun cewa, kowa sai girgiza kai sukeyi kaman gidan mutuwa, bakajin komai sai ihun wasu matan da suka fara kuka yanzu. Take Nusaiba taji kanta na sarawa tsabar kukan da tasha, ruwa suka watsawa Mom Amma bata farkaba hakanne yasa suka kamata, izuwa mota, suma su SM da Anty kadija a ka fita dasu, kowa bakin sa da abun fad'a amma ba dama, shima Daddy d'in asbitin a ka tafi da shi. Asbitin Dr Lurwan aka kaisu gurin da Anty Zainab ke kwance, ita kanta Nusaiba d'in neman fad'uwa takeyi tsabar ciwon Kai. Haka a ka fito dasu izuwa emergency. Babban Gida kuwa su Hajjo sai kuka sukeyi saura kuwa suna zagin Daddy, dama da yawa sun san halin sa nabin yara mata, domin kuwa an ta'ba kawo masa yaro wai nasane wata karuwa saida sukayi fad'a sosai. Wanda daga baya kuma ban san mai kuma ya faruba bayan hakaba in ji wanda ke bada labarin. Yanzu gashi ya 'kareda yiwa yarsa. Kai inna lillahi wainana ilaihi raju'n. Allah ka tsaremu daga sherrin zina, wallhi zina babu kyu zina babu kyu. In kayi da yar wani to Tabbas za'a yi da take. In kayi da matar wani kaima hk. Haka in uwar wanice. Yanzu gashi an d'aura masa aure da uwarta. Wannan wani irin hargitsine wanda ko a zamamin jahiliya ba'a yiba. Wani ya ce "Gaskiya bai kamata mu barshi ba dole ya dau kuskuren sa ko bayaso wannan ai zubar mana da mutunci yayiiiiiii📝 Anya wannan zuminci zai d'aure kuwa idan Mom ta farka?😂 Kun rage yin comment fa😫 To be continue My FAN'S 🙏 My FAN'S 👍 One hause 🥰 Love all♥️♥️ By S REZA ✍️. [3/29, 11:26 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆‍♂️ ( *BY S REZA)* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀️ *KASHI NA ASHIRIN DA SHIDA* *PAGE* 👉2️⃣6️⃣ ............ Dasauri Nusee ta kawar da kanta daga kallon sa tanajin kamar taje gareshi ta ce masa tana sonsa zata aureshi bazata iya rayuwa ba tare da shiba. Kamar daga sama taji muryar sa yana cewa "To mungode Allah yasaka miki da Allah kairi kicewa kwar taki muna mai bata ha'kuri akan abun da aka mata, munsan duk wannan abun hak'kinta ne yake bibiyar mu amma in har ta yafemana munsan zamu samu sau'ki in sha Allah. Nusee ta mi'ke daga zaunan da take ta matsa kusa da Mommy sannan ta ce "ai ita ta dad'e da yafewa dama itace 'karfin zuwana gidannan akan naje na nemi yafiyarku in kun yarda sai tazo itama ta naimi ya fiyarku. Mommy ta ce "Allah sarki ai babu komai wallhi mun yafe mata itama tazo sai ta yafe mana. Sun d'an jima suna hira da mommy kafin ta ce "To Mommy bari naje ana jirana domin yau zamu tafi gida dama mu yan Benue makurdi ne, Ta d'ora da cewa zamu biyo tananan da ita sai muyi sallama. Mommy ta ce "Tom sai kunzo Allah ya kiyaye hanya. Nusee ta kalli gurin da Kabir ke zaune ta ce "Yaya Kabir rakani bakin get mana? Kafin yayi magana Mommy ta ce "Tashi ka rakata har bakin titi ta samu abun hawa kaji? Haka suka jero suna tafiya abun sha'awa kamar wasu masoya, tafiya sukeyi har suka bar gidan babu wanda yayi magana. Ita kuwa Nusee sai takejin ta tamkar ba'a wannan duniyar takeba. Wani 'bangaran na zuciyar ta na sanar da ita cewar wannan dama ce ta samu kar tayi wasa da ita ta fito fili ta sanar dashi abun da ke ranta. "Me kukazo yi garin mu naji kin ce ku ba 'yan Nasarawa bane? Tamkar daga sama taji tambayar, hakane yasa ta rikece domin kuwa bata shiryawa tambayar tasa ba. "Amm amm dama dama kawai munnnn... Sai kuma tayi shiru, kafin tayi magana sukaji wasu yan zaman majalisa suna cewa... "Ai wallhi anyi abun kunya yarin ya 'karama amma suka danneta har su biyu saboda tsinannune marasa mutunci. Na kusa dashi ya kar'ba da cewa "Ai ni Walhi naji dad'in wannan hukuncin da a ka musu saboda masu irin halin su shegu marasa mutunci. Wanima ya ce "Wai an ratayesu d'in ne kodai za'a musu halin girma afitar dasu kaman yanda a kasaba a wannan 'kasar tamu? Wanima ya cigaba da cewa "Ai wallahi mutu'karr suka saki mutanann idona idonsu saina hallakasu saide nima a kasheni. Haka dai suka cigaba da hirarr tasu, wacce Kabir da Nusee d'in duk sunaji. Nusee ce ta kalli fuskar sa domin ganinn yazaiyi aikuwa taga yana kuka lokaci d'aya taji tausayin sa, sai kawai itama ta fara hawaye ganin shima hawayen ya keyi. Ta ce "Please ka daina kuka wannan itace taku gaddarrar kowa da irin tasa kaide kayi haguri wataran sai labari. Kabir ya ce "Dole nayi kuka domin kuwa Daddy ya mana tabon da bazai ta'ba goguwaba, yasa kowa ya gujemu hatta yarinyar da nakeso kuma mukayi Al'kawarin aurema iyayenta sunsa ta gujeni... Dik in da na shiga nunani a keyi ana cewa, yayana yayiwa qanwar mu fyad'e ta mutu, babana kuma sun yiwa yarin ya qarama fyad'e had'i da kashe jinjira 'karama saboda duniya. To in banyi kukaba mai zanyi? Lokaci d'aya kukan Nusee ya tsaya jin cewar budurwar sa ta gujeshi, sai kawai taji wani abu yazo mata mai kama da dariya amma ta danne, take wani kwarin gyiwa yazo mata ta ce "Kabir kana sona zaka iya aurena?. ' *BAN GARAN MEERA* Ganin har yanzu Nusee bata dawo bane yasa Meera fara tinanin ko dai an samu matsala ne, ta kasa sukuni ganin kamar hankalinta baya tare dashi ne yasa SM ya tam baye ta. Take ta sanar masa da komai akan Nusee taje gurin Kabir ne. Cikin mamaki SM ya ce "Gaskiya tashi mubi bayanta kar muje ko matsala a ka samu, ai kuwa take Meera ta had'a musu duk kayan su domin kuwa bazasu biyo ta nann ba sai de suhuce gida ta can. Lokaci d'aya kukan nasa ya tsaya ya bita da kallon mamaki, kafin ya ce "wacece ke? An turoki domin shiga rayuwata ne ko? To in sha Allah na ri'ke Allah da manzan sa akan sharrin mutum ko aljan. Cikin sauri Nusee ta ce.... "Kabir wallhi tin lokacin da na ganka naji ina son ka, hakane yasa na dinga neman hanyar da zan samu kusanci da kai domin baiyana maka abun da ke raina, Kar kayi tinanin komai Allah d'aya kenann ni saboda Allah na ke sonka kuma so irin na aure. Kabir ya ce "Kinada iyaye? Nusee ta ce "Eh inada uwa harda uba kuma duk suna raye. Kabir ya ce "To dan sun da kike musu karki 'kara min wannan maganar, kawai kije da temakon da kika mana mun gode Allah yasaka. Kafin ya bar gurin ya ji ana cewa "Mlm Kabir ka godewa Allah da ya had'a ka da wacce takeson ka a lokacin da ka rasa wacce kakeso. Juyawa yayi yana kallon bayansa domin ganin waye me magana. SM da Ameera ne a tsaye ta bayansa da alamar dai tin d'azu suke bayan sa, yayin da ita Nusaiba ta gansu shine dai baisan da zuwan suba. Take SM ya bashi hannu suka gaisa. SM ya ce "Mlm Kabir karkayi watsida mutumin da ya nuna yana sonka, ka godewa Allah ma ita saida kowa ya gujeka kafin ta ce tana sonka, shawarata itace kaso mai sanka aduk halin da yake ciki. Kabir sai bin su ya keyi da kallo yayin da yaji wani mugun fa'duwar gama lokacin da ya had'a ido da Meera. Nusee ta ce "Yanzu dai mushiga mota muje muyi salama da Mommy kafin mu tafi. Haka suka shiga mota duk su hud'un yayin shi Kabir ya kasa cewa komai sai bin su da kallo, har suka iso gidan. Bayan sun gaisa da Mommy ne Nusee ta gaba tar mata da Meera, ai kuwa Mommy ta dinga bata ha'kuri itama tana Bata, sannan Nusee ta gabatar mata da SM akan shine mijin da Nusee d'in zata aura, ai kuwa Mommy ta saka musu albarka. Basu bar gidan ba har saida sukayi sallar Azhar, kuma sukaci abincin rana wanda su Nusee d'in ne suka dafa, konace Nusee ce ta dafa domin kuwa ita Meera bawani iya gurki tayi ba. Ita kuwa Nusee tasha horon girki a gurin Rakiya. Kabir yaji dad'in kasan cewa da su Meera domi sun d'ebemasa kewa sannan kuma, sunyi canjen number da Nusee akan ya abinta da ita. Haka suka shirya domin tafiya gida cikin farin cikin kowaccen su ta samu wadda ta keso. Mommy sai godiya ta keyi shikuwa Kabir har yaji baya son tafiyarsu domin kuwa sun saka Mommy cikin farin cikin da takai sati uku batayiba, gakuma lokaci d'aya da ya amin ta da Nusee d'in. Saida SM ya musu ihisani sosai wanda Mommy harda kuka domin kuwa dagaske suna bu'katar taimakon. Shima Kabir yayi godiya sosai, yayinda suma su Nusee suka baiwa SM akan ya 'kara musu amma kar ya ce "Sune suka bayar. Haka suka bar Nasarawa cikin tsananin farin ciki da kwanciyar hankali izuwa Benue. Ko a hanyama haka suna tafe suna nishad'i, yayin da Nusee ke tsinke fre itada Kabir suma SM da Ameera sai tsinke nasu fren sukeyi. Kasan cewar tsakanin Nasarawa da Benue babu nisa domin kuwa tafiyar auwa d'aya ne in dai kana sauri, ko awa d'aya da rabi. *BENUE STATE* babban birnin Benue State wato makurdi Hurkun, wanda ya tara al'umma kala-kala domin kudanar da kasuwancin su cikin tsananin son juna, garine wanda yayi fice acikin Naijera garine wanda ya had'a yare iri daban-daban amma suna zaune lafiya, garine mai tarin yararrika, kamar...Tibi...fulani.. yarbawa... Hausa... jukun...kanuri...idoma... Damade ssuran yare. Amma haka suke zaune cikin juna lafiya, jinjinaga ga al'umma Benue steta baki d'aya in ji salis m reza, wato *S REZA*. ✍️ *WADATA* Acikin wadata suka tsaya da mutarsu SM ya kalli Nusee wacce tayi nisa wajan tsinke fure, ya ce "Mufara kaiki gida ne kodai muje gidan su Meera tare? Da hannu ta masa alamar sufara zuwa gidan su Meera tukun kafin aje gidan su. Haka suka huce gidan su Meera cike da kwarin gyiwar yasamo su. Homm sukayi IRO Maigadi ya le'ko yana tambayar waye? Ai bai 'karasaba yayi ido biyu da uwar d'akin nasa ai da wani irin sauri ya bud'e musu yana zuba mata surutunsa yanda ya saba. Haka ya cigaba da mata kirari kamar ya fad'i a 'kasa, Nusee ce ta ce "Haba IRO ya isa haka mana bakaga yanzu muka dawo bane? Ai take itama ya fara mata nata kirarin har saida duka bashi wani abun. Hajiya mun yi kewar ki agidan, gidan tamkar kango in bakya cikin sa, haka IRO Maigadi ya ci gaba da cewa har suka shiga cikin gidan. Ai kuwa dama mom tin lokacin da suka shigo a kan idon ta, ai kuwa suna shigowa babu irin kunyar nan ta 'yarfari taje da gudu da rungumeta tana kuka itama Meera d'in kuka takeyi sosai, yayinda itama Nusee take kuka shi kuwa SM ganinn hakane yasa ya bar palorn izuwa harabar gidan. Saida sukayi kuka mai isar su kafin Mom ta raba jikin ta nata kafin ta ce "Ameera ina kika shiga? Kin barni cikin fad'uwar gaba da tinani, nasan cewa nice silar komai amma mai yasa zaki tafi kibarni kin san bani da kowa sai ke d'aya dan Allah kiyi haguri kar ki sake tafiya kibarni, zan miki duk abun da kikeso. Ameera ta ce *Mom wallhi ba laifin ki bane kawai nima harda nawa laifin nima Dan Allah ki yafemin abun da namiki Wallhi nayi nadama kuma mun tuba da irin abun da muke ai katawa please dan Allah Mom ki yafemin, ta 'karasa maganar tana wani irin kuka. Itama Nusee ta taso daga inda take ta fara kuka tana cewa Mom ta yafe musu, haka dai sukayi kukansu mai isar su kafin sukayi shiru Mom ta ce "Suje su shigo da SM. Suna zuwa suka tararr SM baya gidan ya fita, IRO Maigadi ya ce musu "Yaje yin sallar ne Wai zai dawo. Haka suma suka shiga gidan bayan sun yi wankane suka gabatar da sallar la'asar, kafin suka fara cin abinci, suna cikin cin abincin ne Meera ta ce "Mom wai ina Anty Zainab ne? Naga tinda muka shigo ban gantaba?. Mom tayi shiru take fuskar ta yi alar kuka ta ce "Ameera Anty Zainab bata da lafiya kullum ciwo sai gaba ya keyi yanzu haka ma tana hospital. "Mom menene take damunta? Mom ta ce "Kibari zuwa an jima sai muje ki dubota. Take Ameera taji abincin ya fita a ranta. Suna cikin hakane IRO Maigadi ya yi sallama akan SM zai tafi wai Nusaiba ta fito ya kaita gida sai ya tafi. Haka kuwa a kayi, da Nusaiba ta ce abari sai gobe sai suje tare da Meera domin Meera tana son ganin yanda zasu kwashe da uwar tata wato Rakiya, Nusee ta yi dariya ta ce "ai yanzu bazan biye mataba. Haka kuwa a kayi SM bayan sunyi sallama da Ameeran, suka kama hanyar unguwar AKEJA. Bayan sun tafine Mom ta sanarwa da Ameera cewa ta gano dangin mahaifinta. Take Mom ta sanar mata da komai gameda yanda ta had'u da su, sannan ta 'kara da cewa zatayi aure, kuma yayan mahaifin ta zata aura. Da mamaki Mom ganin Meera tayi dariya tana cewa Allah ya tabbatar da al'kairi, nima dama nafi son kiyi auran Mom. Mom taji dad'i sosai ganin Mera bata 'bata mata komaiba. Ita kuwa Ameera har ta matsu taje taga dangin mahaifin nata, sannan tana tinanin wani irin ciwone yake damun Anty Zainab!!! Haka dai ta cigaba da tinani abubuwa da dama da suka faru a rayuwar ta har izuwa yanzu, take take kallon irin rikicin da za'a yi tsakanin Nusee da Rakiya, take ta saki murmishii. Tana cikin haka kiran SM ya shigo, ai kuwa ta d'auka suka fara soyewa. Mom kuwa ta kira yan babban Gida ta sanar musu cewar Ameera ta dawo guma gobe zasuzo kowa ya ganta, ai kuwa take kowa mai son ganin Mera ya hau murna, Anty kadija ma Ankirata kuma tace gobe itama tana hanya in Sha Allah. Mom bata sanarwa da Daddy dukda tasan zaiji. Aikuwa Daddy ya kirata ya ce mata "Gobe in sukazo babban Gida za'a gabatar da Ameera tare da d'aurin aure. Itama Mom batayi musuba domin kuwa ita Meera d'in da kanta tace ayi aran, haka suka bar magar akan zuwa gobe za'a d'aura auran in Allah ya kaimu......📝 Muhad'u a gurin d'aurin aure🤣. Anya aurannan zai d'auru kuwa? To be continue...... My FAN'S 🙏 My friend's🥰 One hause🤝 Love all♥️♥️ By S REZA ✍️ comment [3/29, 11:26 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆 *BY S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION*☀️ *KASHI NA ASHIRIN DA TAKWAS* *PAGE* 👉2️⃣8️⃣ ...........A Hospital kuwa duk yanda likitoci suka kai da 'ko'kari wajan ceto Mom daga fad'uwar da tayi abun ya 'ki, jinin tane yayi 'kasa yakai mizanin da ba'a so wanda yafi a ce jininn mutum ya hau. SM kallon ledar rowan dake hannusa ya keyi ya murza idonsa domin farkawa daga barcin da yakeyi amma yaga dai dagaske ba mafarki bane, tashi yayi ya cire ledar ruwan da 'karfi yayi hanyar waje. Dai-dai zai fita sukayi karo da wata noss zata shigo guransa. Kallon sa takeyi cikin tsananin mamaki ganin hannun sa na jini amma yana 'ko'karin fita waje a haka, da sauri ta ce "Yalla'bai please dan Allah ka dawo a Kara... "Ai bai bari ta kai aya ba ya ban gajeta ya huce. Yana fitowa ya hango su baba'karami a tsaye kowa yayi ta gumi ana jiran fitowar likita daga gurin Mom, ai kuwa yana isowa gurin yayi dai-dai da fitowar Dr Lurwan, kafin Dr Lurwan yayi magana SM ya ce... "Baba 'karami please dan Allah ina Daddy? Shin dan Allah abun da Daddy ya ce gaskiya ne kodai mafarki nayi please dan Allah ku sanar dani? Baba'karami shima cikin wata karyayyar murya ya ce "Sulaiman muma babu da tabbacin cewa hakane ko ba haka bane amma yanzu dai ka kwantar da hankalin ka in sha Allah komai zai yi sau'ki. "Pls ina Ameera? SM ya tam bayi su cikin kuka? Baba'karami da mlm Sani suka kalli juna kafin ya ce "Suna wancen d'akin 'kawarta ta fad'i bata da lafiya ya 'karasa had'i da nuna masa d'akin da Nusee da Ameera suke, ai kuwa ko gama magana baiyiba ya nufi d'akin. *KABIR* Tin da su SM suka tafi yake tananin maganar da Nusee tayi wai auransa zatayi da gaske. Kasan cewar baya 'boyewa Mommy komai ne yasa yaje ya sameta da maganar, ai kuwa Mommy ta goya masa baya ta ce "To ai wannan ita ce kalar matar da akeso, tunda gashi saida bamuda komai ta ce tana son zama damu kaga kuwa ai wannan abun farin ciki ne, to Allha ya saka mata da alkairi Allah yasa ayi muna raye. Amin Kabir ya amsa yana mai jin dad'in Addu'ar Mommy d'in tasa, gakuma wani yanayi da yakeji tare da ita Nusaiba d'in a duk lokacin da ya tuna da ita. ( *SHIN MOMMY TASAN NUSEE KARUWA CE?)* Hakanne yasa Kabir ya amin ce da soyayyar Nusaiba har ya sanar mata kuma suka fara soyayya, daga jiya zuwa yau da safe har sunyi sha'kuwar da ta huce misali, amma yanzu ya kira number ta bata shiga duk sai yaji babu dad'i, hakanne yasa ya shiga damuwa duk da baisan me ke faruwaba amma jikin sa na bashi ba lafiyaba. *DADDY* kuwa tin da ya farka ya zama ba umm ba um um, sai kallon sama ya keyi yana mai tariyo komai da ya faru tsakanin sa da Ameera da Nusaiba ba, shin a wannan lokacin mai yasa baiga kamar da Ameera keyi da d'an uwan saba sai yanzu?!! Shin meyasa bani da hankali ne wai shin dama haka Allah yake kama masu aikata zina tin a duniya da irin wannan jarabtarr? Daddy ya fara magana a fili wanda yasa Hajiya Fatima dake zaune a kusa dashi zuba masa ido kamar idanuwan ta zasu zubo. "Allah kana gani nasan laifinane na rashin ri'ke zumunci da ka turo d'an aikenka Annabi Muhammad sallalahu a w s, yayi umarni damu a kan re'ke shi shikuma ya sanar damu, amma Ni kuma nayi watsida shi ganin na tara abun diya, ya Allah ka yafemin na san na jarabtu haka. Ita kuwa hajiya Fatima wani dad'i takeji domin kuwa ita burinta bai huce araba wannan auran ba, duk da kuwa tasan wannan auran kamar an rabashi ne, haka Daddy ya cigaba da ro'kon Allah yana kuka. *ANTY KADIJA* Itama ta farka ai kuwa tana farkawa ta fara cewa "Daddy ka cucemu ka 'bata mana zuria'a wannan wani irin 'kazantane wanda ban ta'ba jin ko ganin irin saba, wallhi Allah ya isa bazamu yafe ba ka cucemu ace 'yarka wacce kaine ubanta ita ce ka lalata!!! Ta fashe da kuka tana cewa ina Ameera?. Nusaiba kuwa tin lokacin da taji kanta na harbawa had'i da sarawa ne yasa Itama ta nufi gurin Dr wanda yasa a ka bata gado amma likitan ya ce "Za'amata kwaji domin duba me ki damunta. Ta kwanta a kan gadon sai barci wanda tin d'azu ta kejin sa amma wannan tashin hankalin ya hanata yi. *AMEERA* Tin da aka kawo su Mom da Daddy asbiti ta ji bata son had'a ido da kowa a cikin su, duk haushin su ta keji, tana jin inama ace ba'a samu dangin mahaifin nataba, in ta runtse idanun ta sai ta dinga hango su tare da Daddy lukacin da suke sikata abun. Wai ashe baban tane, ta ce dama zuciyata tana bani cewa baizai yowu ace nagama aikata wannan abun alokacin da nakesoba kuma nazo na ce na daina amma Allah bai nunamin kuskure naba... Tabbas wannan abun ma yana daga cikin tawa jarabtar, Tabbas karuwan ci ba itace hanyar da ya kamata ace nabi wajan 'batawa Mom ba, yanzu gashi na ja komai ya dawo baya, an rabu da Uncle ashe gamu da a salin Uncle a gida, tana cikin hakane anty kadija ta shigo d'akin da wani irin sauri kamar zata tashi. *MOM* Ahankali take bud'e idanuwanta wanda suka mata nauyi tsabar dad'ewa da sukayi a rufe, Bata saukesuba sai a kan d'an uwan nata wanda shine uwa uba yaya kai komai ma a gareta wato Uncle Bala. 'ko'karin me'kewa takeyi domin isowa gurin da yake amma ta kasa tsabar rashin kwarin jiki, shine ya 'karasa gurin da take yana mai mata sannu sannu, ita kuwa sai ta fashe da kuka tana cewa ina Ameera? Uncle Bala ya bud'e baki zaiyi magana Mom ta ce "Itafa sai taga Ameera. Hakafa Mom ta firgice Dr Lurwan yace tabari ruwan da a kasaka mata ya 'kare amma Mom ta ce itafa wallhi sai an kaita gurin Ameera. Ita Mom a tinanin ta Ameer ta sumane koma ta mutu ne an 'ki sanar mata hakane yasa ta ki yarda. Dr Lurwan ya ce "Acire mata ruwan a kaita, haka kuwa a kayi a ka cire ruwan sannan a ka fita da ita izuwa d'akin da Ameera da Nusee suke tana tafiya kamar bazata iya ba. Shima Daddy ganin har yanzu babu wanda ya shigo in da yake ne yasa ya ce akai shi gurin da Mom ta ke ya nemi ya fiyarta kar je ko shi ya mutu ko ita ta mutu basu yafewa junaba, shima saida kyar aka yarda aka fita dashi izuwa d'akin Ameera domin kuwa Mom na cen. SM... anty kadija... Mom da Uncle Bale... Daddy da hajiya Fatima... baba'karami da mlm Sani. Dukkanin su ne a cikin d'akin da a ka kwantar da Nusaiba ita kuwa bata san me a keyiba sai barcin ta takeyi cikin farin ciki, ita kuwa Ameera tana jin shigowar su Amma babu Wanda ta kalla, dama-dama ma ta kalli SM lokacin da ya shigo. Daddy ne cikin kuka ya fara magana kamar haka "AISHA Dan Allah ki ga farceni wallhi tallahi ban s..."Ya isa dan Allah Kar kowa yayi magana duk laifinane ba na kowaba. Da Ameera tana cewa uwarta ce sila muna 'kar yatawa harda zah gin ta da cewa bata da hankali ashema ita bata iya fad'ar kalmar ba, domin kuwa babu shkka uwarta ce sila, wallhi ko shkka babu komai da ya faru nice silar komai saboda haka karkowa yayi magana uwarta ce sila. Kowa dake cikin d'akin yayi shiru yana jin irin kukan da Mom da Ameera keyi tam kar ana yanka wani sahi daga jikinsu, kafin kowa yayi yayi magana Mom ta sake cewa "Da a tinanina kalmar da Ameera take yawan cewa uwarta ce sila, ina ce ko tana nufin uwartace silar yin karunwanci a she ba haka kalmar take nufiba, Mom cikin kuka tace "Kunsan me wannan kalmar ta UWATA CE SILA take nufi? Kowa yayi shiru sannan ta share hawayan ta harda face hancin ta kafin cikin kukan ta ce... Kalmar uwata ce sila tana nufin abubuwa da yawa, bari Kuma kujisu... uwarta ce silar rabata da dangin mahaifi ta dabadan hakaba to da wannan abun kunyar bai faruba. Uwart ce silar kawo wanda zai fara lalata mata yayuwa har wannan abun kunyar ya faru. Uwarta ce silar sakata a harkar bin maza wajan nuna mata cewar kud'i saida ilimin Boko a kesamu ita kuma ta fad'a harkar karuwanci domin nunamin cewa basai da karatun Boko a ke samun kud'i ba. MOM ta kalli duk yan cikin d'akin sannan ta ce "Shin wannan kalmar da Ameera take fad'a bata zauna a mahallin taba? Kowa yayi shiru sannan ta ce "Yanzu nidai ban san abun da zanceba a kan wannan abun, tagarasa maganar wacce tafara zaicewa. Daddy ma cikin kuka irin na masu cikekken nadama ya ce "Aisha wallhi duk wannan abun laifi nane ba nakiba, domin kuwa tin farko lokacin da d'an uwan ya rasu da kace na tai maka muka da wasu abubuwan kokuma Ina zuwa ina duba ku da duk haka bai faruba. Anty kadija ma cikin kuka ta ce "Tabbas muma duk da namu laifin domin kuwa duk rashin zumunci ne ya kawo haka, da munayin zuminci da duk haka bata faruba. Sai a lokacin MLM Sani yayi magana ya ce "gaskiyane wannan abun da ya faru Allah ya nuna mana cewar wallhi zuminci ba 'karamin abu bane... Saboda d'an uwan mu ya rasu kuma mun San da cewar yabar iyali amma duk cikin mu a rasa wanda zai je koda ganin sune kuma muna gari d'aya, ha'ki'ka mun yiwa Allah laifi Kuma gashi tin a duniya ya fara bar mana misali. Shin yanzu zuminci muka 'kyara kodai muka lalata? Shin kunsa da cewar yanzu mun zubar da mutuncin mu a idon duniya ne in har maganar ta fita. Hajiya Fatima cikin rashin iya magana dakuma tsananin kishi da kufciyar baki ta ce "Ai yanzu abun da zaisa Kar manar taje waje shine kawai a raba auran tin dade ai babu dama kasan 'ya kuma kasan uwaba. Ai kuwa maganar da taji Anty kadija nayi ne yasa ta me'ke tsaya zata fara masifa. Maganar da hajiya Fatima tayi Saida kowa ya kalleta cikin mamaki domin kuwa kowa yasan ta da rashin iya magana. Anty kadija ta ce "Shin kunsa Sulaiman da Ameera suna soyayya harda Al'kawarin aure??? Ai kuwa kafin kowa yayi magana hajiya Fatima ta tashi cikin rashin iya magana da kuma rufewar Ido ta fara magana cikin ihu kamar haka wanda har saida ta tashi Nusaiba daga barcinta. Hajiya Fatima ta ce "Karya kikeyi kadija wallhi 'dana ba zai auri karuwaba sannan kuma ace ubansa ya kwanta da ita shima ya kwanta da ita wallhi ba zai ta'ba sabuwa ba karma ki sake wannan zance karuwa karuwar ma ta ubansa. Karuwa karuwa sune kalmar da Mom da Ameera da Nusaiba suke mai-maita wa azuciyoyin su. Mom tana jin kalmar tamkar ana d'iga Mata ruwan dalmane a jikin ta, gashi na gidama kenann. Ita kuwa Nusaiba wacce yanzu ta tashi daga barci tayi karo da wannan maganar da ga bakin Hajiya Fatima, Tabbas ta ganeta itace matar Alhaji lawan wato Daddy kenann dai itace mamar SM. Take taji ta tausaya Ameera ganin irin masifar da take ciki, take itama ta fara tausayin kanta domin tasan itama dole sai Allah ya nuna mata nata jarabawar kamar yanda Itama Ameera take fuskantar tata yanzu. Dr Lurwan ne ya shigo d'akin ri'ke da ta'kardar kwajin da a kaiwa Nusaiba. Ai kuwa ya taranr da hajiya Fatima sai masifa takeyi kuma kowa ya mata tsit. Dr Lurwan ya ce "Ina mai gidan ki yake? Yana tambayar Nusee. Ita kuwa cikin rashin fahimta da jin kunya tayi shiru sai Dr Lurwan ya ce "Congratulations kina d'auke da ciki na sati biyu........📝 *IKON ALLAH ASHEDE ITAMA NATA JARABTAR NA TAFE🤔* To be continue... My FAN'S 🙏 My friends 🤝 Love all ♥️♥️ One hause 🥰 By S REZA ✍️ comment [3/29, 11:26 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA* 🙆 *BY S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION*☀️ *SURATUL NISA'I, AYA TA ASHRIN DA UKU ALLAH YANA MANA NUNI DA MATAYEN DA AURAN SU YA HARAMTA A GAREMU. KU KASAN CE DANI A CIKIN WANNAN PAGE D'IN DOMIN JIN SUNAYEN SU.* *KASHI NA ASHIRIN DA TARA* *PAGE* 👉2️⃣9️⃣ ...........Cikin tsananin tashin hankali da mamaki Nusaiba da Ameera harma da sauran yan d'akin duk sun d'ago suna kallon Dr Lurwan jin abun da ya ce. Nusaiba ta ce "Ciki fara kace? Dr Lurwan ya ce "Yes sabon cikine na sati biyu ko bakiyi murna bane? Cikin tsananin mamaki Amera wacce tin d'azu batayi magana ba sai yanzu ta ce "Dr wani irin ciki kuma? Kafin Dr Lurwan yayi magana Mom ta ce "Dr mungode rabu dasu yarane basa son haihuwa ne. Haka Dr Lurwan ya fita yana cewa "Zaki iya tafiya gida domin cikin lafiyar sa lau, Zan turo noss da magunanki saboda yawan barcin da kikace kina yi kwana biyu. Yana fita Nusee da Meera suka kalli juna cikin tashin hankali. Wannan shine a kecewa ba'a rabu da bukar ba sai gashi an haifi habu. Zasuyi maga Mom ta ce "A tashi aje gida asan abunyi, hajiya Fatima kuwa cikin rashin kunya da b'acin rai ta ce "Ai ga irinta nann yar uwarta na da ciki itama ya kamata a dubata tindade ai duk tafiyarsu d'aya. Sai alokacin baba 'karami ya ce "Wallhi Fatima in bakiyi mana shiruba zan manta da d'anki dake gurinnan yanzu in tarwatsa miki ha'koran bakinki, Wai ke bakida hankali ne bakiganin irin halin da d'anki da mijin ki kecine amma kina 'kara 'kara musu wata damuwar. Ai kuwa take tayi shiru domin kuwa tasan waye shi tsf zai iya tarwatsa mata bakin da yace. SM kuwa tinlokacin da Maman nasa ta fara magana yakejin wata iriyar kunya dama yasan Bata iya magana ba komeye yazo bakinta bata tsayawa ta tauna take fad'a, yana jin yanda take ta ciwa su Mom da Ameera da Nusaiba mutunci. Nusaiba kuwa take ta fashe da wani irin kuka tana kallon cikin nata, itama Meera kuka takeyi har suka tattara dukkan su sai babban gida. Mom tasa Nusaiba ta kira Abban ta, ai kuwa take aka kirashi kuma ya ce yana hanya yanzu. Nusee ta shiga tina yanda sukayi da Abban ta lokacin da ta je gida. Bayan SM ya sau'ke ta a 'kofargida ya ce "Bari nazo na rakaki har cikin gidan? Ta ce "A'a kabar shi bakomai. Sukayi sallama ta shiga. Bakowa a cikin gidan hakanne ya bata damar shiga cikin d'akin Rakiya, aikuwa tana shiga Abba zai fito sukayi karo, yana ganinnta ya ce "Tabar Masa gida shi bai santaba, ta ce "Abba nicefa Nusaiba? ABBA ya ce "shifa bashi da wata 'ya mai wannan sunan. Itama Rakiya ta fito tana ganin Nusaiba ta fara salamulai tana tattafa hanu tana cewa... "Innalillahi wa inna ilahi raju'n, An dawo daga yawon barikin ne? To ina ribar barikin da a ke samowa, nasan de ba'a dawowa haka hannu Rabbana ko, ganin hakane yasa Daddy ya saka ta'kalmin sa zai huce. Ai da sauri Nusaiba ta kama 'kafafunsa tana kuka akan walhi ta shairyu kuma ta tuba bazata sake bujiremasa ba. Ganin irin kukan da takeyine yasa ya ji tausayin ta ya ce "Nusaiba kin bani mamaki ace kina 'ya mace ki bar gidan iyayan ki izuwa duniya, kinsan irin tashin hankalin da kika sakani a ciki kuwa? ABBA ya ce "To naji zan ha'kura amma inada sharad'i? Ta ce "tom Abba Ina ji, ya ce "kifitar da wanda kikeso domin in aurarr dake in kuma bakida shi to nabaki sati d'aya ki samo in ba hakaba zan samomiki wanda naga yadace dake. Kuma daga yau Kar kisake fita ko nann da waje in dai ba da izininaba, haka Nusaiba ta ce tayarda. ABBA ya bargidan yana Mai jin dad'in dawowar da taye domin kuwa har ga Allah yana sonta, ita d'aya Allah ya bashi a matsayin 'ya shine yasa ya ke sonta sosai. Bayan ya fitane ta share hawayan ta ta kalli Rakiya dake tsaye tana Mata kallon 'kurilla kamar taga sabuwar fuska. Zata fita kenan taji Rakiya na cewa "andeyi a sara wallhi ace kina mace ki shiga duniya sai da kika gama yawon ta zubar kafin kika dawo gida, Allah dai yasa ba'a kwaso mana abun gunyaba, haka Nusaiba ta fita har ta bar d'akin Bata ko tanka mata ba. Ta shiga d'akin ta tayi wanda ta d'auro alaula ta gabatar da sallah ta dingawa Allah godiya dayasa komai yazo Mata cikin sauri, tayi Al'kawarin bazata sake kula wani ba har sai tayi istubura'i sannan ta sanarwa da Kabir yafito. Yanzuma wannan fitowar da tayi Abba bai saniba. Take ta fashe da wani irin kuka tana kallon cikin nata wanda take da tabbacin cewar wannan gayan da suka had'u a hospital ne ya mata, bata San waye ba bata ta'ba ganin sa ba sai lokacin yanzu in na aihu mai Zan cewa d'an da na haifa ko 'yar?!!. Zaune suke kowa dake cikin family d'in babban gida to ya hallara amma banda yara. Sai kuma Abban Nusaiba da kuma,..shek malam imamu wanda abokin MLM Sani ne sune zasu fad'i hukuncin auran Daddy da Mom. Kafin afara komai aka sanarwa da Abban Nusaiba komai da ya faru da su Nusaiba d'in, tin daga tafiyar da sukayi har dawowar su da kuma cikin da a kace tanada shi. ABBA ya ce "Shi Wallhi babu ruwansa da ita domin shi bai ai ketaba kuma ya ce mata karta sake fita saboda haka in dai duniya ce gatanan ta je ya bar mata ita, shi wallhi bai shirya renon d'an shege a gidan saba. ABBA dai idonsa ya rufe ya ce "shi fa bazai 'kar'betaba taje can gurin wanda ya mata cikin wallhi ya bar masa ita kyuta. Sai alokacin mlm imamu ya fara magana cikin isar sa ta malumta ya ce wa Abban Nusaiba "Kasani shi Allah yana son mai yafiya sannan Allha yana son mai tuba, yarinyar ka tayi kuskure kuma ta dawo tayi nadama ta ce bazata sakeba, shin kai baka neman yafiyar a gurin ma haliccinka? Rashin yafe mata she zai sake jefata a cikin damuwa, ina mai baka shwara a kan kayi koyi da sunnanar annabin mu wajan yafiya da tausayawa... Wato Annabi Muhammad sallalahu a w s. Yana da yafiya ga tausayi, shin Kai bakason yin koyi dashi?. Jikin kowa dake gurin yayi sanyi jin maganar da shek malam imamu yayi. ABBA ya ce "Tom Malam nagode sosai Allah yasa da al'kairi in Sha Allah ni dai na yafe mata sai Kuma ta nemin yafiyar uban gijinta da kuma d'an dake cikin ta. Haka Abba da Nusaiba suka tashi suka tafi Nusaiba na kuka Ameera ma haka, suna ganinn irin hukuncin da Allah ya d'ura musu. Kafin kowa yayi magana Mom ta ce "MLM wannan auran kawai a rabashi wallhi bazan iya zama dashi a matsayin mijinaba, hajiya Fatima ma ta 'kar'ba da cewa "to ai ko a addinin muslinci ma ai bubu aure a tsakanin ku Kuma ai..."Hajjo ta katseta da cewa "Kede wallhi Fatima Allah waidai da wannan bakin naki da baya furta al'kairi, burinki ki 'kara tar watsa mana zuria'a kuma in sha Allah wannan auran babu Mai gogeshi, kuma kiji koda lawandi ya saki Mom to wallhi Sulaiman shine mijin Ameer. Hajiya Fatima ta bud'e baki domin yiwa Hajjo rashin kunya kamar yadda tasaba amma baba'karami yayi saurin kallonta alamar karta sake tayiwa mahai fiyar sa rashin kunya a gabansa, ai kuwa dole tayi tsit da bakin ta ranta a 'bace. Bayan an gama sanarwa da shek malam imamu duk hargitsin da ya farune ya ce "Ina lillahi wainana ilaihi raju'n, gaskiya wannan abun yana da d'aure kai, gaskiya kunyiwa Allah babban laifi shiyasa ya fara nuna muku laifinku tin a nann duniya amma yin hakan bashi zaisa Allah ya 'ki yafe mukuba. Ya ce "Yanzu aure tsakanin Mom da Daddy ya halarta amma saide in ita taga zata iya zama dashi, domin kuwa Allah subahanahu wata ala ya saukar mana da aya a cikin ALQUR'ANI mai girma adadin matayen da suka hararmata a garemu. *(_SURATUL NISA'I, AYA TA ASHRIN DA UKU) 23* ALLAH YA NUNA MANA MATAYEN DA SUKA HARAMTA A GAREMU SUNE KAMAR HAKA... An Haram ta muku auran uwayan ku...da 'ya'yayenku... da 'yan uwanku mata... da kuma goggonninku... da kuma innoninku... da 'ya'yan d'an uwanku wanda kuka fito ci d'aya... da 'ya'yan 'yar u'wanku...da kuma uwayenku wanda suka shayar daku... da kuma 'ya'yan wannan wacce ta shayar da ku mama... da kuma uwayan mstanku... da kuma agololin ku wanda suke cikin d'akunan ku daga matanku... Wad'an nann sune mataye da ALQUR'ANI mai girma ya haramta mana da aura, ayar ta 'karene da mana misali da Muguji auran wad'annan suffofin. Shek malam imamu ya ce "To kun gani ita Mom matar 'kaninn sa ce kunga a'kwai aure tsakanin su. Baba 'karami ya ce "To mlm amma fa Kar ka manta ya kusanci 'yarta kuma itama ace ya kusan ceta? Ya 'karasa maganar da a lamar girmamawa. MLM ya ce "Wannan kuma wani 'bangare na daban tsakanin su da uban gijinsu, saboda Allah bai haramta aure tsakanin sa da uwar yarinyar ba, saida ita yarinyar Koda a ce bai ai kata mata komai ba to babu aure a tsakanin su, amma dai aure ya hallatta saide in ita taga bazata iyaba sai a raba. Kowa ya Jinjina Kai a lamar ya gamsu kafin mlm ya tam bayi Mom cewar zata iya zama dashi a matsayin mijinta kodai a raba auran? Mom babu wani dogon tinani ta ce "Araba bazata iya ba. Kowa yayi shiru wasu suna ganin raba auran shine dai-dai wasukuma suna ganinn ai tindade Allah bai haramta ba ai ba komai. MOM ta ce "Tabbas na yarda da cewar Allah bai haramta auranmuba amma ai ana barin halak da kunya ko, to Tabbas bazan iya zama dashi ba kawai ya bani ta kardata. MLM ya ce wa daddy "to kaji abun da ta ce wai ka bata ta kardarta? DADDY ya ce "In dai haka ta keso zan bata amma dan Allah ta yafemin ta dubi girman Allah karta rabudamu dalilin wannan abun, duk wannan maganar cikin kuka Daddy keyi kamar 'karamin yaro. Cikin tsananin rashin jin kunya da bata dashi hajiya Fatima ta ce "To ai sai a yi sakin yanzu kowa yana gani ai? Babu wanda ya tamka mata sai Daddy ne ya ce "abashi ta karda da biro? Bayan an bashi ya rubuta wa Mom saki d'aya sannan ya sake rubutawa hajiya Fatima saki d'aya itama ya zama biyu kenann dama ya mata d'aya tin a baya. Bayan ya mi'kawa Mom Itama ya mi'kamata had'i da runtse ido yana jin son Mom har cikin ransa,. Ai kuwa take Anty kadija ta ce "Sulaiman ya ce Yana naiman auran Ameera domin sun dai-dai ta kansu. Ai kuwa caraf Hajjo ta caffe a kan baba 'karami da MLM Sani su naimi auran Ameera a gurin Daddy a d'aura yanzu. Hajiya Fatima kuwa da abun ya zama mata biyu tana ganin sakin da Daddy ya mata sai taji ta kasa magana sai bin ta'kardar takeyi da kallo sai yanzu ta samu damar yin magana... "Wallhi Babu Wanda ya isa ya aurawa d'ana karuwa wacce ta gama zubar da mutuncin ta a kan hanya wallhi bazata sa'buba. Ganinn hakane yasa Daddy ya ce "Tabar Masa gida tindade ya saketa, ai kuwa haka ta bar gidan cikin masifa. MLM ya ce "Ai babu damar aure dele sai ta gama istubura'i tukunna kafin ayi batun aure. Sai alokacin Ameera tayi magana domin ita tinda Nusaiba ta fita takejin cewar shikenan rayuwar Nusaiba ta lalace Kabir bazai yarda ya auretaba, in ta tina da irin son da take masa sai taji duk ta shiga damu, ita duk batasan abun da a ka 'kullaba, Sai ji tayi anaiwa MLM godiya, ya tashi ya tafi. Kowa ya fita daga d'akin ya rage daga Mom Sai Ameera sai SM. MOM ta kalli SM ta ce "Sulaiman da gaskene kana son Ameera? SM ya ce "Wallh Mom tin kafin nasan ita d'in 'kanwatane na keson ta. MOM ta ce "Ameera kina son Sulaiman? Ameera ta kalli SM ta sun kuyar dakai domin ita yanzu ba ta SM take ba, sai ta ce "Mom Nusaiba dan Allah muje gidan su, Mom ta cewa SM ya tashi ya tafi. *NUSAIBA* har sukaje gida Abba bai ce mata komaiba, suna zuwa ya bud'e kofa tana fita ya ja motarsa sai gidan mahaifiyar Nusaiba d'in. Tana shiga gidan ta ciro wayarta ta Kira Kabir ai kuwa ringi d'aya ya d'aga, yana d'agawa ta fashe da kuka ta ce "Kabir please Dan Allah Kar ka gujeni? Cikin rikicewa ya ce "Lafiya kuwa? Nusaiba ta ce "Kabir cik cik ciki ne dani na sati d'ay... "Ai Bata 'karasaba ya ce "Ciki Kuma wani irin ciki!!? Cikin kuka ta ce "Cikidai dai wanda kasani please wallhi kuskur...'kit taji ya kashe wayar.......📝 HAMMM BAZAN CE KOMSI BA. Nasan zakuyi comment sosai a kan wannan Page d'in. Duk Wanda keda abun fad'a Ina sauraron sa. Love all my FAN'S by S REZA ✍️ to be continue.... Comment🙏 My FAN'S 🙏 Love you❤️❤️ One hause 🥰 By S REZA ✍️ [3/29, 11:27 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA*🙆‍♂️ *By S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* https://youtube.com/channel/UCbdwy4ipF9kQs-yzYtv3i2A *Ina kuke masoyan littatafen S REZA? 🖕 kumana subscribe a YouTube channel d'in mu domin samun dad'an littatafai* 🖕🖕🖕🖕. *KASHI NA TALATIN* *PAGE* 👉3️⃣0️⃣ ..........kallon wayar tayi taga dagaske ya katse kiran kawai sai ta fashe da wani irin kuka mai ta'ba zuciya, du'kawa tayi a gurin ta dinga kuka tana ta'ba cikinta har Rakiya ta ji. "Lafiya kikazo kikacika mana gida da kuka kamar anyi mutuwa? Cewar Rakiya tana shigowa d'akin. Ai ko kallonta batayiba saima cigaba da tayi da kukanta tamkar bata jitaba. Rakiya kuwa dama cike take da haushin ta ganin tinda tadawo ko magana ma ta'ki yarda suyi kuma tanason ko wani abu ta bata amma sai wani shareta takeyi Rakiya. Cikin tsananin b'acin rai ta ce "Ke dan uwarki badake nake mgn bane? Meye ya samu cikin naki? Aikuwa in dai fankan da ke cikin d'akin ya amsa mata to itama Nusaiba ta amsa. Ganin hakane yasa Rakiya ta kamo hannuta tana mai juyowa da ita ta ce... "Nusaiba wallhi kud'i nakeso ki d'an aramin zan yi... "Kafin ta 'karasa Nusaiba ta tureta had'i da cewa "Wallhi in baki fita a harkataba zan miki abun da bazaki ta'ba mantawa ba. Ai kuwa dama Rakiya abun da take nema kenann sai kawai ta fara masifa had'i da zage-zage. "Yo dama ina wani mutunci a gurin yarinyar da tabar gidan iyayenta tabi duniya, ai dama in bakimin ba ai baki cika cikakkiyar yar duniya ba, babu mamaki ma cikine kika kwaso daga can gurin yawon tazubar d'in muna fika. Haka Rakiya ta cigaba da zaginta tamkar an aikota, ita kuwa Nusee tana jinta amma masifar da take cike yafi ta tsaya tana biye mata, amma har cikin zuciyar ta tana jin zafin maganganun da take fad'a a kanta, ganinn hakane yasa ta hau gado ta rufe kanta da bargo har tagaji da zagin kafin ta bar d'akin tana mai cigaba da zagin harda kiran mahai fiyar Nusaiba din ta zaga. *ABBAN NUSAIBA* Yana zuwa bayan an masa sallama da ita tafito, cikin tsananin b'acin rai ya ce "Tom gashi nann burinki ya ciki tin dade ke baki damu da itaba, yanzu wa gari ya waya? Cikin rashin fahimta ta ce "ban ganeba me kake nufine? Ya ce "Nusaiba na d'auke da ciki, Saboda haka saikisan ya zakiyi da ita, yana kaiwa nann ya shiga motarsa yabar gidan cikin 'bacin rai. Mommy ta tsaya tana mai-maita maganar ciki!². Sannan ta ce ai kuwa wannan karan saide duk Abu da zai faru ya faru amma sai ta kawo yarta gidannan koda mijin ta bayaso to saide in rabuwa zai da ita surabu. Haka ta shiga gidan tana mamaki yaushe Nusaiba d'in tadawo kuma dama yawon bin maza taje!!! Ai kuwa dole yanzu ta rungumi yarinyarta domin kuwa dik laifin tane amma in Allah ya yarda zata gyara komai, wata zuciyar kuma ta ce bayan komai ya b'aci mai kuma zaki gyara!?. *AMEERA* Kuka takeyi sosai domin kuwa Nusaiba ta kirata ta sanar mata da cewa Kabir ya 'ki d'aga mata waya, yanzu in takirama bata shiga tasan blocked d'inta yayi. Ita kuma gashi yanzu babu damar fita Mom ta ce bazata sake fita ko inaba har sai ta gama istubura'i tukun, harta wayar ta an kwace wannan ma wayar Mom ne da tadameta da kuka shine ta ce zata kirata sau d'ay she kenann kuma ta yarda. Yanzu ita damuwar ta wani hali take ciki. Tana mutu'karr tausayawa Nusaiba domin kuwa yanzu abar tausayi ce, amm in sha Allah zata san yadda zatayi. *KABIR* Shi duk a tinanisa Nusaiba ba karuwa bace domin shi yayi tinanin Ameer ce kawai karuwa ganinn yanda take da saukin Kai, amma wai ace harda ciki!! Inana lillahi wainana ilaihi raju'n. Ace 'yarda nakeson zan aurane da ciki!! kai ina gaskiya bazai iyaba, hakanne yasa yayi blokend number d'in ta harda number Ameera domin kar ta kira ta number, duk da irin sonda ya kemata amma gaskiya yana da kishi sosai, bazai iyaba. Haka yayi watsi da lamarin Nusaiba ya ci gaba da har kokin sa. Idan Mommy ta tambayeshi labarin Nusaiba sai ya ce ai sunanan lafiya, har Mommy ta gaji ta daina domin ita burinta kawai Kabir d'in yace zai aureta tindade yanzu komai Alhamdu lillh, amma taji shiru hakanne yasa itama ta zuba masa ido taga gudun ruwansa. Kullum kuma soyayyar ta na ransa amma in ya tina da cewa tayi ciki sai yaji ta bar tnanin sa. *ANTY ZAINAB* Kwance take ta d'aga kanta sama tana kallon slim d'in cikin asbitin, ta lalace ta rame tayi ba'ki tamkar ba anty Zainab yar kwalisaba. Kadija ce Aisha ce yar gidan Uncle Bala a kusa da ita. Cikin kuka anty Zainab ta ce "Aisha ina Mom? Wallahi mutuwa zanyi please dan Allah ki nemomin ita harda Uncle Bala please. Da sauri Aisha ta fita domin kiran Uncle Bala. Na cuci kaina na za lumci kai na Allah ka yafemin. Wani farin ruwane ke fitowa had'e da jini daga 'kar'kashinta, lokacin da uncle Bala ya shigo sai ta kama hannun sa ta fashe da kuka tana ro'kon ya yafe mata. Uncle Bala ya ce "Zainab Ni bakimin laifin komaiba Allah kikaiwa laifin kuma shine zaki ro'ka, saboda haka ni dai na yafe miji, yana kaiwa nann ya bar d'akin domin kuwa baya son ganinta... Acinkin zuciyar sa ya ce "ai kwara abun da Ameera tayi a kan naki, wallhi duk lokacin da na ganta tamkar na kasheta nima na kashe kaina, yara biyu kawai sun 'bata mana suna duk inda na shiga sai a dinga nunani, damma har yanzu babu wanda yasan abun dake damun ta, sai mu da likita!! Allah ka shirya mana yaranmu daga fad'awa irin wannan rayuwar. *BAYAN WATA BIYAR* Acikin wanan wata biyar d'in abubuwa da dama sun faru, a'ciki harda mutuwar auran Maman Nusaiba, domin kuwa mijin ta ya ce Nusaiba bazata zauna a gidan saba "Wallhi bata isaba saide in zata bar gidan ai kuwa haka a kayi ya mata saki biyu dama kuma yayi d'aya sai ya zama uku. Cikin Nusaiba kuwa izuwa yanzu ya baiyana domin kuwa kana kallonta zaka ganshi yayi d'an duma-duma abunsa. Har yanzu bata sake samun number Kabir ba kuma kullum sai ta kira amma bata shiga, haka number Ameera bata shiga duk ta sake lalacewa. Saboda tsabar masifar Rakiya yasa mamanta ta 'dauketa daga gidan nasu suka bar un guwar gaba d'aya. gidan wani yayanta wanda suke uba d'aya ta koma shima ba wani haline dashi ba domin kuwa d'aki ciki d'aya ya basu ita da Nusaiba d'in, haka suka cigaba da rayuwarsu. ABBA Yana zuwa ya kawo musu abun da ya samu. *AMEERA* izuwa yanzu ta kammala istubura'i d'inta ammafa ta ce ita sam bazata iya aure tabar Nusaiba ba, gashi yanzu batasan ina Nusaiba d'in takeba, taje gidansu batanan kuma Rakiya taki sanar mata da inda suka koma domin itama bata saniba, sannan ita yanzu batada waya tin da a ka kwace wayarta har yanzu ba'a bataba. Hakane yasa ta kira SM ta sanar masa halin da Nusaiba ke ciki. Yanzu Nana ta dawo gurin Ameera da zama wato gurin Mom. Kullom suna tare da ameera sunyi sabo sosai, Kuma kullum sai Nana ta ce a kaita gurin anty Nusaiba. Haka dai kowa ya zubawa Ameera da Sulaiman ido ganin basa batun aure. *HAJIYA FATIMA* Saida tayi wata guda agida kafin Daddy ya dawo da ita hakanma ta dalilin Sulaiman ne da ya je ya bashi ha'kuri harda kuka. Badan yasoba ya dawo da ita, sannan ya d'auke Nana ya kaita gurin Mom ya ce ta zauna ita kad'ai a gidan. Duk da haka Hajiya Fatima bata ha'kura da batun auran Sulaiman da Ameera ba dominn kuwa ita ta ce sam bazata yardaba. Hajjo ce ta tara duk mazan gidan babban Gida akan batun auran Sulaiman da Ameera Wai me a ke jira? Kowa ya ce dama suma sun gaji da jira tindade sun shirya kawai a sa rana mai ya ra'ge!, Haka dai suka bar maganar akan ranar JUMA'A sai a saka rana. *NUSAIBA* Kana kallonta kasan tana Shan wahala domin kuwa cikin yana bata hawala gawani irin haske da ta'karayi, kullum sai tayi kuka na rashin Kabir wanda har saida mamanta tagane ai kuwa bata boye mata komaiba ta sanar Mata, ai kuwa ta ce mata kawai ta ha'kura Allah zai kawo Mata wanda ya ke sonta da gaske. Jin wannan maganar saida ya haifar mata da ciyo mai tsanani domin kuwa saida sukaje asbiti. Ansa ranar auran Sulaiman da Ameera wata hud'u masu zuwa, wanda Sulaiman yake gannin sun yi nisa domin shi atinanisa irin wata d'aya za'a sa ko biyu amma har hud'u, tom Allah ya kaimu lfy. Ita kuwa Ameera gaba d'aya Abun ya zama mata biyu, ga har yanzu an'ki a sanar mata da abun da ke samun Anty Zainab, saide a ce Mata kawai dai bata da lafiya, hakanne yasa ta ce gurin Dr Lurwan zataje ta tambayeshi gaskiyar lamarin. *KABIR* kallon d'an uwan nasa yayi Wanda a cikin wata shida ya lalace ya bar asalin fuskar sa ta Najib ya koma kamar wani abun tsoro, kai in ba kamasa sani me kyubane bazaka iya ganeshibs. ya ce "Yanzu Najib haka ka koma? Najib wanda tinda a ka kawoshi wannan gidan kullum sai ya tsinewa shaye-shaye da kuma neman mata, in ya tina cewar wai 'kanwarsa yayiwa fyad'e har ta mutu kuma a ka kawoshi gidannan sai yaji duk ya tsani kansa. Kabir ya ce "Najib saninn kankane kaine abokin shawarta kaida Mommy bayan ku bani da kowa, to amma wannan abun bana son Mommy ta ji shine yasa nazo gurin ka domin kaban shawara? Najib ya ce "Ina jinka. Kabir ya ce "Wallahi wata karuwa ce... Take Kabir ya baiwa Najib labarin komai da yafaru tsakanin sa da Nusaiba, ya karasa da cewa...."Wallahi nayi-nayi a kan na cire sonta a zuciyata amma na kasa kuma ni Wallhi inada kishi bazan iya auran macen da wani ya mata cikiba. Najib ya ce "Kana sonta? Kabir ya ce "Yes sosaima. "To ka aureta domin kuwa na lura da labarin da kaban cewar bayan kowa ya gujeku ita kuma ta ce tana son ku, kuma a lokacin batada cin, please dan Allah kar ka gujeta kaje kaji a'salin abun da... "Kafin ya 'karasa gandiroban dake kula da su ya ce "lokacin ku ya yi, haka Kabir ya bashi abun da ya kawo masa sannan ya bar gidan birsin d'in cike da jin tau sayin d'an uwan nasa. *AMEERA* Sai da gyar ta samu Dr Lurwan ya sanar mata da ciwon Anty Zainab, ai kuwa lokacin da taji wani irin ihuu! Tayi tana mai zabgawa Allah salati tin daga A har Z, sai ta fara tinani. Itafa dama tinda take da anty Zainab bata ta'ba jinta da saurayi ba, dukda kuwa iri kyan da Allah ya mata ga iya d'aukar wanka, sai Habib wanda shima ba wani dad'ewa sukayiba, to Ashe abun da yasa kenann, take taji bata son ganin anty Zainab d'in ma, ta ce "Kai Allha dai ya rabamu da masu irin fuska biyunnan, yanzu wazaiyi tinanin abun da Anty Zainab keyi kenann!!!. Zaune ya ke agaban Mommy domin sanar mata da komai, in dai ta yarda to shima zai zai ha'kura ya aureta domin kuwa yana sonta sosai, ta riga da tazama wani sahi daga jikin sa. Ya ce "Mommy a kan batun Nusaiba ne. "Ok ina jinka. Sai kuma ya rasa mai zaice mata, sai kawai ya ce "Mommy Nusaiba fa tana da ciki? Ya ci gaba da cewa...Wai ashema karuwa ce ita da 'kawar tata abun da yasa kenann kikaga naja baya da zancen. Sai ya d'ago kai domin ganinn yanayin fuskar mommy d'in...📝 *Wai shin menene ciwon Anty Zainab ne??🤔🤔* *Please dan Allah kimin subscribe a YouTube channel d'in na a sama please 👆.* Comment🙏 My FAN'S 👍 One hause 🥰 Love all ♥️♥️ By S REZA [3/29, 11:27 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA*🙆‍♂️ *By S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* https://youtube.com/channel/UCbdwy4ipF9kQs-yzYtv3i2A *Please kumin subscribe d'in YouTube channel d'in mu domin samun dad'an littatafai🖕* *KASHI NA TALATIN DA D'AYA* *PAGE* 👉3️⃣1️⃣ ..........kallon fuskar ta yakeyi yaga ita ko a jikinta saima cigaba da tayi da ninke kayan da takeyi, ganinn yayi shiru ne yasa ta ce "Umhum ci gaba mana ina sauraron ka? Kabir kuwa tsabar mamaki ya hanashi magana sai binta yayi da kallo kamar idanunsa zasu zubo. Mommy ta ce "To bari kaji in sanar maka... "Ni dama nasan yarinyar karuwa ce amma ada, banda yanzu, lokacin da tazo gidannan ta bani labarin rayuwarsu tsaffff, kuma wannan gidan da kaji sun koma to sun tubane daga abun da sukayi, nima na mata wa'a zi sosai akan taje tanemi ya fiyar iyayen ta ta kuma samu miji tayi aure kuma ta ce in sha Allah zatayi, to a haka muka rabu. Bayann nann kuma ina wannan yaron da sukazo har sukace shine zai auri d'aya yarinyar? Kabir ya ce... "Ok Sulaiman kenann ko? "Mommy Ta ce "Eh shi, to yazo gidanan bayan wata d'aya da suka huce ya sanar min da komai akan cikin datayi, abun da yasa kaga ban maka maganaba kawai ina son naga gudun ruwan kane, saboda haka yanzu kabari sai ta aihu sai kawai aje ayi magana domin kuwa kaima nasan kana son ta sosai. Ai da wani irin sauri Kabir ya run gumeta kammar zai shige cikinta ya ce "nagode Mommy Allah ya saka da alkairi, kafin ya bar gidan cike da jin dad'i. Bayan ya fitane Mommy ta ce "Kabir kenann!! Ai wanda ya soka alokacin da kowa ya gujeka to tabbas soyayyar gaskiya yakemaka, kaima kuma karka gujeshi aduk irin halin da zai shiga, kai Allah dai ya sau 'keta lfy. Shi kuwa Kabir kaman yanda Mommy ta ce ya bari har sai ta aihu kafin ya kirata kuma haka akaiyi, har yanzu bai kirataba amma kullum yana lissafin lokacin da zata sihu. Har ga Allah shima yana sonta domin yanzu yana jin koda aihuwa goma tayi to tabbas zai iya auran ta. *BAYAN WATA UKU*. *HAJIYA FATIMA* Kallon kayan da Sulaiman ya had'a a matsayin kayan lefen karuwa takeyi, cikin tsawa ta ce "To wallhi wannan yarinyar bata da darajar da za'a kaimata wannan kayan saboda haka tin kafin ranka ya 'baci ka rage komai yanzu kuma a gabana. Sulaiman yayi shiru yana kallon ta kafin ya ce "Hajiya please dan Allah kinsafa wan..."Nasan ubanka? Na ce nasan ubanka? Banza solo'biyo wanda ya rako maza duniya, in banda tsabar rashin hankali ace karuwa d'ana zai aura!! Sai kawai ta fashe da kuka ganinn haka yasa Sulaiman ya fita, a zuciyaraa kuma yana cewa ai tindade kin ha'kura ayi auran ai shikenan. Saida tasa aka rage komai na cikin akwatin kafin masu kaiwa suka d'auka. Ana jibi d'aurin aure ne Ameera ta samu Sulaiman akan maganar Nusaiba. Nann take ya sanar mata da yanda sukayi da Mommy lokacin da ya je Nasarawa ai kuwa taji dad'i ta ce "To yanzu kaima baka gano gidan da suka koma bako? "Eh Nima nayi iya nemana amma ban sani ba. Ameera ta ce "Nikuma gashi Mommy ta bani phone d'ina amma ta goge komai na ciki harda numbers d'in da suke ciki... Kuma nasan yanzu koma tana inane to lokacin aihuwar ta yayi. Haka dai suka cigaba da hira duk akan Yaya zasu samo gidan su Nusaiba. *NUSAIBA* Yau tun safe da ta tashi take jin jikin ta ya mata nauyi, ga ciyon da mararr ta keyi, tin bata damuwa har abun yafi 'karfin juriyar ta, kawai sai tafara ihu. Dama Maman tasan ta shiga lokacin aihuwar ta hakanne yasa take an kare da ita, ko aiki bata sakata ko nann da cen, saide ta ci ta sha takuma kwanta, dukda haka kuwa baisa ta futa daga damuwar da take ciki ba. Tin maman nata bata jin kukan har ta juyo ihun nata, ai kuwa da gudu ta shigo d'akin tana mai kiran sunann ta... Ganinn irin halin da take ciki ne yasa ta fita domin samun yaro ya kira musu mai napeng. Cikin rashin sa'a ta fita tayi iya nemanta babu yaro kusa, gashi bata son shiga ma'kofta domin kar su san abun da kefaru, ganin hakanne yass ta dawo da niyar takira number Abba yazo ya kai su asbiti. Dai-dai mama na shiga d'akin lokacin Nusaiba ta saki wani ihuuu saiga jariri ya fad'o, cikin sauri Mama tazo tana mata sannu, ita kuwa Nusee suma tayi domin kuwa ta wahala, Mama tana d'aukar jaririn taga Namiji ne amma baya numfashi, alamar dai baizo da raiba. Ajeye yaron tayi domin kuwa ita bata gane cewar yaron bai zo da raiba duk a tinanin ta barci ya kayi. Saida ta had'a ruwa ta je da niyar daukar yaron ta gyara shi saitaga har yanzu baya motsi. Ajiyeshi tayi ta gyara Nusaiba sannan ta fita ta sanar wa da matar yayan nata a kan ta kira shi azo a binne jinjirin. Mama bata sanar mata da cewar yaron yazo ba raiba saida da kawun ta yazo ana tona rami a bayan gidansu tukunna taji, ai kuwa tayi kuka sosai domin ita taso Allah ya bar mata kayanta ta zauna dashi tin da kowa ya gujeta. Rana bata 'karya saide uwar d'iya taji kunya. Ysune ranar auran Sulaiman da Ameera. 'kofar babban gida ya cika da al'umma, can na hango ango Sulaiman shide Kabir tsaye sun sha d'in ki iri d'aya, Ashe ya sanar masa da maganar auran nasa... Hakane yasa suka shirya ana d'aura auran zasu huce gidan su Nusaiba domin kuwa Sulaiman ya gano gidan da suke. Cikin gida kuwa Hajiya Fatima sai zage-zage takeyi ga duk wanda ya shiga harkarta, kuma ta ce babu ruwanta da wannan auran hakane yasa ko wanka ma batayiba, suna cikin gidan itada dankin ta sai rashin kunya sukeyi suna cewa "yanzu a kan bikin karuwa wacce bata da wata sauran mutunci ne har a ke wani fariya, babu wacce ta tamka musu, mazan kuma suna waje basu san dramar da akeyiba. Can sukaji ana shelar cewar an d'aura auran Sulaiman lawan tare da a'mar yarsa Ameera Salisu akan sadaki nera dubu d'ari. Ai take Hajiya Fatima ta sulale agurin. Mom kuwa sai hamdala takeyi jin an d'aura auran. Kiran da ya shigo wayar tane ya katse mata abun da takeyi, sunann Uncle Bala ta gani da sauri ta d'aga domin kuwa tasan ba lafiyaba. "Keda Ameera kuzo asbiti yanzu jikin Zainab ya tashi tana son ganin ku "Yanda taji muryar sane yasa bata tsaya yin musuba ta ce gamunan zuwa. Kasan cewar dukkanin su suna babban gida yasa ta rasa yazatayi taga Ameera yanzu, kuma bata son fita waje, ita kuma Ameera tana d'akin Hajjo. Sai kawai ta kira Sulaiman ta ce "Sulaiman kaje ka d'auko Ameera ka kawota asbitin Dr Lurwan yanzu, kafin yayi magana ta katse. Shi kuwa Sulaiman yana jin haka ya kira anty kadija ya ce dan Allah ta turo masa Ameera ya na 'kofar baya. Haka kuwa a kayi yana tsaye a gurin sai gata tare da Nana kanta ko d'an kwali babu ganinn hakane yasa Sulaiman ya ce "Nana ta je ta d'auko mata hijab, cikin sauri Nana ta d'auko. Ita dai Ameera sai binsa takeyi da ido. Bata an karaba sai gani tayi ya kamo hannuta ya turata a mutar Itama Nana ta shiga. Hospital kuwa lokacin da Mom ta je babu abun da takeyi sai kuka ganinn yau ciwon Anty Zainab d'in yafi na ko yaushe, har wani wari d'akin da take yi d'in ya ke. Anty Zainab sai kuka takeyi tana cewa"Mom ina Ameera tazo in nemi yafiyarta tin kafin na mutu, domin kuwa nasan yau tawa ta 'kare, cikin tsananin tausayin ta Mom ta ce "tana zuwa tare da mijin ta an d'aura auran ta yau. Kafin Mom ta ta rufe baki sukaji an turo 'kofar d'akina kasan cewar dukkanin su sunsan d'akin da a ka kwantar da ita. Kallon mamaki Ameera take bin anty Zainab dashi ganinn yanda ta sake fita a haiyacin ta, da sauri ta 'karasa gurin da take ganinn tana mi'ko mata hannu. Tana 'karasawa wani irin d'oyi da wari suka daki hancin ta, amma haka ta ci gaba da kuka tana 'karasawa gurin da take. Saida sukayi kuka sosai kafin anty Zainab ta ce... "Yau zan baku labarin irin ta'a sar da niyiwa rayuwata dalilin son zucita, kasan cewar suma su Mom da Uncle Bale bata sanar musu da komai ba, Dr Lurwan ne da yayi bincike ya gano abun da ke damunta ya sanar musu batare da tasan ya sani ba. Anty Zainab ta fara magana cikin koka da har-har d'ewar murya irin ta marasa lafiyar da suke jin jiki kamar haka... "Na kasance mace mai tsananin bu'kata hakane yasa kullum cikin shan lemon tsami nake, nikuma bana bu'katar yin zina, duba da yanda maza suke kai min hari tako ta ina, nikuma basa gabana hakane yasa kallun kullum nake download d'in fina-finann banza domin ina ganin wannan itace hanyar da zan dinga biyawa kaina bu'kata cikin sau'ki hammmm.... Amma sai naga hakanma ya 'karamin sha a'wa domin duk lokacin da na kalla tofa da giyar nake barci... Ana cikin hakane Mom tazo da maganar tafiyar Ameera LONDON wato England domin yin karatu a can, nason a ce nice zan tafi domin kuwa ina ganinn in naje can tom nasamu free dom d'in yin duk abun da nakeso... Haka na dinga ga ro'kon Allah akan kar Ameera ta yarda taje ita d'aiya tace tare zamuje... Cikin ikon Allah kuwa sai gashi Ameera ta ce bazataje ba, naji dad'i sosai, sannan nayi iya yina akan mom ta dage akan tafiyar amma ta'ki... Ana cikin hakane Mom ta ce to tindade ita bazataje ba ni zanje... Awanna lokacin Kuma ina soyayya da Habib wanda a zahirin gaskiya ba sonsa nakeyi ba, inason ya biyamin bu'kata ne Amma kasan cewar shi da gaske ya kesona ni kuma bansan ya zance Masa ba na kasa sanar dashi bu'katata. Haka zan dinga shige masa jiki amma sai ya dinga nunamin cewa hakan babu kyu. Har Habib yayi aure ban sanar masa ba, wannan abunne ya sani cikin damuwa sosai... Haka lokacin tafiya tayi, na shirya na tafi London England cikin damuwar da Habib ya sakani da kuma rashin samun damar tafiyar da banyi da Ameera... Koda naje can sai na manta da wani Habib na shiga karatu sosai, acin sati na na ukune na yi karo da abun daya jefani cikin wannan halin da nake ciki. Saida Anty Zainab ta tsaya tayi kuka sosai kafin ta ci gaba da cewa....Wani group d'in matan aurene harda y'an mata na 'kasashe da ban da ban ne silar komai, nice nakai kaina da kaina gurin su kasan cewar su basa neman members saide zasu turo maka da d'an aike ya sanar maka da abubuwan da suke aikatawa in kai sabon shigowa school d'in ne... In kaga zaka iya sai ka shiga in kuma bazaka iyaba sai ka bar sabgar su, Ni kuwa dama mai neman kukane aka jefeshi da kashin a waki, sai kawai na kai kaina... Su basa ala'ka da maza zai wani namiji guda d'aya mai suna Dele wanda shine shugaban group d'in. Shi ne zai d'inga kwanciya da mace amma ta baya mukuma muna biyawa junannmu bu'kata atsakanin mu. Tabbas naji dad'in shigata wannan gungiyar sosai domin kuwa ina samun kud'i ga kuma biyawa kai bu'kata, wannan namijin mai suna Dele shine ya mayar dani 'yar gaban goshin sa, kullum muna tare har na dena zuwa school, bai ta'ba kusantata ta gaba ba saide tabaya, sukuma sauran munayi ta gaba, harda irin robarnan da mata suke amfani da ita mai kama da gaban maza, da ita mukeyin amfani... Ganinn cewar komai yana tafiya yasa ko anyi hutu bana zuwa gida, Dele kuwa komai nace inaso to tabbas sai ya siyamin koda kuwa menene, mun kai shekara d'aya da rabi tare da Dele kafin abubuwa suka fara sauyawa, ganinn wasu sun sake zuwa sabbabin members sai ya barni ya koma gurin wata yarinya itama yar Africa ce amma bansan yar wacce 'kasa bace... Nayi kishi sosai amma sauran suka cemin ai haka dama yake in yaga sabuwa zai rabu dake. Har na cika she kara biyu Dele bai dena nemana ta baya ba lokaci zuwa lokaci, ana cikin hakane Mom take sanar dani irin rayuwar da Ameera tafad'a, jin hakane yasa dama na kammala karatun kawai nayo gida domin nasamu Ameera na Mata tallan wannan harkar tamu. Bayan nazo gida ne sai nacewa Mom hutu nazo, ganinn Ameera tafi karfinane yasa na komai England abuna. Tin daga can nafara yin fitsarin jiji irin mai fitowa guda guda, ga kuma bayana sai in dingaji kamar abubuwa suna min yawo in Kuma na je toilet bazan ga komaiba... Nann take nace gida zan dawo, Dele kuwa ya bani kud'ad'e masu yawa, Ashe bansa dele cutata yayi ba. Bayan na dawo gidane, na koma kwana d'akin Ameera domin kuwa kullum sai nayi shaawarta, ammasai muka fara fad'a har muka raba d'aki harta magana ma ta dena min, ita kuwa Mom tana ganinn kamar ni ina yine akan abun da tekeyi. Ban samu damar yin komai da itaba har ta bargida wai an saceta... nikuma ciwona yasani gaba, domin kuwa Ashe Dele yana da cutar 'kanjamao... Ga Kuma wasu 'kananan tsotso-tsi da suke fitomin daga bayana, sai abun ya kwanta sai ya tashi, har takai ta kawo bana iya zuwa koina yanzude halinda nake ciki kun gani, gabana wari ya keyi bayana kuma tsotsane ke fita, gakuma cutar 'kanjamao da Dele ya barni dashi. Pls dan Allah ku yafemin Mom da Uncle Bale harda Ameera kuji tausayi na ku yafemin Wallhi na tuba..,.....📝 *Tom yaude an ji ciwon Anty Zainab, sai kuban tu kuiyici na ko🤗* *Allah ka tsaremu daga sherrin zuciya* *RAMADAN IS COMING OOO* Comment🙏 My FAN'S 👍 One hause 🥰 Love all ♥️♥️ By S REZA ✍️ [3/29, 11:27 AM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA*🙆‍♂️ *By S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* https://youtube.com/channel/UCbdwy4ipF9kQs-yzYtv3i2A *Kumin subscribe a YouTube channel d'in mu please.* *KASHI NA TALATIN DA BIYU* *PAGE* 👉3️⃣2️⃣ ..........Kuka takeyi tana neman yafiyar su ta kamo hannun Ameera ta ce "Amera na miki murna na rashin zuwan ki England domin Tabbas da kin je kema zakiyi gamo da sharin su Dele, sannan kuma na miki murnar auran ki Allah yasa albarka. Uncle Bala ya ce "Inna lillahi wainana ilaihi raju'n, haba Zainab yanzu ashe irin rayuwar da kika za'barwa kanki kenann, kin cuci kanki kuma kinsan mudai baki mana laifin komai ba keda uban gijin kine saboda haka kije..."kafin Uncle Bala ya'karasa Anty Zainab ta fara tari tana ri'ke zuciyar ta kamar wacce bata cikin haiyacin ta... Tari takeyi sosai wanda har jinine ke fitowa ta bakin ta, gakuma gurin ya'kara yawaita da warin da takeyi, kowa dake gurin toshe hancin sa yayi. Sannu sannu shine kawai su Mom da Ameera suke mai-maita wa, tarugo hannun Mom tana son yin magana amma takasa sai kawai hawaye da suke bin fuskar ta lokaci d'aya idanunta suka kafe ta tsaya da kukan lokaci d'aya ta saki hannun Mom d'in. Dai-dai lokacin Dr Lurwan ya shigo d'akin, nann take ya ce sufita zasu dubata ai kuwa fita sukayi kowacce zuciyar ta a karya. Yana dubata ya tabbatar Zainab ta amsa kiran mahalincin ta, lokacin d'aya shima ya shiga damuwa domin kuwa yana mutu'karr santa yaso ya baiyana mata tin ba yauba amma Allah baiyi ba, haka yaketa dakon sonta gashi tabar duniya, baisan sanda hawaye ya zubo masa saboda tausayin ta. Haka yana fita ya ce da Uncle Bale ya sameshi a opecc, amma uncle Bala ya ce "A'a Lurwan ka sanar damu gaskiya nasan Zainab ta rasu, koda baka fad'a ba nagani a fuskarka, nann take hawayan Dr Lurwan ya sake zubowa, babu yanda ya iya ya sanar musu cewar Zainab Allah ya Kar'bi abarsa. Take suka shiga rusar kuka, sosai domin kuwa rashin Zainab a cikin su ba 'karamin ra shi bane. Haka aka d'auki anty Zainab zuwa gida, aka mata wanka, wanda wankan ma saida kyair aka samu wacce tayi, bayan an kammala wankanne kowa dake danginta yazo yamata addu'a kafin a ka mi'kata gidan ta na gaskiya. Gidan da mmuma shi muke jira Allah kasa muyi kyakyawan karshi Amin ya Allah. Kasancewar babban gida kowa sunsan da rasuwar ne yasa babu wanda yayi zancen kaiwa Ameera gidan ta, shikuwa Sulaiman yaso a kai masa ita ayau. Misalin qarfe takwas na dare... Kwance take tana tinanin rayuwa daga wannan sai wannan, tana tinanin yanzu daga yanzu kuma ina rayuwar ta zata sake dosa, tana cikin hakane yaro yazo ya ce ana sallama da Nusaiba, Mama ta ce "Nusaiba kuma? Yaron ya ce "Eh. Kafin Mama tayi magana Nusaiba ta fito da ga d'akin a guje ta ce "Jekace waye? Mana ta ce "Kai Jekace tana zuwa. Haka Mama ta mata dole ta d'au ki jijjabi sannan ta tafi tana surutai. Suna cikin mota a zaune suka hangota ta fito tana neman su, ganin hakane yasa Sulaiman ya fito ya na d'ago mata hannu. Da mamaki take kallon sa domin kuwa ta ganeshi, da sauri ta je gurin tana mai sakin murmishii ganinn shima murmishii ya keyi. Bayan taje sun gaisa ya ce "Haba Nusaiba mai muka aikata miki a ce ranar bikin muma bazakizo ba? Bikin babbar'kawar ki amma ace babuke agurin, cikin tsananin mamaki take kallon sa ta kasa magana ta ce "Da gaske an d'aura auran ka da Ameera? "Yes andura to amma me ya hanaki zuwa? "Lokaci d'aya ta fashe da kuka tana cewa "Bani da lafiya ne kuma bani da labarin auran sanna kuma ina... "Kin aihu ne? Ta ce "eh amma yaron yazo ba rai "to Allha ya ji kansa "ta amsa da amin. Sulaiman ya ce "Ya maganar Kabir damade kuna yin waya? Take ta sake sakin wani sabon kukan tana mai jin soyayyar kabir d'in na 'kara shiga zuciyar ta. Shikuwa Kabir ganinn bazai iya ha'kura bane, yana son ganinta ko zuciyar sa ta daina zafi sai kawai sukaji ya ce "To tana fishi dani ya za'a yi ta kirani ko ta amsa kiran wayana? Cikin tsananin tsoro da firgici da tashigane yasa tayi baya-baya zata fad'i ai da sauri ya ru'kota sai gata ajikin sa, Sulaiman kuwa yana ganinn haka ya koma mota. 'kamshin turaren sa da ta sha'ka a 'kirjin sane ya kara tabbatar mata da cewa shid'in ne, take ta kwace jikin ta daga nasa ganinn ya'ki sakinta, tana tureshi tayi hanyar shiga gida bata masa maganaba ai da sauri ya kamota yana dur gusawa a gaban ta ya fara magana cikin so da 'kauna wanda yasa itama durgusawar tana kuka tana cewa... "Haba Kabir yazakamin haka lokacin da zuciyata tafi bu'katar ka a wannan lokacin Kai Kuma zaka gujeni!!! Ta 'karasa tana kuka mai ta'ba zuciyar mai sauraron ta, Saida sukayi kuka sosai kafin suka tashi ya kawo mata tsarabar da ya siyomata harda sabuwar waya da SIM card aciki da number sa da ta Ameera, da gyar suka rabu zuciyoyin su cike da shu'kin junann su. Washe gari Mom tasa dole a ka raka Ameera gidan mijin ta, ita kuma ta ce dole saide a je da Nana ta zauna a gidan ta, haka kuwa a kayi tare da Nana a ka kaita, yayinda dangin uwar mijin ta ke habaice-habaice, ranar kuwa Sulaiman bai samu damar zuwa garetaba domin kuwa haka kawai Hajiya Fatima ta ce masa wallhi in har ya shiga d'akin ta bata yafe masa ba. Hakanne yasa kullum saide su had'u a palor in ta gaishe shi ya amsa shikenan, kullum kuma sai dangin sa sun zo sun ci mata mutunci, hakanne yasa ta shiga tsananin damuwa, ga Sulaiman ko d'akin ta baya shiga ga wula'kancin Yan uwansa, saikawai kullum ta shiga d'aki ta dinga rusar kuka in sunzo ta'ki bud'e musu 'kofa hakane yasa Hajiya Fatima tazo da kanta. Ganinn gidan a kullene yasa tayi magana da 'karfi yanda zataji "Ina kike yar matsiyata Dan gin karuwai masu tallan kawunan su a titi? Jin haka yasa Ameera ta je ta bud'e musu ai kuwa sai gata da sun shigo da iyalan ta a baya. "Har ke kin isa ki shiga tsakanin sa da yan uwansa, to bari kiji in fad'a miki wallhi Sulaiman yafi 'karfin ki!! In banda asiri irin na karuwai yaza'ayi ma ya aureki kuma in sha Allah wannan asirin sai ya karye. Haka Hajiya Fatima ta mata tatass kafin suka tafi suka barta. Ita kuwa Ameera babu abin da takeyi sai kuka, tana cewa yanzu shikenan wannan sunann karuwan ya bini kenann har abada, mai yasa bazasu daina cemin karuwaba bayan natuba? Haka taci kuka tamkar ba gobe. Yau watan su d'aya harda kwana uku da yin aure amma Sulaiman bai ta'ba shiga d'akin ta ba, kuma ita bata sanar wa da kowa ba kuma ta hana Nana sanarwa da kowa abun da dangin Fatima suke mata, watarana tana zaune tana taya Nana tsifar kai, sai ga kira ya shigo wayar ta, kaman bazata d'agaba saida wayar ta kusa tsinkewa kafin ta d'aga tana sauraron ta cen gefen. Kowa shiru yayi tsakanin su yayinda Meera ta duba taga ba'a katseba, har zata katse taji ance "Amaryar Sulaiman kin manta dani ko!? Ai da wani irin tsalle Ameera ta tashi har tana ture Nana bata saniba ta ce "My Best ke ce? Nusaiba ta ce "Nice bakin yi aure kin manta da niba? Sai kuma ta fashe da kuka itama kukan takeyi, saida sukayi mai isarsu kafin suka fara baiwa juna labarin abun da ya faru bayan rabuwa. Bayan Nusaiba ta sanar Mata da komai harda rasuwar d'anta da ta haifa sannan ta d'ora da cewa "Jiya magabatan sa sunzo an sa rana wata d'aya, ai kuwa Ameera tayi murna sosai, taso ta sanar mata da halin da take ciki amma ta fasa ta ce "Zan daure na cinye wannan jarabawar babu wanda zai sani domin kuwa dama dole hakan ya faru. Bayan wata biyu da aure. Har yanzu babu abun da ya sauya game da zaman Ameera, shi kuwa Sulaiman yana son ya sanar wa da Daddy amma yasan in yaje to babu shekka zai saki hajiya Fatima gashi Kuma Daddy gobe lafiya jibi ba Lafiya bayason ya tasher masa da hankali, hakan yasa yaje gurin Hajiya Fatima ya dinga ro'kon ta a kan ta janye bakin da ta Masa Amma ta ce "Itafa Bata son had'a jini da karuwa ne Saboda haka kawai ya saketa, Sulaiman ya zaro ido waje kafin cikin tsananin mamaki ya ce "haba mommy yanzu in nayi haka nayi Mata adalci? Fatima ta ce "to Kai a dalcin ta maka? Haka dai duk takun da ya 'bullo saita kamashi har ya bar gidan cikin yanayin damuwa sosai, gida ya je yana shiga ya ganta a palor tana waya bataga shigowar saba ma har yazauna ya na mai kafeta da ido ganinn irin shigar dake jikinta, ai baisan lokacin da ya isa gare takeba... Sai jitayi ya kamota, ta bud'e baki zatayi magana ya jawota jikin sa ya rungumeta sosai yana sauke a jiyar zuciya, ita kuwa Ameera tsorata ma tayi sai neman hanya takeyi ai kuwa tayi sa'a ta kwace jikinta ta filla a guje. Sulaiman ya zu'be agurin yana sauke a jiyar zuciya gami da tsananin son kasancewa da ita. 'Bangaran Rakiya kuwa ganinn Mama da Nusaiba sun dawo gidan da zamane yasa ta fara zage-zage wai wallhi bazata zauna da karuwa da kuma uwar karuwa ba, tsabar idonta ya rufe ma hard ABBA Bata bariba, ana gobe d'aurin aurane ita duk a tinanin ta angon baisan cewa Nusaiba tayi karuwanci a bayaba, bayan sun zone ta fita ko mayafi babu ta sami Kabir lokacin suna hira da Nusaiba ta dinga sanar masa 'karya da gaskiya akan Nusaiba d'in dai-dai lokacin kuma Abba ya dawo har yazo ya tsaya a bayanta bata saniba. Saida ta gama tsaffff kafin ta 'karasa maganar da cewa "Yaro kana d'an mutunci mai zakayi da yar gidan marasa mutunci, kaje kanemi yar gidan mutunci kaji yaro, tana gamawa ta juya lokacin Abba ya shige gida, ai kuwa ta shiga taga motarsa sai ta nufeshi tana cewa "yanzu ina gidannan Ashe auran Nusaiba za'a yi shine ban da labar.... Kafin ta rufe baki Abba ya mi'ka mata takarda had'i da cewa, kince bazaki zauna da karuwaba ko? Tom kije nasakeki saki biyu, dama anyi d'aya yanzu kuma ga biyu yazama uku kenann. Wani ihuuu tayi wanda yasa Mama da take cikin d'aki fitowa a guje amma ganinn Abba yasa ta koma, dai-dai lokacin Itama Nusaiba ta dawo da alamar Kabir ya tafine. Haka Rakiya ta dinga ro'kon Abba akan dan Allah yayi ha'kuri wallhi ta tuba amma Abba ya ce nabaki rabin awa kid'ebe kayanki ki bar min gida, haka kuwa cikin kuka da nadama Rakiya ta fara had'a Yan kayanta, ganinn Abba ya fitane Nusaiba ta shigo d'akin ta sameta ta ce "Alhamdu lillh yaude ga karuwar da kike zagi zatayi aure kekuma da kike gidan auran kin 'balla auran naki da kanki, Ni kuma in sha Allah gobe ina gsiyatar ki wannan gidan domin kisaka min albarka matsayin ki ta uwa agareni ko nace muna fuka a gareni. Cikin masifar da ke cin Rakiya da take neman wanda zata saukewa ta ce "Auran karuwa har wani abun alfahari ne? To menene matan ke alfahari da shi a gidan mijin budurci ne, kuma ke ina naki? Rakiya tayi dariyar 'karfin hali kafin ta ce "Wallhi duk son da namiji ya kemiki in har baki Kai masa wannan abun ba aikin banzane, kuma in sha Allah ranar da yajiki fanko to ranar zai koroki gidan ubanki saide shi uban naki ya aureki. Tabbas maganar Rakiya ya soki Nusaiba sosai amma sai ta dake ta ce "ubana ba zai aureniba Amma nasan zai auri mahai fiyata kuma ki fita daga gidan nann kafin nasa ayi waje dake yanzu. Haka Rakiya ta bar gidan tana mai cewa in sha Allah sai an saketa washe garin d'aurin aure. Haka Mama ta ci gaba da gyaran 'yar tata sosai. Sulaiman ne yaje gurin Daddy yana Kwance ya sanar dashi komai, sannan ya ce "dan Allah Daddy Kar kace nine na fad'a maka sannan dan Allah karka saketa please, Daddy kuwa da abun ya d'aure masa Kai a ce yanzu kimanin wata kusan uku da yin aure amma ta hana yaro zuwa ga matar sa to me take nufi kenann. Daddy ya ce "ba komai tashi kaje nasan abunyi.....📝 *HAMMM TOFA ITADAI AMEERA AURE YA ZAMA SABON WAHALA* *Mudad'u a Page d'in 'karshe in Sha Allah* . TO BE CONTINUE.... *RAMADAN IS COMING OOO.* Comment🙏 My FAN'S 👍 One hause 🥰 Love u all ♥️♥️ By S M REZA ✍️ [3/30, 2:35 PM] S REZA ✍️: 🙆‍♂️ *UWATA CE SILA*🙆‍♂️ *By S REZA* ☀️ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION☀️* *GODIYA GA ALLAH* _Masha Allah Masha Allah, ina sake godiya ga Allah daya nunamin yau na kawo 'karshen_ _wannan littafin cikin farin ciki da kwanciyar hankali Alhamdu lillh._ *MASOYA NA RELL FAN'S* _Ina Jinjina a gareku masoyana bazan mantada kuba Ina alfahari da ku, kuntaka rawar ganinn sosai wajan bada gudun mawarku da shawarwari da comment d'inku, Ina ganinn addu'oinku agarieni Allah ya bar'kauna🙏_ *GUNGIYATA ABAR ALFAHARI NA* _Tabbas kunyi mutu'karr bani gudun mawa sosai a kan wannan labarin, saboda haka ga sa'kon gaisuwa izuwa ga duk wani/wata members dake cikin gungiyar FIRST CLASS WRITER'S gungiya d'aya tamkar da dubu Alla ya kara d'au kaka da basira, Tabbas kun kware wajan nishad'an tar da al'umma gamida fad'a karwa da tinatarwa, Allah ya 'kara dafa mana. SHUWA GABANNINN MU na FIRST CLASS WRITER'S Allah ya gara girma da d'aukaka, amin._ *MARUBUTA ABOKAN AKI* _Godiya agareku abokan iki Tabbas kuma kunnuna min love wajan tayanu shering d'in UWATA CE SILA Allah ya bar love irin sosai d'in nann🥰_ *JINJINA TA MUSAMMAN AGAREKU* _Tabbas d'an halak shine baya ta'ba manta halarci, tom Tabbas ban manta dakuba Hafsa A garkuwa ta reda da Jidda da uwar d'akita wato maman sultan, ha'kiga kuntaka rawar gani sosai wajan samuwata a harkar writer, Allah ya saka muku da alkairi. Hafsat A Garkuwa marubuciyar littafin TAUFEEK karku Bari abaku labari. JIDDA marubuciyar DELU DILLALAYA kunemeshi kuji tsan-tsar fasaha. sai MAMANA SULTAN UWAR D'AKINA TA KAINA._ _Allah yasa muku da alkairi_ . *KASHI NA TALATIN DA UKU END ENDED* _ PAGE 👉3️⃣3️⃣ ........... Daddy sai mamakin halin hajiya Fatima yakeyi har Sulaiman ya tafi, dama shima Daddy rabonsa da gida gurin Hajiya Fatima yau kwana hud'u kenan tsabar rashin mutuncin da take shin fid'a masa, tashi yayi ya nufi gidan cike da kwarin gyiwar sa. Shi kuwa SM addu'a yakeyi kar Daddy ya sake ta domin kuuwa yasanta da rashin iya magana komai ma zai iya faruwa. *NUSAIBA* cikin yardar Allah da kuma amincewar 'bangarori guda biyu an d'aura auran Nusaiba da Kabir akan sadaki dubu d'ari. Zo kuga murna agurin ango yana jin kamar mafarki ya keyi, dik in da ka hangoshi sai kaga ha'koran nann a washe kamar gonar audiga. Nusaiba tin lokacin da Rakiya ta fad'a mata wannan maganar sai jikin ta yayi sanyi, domin kuwa Tabbas ta yarda mutuncin kowace amarya shine budurcin ta, to amma ita bata dashi!! Kenann haka nima Kabir zai gujeni!!? Gaba d'aya sai taji bata son auran haka dai ta cigaba da rashin walwala kamar an mata mutuwa. ABBA ne yace ayau za'a tafi da ita saboda ba 'kari d'aya bane. Dama ita ba wasu 'kawaye garetaba domin kuwa irin halin ta na baya, ita kuwa Ameera yanzu babu damar fita ko ina domin kuwa Mom ta mata jan kunne. Haka kuwa a kayi bayan kammala komai ne, dangin Kabir wanda suka iya zuwa gurin suran suka tafi da amarya, suna tafe suna gulmar ta domin kuwa an tsekuma musu komai, Kabir ne kawai ya ce sai dare zezo domin kuwa zaije gidan Sulaiman ya kar'bowa Nusaiba sa'ko agurin Amera. Ina so yanzunnan basai an jimaba ki kira Sulaiman ki janye zagin da kika masa akan matar sa? Cikin tsananin rainin hankali da kuma jiran wannan lokacin ta ce "Matar sa! Kai yanzu bakaji kunyaba ace yarinyar da ka kwanta da ita kuma d'an ka shima ya kwanta da ita? Hajiya Fatima ta fashe da kuka sannan ta cegaba da cewa..."wallhi ko a lokacin jahiliya ban ta'ba ganin irin wannan akuyancin ba kuma nidai wallhi saide in kayi duk abun da zakayi amma bazan bar Sulaiman ya kwanta da wannan karuwar ubansa d'in ba. Take Daddy ya hau tari yafara ri'ke zuciyar sa saiga aman jininan, take ya fad'i agurin, cikin tsananin tashin hankali Hajiya Fatima tayi kansa tana kiran sunann Daddy² amma ina jinine yake fita a bakin sa, waya ta d'auka takira SM ta sanar masa cikin kuka, ai kuwa kafin yazo Daddy ya fita haiyacin sa. Suna 'kokarin fita dashi ne izuwa asbiti, sukaga ya saki jiki babu alamar rai a tare da shi, wato rai yayi halin sa. Cikin dare bayan an kai masa Amaryar sa, yaje ya had'o mata duk wani kayan cima na amare daga kan su kaza yourgot da de sauransu, abokin sa guda d'aya shine ya rakoshi domin kuwa yanzu bashi da ko aboki tin abun da yafaru akan Najib da kuma Abban su kowa ya gujesu. Saida yaje Mommy ta samasa albarka ta masa nasiha sosai kafin ya nufi gurin Amaryar tasa, Kwan ce ya sameta tana kuka tana shrarr hawaye. Cikin sauri ya iso gareta yana tambayar ta shin Lafiya kuwa? Cikin tsananin kukan da ya sake 'ballewa ta ce "Bakomai kawai ina tina cewar ni ba budurwa ba ce kuma nasan bazaka ji..."Ai kafin ta 'karasa ya had'e bakinsu guri d'aya saida ya sha sosai kafin ta kwace bakin ta tana mai cigaba da wani kukan. "Yace in baki bar kukannan ba Allah nima zan fara tayaki, bata bari d'in ba, aikuwa shima ya fara, humm iyiiiii shi da 'karfima yakeyin nasa, jin haka tayi shiru tana share hawayenta harda dariya, shima dariyar yayi ya ce ta tashi suyi alaula. Haka suka gabatar da salla kaman yanda shiria ta tanadar, sai da a kazo gurin tambayoyi game da addini nann fa Nusaiba ta sake fashewa da Dawani sabon kukan domin kuwa ba san komaiba sai d'an abun da ba'a rasa ba. Haka ya lallasheta sannan ya ce "Kar ki damu zan koya miki komai dama ai nauyine a kaina Allah ya d'oramin, kuma in sha Allah karatun Boko ma zaki koma kin ji? Haka dai yadinga kwantar Mata da hankali har ta ce kazar shima yaci kafin suka je suka wanke baki, ko magana bai mata ba ya d'auke ta sai kan makeken gadon sa, ta ce "please bari na cire wannan kayan sun min nauyi, Kabir kuwa ya ce "No barsu kawai sai gobe. Haka ya dinga sarrafa ta tin tana iya cemasa please ya bari har itama ta fara mayar da mar tani. Kabir kan ya fita a haiyacin sa sai aika mata manyan sa'konni ya keyi. Ita kuwa Nusaiba kasan cewar bata saba da irin wannan wasanba sai ta tsinci kanta da shiga wata duniyar da bata ta'ba jinta a cikiba, Tabbas aure ni'imane sosai ba kaman yanda ake yi a barikiba, saida yasan ta shiga da salon wasansa kafin yayi Addu'ar saduwa da iyali ya fara gabatar da sunna. Iya tashin hankali kowa yashiga jin cewar da gaske Daddy ya mutu, hajiya Fatima ta zo kan gawarsa ta fara kuka tana magana "Wallhi Daddy na janye zagin da nayi katashi wallhi na ha'kura please Daddy, Sulaiman ma kuka yakeyi sosai yana jin mema yasa ya sanar wa daddy, dama ya bar abun sa shi kad'ai ne kokuma ya fad'awa baba'karami. Haka aka sallaci Daddy sai gidansa na gaskiya ( Allah ya ji 'kansa) bayan kwana hud'u da rasuwar Daddy hajiya Fatima ta Kira SM cikin kuka take bashi ha'kuri da ro'kon sa a kan ya yafe mata wallhi tayi kuskure ba'a ja da lamarin Allah, shima Sulaiman d'in kuka yakeyi sosai yana cewa Mom dan Allah ki daina bani ha'kuri ni bakimin komaiba na yafe miki, haka ta kamo yaron nata ta run gumishi suka dinga kuka Saida sukayi mai isar su kafin ta ce "Sulaiman kaje ga matar ka na yafe maka Kuma Allah yayiwa auranku albarka Allah ya biyaka akan jahadin da kayi ya amsa da amin yana jin dad'i har cikin ransa. NANA kuwa lokacin da taji mutuwar Daddy duk babban gida an rasa mai rarrashen ta domin kuwa har a kayi UKU bata daina kuka ba, Saida SM yazo ya ce Mata yanzu ya dawo garesu ita da Antyn ta ta kafin ta daina kukan, ta fad'a jikin sa tana sauke a jiyar zuciya, saida tayi barci a haka kafin ya d'auke ta ya kwantar da ita a d'akinta kafin ya fita izuwa gurin Rabin rayuwar sa. Fitowar ta daga wanka kenann domin ita wannan abun aladar ta ce in zata kwanta sai tayi wanka. Bata san da mutum a d'akin ba kawai ta saki d'an karamin tahoul d'in izu 'kasa domin kuwa haka takeyi, shi kuwa SM tin da tafito ya tsaya yana kallon yanda take shirce run kanta, yana cikin hakane yaga ta saki tahoul d'in, ai da sauri yayi gurinta yana jin wani Abu na yawo ajikin sa game da its, run gumrta yayi yana kai kansa cikin gashin ta. Wani wawan ihuu ta sake domin kuwa abun ya tsoratata sosai, sake reketa yayi yana cewa sorry nine. Jin cewar shine yasa ta tureshi ta koma toilet da gudu, ai kafin ta rufe shima ya shigo, ta kalleshi sai kawai ta fashe da kuka Wai ya fita tasa Kaya, shikuwa yace wanka zata masa, nann fa ta shiga kuka kamar an aikota, shikuwa ya saka ki yarufe gofar toilet d'in kafin shima ya shiga cire kayansa kaman yanda take, take Ameera ta rufe idonta. Tana tuno lokacin da in zasu kwanta da mutum itace take fara cire kayanta. MEERA wacce ta Saba ganinn maza a haka, Meera wacce ta Saba ta'ba koina a jikin namiji Meera wacce tasan komai na Namiji tin bata Kai hakaba amma wai yau itace da jin kunya, gaskiya aure yayi, aure nii'mane Tabbas aure shine mutuncin kowacce mace, Tabbas aure yana da daraja sosai. Tana cikin haka taji an yi sama da ita sai kan gado, idonta a rufe ta kasa had'a ido dashi sai manne jikin ta takeyi a nashi wai bataso yaganta haka, gawani fling da takeji Yana taso Mata dalilin had'uwar fatar su a guri d'aya. Yana direta agado ya raba tsakanin su ya ce "Meera? Ai bata San lokacin da ta d'ago ta kalleshiba domin kuwa bai ta'ba kiranta da wannan sunann ba, sai ta ce "Ni ba sunana bane, yayi dariya sosai sannan ya ce "tom ni dashi zan dinga kiranki, wannan sabon sunane daga angonki. Meera ta ce "yanzu ka daina Sona ko? Tayi maganar ta jawo zaninn gadom domin rufe jikint, Kafin yayi magana ta ce "Naga ko kallona ma bakayi baka ta'ba zuwa ka tabbayeni ya jikinaba, ko Kuma kazokac..."ya isa ba hakabane wani abune yasa amma yanzu komai normal, inason ki sosai sonda bazan iya had'a shi da komaiba. Ta ce "Wani abu kuma kodai! Saboda kasan Ni ba budurwa ba ce!!? Ta Karasa tana fashewa da kuka. Sulaiman ya jawota jikin sa ya ce "Karki manta tin kina wannan harkar nake sonki, to in dai budurci nakebi mai zaisa na je gareki? Ni ke nakeso kuma dake Zan rayu ba budurcinkiba, koda kinzo da budurcin ma to ayau zai tafi ya barmu kinga kenann ma bashi da tabbas. Dukkanin su dariya sukayi tana jin wani sanyi a zuciyarta gami da soyayyar sa mai 'karfi, daga nann kuma salon wasan ya sauya, ango ya an gonce cikin farin ciki da soyayya. *BAYAN WATA UKU* Soyayya ce mai karfi ta shiga tsakanin Meera da SM, tafe suke a kan mota izuwa asbiti zasu dubo 'kaninn abokin Sulaiman a asbiti, tafiya sukeyi suna hira da wasanni, haka suka isa cikin asbitin har cikin d'akin da yake. kwance yake ya lalace jikin sa har sa'ba yakeyi kana ganinn sa kaga mai ciwon kanjamau, ko magana ma da gyar ya keyi. Cikin tsananin mamaki Amera ta kalli mara lafiyar ta ce "Jibrin? Shima Jibrin d'in kallonta yayi da yanayin mamaki. SM ya ce "kin san shi ne? Ta ce "eh class ment d'inane, sannan ta ce "SM dan Allah zamu d'anyi magana dashi? Ya ce "Bakomai, suka fita shida abokin nasa aka bar Mera da Jibrin. MEERA ta ce "Jibrin mai ya sameka haka? Jibrin cikin kuka ya ce..."Ameera dama kina nann? Ta ce" Amma bani labarin meya sameka hk? Cikin tsananin nadama ya ce "Ameera naso na cutar da ke amma Allah baiyiba, nann ya fara Bata labarin abun da yasa ya shuga rayuwar ta duk Uncle ne yasakashi kuma daga baya ya ce na kasheki, tom dai-dai lokacin ne aka saceki, nikuma tin da ya bani kud'in ban sake ganinn saba, sai nanemeki ban gankiba, kawai na cigaba da bin mata da wannan kud'in har nayi gamo da wata yarin ya mai wannan ciwon ta sakami, yana kaiwa nann ya fashe da kuka yana cewa ta yafe masa. Itama kukan takeyi ta ce "nayafe ma, sannan ta sanar masa da waye Uncle da Kuma abin da ya Mata, dakuma hukuncin kisa da aka musu tin da dad'ewa. Jibrin yayi kuka sosai yana cewa "Ashema shine ya cuceki amma ya ce min kece. Haka ta fita daga d'akin bayan ta share hawayenta. Ahanya Sulaiman bai tambayeta ba domin kuwa yasan waye Jibrin yasan zata iya saninn sa a baya. Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya tsakanin Sulaiman da Ameera hakama tsakin Nusaiba da Kabir rayuwa sukeyi ta girmama juna sosai, yayinda har yanzu dagin Hajiya Fatima basu daina cin mutunci Ameera ba in sun zo gidan. Bayan wasu shekaru. Ameera ta koma school harda islamiya Kuma Alhamdu lillh tana ganewa yanzu. Mom kuma har yanzu bata sakeyin wani auranba. Yayin Abban Nusaiba ya suri maman Nusaiba d'in a karo nabiyu. Yanzu hajiya Fatima ta na jan Ameera ajiki sosai.inda Nusaiba ta nada yara biyu mace da na miji. Ita Kuma Ameera tanada yarinya mace ansa Mata Aisha wato sunann Mom. NANA kuwa anzama manyan yan mata. Shigowar sa kenann gidan yana kiran sunann ta kamar an aikoshi, Meera Mera, da gudu ta fito daga cikin tana mai amsawa, yana zuwa ya ce "Albishirin ki "tabud'e baki zatayi magana ya mata kiss a kumatun dama, tasake bud'e baki ya Mata a na hagu, zata sakeyi yamata a goshi tana bud'e baki ya sake Mata a gefen ha'bar ta, ta sake bud'e bakin ya had'e bakin nasu yana dariya itama dariyar takeyi ta ce "Allah Nima Zan ramane. Ya ce "tom kinsan wani albishir ne "ta girgiza kai domin tayi tinanin zai sake mata kiss ne ya ce "gasu Nusaiba da Kabir nann. Wani ihuuu tayi tana hawa jikin sa ta ce "da gaske ya ce "A'a da wasa,, yana hararata. *KU SAURARE NI NI S REZA* Tabbas wannan labarin yafaru amma Wanda ya faru dasu ba musilmai bane, saboda haka nayi amfani da baiwar da yabani na tsara shi yanda komai zaiyi seti. Tammad bihamdilha. Anann na kawo 'karshen wannan littafin, kurakuran da nayi aciki sa Allah ka yafemin, ladan Kuma Allah ya had'amu acikin sa gabaki d'ayanmu. Allha kasa darusan da ke cikin sa yayi tini da al'umma game da abun damua ka manta. Allah yasa mushiga wantan Ramadan lafiya mukuma yi ibada lafiya. Sai mun had'u daku bayan sallah a sabon littafi na mai suna..... *ADDININ MU* Shima littafi ne Wanda zaizo muku da sabon salo in Sha Allah. Ina Alfahiri da ku MASOYANA Wanda na sani dama wad'anda ban saniba Allah ya bada ikon Yan ibada lafiya. Comment🙏 08100785178 S REZA My FAN'S🤝 Love u all ♥️ Byeeeeee👋 By S REZA ✍️.... ADDININ MU👈 👉 *ADDININ MU*